
47.....
Ihu tabuga sakamakon jin hannun shi a rigarta Ajlah miye haka ne rape Dina zakayi? Sadauki yace Koma mene kibada hankalin ki kawai basai anjimu ba, Ajlal tace bayan ka sake ni zaka bijiro mun da wannan cutar meyasa baka nemeniba randa nake halak dinka, sadauki yace ok Dama kinsan na sakeki kika biyoni dakina ke kanki baki yarda da sakin bane Kuma har yanxu inada tabbcin baki karanta ba. Ajlal tace bazan karanta ba ina jiran lokacin dazan karanta ne, sadauki yace kinyi a banza yacigaba da Abunda yake...
daga Shi har ita sunci wuya dasafe dakyar yake iya tashi yayi wanka yayi sallah Ajlal kuwa se alokacin tasamu bacci kuka sosai ta kwana tana yimasa ' lallashin duniya taki shiru gawani zazzabi daya rufeta shikanshi dauriya yake Amma yaji jiki shidinma zazzabin yakeji, Karfe 8 yakara tadata kunyarshi takeji sosai duk tsiwarta bakinta ya mutu, dakan shi ya hada mata ruwan wanka masu zafi bayan yagasata acikin ruwan dettol ihu sosai take tana kiran ummy,
Bayan tagama sallah tajanyo bargo tarufa dashi, jin sadauki acikin bargon ta kwala ihu atake ya danne mata baki ke miye haka ana jinki fah, Ajlal tace to katashi daga nan mana, sadauki yace nima bargon nake so sanyi nakeyi, a haka suka cigaba da bacci yamatseta sosai ajikinsa se 10 itace tafara motsawa tana kallon yanda yarungume ta tayi murmushi tace mijinah har aljannah insha Allah, kallon shi take sosai tana yaba kyan fuskar shi, hannu takai tana taba sajenshi, sadauki yace irin wannan abun haka ay seki saka nadau ko wifey dina ce dake sona, dasauri ta janye hannunta Dama katashi.
Sadauki yace haka ake gaida miji gidanku, Ajlal ta hararesa Ni ban iyaba, sadauki yace ok Ni zan koya miki yanzu kokarin mikewa yake Da Han zaginta ta gudu kafun takai kofa yarufe ganbun da remote, Ajlal tajuyo Kamar zatayi kuka.
Hannunta biyu yaware ya danne su akan ganbu yakura mata ido yana tuno randa tayi saving din shi da lokacin datake cewa ya aureta, kiss yakai mata a lips atake kafafunta suka kasa daukarta yabi wuyanta da kiss lokacin dayazo gun rigarta dasauri tayi baya kamar Zata fadi yace kinga yanda couple suke morning, Ajlal tace Ni bana son irin wannan abun kaje kayiwa wifey dinka. Sadauki yace ay tazo hannu wifey din
Daga ranar bata kara yadda da kwana dakinshi ba dawuri take saka key akofarta shima kuwa kyaleta kawai yake tinda yanda wani key din a hannun Shi yasan meyasa take kwanciya dawuri,
Nobia Zaune tagama hada duk wani sharri dazata kullawa Aljal tashirya balaifi shigar tarufe tsiraicinta tanufi gidan Sadauki a dai dai lokacin data San yana exam hall,
Jekadiya tasama tace hey... jekadiya tace Ina nasan wannan yaren bara nakira Ajlal tazo, Ajlal tafito sanye da Riga da wando red nd white tayi kyau sosai, nobia tabita da kallo kishi Kamar zai kashe ta, Ajlal kuwa tagane kowaye ita saboda haka tazanyo wayarta tana soyyayyar ta da sadauki yana my wifey kina lfy, nobia takara fusata ta ture tiren da aka kawo mata abinci ta kwace wayar Aljal, ar u mad Aljal ta watsa mata harara atake nobia tajanyo iron ta kwada mata aciki wani irin ihu tayi taxube kasa tana gurje -gurje, jekadiya tafito aguje dai dai lokacin data fiddo acid Zata watsawa Aljal Wadda take kwance bata motsin komai se jini dayake bin kafafunta, jekadiya na Ganin haka tajanyo kujerar dining ta watsawa nobia atake acid din yazube kan kafar jekadiya duk atare suka fadi suna ihu........
UNDER MAINTENANCE