HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com ?BISMILLAHIR RAHMANUR RAHEEM... Ina mik'a godiyata ga dukkan masoyana harma da mak'iyana. Wasunku sunyita tambayana menene na'anar SAD-NAS😄toh ma'anarsa shine sunana da sunan mijina na had'a. Nidai kamar yadda kuka sani sunana SADIYA mijina kuma ANAS, shine na cire SAD - daga sunana, sannan na cire NAS daga sunan mijina shine ya zama SAD💘NAS😜. Masu cewa sunan ya musu dad'i nagode, sannan kuyi hakuri akan rashin sa muku phone number na, kuna raina a kullum kuma ina ganin sak'onninku nagode da soyayyarku agareni😘😘😘 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 1-2 Tafiya takeyi tana wasa da sanda a hannunta tana yar wak'anta, maza uku ta gani a gabanta manya suna kallonta tun daga sama har k'asa suna lashe baki😋 d'aya daga cikinsu ya daga nik'af d'in dake fiskarta🙄 suman tsaye sukayi da ganin kyauwun da Allah yayiwa yarinya, nan ya sauke nik'af d'in ya fara shafar gefen hannunta, da sauri ta ture hannunsa ta juya tare da d'iban gudu🏃🏼dariya sukayi sosai sannan suka fara binta da gudu, ba jimawa suka cafkota ta fara kuka tana mena muku dan Allah ku rabu dani, ganin zata tara musu jama'a se d'ayan ya d'aure mata baki ya d'agata se cikin jeji ya ajiyeta kan ciyawi ya fara cire kayan jikinsa, kai take girgizawa tana kuka tana basu hakuri da hannayenta dan babu halin yin magana, amma ina tsindil ya tube😳take ta kawar da kanta gefe tasa hannayenta a k'irjinta, fincike hannun yayi ya warware mata zani yana lashe baki ganin farin fatanta wanda ko tabo babu yana ta sheki, hannu yasa ya cire mata pant ya runk'uro kanta kenan se taji fad'uwan mutum kamar daga sama a kanta yayinda gashin kanta ya rufewa yarinyar ido bata ganin komai se gashin, da alama macece ta fad'o kanta yayinda bayan mace yake jikin ita yarinyar, shikuwa wannan mutum ya fara yiwa macen fyad'e yayinda yake ganin fiskan wannan kakkyawar yarinyan, itadai yarinyar taji mutumin yana ta nishin dad'i amma kuma bai taba jikintaba ko kad'an, bayan ya gamsune se sauran biyun ma sukazo kowa seda ya mata fyad'e dukkansu uku ita kuwa macen se kukan wahala takeyi, dukkansu suna jiyo kukanta harda ita yarinyar, su dai mutanen fiskan yarinyar kawai suke gani tana kuka basa ganin wannan macen, yarinyar ce kawai take ganin macen. Bayan sun gama mata fyd'en se macen ta tashi akan yarinyar tace kisa pant d'inki sannan ki d'aura zaninki kiyita kukan sannan koda kin mik'e kiyita d'ingishi kamar ke akayiwa fyad'e karki damu basa ganina kuma basajin abinda nake fad'a miki ke kadai kike jina da ganina kiyi hakuri da jinin dana samiki a jikinki nayi hakanne dansu tabbatar da sun miki fyad'en nina tafi😊. Take ta bace kamar aljana😳 mutanen sukace ke kyakkyawar yarinya gaskya kina da dad'i sosai musan bazaki iya ko tashiba dan haka zamu kaiki har gidanku amma akan wani sharad'i, idan kika gayawa 'yan gidan to zamu kasheki harma da iyayenki suka fito da🔫dukkansu ukun, 😰se a lokacin ta dawo haiyacinta kuma ta tuna da abinda macen nan ta gaya mata. [10/22, 7:25 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 3-4 Take ta kimtsa jikinta sannan ta mik'e tare da taimakon d'aya daga cikinsu, d'ingishi takeyi tare dayin kuka kamar da gaske, ruwa zansa tace dasu d'ayan ya ciro goran FARO ya mik'a mata ta karb'a ta shanye tas, yace a kara mikine a'a tace har suka fito kan titi. Wata mota suka hango a tsaye a gefen titi, saurayine a tsaye ya juya bayansa yana ta kallon hagu da dama, d'aya daga cikin 'yan iskan yace shikenan ku biyoni a baya, gun wannan saurayin suka karasa yasa masa bimdiga a k'eyarsa tare da juyo dashi suna fiskantar juna🙄, saurayin yace lfy bayin Allah mena muku da zaku samin bindiga akai? D'ayan yace me kakeyi anan, saurayin yace motatace ta tsaya sakamakon zafin da tayi ruwa nake nema kozan samu, d'ayan ya saki hannun kakkawar yarinyan take ta sake jiki ta zube a kasa, se alokacin saurayin ya lura da yarinyan, jikinta duk jini gashi a galabaice take tana d'an zubar da kwalla duk seyaji tausayinta ya kamashi barema yanayin daya ganta kuma tare da wad'anan mutanen da babu alamar tausayi a tattare dasu, yace wannan fa meya sameta haka, d'ayan ya bud'e motar danya hango wata kyakkyawar mata da kuma wata 'yan mata a cikin motan suna zaune, bindiga ya daura musu akai yace dukku fito waje, ba musu suka fito jikinsu se rawa yakeyi, saurayin ya juyo yace me kuke sone, kome kuke so zan baku amma "please karku cutar min da mahaifiyata nd my sister" sannan ita kuma 👉🏻wancan meya sameta haka naga jikinta duk jini? 😆😆😆dariya sukayi dukkansu sukace baka gama tsiratar da family'n kaba har kana iya tuna wata, tunda kana son sani shikenan idan har kana son rayuwar mafily'nka to lallai sekayiwa wa wancan yarinyar fyad'e ko kuma muyiwa mahaifiyarka fyad'e a idanunka harma da k'anwar naka. 😳ido ya zaro yace haba bayin Allah meyasa zakuyi haka, anya kuwa ku musulmaine wani irin magana haka kukeyi, gaskya bazan aikata hakanba, ina rok'onku da kuyi hakuri bazan iyaba. D'ayan ya janye zanin dake jikin mahaifiyarsa tare da janyota kusa dashi, innalillahi wa inna ilaihirraji'un ta fara furtawa tare da cewa haba dan Allah kuyi hakuri nasan dai a haife na haifeku meyasa zakuyi haka, shin zakuso wani yayiwa mahaifiyarku haka, saurayin ya matso da sauri ya d'auki zanin mahaifiyarsa daya fad'i a k'asa Allah yasoma akwai dogon under wear a jikinta har k'asa, ya d'aura mata ya durk'usa har k'asa yana rokonsu, pls ku nemi wani abun daban amma banda wanna, d'ayan yace to shikenan, kokayiwa wancan fyade, ko kuma in fasa kan mahaifiyarka da bindigannan kuma karka dauka ko wasa nakeyi am serious se suka harba bindigansu sama dukkansu tauuuuu kakejin karan, dukkansu sun razana sosai dajin sautin bindingan tunba kyakkyawar yarinyannanba take jikinta ya fara rawa, ita kuwa k'anwan saurayin da gudu ta k'araso gunsa ta rik'o hannayensa tana kuka tana cewa YAH SUHAIL dan Allah karka bari su cutar damu kayi abinda sukeso pls, nan SUHAIL ya juya ya kalli mahaifiyarsa da take kwance a k'asa an d'aura mata bindiga akai sannan ya juya ya kalli yarinyar wanda idanunta kawai yake iya gani sakamakon nik'af dinda yake fiskarta, muryarta ya jiyo tana cewa karka bari a cutar da mahaifiyarka saboda ni dan bakada qacce ta fita na yadda kamin fyad'en😢 a tunaninta k'ila wannan MACEN zata sake zuwa don taimaka mata. Suhail yace kiyi hakuri mum duk tarbiyan da kuka bani yau gashi zan rushar dashi domin cetonki😰 ina fata zaki yafemin, mahaifiyarsa tace Suhail karka aikata hakan pls yadda bazakaso ayiwa k'anwarka hakaba itama wancan yarinyar ka kalleta amatsayin hafsat k'anwarka nina gama zamanina dama danna mutu ba wani abu bane ka cecesu pls my son, No mum bazan iya rasakiba dan haka zan mata abunda sukeso😰 ahankali ya fara tafiya har inda yarinyar take kwance, se a lokacin suka cire bindigan akan Mum d'insa da kuma hafsat k'anwarsa, yace musu agaskya da kunya inyi mata hakan akan idon mahaifiyata da kuma k'anwata, d'ayan ya juya bayansa cikin ciyawi se yaga wani bukka yace gacan bukka muje ina biye daku, ba musu yarinyan ta mik'e da kyar tana d'ingisawa suna binsu da kallo mahaifiyar Suhail se kuka takeyi tana cewa Suhail dan Allah karka aikata abinda sukeso pls, yana tfy yana bata amsa kiyi hakuri mum na rasa dad bazanso ace na rasakiba kema ki gafarceni mahaifiyata👏🏻. Turata yayi ta fad'a cikin bukkan seya fito yacewa suhail ka shiga kuma inanan a bakin kofa ina ganinku idan kayi wasa da hankalina to wlh sedai ka tafi da gawa biyu da fatan ka fahimceni, shuru suhail yayi tare da juyawa ya kalli su hafsat sannan ya shiga bukka [10/22, 7:25 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 5-6 Tana kwance tana kuka tare da k'are mishi kallo tun daga sama har k'asa, tsawa yaji daga bayansa ana cewa me ka tsaya kana kallonta kose mun fasa kan mahaifiyarkane ka dena b'ata mana lokaci kawai ka aiwatar ka fito, ba musu suhail ya fara cire ash suite nashi ya ajiye a gefe, sannan ya cire long sleep fari se ya sake cire dogon wandon suit d'in ya rage daga shi se boxxer da vest, juyowa yayi yana kallon mutumin se yaga yana kallonsa yana murmushi tare da cewa ci gaba mana cire sauran, suhailat yace base na cire sauranba ai sannan ya kai idonsa kan yarinyan gabad'aya tsoro ya cikata, a hankali ya janye zanin jikinta yana kare mata fatarta kallo duk jini, k'yamarta ya kamashi yace a ransa toni suhail yau kuma gani da wata wai zan mata fyad'e kuma 'yar k'auye k'azama taya zan faranema sannan sam bana son jin warin jikinta sam, haka ya yunk'uro kanta nunfashinsu yana had'uwa amma ko kad'an jikinsu bai had'uba, 😳ido ta zaro ganin cewa har yanzu MACENNAN bata zo taimakontaba, shi kuma d'an iskan yana ganin suhail ya rufu a kanta yayi wani irin dariyan mugunta yace ashe dai kaima d'an garine sannan yabar kofan bukkan yad'an tsaya tare da cewa abokansa ai shima d'an garine harya afka mata, hahahahah sukasa dariya yayinda mahifiyarsa ta tsananta kukanta ita da hafsa. Su kuwa suna daga cikin bukkan suna jiyo abinda ke faruwa a waje, suhail ya juya yaga mutumin baya gun k'ofan bukkan, seya juya yana kallon idon yarinyar yace karki damu bazan miki komaiba amma zan tsaya a hakan danya d'auka ko wani abu na faruwa inaso kiyita kuka da karfinki kinji, 😊nagode lallai kai mutum ne na gari, dad'in muryan nata yaji kuma sam baiji wani wari ko k'arni a tattare da itaba kamar yadda yake tunani, ta katsesa da cewa asheba kyan fiskane dakaiba harda kyan hali😊, kiyi shuru ki dena magana kuka nace kiyi kinji, tace amma har yaushe zaka jure a hakan, yace karki damu ina irin wannan motsa jikin kullum da safe, 😊murmushi ta sakeyi tana jin dad'in kamshin turarensa tana kallonsa har cikin ido shima haka, idanunta sun masa kyau se yaji yanason gannin fiskarta, yace zan iya ganin fiskarki, can setaji kafan mutum yana zuwa, da sauri ta fara kuka mai karfi tana ihu ba tare da hawaye ya fitoba, shikansa suhail seda ya razana bare kuma suna waje, nan suka sake d'iban dariyan mugunta hahahaha lallai guy d'innan shima ya had'u ashe. Kusan 15mint sannan mutum ya dawo yace ya isa haka mana irin wannan kukan da takeyi ko lokacin da muka mata fyad'en dukkammu bati kuka hakaba sannan yabar kofar d'akin. Suhail ya mik'e da sauri ya rufe mata cinyoyinta da zaninta sannan yasa wandonsa yace zan samu wani d'an abu mai kaifi? Yarinyar ta ciro wani d'an abu mai kaifi da take mak'alawa a jikin gashinta batare data cire nik'af dintaba ta mik'a mishi, karb'a yayi tare da rufe idanunsa ya yanka saman hannunsa da k'arfi, atake jini ya fara fitowa ya dinda bin gun yana d'iga jininsa seda ya zuba sosai sannan ya fara dudduba d'akin kozai samu abunda zai d'aure hannunsa dashi, ita kuwa kuka ta fara dan ta tsorata sosai tace meyasa kayi haka😪? Yace saboda su tabbatar da cewa na miki fyad'e, kuka takeyi tare da zaro d'ankwalinta ta daga kanta batare data cire nik'af d'intaba ta nad'e d'ankwalin ta d'aure mishi hannun tana kuka shi kuwa yanata kallonta tare da cewa karki damu zan samu lfy kuma nagode, tace nine da godiya gaskya kana da kirki bazan tab'a mantawa dakaiba, 😊murmushi yayi mata wanda ya kara mishi kyau yace ga kifiyarki, karb'a tayi ta goge jinin a jikinta sannan ta mayar kanta, yasa kayansa tsaf sannan ya nufi hanyar fita, da sauri tace "Thankyou so much SUHAIL😊" shima murmushi yayi mata sannan ya fita. Mutumin ya mik'a masa ruwa a galan yace gashi zuba a motarka ku tafi kun tsira. Suhaila ya karba ya nufin gun motan ya zuba ruwan batare daya kalli mum d'insaba, bayan ya gamane yace mu tafi mum kansa a sunkuye dan kunya dayakeji, jiki sanyaye suka shige ciki sannan yaja motan hafsat na zaune a gaba tana kuka sosai su tafi a 260. [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 7-8 Ahankali yarinyar ta fito tana d'an kuka tare da d'ingisawa harta k'araso gunsu. D'ayan ya kalleta yace inane hanyar gidanku, tace tacan ne, yace muje mu rakaki dan muga gidan saboda wata ranama mu dawo hahahaha sukasa sa dariya sannan suka kamabinta a baya har suka iso d'an k'auyen nasu daba wani gidaje dewa bare kuma mutane sosai. Daga nesa suka hango wata yarinya "black beauty" ta fito daga wani gida kuma ta nufosu da gudunta fiskanta d'auke da tambaya ta rungume yarinyar tana cewa "SABREEN" yana ganki haka, meya faru dake k'awata? D'aya daga cikin mutane yace wanine ya mata fyad'e shine muka samota a hanya muka rakota gida inane gidan nasu? 😳Subhanallah Sabreen fyad'e waye shi kuma a ina yake wlh Allah ya isa miki k'awata har abada bazaki tab'a yafe masaba😭 sannan tace mungode da taimakonku gacan gidansu inda na fito yanzu, se sukace to shikenanma base mun k'arasaba tunda munga gidan kuma gakinan seki k'arasa da ita sauri mukeyi suka kalli Sabreen sukace to SABREEN mungode zamu wuce👏🏻 shuru tayi batace dasu komaiba se k'awarta tace godiya me kuke mata kuma ai itace da godiya se anjumanku, yawwa se anjuma sukace da ita sannan suka wuve da sauri. Har suka dena hangosu sannan sabreen ta juyo ta kalli k'awarta tace ke "MUNIRA" nifa basumin fyad'eba, Munira ta rud'e tace kaman yaya basu miki fyad'eba bayan gashi bakya tfy daidai kuma jikinki duk jini? Sabreen tace mamanki tana gidane, munira tace a'a taje duba mara lfy can mak'ota, sabreen tace muje to in wanke jikina da kuma zanina se in baki lbr, toh muje inji munira mamaki ne a fiskanta sosai suka wuce gidansu munira ta bata zaninta bayan ta wanke jikinta tasa ta wanke zaninma ta shanya tasha ruwa sannan suka zauna ta fara bawa munira lbr tun daga farko har k'arshe. Mamaki da tsorone a fiskan munira tace gaskya SUHAIL d'in mutumin kirkine shida 'yan'uwansa toh ita kuwa wannan MACEN waye ita baki tambayi koda sunantaba? Sabreen ta sauke ajiyan zuciya tace ban iya ce mata komaiba saboda a gigice nake amma dai koma waye ita "TANA RAINA" bazan taba mantawa da itaba munna domin ta sadaukar da kanta domin cetona gaskya dole in sama mata masauk'i, munira tace wani irin masauk'i kuma sabreen, murmushi sabreen tayi tace masauk'i a zuciyata har abada bazan mancetaba domin "TANA RAINA". Munira tace wannan hakane, sukuma 'yan iskan Allah ya had'asu da wani masifa da fitinar da zatayi sanadin mutuwars... sabreence ta rufewa munira baki da hannunta tace haba munna, aibase kince hakaba kiyi musu fatar shiryuwa mana k'ila su canja halinsu, munna tace ooh don badu miki fyad'enba shiyasa kikace hakako nasan dasu miki dakin tsine musu😄 dariya sukasa tare da tafawa, sabreen tace Allah ya kareki dan seda nazo gidanku akan ki rakani, mama tace ta aikeki shine kawai na tafi ni kad'ai, munna tace kedai dason zuwa rafi yin wanka to ai nikam daga yau na tuba sedai kiyita zuwa ke kad'ai, sabreen tayi dariya tace nima na hakura daga yau😄 Haka sukaita hiransu har zaninta ya bushe ta shirya tsab ta koma gida. Slm mamata slm kakana, wslm suka amsa se kakanta yace sabreen idan kikayi sallama d'ayama ai yayi koko, dariya tayi tare da k'arasawa kusa dashi kan taburma ta zauna tare da d'aukan k'ok'on fura da nono ta bud'e ta fara sha tana cewa nawane ko kaka, mamanta tayi dariya tace seda kika fara sha zaki tambaya, sabreen tace saboda nasan nawane ai mammina. Haka sukaita hira da mamminta da kuma kakanta, bayan isha suka wuce d'aki itada mamminta a gado d'aya suke kwanciya yayinda suke jin d'umin junansu, mammi tana son 'yarta sabreen fiye da komai sam batason wani abu ya sameta saboda rashin mahaifinta, sabreen ta katse mamminta daga tunani da takeyi tace mammina lallai kuna kaunata sosai keda kakana inama ace babana yana raye da gatan nawa yafi haka mammina, wai mammina ciwone ya kashe mahaifina ko menene dan Allah ki gayamin dan yanzu kam aina girma koh? Mammi ta sauke ajiyar zuciya tace sabreen mahaifinki ya rasu ne sakamakon ceto wayanda ba mutaneba😭, sabreen ta tashi zaune tace mammi me kikace😳 [10/22, 7:25 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 9-10 Mammi tace sabreen kwanta kiyi bacci zuwa gibe semu magan kinji, bamusu ta komata kwanta jiki sanyaye kuma ta kasa bacci hakama mamminta kowacce da tunanin da takeyi a ranta yayin da mammi taketa ta hawaye, itata kuwa sabreen bayan ta gama jimamin mahaifinta seta fara tunanin wannan MACEN da haka har bacci yayi gaba dasu. Shi kuwa suhail, tunda sunka fara tfy a motan babu wanda yace komai acikinsu in banda hafsat da taketa faman kuka har suka isa gida, bayan mai gadi ya bud'e musu gate ne tare da gaishesu cikin girmamawa,sannan ya tsaya mum da hafsa suka fita seya wuce gun parking ya ajiyemotar sannan ya fito tare da shigewa d'akinsa. Kayan jikinsa ya cire se idonsa yakai gun d'ankwalin Sabreen, shafar d'ankwalin yayi sannan ya kunce a hankali🙄 me zai gani gabad'aya ciwon ya shanye babu jini ko kad'an, gadai alaman yanka harya fara bushewa gun, hankalin suhail ya tashi domin tunaninsa shine idan ya dawo zaije a d'inke masa gun, amma seyaga babu amfanin hakan a yanzu, ya wuce toilet yayi wanka tare dayin Alwala ya fito yayi sallah sannan ya kwanta a gadonsa mai laushi😊 yana murmushi tare dayin juyi akan gadon idanun SABREEN kawai yake gani cikin nik'af dukda tana kuka amma hasken idanunta basu b'uyaba mishiba. Wani gefe kuma mamakine cike a ransa shin ya akayi yanka yayi saurin warkewa haka, meyasa ban bud'e fiskan yarinyannanba, mesa ban tambayi sunantaba, d'ankwalin ya d'auka tare da wucewa toilet ya wankeshi tas da morning fresh ya shanya a toilet d'in sannan ya fito ya kwanta tare da rufe idanu kamar maiyin bacci, magana ya farayi cikin zuciyarsa koma wacece ita zanso in sake had'uwa da ita domin in mata tambayoyi, da haka bacci ya d'aukeshi harse bayan la'asar ya tashi yawu toilet bazo yayi sallan la'asar ya d'auko d'ankwalin ya gogeshi da iron sannan yasa cikin wsll drop nasa seya sa 3kwata da 'yar shet ya nufi daining. Tunda ya zauna mahaifiyarsa take ta binsa da kallo, shikansa ya lura da hakan bayan hafsat tayi serving nasu seya fara cin abincin batare daya kallesuba har ya gama sannan ya koma palo yana kallon mbc2, bayan su mum sun gamane mai girkinsu taje ta gyara gun tas, su mum suna zaune a palo suhail ya kashe TV sannan ya koma k'asa ya zauna tare da cewa mum nasan abinda yake ranki, amma ki kwantar da hankalinki nisam ban aikatawa yarinyarnan komaiba wlh, ina fata kinsha magungunanki karkisa komai a ranki mum d'ina😊, ba mum kad'aiba harda hafsat seda sukaji sanyi a ransu tare da sauke ajiyar zuciya, mum tace Alhamdulillah Suhail naji dad'in haka Allah ya maka albarka Allah ya kara kareka da aikata abinda ALLAH ya hana ina alfahari da kai sosai d'ana😄 dad'i yaji ya e ameeen mum kema ALLAH ya baki lfy suka sake cewa ameeen hafsat natajin dad'i a ranta kome dalili oho. Sallama sukaji, suka amsa tare da juyowa, mik'ewa suhail yayi tare da cewa ABOKINA sauk'an yaushe? Yace sauk'an yanzu kanwata jeki zubomin abinci dan yunwa nakeji, da sauri hafsata ta tashi ta wuce kichine, ya k'araso har gun mum ya zauna a k'asa tare da cewa mum ina wuni, mum tayi murmushi tace lfy KAMAL ya hanya ya kuma ka baro mummy, kamal yace lfy lau wlh tace in gaisheku sosai ya jikin naki mum, mum tace toh Alhamdulillah jiki da sauki muna amsawa sannunka da isowa, yawwa mum sannan ya kalli Suhail datun d'azu yana tsaye yana bin kamal da kallo, kamal yace yadai abokina kayi hakuri karkayi fushi ban sanar dakai bane saboda inyi muku zuwan bazata😉, daining ya nufa na zauna tare dacin abinci ko kallon suhail bai k'ara yiba seda ya k'oshi dam sannan yace mum bari naje nad'an watsa ruwa😊, mum tayi dariya tare da cewa toh tana kallon suhail, kamal yace abokina muje ka had'amin ruwan mana kuma albishirinka na samo maka matar aure dan naga ka kusa ka tsufa ba mata😉 aguje suhail ya bishi kamal ya shige d'aki da sauri mum da hafsat se dariya sukeyi😀. Bayan kamal ya fito daga wankane yana goge jikinsa tare da cewa abokina next week zaka tafi fa, suhail yace haba dai gaskya bazanjeba harse mum ta sami lfy sosai, kamal yace tobaganiba ai tunda ina nan shikenan zuwanka yana da muhimmanci gaskya, ajiyar zuciya suhail ya sauke yace toh shikenan ALLAH ya kaimu😒. Kamal yace abokina yana ganka haka, akwai wani abune, suhail yace ba wani abu kawai dai wani abune ya faru yau nan suhail ya kwashe lbr tas ya gayamishi, kamal yace amma basuda imani yanzu dukkansu sukai mata fyad'en? Suhail yace eh sema ka ganta da k'yar take iya tfy wlh abun tausayi. Kamal yace Allah zai sakama kuma naga ka damu sosai, suhail yace eh nadamu abokina dan naso inga fiskanta koda wataran zamu sake had'uwa inaso in taimaka mata dan kamar basu da karfi sosai adai yadda na ganta, kuma d'ankwalinta na guna inaso in mayar mata, kamal yace tobase mu sake komawa ta gunba ko ALLAH zaisa mu ganta, suhail yace jejinefa babu gidaje tagun gaskya sedai k'ila ta ciki, kasan me kamal nidai idanun yarinyar kawai nake iya tunowa, kamal yace toya za'ayi kenan yanzu dama kasan sunantane da abin zaizo mana da sauki amma bakasan komai game da itaba, suhail yace koma menene dai "TANA RAINA" kuma bazan tab'a manta kyawawan idanuntaba sannan kuma.. kamal yace kuma me? Suhail yayi murmushi yace "TANA RAINA" abokina, ok na d'auka zakace kana sontane ai dase ince maka bazai yuba saboda ba cikakkiyar mace bace maza har 3 suka mata fyad'e kaga kuwa babu sauran wani abu a tare da ita. Suhail ya sauke zazzafar ajiyar zuciya tare da rufe idanunsa ya kwanta akan gado yace cewa nayi "TANA RAINA" [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 11-12 Washe gari da safe bayan sabreen ta gama sharan gida tas ta gyara ko ina sannan suka zauna a tsakar gida suna suna shan koko da kosai😋, sabreen tace mammina ina sauraronki akan lbrn mahaifina, mammi tace to bari mu gama karyawa koh, to mammi da sauri ta kare ta tattare komai seta dawo ta zauna ta zubawa mamminta ido👀. Mammi tace haba sabreen wannan irin ido da kika samin haka, sabreen tayi murmushi tace nafiso inyita kallon fiskarki yayinda kike magana mammina sam bana gajiya da kallon kyakkyawar fiskarki, mammi tace fiskar nawa har takai naki kyau? To mammi ai kyawunki na d'auko😀, mammi ta mik'e tare da shafar kumatun sabreen tace Allah ya rayamin ke sabreen Allah ya miki albarka bari naje band'aki sena dawo kinji, Ameeen mammina toh ina jiranki, har mammi ta dauki buta zata shige bayi, se sabreen tace mamminah, juyowa mammi tayi ta kalleta seta taso aguje ta rungume mamminta sosai kawai se taji hawaye nabin kumatunta, mammi ta ajiye buta tace sabreen hawayen me haka kuma? Sabreen tace wlh mammina haka kawai naji inaso in rungumeki kuma in zubar da kwalla😥, mammi ta share kwallan idanunta ita tace to shikenan sabreen jeki jirani yanzu zan fito, seda suka rungume junansu kafin ta koma ta zauna. Hayaniya sabreen taji a waje ana cewa maciji maciji, ai da sauri ta fito waje dan ganin macijin, mutane ta gani dewa suna bin macijin a guje ana cewa wannan macijin babbane gaskya zai cutar da mutane idan ba'a kasheba, itama seta fara binsu can setaga macicin ya haura ta katangar band'akinsu tun kafin ya gama haurawa aketa kai mai jifa da duwatsu har an samesa daga wutsiyarsa amma seya haura band'akin, nan jama'a suka ce ya shiga gidansu sabreen muje mu kash...basu karasa maganaba sejin ihu sukayi daga cikin gidan, da gudu sabreen tayi cikin gida dan jin mahaifiyarta na ihu, tana shigowa taga mamminta ta fito da buta a hannu idanunta sun fara juyawa, da sauri mutane suka karaso sabreen ta fara kuka tare da rungume mamminta tana cewa lfy mammina meya samekine, mammi ta fara mata nuni da bayan wuyanta, lekawa tayi taga saran macijine a bayan wuyanta, seta hango macijin yana nema hanyan guduwa, da sauri tace gashican ku kasheshi ya ciji mahaifiyata, ai kuwa macijin kamar yaji abinda akace ya juya zai koma ta katangar, lokacin mammi tana ta cewa sabreen ki kula da kanki ki rek'e ibada da gaskya, mammi kiyi shuru zamu kaiki gun malam dare yanzu babu abinda zai sameki se kuka takeyi tana rungume da mamminta, saukar mutum taji daga sama ammab kuma bataga komaiba, da sauri mammi ta d'ago kanta dan taji wata irin murya yana cewa kiyi hakuri mammi nazo a makare macijin wannan MACEN ta sari kansa batare dakan ya rabu da jikinsaba sannan tazo hargun dasu mammin suke, su kuwa jama sunga dai macijin akan garu bai saukaba kuma basuga wani nauni a jikinsa dan haka sukayita kai masa sanda da duwatsu da kuma sara, take macijin ya fara fidda jini a jikinsa nan sukaita murna sun kashe maciji, basusan MACEN NAN bane ta kashesa. Mammi takai dubanta ga MACEN, macen tayi murmushi tace kiyi hakuri mammi seyau Allah yayi zaki ganni nine dai wannan yarinyar da mijinki ya rasu ta dalilina, nayi miki alk'awarin kula da sabreen insha Allah bazan bari a cutar da itaba😰, murmushi mammitayi😊 tare da cewa nagode, sabreen ta kalli mammi ta kalli inda mammi take kallo ita dai jama'an da suka kashe maciji kawai take gani, sabreen tace mammi ba godiya zaki musuba ku taimaka mu kaita gun malam dare, hawaye itama macen tafarayi dan yadda taga mammi nayi dan mammin ne kad'ai take kallonta. Atake MACEN ta b'ace,sannan mammi ta juyo tana kallon sabreen tace base ankaini ko inaba sabreen kicewa kakanki ya baki labarin mahaifinki sannan kuma sabreen ki kulada kanki ina kaunarki sabre....😭😭😭 Allahu Akbar! Kulli nafsi za'ikatil maut. Shikenan mammi ta tafi, kuka soai sabreen takeyi tare da jama'an gurin, dakyar aka d'aga sabreen daga jikin mamminta aka kaita gidan su munna😰😰😰 [10/22, 7:25 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 13-14 Suhail da kamal ne a hanyan tfyansu kauyen su Sabreen, suna tafe suna hira har suka iso daidai gurin daya had'u dasu sabreen, se uace kamal a daidai nan ne amma dai mu kara gaba kadan, ahankali,suke tfy se suka hango hanya shiga garin sukai tfy kad'an se suka hangi kakan sabreen yana komawa rike da cefene a hannunsa, gunsa suka tsaya da motan tare da dayi masa sallama, bayan sun fitone suka gaishesa cikin girmamawa sannan sukace baba dan Allah muna tambayane, yace toh ina jinku, suhail yace wata yarinya nake nema ko Allah yasa ka santa, kaka yace menene sunanta? Suhail ya kalli kamal se kamal yace wato dai baba muma basusan komai game da itaba kawai dai mun gantane tanan tana sanye da riga da zani da kuma bak'in himar sannan tasa nik'af a fiskanta, kaka yace to gaskya bayin Allah bazan ganetaba, dama ace kun gayamin sunantane ko sunan mahaifinta ko kuma kamanninta,toda zan iya ganewa, suhail yace baba yarinyar an mata fyad'e jiya jiyan nan kuma dai muna kyautata zaton atanan take, kaka yace fad'e kuma subhanalillah to gaskya bata nan bane, domin duk abinda ya faru a kauyennan baya b'uya a masallaci ake sanar da koma menene, kamal yace to ai k'ila baza a iya sanar da magana irin na fyad'e ba, kaka yace za'a sanar ina tabbatar muku da cewa babu abinda yake b'uya a kauyennan namu, wai samari me kuke nema agun yarinyarnan ne, kamal yayi saurin cewa dama daga cikin gari muke, muna neman masu aiki ne, kaka yace wani irin aiki kuma, kamal yace mata dai wanda suke aikin wanke wanke da shara da kuma girki za'a dinga biyansu a wata. Kaka yace haba da gaske, ina da jikata nasan zatayi farin cikin hakan dan ta dad'e da gama secondary tana so taci gaba da karatu amma bamu da hali, tayita neman aikin a kauyennan amma bata samuba, sedai kuma aiyukan daka lissafo sunyi yawa, Suhail yace a'a dama girkine kawai zata dingayiwa mahaifiyata dan bata da lfy, kaka yaji dad'i sosai yace indai wannan ne shikenan jikata ta iya girki amma na gargajiya ne ko kuma ince namu na karkara sam bata iya naku na birnineba. Kamal yace ba damuwa muma ai muna cin abincin gargajiyan sosai dan haka ba matsala zamusa a koya mata😊. Kaka yace to shikenan kud'an bani lokaci inyaso seku dawo daga baya koh? Suhail yace to shikenan mun gode sosai baba, kaka yace bakomai nine da godiya nasan jikata zatayi farin ciki sosai dan haka sekun sake dawowa...wasu samarine suka karaso a guje suna haki suna cewa kaka gara da muka had'u dakai, Allah yayiwa mammin SABREEN rasuwa yanzu yanzun nan shine aka aikomu donmin muzo mu kiraka, 😳Innalillahi wa inna ilaihir raji'un dukkansu suka amsa, kaka yace me kace SALE, Mammi ta rasu😰? Sale yace eh kaka macijine ya sareta a bayan wuyanta kuma harta cika😭. Kaka yace ina sabreen jikata take a wani hali take ciki? Suhail ya kamo hannun kaka yace baba shiga muje tare, ba musu suka shige gabad'ayansu suka isa har kofar gidan inda suka iske mutane a cike. Fitowa sukayi dukkansu suka wuce cikin gidan, lokacin har matan makota sunyi mata wanka an suturceta kaka ya isa yayita mata addu'a sannan aka fito da gawanta zuwa waje nan akai mata sallah aka d'auketa dan kaita gidanta na gaskya sega sabreen ta fito a guje tanata kuka tana cewa kaka dan Allah karku tafi min da mammina ina sonta wlh karku kaimin mammina rami dan Allah ku tausayamin ita kad'ai ta ragemin fa kaka😭. Kowa ya tausayawa sabreen musamman kaka da iyayen munira, munirane ta biyota da hijabi danko d'ankwali babu akanta bare takalmi, gashin kanta duk ya tattashi kamar wata mahaukaciya, bayan munna tasa mata himar d'inne se take k'okarin janyota amma ta kasa, kaka yace da suhail dan Allah yaro taimaka ka mayar min da ita gida kaji, ba musu suhail ya kamo hannunta yana kokarin maidata gida seta gantsara masa cizo tana cewa dan Allah ka sakeni zasu tafimin da mammina nefa nika sakeni😭. Kuka sosai takeyi hakama munira, Suhail ya rasa meke masa dad'i sam bayaso yaji mace na kuka, ahaka har suka k'arasa kofar gidansu munira wata mata ta riko hannunta suka k'arasa da ita cikin gidansu muniran. Shi kuwa suhail hannunsa yayi jahjazir dan cizon da sabreen tayita mishi, binsu yayi mak'abartan akai mata komai sannan suka dawo sukai musu gaisuwa se suka tafi suna masu tausaya musu sosai😔😔😔 [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 15-16 Bayan su suhail sun dawo gidane suka sami mum a palo, bayan sun zauna ne kamal ya dauki ruwa a frigj yasha sannan yamikawa suhail mayasha, mum tana ta binsu da kallo tace lfy kuwa kodai baku sami mai girkin bane? Kamal yace mum samu mum nan dai suka bata lbrn abinda ya faru, sosai mum itama abin ya bata tausayi, tace Allah sarki Allah ya jikanta yanzu dai za'a d'auki lokaci kafin tazo, can se idonta yakai kan hannun suhail, tace suhail me nake gani a hannunka, suhail ya shafi gurin yace cizon da yarinyan tayitamin ne lokacin dana rik'e hannunta, shi kansa kamal baisan da batun cizonba se yanzu dayaga hannun suhail yayi jah kuma ya kunbura, mikewa suhail yayi ya shiga d'aki ya watsa ruwa sannan ya fito ya goga mantileta a hannun nasa seya kwanta yana tunanin abunda ya faru, kamal ne ya shigo shima wankan yayi,yazo ya zauna kusa da suhail fiskar sabreen kawai yake gani dana munira, mamakin irin kyawu na sabreen yakeyi, yace suhail amma kaga fiskan sabreen kuwa, gashi dai kauyene amma har ana samun kyawawa haka, gaskya irin kyawun sabrin sedai a kasar larabawa da indians bade nigeria ba. Suhail yayi murmushi yace abokina ni gaskya banganta sosai ba, saboda gabad'a kukanta ya d'aga min hankali, kamal yace dama na tuna hakan a raina wlh, yauzu me abin yi? Suhail yace se ranan da za'ayi uku semu koma muyi musu gaisuwa, tunda wani sati zanyi tfy zuwa ranar da za'ayi bakwai seka sake komawa kaji me kakan nata zaice. Haka za'ayi suhail Allah ya kaimu. Haka sabreen ta kasance cikin kuka koda yaushe, nasiha sosai malaman kauyen nasu suke mata harta dena kukan, amma dai ba'a rasa ganin hawaye a fiskanta. Kullum zaka ganta tare da munira dan a gidansu take zaune, maganganu masu kwantar da hankali munna take mata harta d'an ci abinci kad'an, amma idanunta sun kubura dan kukan mamminta. Yau ne za'ayi uku, suhail da kamal suka shirya cikin fararen shadda dasu akayi addu'oi sakamakon sunzo da wuri, bayan an gamane suka sake keb'ewa da kakan sabreen sukace sunaso su mata gaisuwa, kaka da kansa yaje ya kirata, himar suka saka ita da munira suka fito lokacin kaka yaje gaisawa da wasu. Kamal ne ya fara magana yace sabreen ya hakuri, kanta ta d'ago tace Alhamdulillah tana kallon kamal din, yace Allah ya jikanta, tace ameen sannan ya juya gun munira suna gaisawa se suhail yace sabreen ya hakuri, kai ta d'ago don kamar taso ta gane muryarsa, idonsu na had'uwa ta ganeshi tana masa kallon mamaki, Alhamdulillah tace dashi, yace toh Allah ya jikanta da rahama, ameen tace nagode sosai harda yar mirmushinta😊. Suhail ma kallonta yakeyi har cikin ido, se kuma ya kau da kansa yace kamal muje koh, kamal yace to sabreen ya sunan kawarki ne, sabreen tace sunanta munira, ok dukkanku kuna da suna masu dad'i mu😊, sabreen tace mungode Allah ya bada lada tana kallon suhail shida yake kokarin wucewa gun motansa yace ameen mum d'inmu tace amik'a mata gaisuwa agareku, sabreen tace mungode sosai, murmushi suhail yayi mata sannan ya kira wasu yara tare da bud'e but na motarshi yara suka fara shigowa da kayan abinci juice, taliya, indomie dasu buhun shinkafa. Sabreen ta kalli kamal tace wannan fa, kamal yace sadakace muka kawo muku, hawayene yake fitowa daga fiskarta daidai lokacin suhail ya karaso, hanki ya ciro a aljihunsa ya mika mata, hannu tasa ta karb'a tana kallonsa har cikin ido tana zancen zuci, duk lokacin da nake cikin wani hali se in ganka agun ya akayi kazo nan kuma? Suhail ne ya katseta da cewa shide mamaci babu abinda yafi bukata irin addu'a kukanki azabane agunta sabreen, dad'in zancen nashi taji atake tare hawayenta da hankinsa sannan ta mika mishi tace mungode sosai Allah ya bada lada, ameen sukace se suhail yace ki rik'e nabar miki😊, itama murmushin tayi tace se anjumanku sannan tajawo hannun munira suka wuce gida. Kamal se binsu da leke yakeyi, suhail ne ya janyo rigansa yace inaga dai ba k'alau kakeba, gaisuwafa mukazoyi ba kallonsuba malam, dai dai lokacin kaka ya k'araso yana musu godiya sannan sukaci gaba dayin magana. Sabreen kuwa mamaki takeyi ya akai suhail yazo nan🤔, maman munirace tace sabreen wannan fa suwaye suka kawo, sabreen tace sune wanda muka gaisa dasu yanzu nima ban sansuba sedai mu tambayi kaka idan ya shigo k'ila shiya sansu😉. Bayan kaka yayi sallama da kowane saiya shigo gidan su muniran, nan gaya kayan abinci kam dewa. Baban munirane yake tambayan kaka suwaye suka kawo wannan sadakan haka? Nan kaka ya kwashe lbrn had'uwansu dasu suhail tas ya gaya musu. Munira tayi saurin juyowa ta kalli sabreen, sabreen ta kyafta mata ido😉 sannan ta fara murmushi a zuciyarta tace to meyasa yake nemana, kodai d'ankwalina zai bani? Alhamdulillah tunda baiga fiskanaba, kuma koda naje yin aiki a gidansu bazan tab'a sanar dashiba tunda nidai nasan ba'amin fyad'eba kuma ina farin ciki zan koma makaranta dan haka na amince zanyi musu aikin☺ [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 17-18 Sabreen da munirane suna zaune a d'akinsu bayan sunyi sallan isha suna cin abinci, munira ta kalli sabreen tace dama shine suhail d'in? Sabreen tace eh shine bai ganenibane saboda nik'af ne a fiskata ranan. Munira tace to ai yakamata ki sanar dashi tunda kinga nemanki ne yasa suka sake dawowa nan d'in, sabreen tace a'a munna wannan maganar sirri ce tsakanin nida ke pls, munna tace to ai shikenan kika san koya kyasa ne yasa ya biyoki, gashi da alama masu haline kinga shikenan mun fito fari😜, dariya sukayi dukkansu sannan sukaci gaba da hiransu. B'angaren suhail kuwa, tunda suka dawo kowa da tunanin da yakeyi, hafsat ne tazo ta samesu a palo tace yah suhail ina kukajene inata nemanku, suhail yayi murmushi yace munje gaisuwa ne hafsat akwai wani abu ne, a'a kawai dai dan ban ganku bane. Kamal yace nidai zan tafi gida seda safenku, suhail ya tashi ya rakasa hargun mota sukai sallama sannan ya dawo gun mum sukaita hira har zuwa 9pm kafin suka wuce donyi bacci. Shidai suhail yana ta kallon idanun sabreen a ransa dan yayi mishi kama dana wannan yarinyar, sedai na sabreen sun kumbura kuma sunyi jah, to shine dai yake kokonto akan kila kamace kawai, kuma kaka ya tabbatar musu da cewa babu yarinyar da akayiwa fyad'e a kauyen, ya shiga rud'ani sosai da haka yayi bacci... Yau wata guda kenan da rasuwan mammin sabreen. Shikuwa Suhail yana can pakistan kusan 3week kenan. Kamal ne a kofar gidansu munira yana jiran fitowar kaka da sabreen, can segasu sun fito suna rungume da juna suna kukan rabuwa, maman munirane taketa basu hakuri tana cewa munna kiyi hakuri aiba rabuwa kukayiba 'yan watannine kawai zatayi seta dawo kinji, da kyar dai suka rabu kamal ya bud'ewa kaka gaba sannan sabreen ta shiga baya suka tafi tanata yiwa munira bye tana kwalla. Tunda suka fara tfy sabreen taketa kuka har suka iso wani gida mai kyau, hon kamal yayi aka bud'e suka shiga, bayan motan ya tsayane kamal yaje ya bud'ewa kaka dan sabreen kam harta fito tana rik'e da yar jakanta, kamal yace bissimillah kaka muje, kofa ya bude sika shiga k'aton palo mai kyan gani, anan suka zauna kamal yace sannunku da zuwa kaka😊, kaka yace yawwa sannu kamal, ruwa mai sanyi ya kawo musu tare da juice ya zuba musu, ahankali suka karb'a suka sha tare dayi mishi godiya. Kamal yace kaka nan gidan mahaifinane amma Allah yayi musu rasuwa shida mahaifin suhail a k'asar saudiya, iyayenmu aminan junane sosai suna business a wani kamfani dake pakistan, lokaci lokaci suna zuwa duba kasuwancin nasu. bayan rasuwansune mahaifiyata tayi aure a pakistan d'in, inda ni kuma nake zaune a gidan mahaifina, nida suhail mukaci gaba dayin business kamar dai yadda iyayenmu sukeyi, idan naje wannan karon, wani karon kuma suhail ne yake zuwa, mahaifiyar suhail tak'i yin aure sam tana zaune damu anan da kuma 'yar yayan baban suhail wato hafsat, itama marainiyace dan bata da uwa bare uba. Mahaifiyar suhail ta rik'e hafsat kamar 'yarta na cikinta, inda mu kuma muka zame mata yayyu. Matar da take musu girki d'anta ya samu aikin yine shine yace mamansa zata dena girki, shiyasa muke neman wanda zata dinga musu girki ana biyanta duk wata. Kaka yayi ajiyar zuciya yace Allah ya jikansu da rahama suka amsa da ameen dukkansu. Kamal yace na kawoku nanne saboda kace sabreen bata iya girkin zamaniba sena gargajiya, shine nakeso ku zauna anan koda na tsawon wata biyu ne na samo wanda zata dinga koyawa sabreen girke girken zamani idan ta iya sena kaiku gidansu suhail koya kagani kaka? Kaka yace bakomai kamal na fahimceka kuma na amince danna yaba da halaiyarku nasan bazaka cutar damuba zamu zaunan anan d'in harse ta gama koyon. Kamal yayi murmushi yace to alhamdulillah kaka ina tabbatar maka da cewa bazan tab'a cutar dakuba shiyasama nace mu taho tare dakai koda ruwa seka dinga ba flawer kaima ana biyanka. Godiya sosai kaka yayi sannan kamal yace muje in nuna muku masauk'inku, tare suka mik'e sabreen tana binsu a abaya, d'akin mummynsa yaba sabreen, sannan yaba kaka d'akin babansa, manyan d'akunane da komai a ciki, murna sosai sukayi tare da k'arayin godiya. Kamal ne kwance a d'akinsa ya kira suhail a waya yace abokina se nanda 2month su kaka sasu zo, suhail yace toba damuwa Allah ya nuna mana, kamal yace amin sannan sukaci gaba dansu. Bayan sun gama wayanne kamal yace bazan iya sanar dakai suna gunaba abokina, harse sabreen ta k'ware sosai da girkin zamani anan, insha Allah gobe zanje inyi musu cefene sosai zuwa jibi RUKAYYA zatazo ta fara koya miki sabreen, da wannan shawaran kamal yayi bacci tare da jin dad'i a ransa wanda bansan dalilin saba😊😊😊 [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 21-22 Bayan sabreen ta gama karyawane taje tayi wanka tasa d'inkin doguwar riga na atamfa ta d'aura d'ankwalinta sannan tasa farin himar komai bata shafaba ta fito. Kamal ya shirya cikin blue shet da black jeans yana zaune a palo yana jiran fitowanta, can segata ta fito da murmushi a fiskanta tace hamma kamal na shirya, kalonta yayi tare dayin murmushi yace toh muje, atare suka fito lokacin kaka yanaba flower ruwa sunata hira da mai gadi,segasu sabreen sun fito tace kaka zamuje mu dawo, kaka yace toh sabreen sekun dawo. Tunda suka fara tfy babu wanda yace komai acikinsu har suka karasa super market, nanne kamal yace muje sabreen😊, a hankali ta fito suka shiga se kallo takeyi dan bata tab'a zuwa super market ba. Kayan abinci suka saya sosai, sannan kamal ya kaita gun kayan sawa yace ta d'auki duk abunda taga ya mata kartaji kunya, nan sabreen tayita d'iban atamfofi da material da kuma dogayen riguns, ta kalli kamal taga yana can nesa da ita, gunsa ta nufa tace hamma kamal zan iya d'auka ko wanne 2? Murmushi yayi yace ko 5 5 nema ki dauka kinji😊, murmushin itama tayi sannan tace nagode ta juya yana binta da kallo yana murmushi, komai 2 take d'auka wai ita da muniranta. Bayan sun gama da kayane yace ta biyosa suje gaba, sun isa wani gun maiyukan shafawa suka nufa da turaruka, NATURAL HONEY shine mai d'inda take shafawa ita da munna, dan haka shima ta d'auki 2 sannan ta d'auki turaren FASIO shima 2 dasu body spray, kamal yace kayan kwalliya fa, sabreen tace sedai in d'aukawa munna danni bana kwalliya, murmushi yayi yace koda gazal da janbaki da hoda nedai ki dauka, dariya tayi tace hamma kamal ai to na d'iba kayan kwalliyan gaba d'aya kenan, yace eh idan kina kwalliya zakifi haka kyau, ba musu ta d'iba suka d'ibi takalmi da jaka, sayayya dai sukai sosai sannan suka wuce gun tela aka bashi d'in kaya kala 24 nata dana munna. Daga nan suka wuce gida, kaka ya tayasu shiga da kayan komai aka shiryashi a store, kayan,tea kuma suna daining drinks a frij, komaidai gun zaman suna nama akai kaisa babban friza. Sabreen ta nunawa kaka irin sayayyan daya mata ita da munna tace kuma munbada d'inkin kaya, kaka yayita masa godiya dasa masa albarka hakan yayiwa kamal dad'i sannan yabaiwa kaka takalma da turare yace kayanka anjuma zankai makasu d'inki, godiya sosai sukayi sannan kamal yace shizai fita zaije ya duba mum d'in suhail da hafsat ze zuwa dare zai dawo sabreen ki dafawa muku koma menene kinji, toh seka dawo😊. A gidansu suhail kamal ya yini yayita bacci harseda yayi sallan isha sukaita hira kamar yadda suka saba sannan ya koma gida. Lokacin 8:30pm kaka suna zaune a palo suna kallon sunna TV kamal yayi sallama tare da shigowa, bayan ya zauna ne yace kaka sannunku da gida😊, yawwa kamal sannu da dawowa yaka barosu, lfyansu lau wlh, sabreen tace sannu da zuwa hamma kamal ga abincinka akan daining, yawwa sabreen ta bari naje nad'an watsa ruwa senazo naci girkin k'anwata😀. Bayan yayi wanka ya fitone yasa jallabiya tare da fesa turare ya wuce daining, sabreen ta mik'e taje ta zuba mishi tuwon shinkafa da miyar egushi yaji manja da dry fish ga nama😋, tunda sabreen ta bud'e kulan kamshi ya daki hancinsa take nyawunsa ya tsinke, da bissimillah ya fara cin abincin yana lumshe ido☺😊, sabeen ya kirata, tace na'am tare da mik'ewa, irin wannan miya mai dad'i aibase a samo mai koya miki girkiba domin ni ban tab'a cin miya mai dad'n wannanba, dad'i sosai taji tana dariya tare da cewa nagode amma ina bukata dai akoyamin wad'anda ban iyasuba na zamani. Kamal yace badamuwa gobe zatazo ta fara nuna miki kinji, tace toh Allah ya kaimu goben yace ameen. Washe gari da safe RUKAYYA tazo bayan sun gaggaisa ne se suka wuce kichine da sabreen suka fara had'a breakfast, duk abinda RUKAYYA takeyi idon sabreen nakai har suka gama sukayi breakfast gabad'ayansu kuma sunji dad'in girkin nata😋. Haka sukayi na rana suka sake yin na dare, kullum kuma RUKAYYA so 3 takeyin abinci wato safe rana da kuma dare, seda tayi girki harna tsawon 1 week sannan tace sabreen ta sake maimaita duk abinda ta dafa na tsawon satin. Tsab kuwa sabreen tayi kamar yadda RUKAYYA takeyi kuma yayi dad'i sosai, Aunty rukayya shine sunan da sabreen take kiranta dashi, cikin k'ank'anin lokaci suka shaku da juna sosai kuma sabreen taci gaba dasa hankali akan koyan girkin. Shikuwa kamal dad'i yakeji sosai yana zuwa dubasu mum kullum dan acanma yafi zama se dare yake dawowa. [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 23-24 Lokaci nata fty har aunty Rukayya ta gama koyawa sabreen girki na tsawo 2month, sannan babu abinda zakace sabreen ta dafa makashi wanda bata iyaba, ta k'ware sosai itama yanzu sedai ta koyar da wasu, harta snacks da drinks na gida wabu wanda sabreen taba iyaba. Yaune kamal ya sallami aunty rukayya da kud'ad'e masu yawa wanda nima bansan adadinsu, sabreen suke tsaue da aunty rukayya suna bankwana, sabreen tace aunty rukayya ki bani number wayanki dukka dai bani da waya amma zanso kiban number'nki kakana yace jibi zai sayo min waya, aunty rukayya tace to badamuwa nan ta ciro card d'inta tabawa sabreen sannan tace gaskya kinada hankali da dad'in sha'ani sabreen Allah ya baki miji na gari😊, sabreen tayi murmushi tace ameen aunty rukayya bazan tab'a mancekiba nagode sosai Allah ya biyaki😀, aunty rukayya tace ameeen sannan tayiwa su kaka da kamal sallama ta tafi. Duk hiran da aunty rukayya sukeyi da sabreen kamal yana jinsu, dan haka ya shirya zai fita se sabreen tabi bayansa tace yah kamal zaka fita ne, eh sabreen akwai wani abune, a'a dama inaso inyi maka godiyane akan girki dakasa aka koyamin nagode sosai😀, murmushi yayi yace bakomai sabreen nizan fita se dare zan dawo, ok dama inaso inje gurin munira ne tunda muka rabu bamu sake had'uwa ina kewarsu sosai☺, kamal yace to shikenan ki bari zuwa gobe semuje harda kaka koh, dad'i taji sosai tana maiyin murmushi wanda yake k'ara mata kyau tace nagode yah kamal Allah ya kaimu goben😊, ameen sabreen na tafi. Bayan kamal ya fitane ya kira aunty rukayya yake tambayarta ko sabreen ta tab'a gaya mata irin wayar da takeso, aunty rukayya tace eh toh akwai randa muke hira take cemin akwaia wayan malaminsu na secondary skul wai wayan yana da camera sosai idan ya d'aukesu hoto a ciki, tun daga ranan take son wayan a ranta samsung galacky x5, kamal yace toh shikenan nagode. Shagon waya ya tsaya ya saya mata sabuwar samsung x5 sannan ya wuce gunsu mum. Kamar kullum se yaban isha kamal ya dawo bayan yaci abinci ne yazo palo yasamesu sunata hira, wayan daya sayawa sabreen ya mik'a mata gashi sabreen wayane na sayo miki na miki charging sannan nasa miki sim d'in MTN aciki, karb'a tayi hannun biyu tana farin ciki tare da cewa nagode yah kamal Allah ya biyaka da gidan aljannah, ameeen sabreen Allah ya bamu dukkanmu sannan kakama yayi masa godiya yace kamal kaibaka gajiyane, kud'adenka zasu kare dan Allah ya isa haka ka dena b'arnatar da kud'inka akanmu zaman da mukeyima kad'ai ya ishemu wlh ka mana gata sosai Allah ne kad'ai zai biyaka, kamal yace haba kaka bakomai wlh ni zanje in kwanta saboda da safe nakeso mu tafi dan kud'an yini acan zuwa yamma semu dawo, kaka yace to badamuwa Allah ya kaimu, wayarsace tayi kara ya d'auka tare da sawa a hands free yace hello abokina, suhail yace eyyy yane gwabro kak'i dai kayi aure koh, kamal yayi murmushi yace wannan ai bani kad'ai kake tsokanaba harda kanka, dariya suhail yayi yace toh garin yasu mum, kamal yace yanzu na dawo daga gunsu lfyansu lau ya pakistan, suhail yace lfya lau wlh mummy ce take cemin wai munk'i muyi aure semu tsufa ai mun rasa matan aure😀, kamal yayi dariya yace aiseka yi kafin nima nayi dan haka kai nake jira, suhail yace zan dawo ran friday insha Allah ya maganan su kakane dan mum tacemin ran wenesday mai girkinsu zata tafi, kamal ya kalli kaka da sabreen yace eh nima d'azu danaje ta gayamin kuma na tabbatar mata da cewa ran talata zan kawo mata mai girki, suhail yace ok to yaushe zakaje garinsu kakan? Kamal yayi murmushi yace gobe insha Allah, suhail yace to nagode abokina ka gaida su kakan inkaje, kamal yace suna jinka, suhail yace me kace? Kamal yace sorry nace zasuji😉, bayan sunyi sallama ne kaka da sabreen suke ta dariya😀, kunya kamal yaji seya mik'e tare da cewa seda safenmu😉, har yanzu dariya sukeyi sannan kaka yace to Allah ya tashemu lfy yace amenn sannan ya shige d'akinsa. Washegari suka shirya tsab se k'auyensu, murna sosai mutanen k'aunuen sukayi da ganinsu kaka musamman ma nunna, tace sabreen me sirrin ne kin ganki kuwa yadda kika kara kyau se wani shek'i kikeyi, sabreen tayi dariya tace kema kin canjafa me sirrinne k'awas? Nan munira ta bata lbrn saurayin da tayi me suna ABUBAKAR SADDIQ shi doctor ne kuma yana da hankali sosai gashi yana kulawa da ita sosai kingama harya sayamin wayanmu galacky x5 sannan komai ya sayamin sena ajiyei miki naki kinga nan munira tayita nunawa sabreen kayan alkhairin da Abbakar yake mata harda iyayenta. Bayan ta gama ganine tace lallai k'awata kin paso gari Allah ya tabbatar da alkhairi ya kuma nuna mana bikin💃🏻munira tace amenn toya birnin bani lbr mana, sabreen ta kwashe lbrn birnin tun daga farkon zuwansu har karshe ta fad'awa munna sannan ta bata sayayyan kayan da kamal yayi musu harda k'arin jaka da takalmi nasu mama ma dabanne. Munna ta bud'e baki tana ganin abun duniya tare dayin godiya ita dasu mama sukaiwa kamal godiya sosai, munna tace kodai yana sonkine sabreen? Sabreen tace SO kuma, oho nidai bai tab'a gayaminba nima kuma bansa komai a rainaba, SUHAIL shine a raina amma kuma duk randa yah kamal ya furtamin cewa yana sona nad'au alk'awarin amince masa tare da bashi soyayyata danya cancanci hakan daga gareni kuma kowace mace zataso mutum irin yah kamal dan baida wata matsala wlh. Munna tace to Allah ya zab'a miki mafi alkhairi sabreen, ameen Amaryan abbakar mu zamu koma se wani lokaci kuma😀. Bayan sun komane kamal yace to kaka seku shirya jibi talata zaku koma gidansu suhail ran laraba mai girkinsu zata tafi sabreen zata fara girki ran alhamis yayinda suhail zai dawo k'asar ran FRIDAY. Daga kaka har sabreen basuso hakanba, shima kamal d'in babu yadda zaiyine amma sam bayason tfyarsu, kaka yace toba komai Allah ya nuna mana, kamal yace ameen sannan ya wuce d'akinsa suma sukai nasu d'akin da tunani kowannensu yayi bacci😲😵😲 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 25-26 Kamal ne dasu sabreen akan daining suna breakfast, babu wanda yake cewa komai gabad'aya jikinsu a mace yake tunba kamal ba. Bayan sun gamane sabreen ta koma d'akinta tana kwance akan gadonta suna waya da munira tana dariya, bayan sun gamane ta kira aunty rukayyama sukasha hira sosai dayake kamal yasa mata credit aciki. Wani number ta gani yana kiranta, ta d'auka tare da cewa hello, muryan yah kamal taji yace sabreen kamal ne na kirakine in sanar dake wannan number nane kiyi saving kinji, ok toh nagode ya kamal ka fita ne? A'a yanzu dai zan fita akwai wani abune, emmm dama inaso inje shago ne akwai abinda nakeso in saya, toh menene gayamin se in sayo miki koh, shuru tayi batace komaiba, yace "sabreen" tace emmm nafiso inje da kainane yah kamal😉, murmushi yayi yace toh shikenan fito muje kisaya, toh nagode sannan ta katse wayan ta dauki himar d'inta tasa tayiwa kaka sallama sannan ta sami ya kamal agun motansa, gaba ta bud'e ta shiga sannan yaja suka isa wani d'an babban shago, sabreen tayi saurin cewa yah kamal ka zauna kawai ni zanje yanzu zan fito, toh yace mata sannan ta fita ta wuce shagon, bayan shigantane kamal ya fito yana biye da ita a baya batare data saniba ya shiga. Part kawai sabreen ta dauka guda 2 sannan tazo gun biyan kud'in, mai karaban kud'in yace ki barshi kawai, tace yah za'ayi kace in barshi ungo karb'i kud'inka, mai shagon yace wani ya riga daya biya miki, tace wani kuma waye shi? Mai shagon ya nuna mata motan kamal, kunya sosai taji tace yanzu yasan abinda na saya kenan😁, k'in fita tayi tana tsaye a cikin shagon segashi ya shigo fiskansa a d'an d'aure yace baki gama bane sabreen, shuru tayi ta wuceshi ta nufin gun motan kunya kamar ta shiga k'atsa. Tunda suka fara tfy batace komaiba kanta na gefe, kamal yace sabreen ya kikayi shuru, tace bakomai, murmushi yayi yace aida kin gayamin in sayo miki me aciki muna sayowa hafsat ai nida suhail, kunya taji sosai tasa himar d'inta ta rufe fiskanta tana dariya batare dayajiba, shima dariyan yayi yace kidena kunyata sabreen domin ni bana kunyanki kinji koh? Batace dashi komai shima bai sake cewa komaiba har suka iso gida, bayan ya tsayane ta bud'e kofan tare da cewa nagode batare data kalleshiba, dariya yayimata wanda ya kara masa kyau yace bakomai na tafi gun mum se dare zan dawo, toh zallah ya tsare, ya ameeen sannan ta rufe motan ya tafi. 9:00pm kamal ya dawo gida, bayan yayi wanka yaci abincine seya kira sabreen a waya yace inason magana dake ina palo, doguwar rigan atamfane a jikinta da d'ankwalinsa da tayi lullub'i dashi yana hango gashin kanta harta k'araso gunsa sannan ta zauna akan kujera tace gani yah kamal, kamal ya gyara zama yace sabreen kin tab'a yin soyayya? Wani iri taji dan bata tsanmaci wannan tambayar daga garesaba, daurewa tayi tace a'a yah kamal, ya sake cewa amma dai nasan kina da masoya ko, tace eh akwai amma gaskya ban tab'a kula ko wani d'a na mijiba, kamal yace shin ko akwai wanda kikeso aranki? Ananne sabreen tayi shuru dan bata san me zata ce mishiba, sake maimaita tambayan yayi tareda cewa ina sauraronki sabreen, kanta a sunkuye tace a'a babu. Kamal ya sauke ajiyan zuciya yace ko zan iya sanin dalilin k'inyi soyayyar? Sabree tace babu wani dalili yah kamal, yace toh shikenan tashi kije😊, kallonsa takeyi har cikin ido shima haka sannan ta wuce d'aki. Murmushn jin dad'i kamal yayi tare da tashi ya shige d'akinsa da farinciki sosai aransa. Ita kuwa sabreen mamakin tambayoyin da yah kamal yayita mata takeyi har bacci ya d'auketa [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 27-28 Ayaune sabreen zasu koma gidansu suhail, bayan ta gyara ko ina ta kimtsane tayiwa ya kaml girki ta ajiye a daining, da yamma yazo ya tarar dasu a palo suna zaune. Bayan yaci abincine yace to bari ind'an watsa riwa semu tafi koh, sabreen tace to sannan taje ta d'auki plate d'in ta wanke ta dawo ta zauna, daidai lokacin kamal ya fito daga d'akinsa se kamshin turare yakeyi yace toh kaka muje ko sannan ya d'auki kayan kaka ita kuwa sabreen ta d'auki nata suka tafi. Maigadi baiso rabuwansu da kakaba harma da sabreen domin mutanen kirkine suna da dad'in zama sosai. Tunda suka fara tfy babu wanda yace komai se wayan kamal ya fara ringing, ya d'auka tare da cewa hello abokina ya akayine, suhail yace ka d'aukosu kakan kuwa, eh na d'aukosu yanzu hakama muna dab da shiga gidane, suhail yace"thankyou dud" pls ka gaishemin da kaka, kamal yace kaka yana jinka, se kaka yace ina amsawa Allah ya dawo dakai lfy, suhail yace ameen kaka nagode, kamal yace to abokina zan kiraka anjuma, ok sena jika sannan ya katse wayar, dai dai lokacin kamal yayi hon aka bud'e gate suka shiga, tun daga wajen gidanma kasan gidan manyane bare kuma inka shiga ciki, bayan sun fitone kamal ya d'auki kayan kaka yana musu jagora har suka k'arasa da sallamarsu, mum ce da hafsat zaune suna kallon "THE GARDINERS DAUGHTER" wani series film ne mai dad'in gaske. Tun shigowarsu suka sawa sabreen ido suna ganin irin kyawunta ai atake kirjin hafsat ya buga da karfi, bayan sun zauna ne suka gaggaisa hafsat tace bro kamal kardai ince sune bak'in namu? Kamal yayi murmushi yace kwarai kuwa sis sune, wannan itace sabreen wannan kuma kakanta, shi zaici gaba daba flawer ruwa ita kuma zata dinga yin girki, mum tace Allah sarki sannu sabreen ya hakurin mahaifiyarki kuma, sabreen tace hakuri ya zama dole, mum tace to Allah ya jikanta ya jikan dukkan 'yan'uwa musulmai, gabad'aya suka amsa da ameeen. Se mummy tace toh hafsat tashi ki nunawa sabreen d'akinta ko, hafsat tayi murmushi tace taso muje, mikewa sabreen tayi tare da d'aukan akwatinta tabi bayan hafsat, shi kuwa kaka masaikin bak'i dake tsakar gidan ta gefe aka kaisa, d'akin harda AC da komai dakomai dai gwanin sha'awa. Bayan hafsat takaita d'akinne ta bud'e wall drop sannan ta karb'i akwatin sabrren ta ajiye mata a ciki ta juyo tace nan shine d'akinki, sannan ga toilet naki nan, idan akwai wani abu da kike buk'ata toki sanar dani kinji😊, sabreen taji dad'i sosai tace nagode hafsat😊. Bayan hafsat ta fitane sabreen ta k'arewa d'akin kallo tas d'an daidai ne bayi da girma sosai amma an zuba kayan duniya, kwanciya tayi tana ta tunanin yah kamal, tace oh yah kamal yau shi kad'ai a gidan bazaiji dad'iba hakama mai gadi. Bayan isha hafsat tazo ta kira sabreen wai kizo kici abinci, a baya take biye da hafsat har suka k'arasa daining, kamal na zaunne kusa da mum suna cin abinci, hafsat ta zubawa sabreen ta ajiye tare da cewa bisimillah zauna muci, sabreen tace zanje inci a d'aki, mum tace meyasa zakije d'aki bayan gamunan anan kodai kunyan d'an nawa kikeyine kamal, kamal yace kunyana kuma mum meyasa zataji kunyata kawai dai k'ila kunyanki tajeji, mum tace toh shikenan hafsat mik'a mata ta tafi d'akin tunda hakan tafiso, sabreen ta karb'a tare da cewa nagode emm kaka fa? Kamal yace kaka yana d'akinsa yanzu na kai mishi nashi abincin jekici abincin seki dawo muyi hira kinji, toh tace sannan ta wuce d'akinta taje ta zauna tana cin abincin, abincin yayi dad'i sosai dan haka taci sosai sedai bata cinyeba. Wani murya taji kamar daga sama an SABREEN, d'ago da kanta tayi tana kallon bakin kofan shigowa😳 wannan MACEN tagani a tsaye tana kallonta tana mata murmushi, itadai sabreen sam bataji an bud'e kofaba kawai ganin mutum tayi a tsaye, ahankali MACEN take takowa inda sabreen take, 😳😳🙆🏻ihu mai karfi sabreen ta sake tare da wurgi da plate d'in abincin hannunta tasss kakejin fad'uwan shi a k'asan tiles take ya tarwatse. Ganin yadda sabreen ta tsoratane yasa MACEN tayi saurin b'acewa segasu mum da kamal sun shigo da saurinsu, kamal dake waya da suhail yace abokina bani 2minit zan kiraka, da gudu sabreen taje ta rungume mum tanata kuka tare da waige waigen bayanta🙄😳🤔 [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 29-30 Mum ta d'ago da sabreen tace lfy sabreen, menene, sabreen ya rasa me zatace se tace musu mammina na gani anan mammina tana nan d'akin naganta, kamal ya matso kusa da mum yace ki kwantar da hankalinki sabreen mamminki ta rasu ai ba yadda za'ayi ki ganta anan wanda ya rasu baya dawowa kinji "may be dai kin razana ne kawai" har yanzu dai sabreen waigawa takeyi tanata k'arewa d'akin kallo. Mum tace shikenan hafsat kwashe plate da abincin can, sabreen muje daining kici abinci. Da sauri tabi mum suka isa daining ta zauna mum ta zuba mata abincin, kad'an sabreen taci tace ya isheta, ruwa mum ta mik'a mata yasha sannan tace nagode mum, hafsat ce ta k'araso tace mum ko zamu kwana da ita a d'akina idan ta dena tsoron seta koma d'akinta, mum tace toh hakanma yafi sabreen ku kwana tare kinji, kai sabreen ta d'ago batare datace komaiba hankalinta yana gun wannan MACEN. Wayan kamal ne ya sake yin kara ya d'auka hello abokina, suhail yace meke faruwa ne a gidan? Kamal ya gayawa suhail komai, sannan suhail yace ina sabreen d'in bata wayan, sabreen da tayi nisa cikin tunani kamal yana ta mata magana tare da mik'a mata wayan amma sam bata jinsa, hafsat dake zaune a gefentane ta tab'a kafad'arta tace sabreen tunanin me kikeyi haka akanata miki magana bakyaji, se a lokacin ta dawo hayyacinta a zabure ta kalli hafsat sannan ta karbi wayan tasa a kunne tare da cewa hello, suhail yace sabreen naji abinda ya faru amma inaso kisani shi mamaci baya dawowa k'ila dai kinsa tunaninta arankine har kike ganinta a naki tunanin yakama ki d'auki kaddara kisa a ranki cewa ta rasu ba kuma zata dawo garemuba har abada kinji? Shuru tayi tana had'iyan kukanta batace dashi komaiba, suhail yaji tayi shuru batace komaiba seya kira sunanta "sabreen are you there"? Se alokacinne tace "yeah naji kuma na gode" sannan ta mik'awa yah kamal wayan, lokacin suhail nacewa sabreen muryaeki yamin kama dana wata yarinya, karaf a kunne kamal amma seyayi kamar baiji yace hello abokina yane, suhail yayi ajiyar zuciya yace bakomai nan dai sukaci gaba da hiransu har kamal yayi musu sallama ya tafi suma suka wuce d'akunansu donyi bacci. Kamal dai tunda ya koma gida tunanine cike a zuciyarsa game da sabreen da kuma abinda yaji a bakin suhail, da kyar bacci ya d'aukesa. Shima suhail acan pakistan kasa bacci yayi yanata tunanin wannan yarinyar mai nik'af, tabbas yanzu da yayi magana da sabreen seyaji irin wannan muryance datace mishi "Thankyou so much SUHAIL" yace toh kodai kawai dan nasata a rainane shiyasa naji muryanta irin na sabreen, da wannan tunanin shima yayi bacci. Itama sabreen kasa bacci tayi dukda kashen wutan d'akin da hafsat tayi amma sam ta kasa bacci, fiskan MACENNAN dai shiyake mata yawo a kwakwalwarta, tace dama na sani dabanyi ihuba tunda dama na dad'e inaso in sake ganinta domin inyi mata godiya, insha Allah duk randa na ganta bazan sake tsorataba zanso inji metakeson gayamin sannan nima kuma inyi mata tambayoyi, ta wani gefe kuwa dad'in kalaman suhail takeji har cikin ranta tana ta murmushi tare da mamakin suhail tana zamcen zuci, yanzu shi suhail kota muryata bazai ganeniba😊, murmushi tayi tana tuna lokacin da suke shak'ar numfashin junansu yayinda suke kallon idanun junansu, kyakkyawar fiskarsa take gani a idanunta tare da murmushin yayi mata😌 dad'i sosai take ji har cikin ranta tace koda wasa bazan sanar dashiba, kuma bazan tab'a bari ya ganeniba😊 da wannan tunanin itama bacci yayi gaba da ita. Bayan sunyi breakfast ne taje gun kakanta sunata hira har azahar kafin ta shigo dama bata sallah. A palo suke zaune sunata hira da mum da yah kamal da kuma hafsat sabreen dai dariya kawai takeyi tana sauraron tsokanar da yah kamal yakeyiwa hafsat, har la'asar bayan sunyi sallah ne kamal yace zai fita se dare zai dawo, mai girkinsu tana gama abincin dare d'anta yazo ya d'auketa, alkhairi sosai mum ta mata harma da hafsat sannan suka tafi. Bayan isha yah kamal yayi cefene sosai ya kawo gida saboda gobene alhamis sabreen zata fara girki. Washegari ta shiga kichine ta fara girki, dama kunsani base na k'ara maimaitawaba. Kowa yaji dad'in girkin nata harma da masu gadin gidan sunata cewa ai tafi nadama iya kirki wlh, dad'i kaka yaji har cikin ransa don yadda aketa yaba girkin jirarsa😊. Haka tayi na rana dana dare mum farin cikine a fiskarta sosai danko gaskya girkin sabreen bakarya, sun yaba sosai harda hafsat tana cewa gaskya zaki koyamin girki sabreen, yah kamal yace da lalacinkinne zaki koyi girki? Hafsat ta b'ata rai mum kinji abinda bro kamal yake cewa ko, mum tace rabu dashi zaki bashi mamaki kuwa, sabreem tace zan koya miki hafsat karki damu. Haka sukaita ta hira har suka gama cin abinci se yah kamal ya mik'e tare da cewa mum nizan tafi seda safenmu, mum tace yau da wuri haka babu hira kenan, kamal yace mum kinsanfa gobene abokina zai dawo, dan haka bazan samu zuwa da safe bama sedai zuwa yamma. Mum tace to shikena Allah ya bamu alkhairi, kamal yace ameen sannan ya wuce gun kaka sukai sallama seya tafi, su mum kuwa sun d'an tab'a hira sannan suka wuce donyin bacci, Hafsat se murna takeyi gobe bro suhail d'inta zai dawo, ita kuwa sabreen binta kawai takeyi da kallo tana mamakin hafsat, dan sam basa wani hiran kirki da hafsat d'in, amma gashi yanzu tanata murna tana cewa sabreen zakiga d'ayan bro na gobe kinji, sabreen tayi murmushi tace to Allah ya kaimu goben Allah kuma ya dawo dashi lfy😊, hafsat tace ameen sannan ta kashe wuta suka kwanta kowacce da tunaninda takeyi a ranta da haka har bacci ya d'aukesu... Sad-Nas [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 31-32 Washe gari da safe safreen da hafsat suka kintsa gida tas ko ina se kamshi yakeyi, hafsat ce taje d'akin bro suhail ta wanke masa ta gyara ko ina tsab. Sabreen ta had'a musu breakfast bayan sunci ne taje gun kakanta suka d'an tab'a hira dayake bata da wani aiki se girkin kawai. Sabreen ne da mum a palo tana tambayanta Hajiya me za'a dafa, mum tace karki damu sabreen d'ana suhail babu abinda baya ci se gwaten doya da kuma duk wani juice na gargajiya da ake had'awa to baya sha, shidai a drinks coke yafi so. Sabreen tace toshikenan Hajiya yau zan koma d'akina da zama, mum tace meyasa, sabreen tace bakomai ai yanzu na dena tsoron😊, murmushi mum tayi tace to shikenan kiyi yadda kike so kinji, nagode Hajiya sannan ta tashi ta wuce d'akin hafsat ta kwashe kayanta tas ta mayar d'akinta sannan ta kwanta a gadonta tana jiran wannan MACEN ta sake zuwa, ganin ba wani abinda zatayine seta kira munira sunata hira abinsu, daga nan ta kira yah kamal tace kar yace ni bana kiransa. Ringing d'aya ya katse sannan ya kirata, murmushi tayi ta d'auka tare da cewa hello yah kamal ina kwana, lfy lau sabreen ya kike, lfyta lau yau bakazo kayi karin kumallo ba, eh wlh nasha tea nd bread karki damu zanzo da suhail bayan la'asar muci daddad'ar girkinki kinji, murmushi tayi tace toba damuwa se kun zo dama na kirane mu gaisa se anjuma, ok sabreen nagode sosai ki gaishemin da kaka, to zaiji insha Allah sannan ta katse wayar tayi baccinta. 20:00pm daidai sabreen ta farka tare da duba wayanta taga time, 🙄 wuce kichine tayi da saurinta domin had'a domin had'a abinci, peppe soup d'in kaza tayi da rice nd stew sannan ta hada cor-slow mai dad'i kuma yasha had'i, sannan ga friut salad. Da misalin 3:50pm ta gama komai seta zubawa kaka da maigadi kowa da nasa takai musu sannan ta wuce d'akinta tayi wanka tare da shafa mai tasa doguwan riga after dress batayi kwalliyaba sam se d'an turare data fesa ajikinta "WISAL" wanda yah kamal ya saya mata. Kichine taje ta d'ibi abincinta ta koma d'aki taci sannan ta mayar da plate d'in kichine ta dawo d'aki tana ta game a wayanta dan ya kaml yasa mata games masu yawa. 4:15pm motar kamal tayi hon a gate, da sairi mai gadi ya bud'e gate yana yiwa suhail maraba da dawowa sannan suka gaisa dukkansu seya k'arasa ciki. Hafsat ne ta fito d'auke da ado sosai a fiskarta tayi matukar kyau ta k'arasa gunsu da mirnarta tana cewa oyoyo bro suhail "yoir wlcum" murmushi suhail yayi yace wannan kwalliyar dukni akwai wa? Murmushi tayi tace sosai ma kuwa😊, kit d'insa ta karb'a a hannun ya kamal tace sannu da kokari yah kamal, yawwa hafsat, suhail yace gaskya naga wannan wankan naki yar'uwata kuma zan biya😊, dad'i taji sosai sannan suka wuce suna dauke da kaya a hannunsu. Mum tana mirmushi tace maraba da dawowa ya hanya, suhail yace Alhamdulillah mum kuna lfy, lfy lau sannunka da hanya, yawwa mum sannan ya wuce tare da cewa bari nad'an watsa ruwa, ok kamal yace sannan hafsat ta shiga da kayan d'akinsa. Bayan suhail ya fito ne ya wuce daining inda suke zaman jiransa, ya k'arasa ya zauna tare da gaishar da mum d'insa, sannan suka gaisa da hafsat yace ta zuba mishi aminci. Suna cin abinci dukkansu suna hira sega sabreen ta fito ta iso hargun daining tace ya kamal sannu da zuwa, ya suhail sannu da dawowa ya hanya? Kamal ne ya fara magana yace yawwa sannu sabreen yana mata murmushi😊, suhaila yace yawwa hanya Alhamdulillah ya karin hakuri kuma, sabreen tace hakuri alhamdulillah kanta na kallon hafsat, yace to allah ya jikanta, tace ameen seta kalli mum tace hajiya bari naje gun kaka, mum tace toh sabreen sekin shigo, murmushi tayi sannan ta wuce kamal da suhail sunata binta da kallo harta fita. Mum da hafsat duk sun lura da kallon da sukeyiwa sabreen ita kuwa sabreen batama san sunayiba, bayan fitantane suka maiyar da idonsu kan abincinsu, ita kuwa hafsat wani kishine taji har cikin ranta😬😁 [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn shureim (Sad-nas) WASUNKU SUNA TAMBAYA KO NICE MAMAN SHUREIM DATA RASU WATO (ZARA'U BABA YAKASAI ALLAH YA JIK'ANTA DA RAHAMA AMEEN) TO GASKYA DAI NI BANKAI MATSAYINTABA DANNI BA BARUBUCIYA BACE KAWAI DAI ABIN YANA BAN SHA'AWA NE SHINE NACE BARI DAI IN GWADA, CIKIN IKON ALLAH WANNAN SHINE LITTAFINA NA UKU, NAGODE DA SOYAYYARKU. Love you all💞💐🌹🌺 33-34 Sabreen ta shiga gun kaka yana ta karatun Qur'ani mai girma, bayan ya idar ne ya juyo yana kallon sabreen data shafa addu'an a fiskanta tace ameeen kakana, kaka yace naji mai gadi yana cewa sannu da dawowa kardai har SHULE d'in ya dawowo, 😅dariya sosai sabreen tayi sannan tace kaka ba shule ake cewaba SUHAIL sunansa, kaka yayi dariya yace to ai sunan nasane da wahala gara dai shi kamal d'in nasan sunan, amma shi shule kam bamma tab'a jiba se agunsu. 😄kai kaka kaban dariya wlh EH yadawo, kaka yace dakike dariyannan se kikayi kama da mahaifinki sosai, 😰hawayene atake ya cikowa sabreen a idanunta ta fara magana Allah sarki ABBA NAH Allah ya jikanku da rahama ameeen, kaka naso ace ina tare da iyayena inga soyayyar da ABBA zai nunamin amma kai da mammi ne kawai na samu naku itama yau babu ita a duniya😭😭😭 har abada bazan tab'a mantawa dakuba "KUNA RAINA" kaka ma kwallaya yake sharewa a fiskarsa, ganin hakanne yasa sabreen ta tashi ta fita tana ta kuka harta shigo palon ko sallama babu ta wuce d'akinta yayinda su mum suke binta da kallo. Kamal yace hafsat jeki kiji meya sami sabreen take kuka, hafsat ta mik'e ta wuce lokacin sabreen ta kifu a gado tanata kuka babu irin tambayan da hafsat batayiwa sabreen ba, amma ko kallon hafsat batayiba bare tace mata wani abu. Hafsat ta dawo palo tace batacemin komaiba tanata kukanta, suhail yace hafsat jeki kirata, bayan hafsat ta gaya mata ne seta fito, sabreen ta dena kukan amma hawayene cike a fiskarta taja gyalen kayanta ya rufe mata ido taje ta zauna a kan kapet. Mum tace sabreen meya faru kike kuka, cikin wani irin murya mai cike da tausayi tace bakoma hajiya, wani iri kamal yakeji a ransa kamar yaje ya rungumeta. Sallamar kakane ya katsesu, bayan sun amsane kamal da suhail suka mik'e suka karsa gunsa dama basu gaisaba, wata yarinyace kakkyawa biye da kaka, bayan sun gaisane itama yarinyar ta gaishesu se kamal yace kaka meya samu sabreen ne? Kaka yace ta tuna da iyayentane shiyasata kuka😒. Suhail yace Allah sarki nayi tunanin hakan kuwa, kamal ya kalli yarinyar da take sanye da doguwar riga jah da gyalensa yace wannan fa kaka? Kaka ya kalleta yace dasu kawar sabreen ce tazo guntane, kamal yace ok shiga tana ciki, a nitse ta wucesu kamal yace sabreen kinyi bak'uwa, sabreen ta d'ago da kanta don ganin bak'uwan nata🤔🙄 wazata gani wannan MACENNE ta karaso tare dayin sallama taje ta zauna kusa da sabreen sannan ta gaida mum cikin girmamawa ta gaida hafsat sannan ta juyo tana kallon sabreen da mamaki ya cikata tare da d'an tsoro kad'an. MACEN tana murmushi tare da tab'a hannun sabreen tace kaka yacemin kinata kuka tare da d'aga mata gira😉ma'ana su shiga d'aki, sabreen tad'anyi murmushin karfin hali tare da wayancewa tace muje ciki toh, mik'ewa sukayi a tare suka wuce d'akin sabreen, shidai kamal idonsa nakan sabreen har suka shige ciki yayinda kaka yake lura da irin kallon da kamal yake yiwa sabreen... Sad-Nas [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 35-36 Bayan su sabreen sun shiga d'akine MACEEN tasa key ta rufe, da sauri sabreen ta juyo tace meyasa kika rufe kofan? MACEN tace karki damu sabreen bazan cutar dakeba nazone dan inyi magana dake. Bayan sun zaunane macen ta rik'e hannayen sabreen dukka biyu ta fara magana suna kallon junansu. Sunana SALMA kuma ni kad'ai ne agun iyayena, tun kafin a haifeki mahaifinki ya rasu ata dalilin cetona. Wata rana nida iyayena muna zaune a cikin jeji suna koyamin harbi da kwari da baka, ina zaune daga nesa su kuwa iyayena suna tsaye agu d'aya mahaifina ya saita kwari da baka a daidai inda nake zaune akan zai gwada kona iya kwaucewa kamar yadda yake koyar dani, nima jira nake ya harbo in nuna masa kwarewata na kaucewa. Kawai sega wani bafulatani yana wucewa se idonsa yakai gun iyayena kuma yaga suna da niyan harbinane, bafulataninnan ya kalli lokacin ina zaune bazan wuce shekaru 7 ba, dai dai lokacin da mahaifina ya harba kwarinne se wannan bafulatani yayi sauri tare dayin tsalle danya tareni, amma se wannan kwarin ya sameshi a daidai setin zuciyarsa, nan take ya fad'i. Iyayena dani dukkanmu mukazo kansa lokacin jini nata zuba sosai daga jikinsa, hannuna ya kamo yana magana da kyar yana cewa haba bayin Allah wannan yarinyar kuma metamuku da zaku kasheta dan Allah ku kyaleta sannan ya juya yana kallona yace yarinya tashi ki gudu kinji ki gudu zasu kasheki, mahaifina ya share kwallan fiskarsa yace bawan Allah ba kasheta zamuyiba, hasalima 'yarmuce wannan na cikinmu gwaji kawai muke mata akan koyar da ita danayi, gashi abisa rashin sani na cutar dakai gurin kokarinka na ceton 'yata😰, dan Allah ka yafemin bawan Allah ba'a son rainabane. Bafulatanin yayi murmushi yace bakomai na fahimta, haka Allah ya tsaramin nikuma, ta wannan hanyar zan koma ga mahaliccina, nayafe maka har cikin zuciyata, sedai ina neman taimakonku, mahaifina yace taimakon me kenan? Bafulatanin yace matata tana gida d'auke da tsohon ciki ita da surukina suna can gida a wannan kauyen da yake gaba danan, inaso ku taimaka ku k'arasa dani gidana dan baajin zan iya karasawa da kaina dan yadda nakeji ayanzu. Dukda cewa mahaifina ya cire kifiyar daya soki bafulatanin, amma sam jini bai dena zubaba gashi daga gani yana shan azaba, haka mahaifina ya d'aukeshi mukaje har kauyenku, nan mutane suka taru a kanshi agun mai unguwa. Matarsa da surukinsa aka kira sukazo tana ganinsa ta fara kuka sosai, mai anguwa yace meya sameshi haka? Har mahaifina ya bud'e baki zaiyi gaya musu abinda ya faru, kawai se bafulatanin ya fara magana da k'yar yana cewa ina cikin tfy ne se nayi tuntub'e da wani abu, kafin in ankara se naji na fad'i akan wani abu mai kaifi kuma mai tsini, ban iya tashiba se naji mutane na zuwa, shine nace su taimakamin su kawoni kauyenmu, bafulatanin ya nuna mahaifina yace wannan shine wanda ya ciremin kifiyar data sokeni kuma ya kawoni gida. Hawayene sosai a fiskar iyayena dajin lbrn da bafulataninnan ya fad'awa yan kaiyensu. Matarsa da surukinsa suka fara kuka gashi asibiti se cikin garin, mahaifina ya d'aukesa yace muje asibiti, nan aka tashi da wuri domin zuwa asibiti, se mata mai cikinnan ta rike hannunsa tanata kuka tana cewa maigida karka tafi ka barni tun bakaga abinda zan haifa manaba, banaso abin cikina ya zama maraya dan Allah karka barmu. Bafulatanin ya rik'e hannun matarsa yana kokarin magana amma se mukaji yana salati tare da cikawa😰. Kuka sosai matarsa takeyi da kuma jama'an dake gurin musamman iyayena dani, matarsa kuka takeyi tare da rungume gawan mijinta kowa ya tausaya mata, da kyar mahaifinta ya janyeta ya kaita gidan makota inda nida mahaifiyata mukabi bayanta, bayan mahaifinta yakaitane seya koma gunsu mahaifina akayi mishi wanka tare da suturceshi akai masa sallah se gidansa na gaskya😭. Salma ta tsaya da lbrnta anan tana kallon sabreen da idanunta yayi jah dan kuka datakeyi😭 SALMA ta dad'a matse hannayenta acikin na sabreen tana kwalla itama tace sabreen bakowa bane wannan bafulatanin illa MAHAIFINKI dan Allah ki gafarcemu nida iyayena😰👏🏻. 😳🙄😭😭 idanu sabreen ta bud'e tare da tsananta kukanta sosai ta hankad'e Salma tare da mikewa tabud'e kofa ta fita a guje segun kakanta yana baiwa flawer ruwa, tunkafin ta karasa gunsa ya juyo ya tareta dan yasan komai. Sabreen tana kuka tana cewa kaka itacefa sanadiyan rasuwan mahaifina wannan ita da iyayenta sune sila kaka😭😭😭. Salma ta k'araso gunsu tana cewa sabreen kakanki yasan komai ke kad'aice baki saniba dama, sabreen da take kallon salma seta juya tana kallon kaka tace kaka wai kasan komai😡😰😭?? Sad-Nas [10/22, 7:26 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 37-38 Kaka yace eh nasan komai sabreen, mamminkine tace karna gaya miki ita zata gaya miki da kanta shiyasa nayi shuru😰. Sabreen tace to kaka amma dukda kasan hakan shine kabarta tazo guna akan me zatazo guna bayan ita da iyayentane nasadiyar kasancewata marainiya, juyawa tayi afusa ta sake hankad'a salma tana cewa kibar gidannan banason ganinki kuma bana buk'atan jin sauran bayaninki kawai ki fita a gidannan karki sake zuwa inda muke adalilinki mahaifina ya sadaukar da ransa😭, salma ma kuka takeyi tace kiyi hakuri sabreen ki saurareni, sabreen tace bana buk'atan jin komai kawai ki fita nace😰, salma tace haba sabreen nasan dama hakan zai faru amma dan Allah kiyi hakuri ki yafe mana hakan shiyasa nad'au alk'awarin taimakonki kota wani hanyane dan ki yafe mana, sabreen shiyasa na saudaukar da budurcina dan in taimakeki a hannun wannan MUTANE UKUN a tunanina hakan zaisa ki yafemin sabreen dan Allah😰. Murmushin takaici sabreen tayi tace kina nufin zan yafe mikine, to ai shi mahaifina RANSA ya baki saboda da haka ban yafeba kuma kibar gidannan salma😭. Shi kaka dayake yasan wacece salma da sauri yaje ya janyo sabreen yana cewa haba sabreen kefa musulmace bai kamata ki dinga fad'an hakanba mahaifinki kwanansane ya kare koda hakan bai faruba to a wannan ranan zai mutu. Da sauri sabreen ta cewa kaka da bazai mutuba kaka ka dena bin bayanta nidai ban yafeba salma kibar gidannan😭, kaka yace salma yi hakuri kije karki damu zata yafe muku dama bakuyi komaiba jeki kinji mun gode sosai banaso 'yan gidan su dawo suji me muke ciki. Kuka sosai salma takeyi sannan ta tafi tana fita daga wajen gate d'insu seta b'ace. Kuka sosai sabreen takeyi kaka yana ta rarrashinta tana cewa wayyo Abbana wayyo mammaina Allah ya jik'anku da rahama😭. Kuka tayi mai isarta sannan tayi shuru ta wuce d'akinta tanata tunanin abin a ranta, toilet ta shiga ta wanke fiskanta sannan ta fito zataje kichin ta d'aura abinci dare, wayartace ta fara kara ta duba taga yah kamal ne, ta dauka tare da cewa hello, kamal yace hello sabreen ina fata dai kin dena kukan yanzu? Murmushin karfin hali tayi tace EH nadena, yace to shikenan mun fitane dukkanmu hardasu mum amma zuwa anju kafin magrib zamu dawo kinji, to yah kamal sekun dawo nagode, yace sabreen kawar naki ta tafine? Eh tafi😠, ko to shikenan semun dawo, toh sannan ta katse wayar. Itadai bats ganewa yah kamal ba alamu dai ya Nuna sonta yakeyi, kuma gaskya yah kamal mutum ne nagari Wanda ko wace mace zatayi fatan samu a rayuwarta. Yana da kyawawan halaiya ga nutsuwa da Sanin darajan mutane, bugu da k'ari kyakkyawane shi sosai Dan yafi SUHAIL kyau gaskya, kawai dai shi SUHAIL farine tas kamar balarabe, shi kuwa kamal bak'ine sannan yana da saje mai kyau Wanda shi suhail Sam bayi da saje se gashin kai mai laushi. Kunsan kuma farin mutum da d'auke ido da kuma d'aukan hankalin 'yan mata gashi sun iya dressing sosai da iya d'aukan kamshi😘 kuma suhail yafi kamal tsayi sannan suhail baida yawan dariya kamar kamal, wannan shine bambancinsu. Sabreen tanata tunani a zuciyarta tana had'a abinci har ta gama tuwo miyan kuka yaji DRY FISH. 6:20pm su mum suka dawo gida lokacin sabreen tana kwance a d'akinta, mikewa tayi dan taji dawowarsu ta karasa Palo tace HAJIYA sannuku da dawowa, mum tace yawwa sabreen sannunki da gida ya fama da aiki, sabreetayi😊 tace alhamdulillah sannan tace ya kamal yah suhail sannunku da dawowa, sukai mata 😊sukace yawwa sannu da aiki, ta kalli HAFSAT sukaiwa juna murmushi tace sannu da dawowa, HAFSAT tace yawwa sannu sanna itama ta shige d'aki. Suhail yace muyi alwala ko semu wuce masallaci, kamal yace to Kaje ina zuwa sannan suhail ya wuce ya barsu a tsaya, sabreen ta juya zata koma d'aki se kamal yace sabreen inasonyin magana dake, sabreen ta juyo tana kallonsa tace toh yah kamal ina sauraronka, daga Inda yake tsaye yace baridai muyi sallan magrib tukunna kinji, tace to badamuwa, murmushi yayi mata sannan ya wuce d'akin suhail ita kuwa tanata binshi da kallo harya shige sannan tayi ajiyar zuciya ta wuce d'akinta. Bayan sun dawo daga masallacine suhail yace toni bari in ciga ciki seka shigo, OK kamal yace dashi sannan ya kira sabreen a waya yace mata yana tsakar gida acikin mota, tace to ina zuwa shi kuwa ya shige mota ya zauna yana jiran fitowarta. Saida ta sake fesa turare sannan ta fito bakowa a Palo ta wuce gun Motansa ta bud'e gaba tare da sallama bayan ya amsa sallamarne seta shiga ta zauna tare da rufe kofan tace gani yah kamal kanta na kallon gate d'in gidansu shi kuwa yana kallonta yayinda take ganinsa da gefen idonta.😜 Sad-Nas 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 41-42 Kamal yana komawa gida ya watsa ruwa a jikinsa sannan yayi shirin bacci, wayarsa ya d'auka ya kira mummynsa ya gaya mata komai akan sabreen. Farin ciki sosai tayi mishi tare da addu'oi tace kaga se'a had'a aurenku dana suhail, kamal yace insha Allah mummy sannan sukayi sallama seya kira sabreen. Ringing d'aya ta d'auka hello, murmushi yayi yace hello sabreen kardai har kinyi bacci, a'a idona biyu ka tafine? Eh natafi kodai kinaso in dawone, a'a kawai dai na tambayane😊, yace bakinki fitowa muyi sallama ba, bahaka bane yah kamal kawai dai... se kuma tayi shuru, yace kawai dai me, tace bakomai ka isa gida lfy, lfya lau mummyna tace ingaisheki sosai, murmushi tayi tace nagode ka gaisheta, zataji me kikeyi yanzu? Bakomai ina kwamcene, har zakiyi bacci kenan, eh tace dashi, yace ok to shikenan bari in barki ki huta kinji, to nagode seda safe, ehen "I luv you so much sabreen" kunya taji sosai bata ce komaiba, yace sabreen, tace na'am a hankali, ya sake cewa "i luv u" itama tace "i luv u too" cikin wata irin murya wanda yaji dad'insa, murmushi yayi yace "ok good night" tace ok sannan tayi saurin katse wayar tare da sauke ajiyar zuciya tana murmushi. Mikewa tayi ta fito palo da niyan d'iban abinci dama bata ciba, anan taga su mum sunata hira inda yah suhail yake cewa hafsat yakamata ki dinga zuwa kichine kina ganin yadda sabreen take girki dan kinsan bazata dauwama agidannanba dole wataran zatayi aure, mum tace ai nima yanzu na samu sauki dan haka zan dingayi. Sabreen tace dasu sannunku hajiya, mum tace yawwa sabreen se yanzu zakici abincin? 😊eh hajiya, sannan ta wuce inda ya suhail ya mike yayi gun daining d'in dan d'auko wayansa. Bayan ta gama d'iban abincinne ta juya zata koma se kafanta ya zame a tiles din saura kadan ta fad'i suhail ya tallafota da hannunsa biyu inda ta rike plate d'in da kyau suna kallon idon junansu🙄, sabreen taga kamar suhail yaso ya gane idanunta, da sauri ta mike tate da janye jikinta ta sunkuyar da kai tace nagode sannan ta wuce d'aki yanata binta da kallo🤔. Sabreen tana shigewa d'aki ta sauke wani ajiyar zuciya tare dayin murmushi tana jin dad'i a ranata😇 ta d'ayan b'angaren kuma kallon da suhail yake mata alokacin daya tallafota kamar kallon sani yake mata, tace to yanzu idan yah suhail ya gane idanuna fa, gaskya nayi kuskure bazan sake yarda mu had'a idoba. Shi kuwa suhail bayan ya d'auki wayansa ne seya fita waje zuciyarsa cike da waswasi akan sabreen, dan gaskya idanunta sunyi mishi kama dana wannan yarinyar🤔, kaka ya hango a tsakar gida suna hira da maigadi, ya karasa gunsu yace kaka nazo gurinkane. Kaka ya mik'e tare da cewa to muje daga can koh, gefe suka koma tagun ajiye motoci suka zauna a fararen kujeran roba, suhail yace kaka inaso in maka tambaya akan sabreen ne, kaka yace ina jinka. Suhail yace wato kaka gaskya bazan b'oye maka aduk lokacin dana kalli sabreen se inga kamar itace wannan yarinyar da neke nema mai nik'af d'innan dan gaskya bazan tab'a mancewa da idanuntaba, kakaji yaji k'irjinsa ya buga dan SALMA ta gaya masa komai kuma ta tabbatar mishi da cewa suhail shine wannan saurayin, kaka ya dawo daga duniyar tunani yace gaskya d'annan nidai jikata bata taba sa nik'af ba kuma ba'a mata fyad'eba sannan kasan babu yadda za'ayi ace an mata fyad'e kuma tab'oye mana kai kanka kasan bazai tab'a b'oyuwaba tunda kace MAZA ne harsu UKU kuma manya. Shi kansa suhail yabinda yake basa mamaki kenan yacewa kaka kwarai kuwa hakane to k'ila kamannine kawai idanunsun yayi, kaka yace eh zaiyu amma kai meyasa ka damu hakane d'annan? Suhail yace kaka bazan b'oye makaba wlh tun a wannan lokacin yarinyar "TANA RAINA" Allah ya d'auramin SONTA kaka fatana shine in sake had'uwa da ita dan in gaya mata sak'on zuciyata. Kaka yace kana nufin zaka aureta a hakan? Kwarai kuwa kaka don haka zuciyata take gayamin, kaka yaji dad'in hakan a ransa yace lallai sabreen tayi sa'an samun suhail a rayuwa gashi zai rik'eta tsakaninsa da Allah kuma jikarsa zata huta dan haka gobe zai sanar da sabreen komai sannan kuma zaice ta gayawa suhail d'in cewa itace wannan yarinyar kuma ba'a mata fyad'eba. Suhail ne ya katseshi da cewa shikenan kaka nizan shiga ciki seda safe, tare suka mik'e sannan kaka yace toh Allah ya tashemu lfy, suhail yace ameen sannan yayiwa maigadi sallama seya shiga cikin gida. Koda ya shiga su mum sun shiga bacci, sabreen ne ta fito da plate d'in abinci kanta ko d'ankwali babu dan tasan babu kowa a palo ta nufi kichine bata lura da suhail ya shigo palon ba, shi kuwa suhail gashin kanta kawai yakebi da kallo mai tsayi sosai dan batasa ribom ba yana baje a bayanta. Kichine d'in ya bita lokacin tana wanke hanunta akan sink yaje dab da bayanta ya tsaya, bayan ta gama wanke hannuntane seta juyo dan komawa d'akinta aiseta tsorata ganin mutum a bayanta har hannayenta sun tab'a kirjinsa inda ruwan hannunta ya jik'a mishi rigansa tana kallonsa cikintsoro😳 suhail yace wlh kece kece wanan yarinyar daga razanarki na gane kece dan bazan tab'a mantawaba😇 Sad-Nas 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 43-44 Murmushi sosai suhail yakeyi yana kallon idanun sabreen, da sauri ta matsa baya tana cewa me kake cewane yah suhail wata yarinya kenan kake magana akai, cicefa sabreen ba wata yarinyaba. Suhail ya dawo haiyacinsa tare da sosa k'eyarsa yace kiyi hakuri sabreen idanunkune sukayi kama sosai da nata kiyi hakuri kinji😔, kai zanba hakuri yah suhail dana jik'a maka riga😊, karki damu ba komai seya juya zai fita se sukaga hafsat tsaye a kofar kichine d'in🙄. Suhail ya tsaya yana kallon hafsat yace hafsat me kikazo d'auka, ta d'an wayance tace nazo d'aukan ruwane se naji murya a kichine shine na shigo ashe kune, tana kaiwa nan ta juya da sauri ta koma d'akinta, suhail yasan hafsat tasa wani abu a ranta, ita kuwa sabreen jikinta a mave yake dan hafsat ta gansu da suhail a kichine gashi da daddare, da sauri tazo gun kofan inda suhail yake tsaye tace dashi barin wuce, juyowa yayi yana kallonta ita kuwa kanta a sunkuye ya matsa mata yana kare mata kallo harta wuce sannan shima ya wuce d'akinsa da damuwa sosai a ransa. Hafsat ranta se tafasa yakeyi ita dai batan me sukaceba amma to me yah suhail yakeyi a kichine gurin sabreen bayan sam shi bayama shiga kichine😠 lallai zan koyawa sabreen hankali idan dai har tayi kok'arin shigewa suhail d'ina, kai ina bazai yuba gobe zanyiwa mum magana akan aurenmu da suhail😠. Ita kuwa sabreen mamaki takeyi akan ganeta da suhail yaso yayi, lallai akwai aiki gobe zan sanar da kaka lbrn soyayyata da yah kamal gara kawai ayi aurenmu kar azo a samu matsala, sannan ita kanta taga yadda ran hafsat ya b'aci tace toko son yah suhail d'in takeyi oho, kishine ya tokarin sabreen a k'irjinta tace Allah sarki yah suhail shikenan zan rasaka, kuma na tabbatar daka fara sonane yanzu nima kuma ina sonka wlh😥. Washe gari da safe sabreen bata fitoba dan basa karyawa da wuri kuma bata sallah. Harse 8:00am tayi wanka tasa riga da siket cikin kayan da kamal ya saya mata material ne blue ya mata kyau sosai ta fesa turare sannan ta yafa gyale a kafad'arta ta fito ta wuce kichin toasted bread tayi musu wanda tasa saidin a ciki se kamshine yake tashi ta sake soya egg sannan ta tafasa ruwan tea da kayan yaji taje ta shirya komai a daining sega hasat tayi wanka tasha english wears riga da siket tayi ado tazo har daining tana k'arewa kayan jikin sabreen kallo ita kanta tasan mai t'sadane dukda tasan cewa itama kyakkyawace amma kuma tasan bazata had'a kanta da sabreenba ko kusa. Ta k'arasa tace ke sabreen me kukeyi da yah suhail jiya a kichine? Sabreen ta juyo tace ina kwana hafsat, 😏hafsat tace ba wannan na tambayekiba ai, sabreen tace bakomai hannuna naje wankewa shi kuma bansan meyaje yiba, daidai lokacin suhail ya shigo palon lokacin hafsat tana cewa to wlh ki kame kanki ina gayamiki suhail shine mijin da zan aura dan haka ki dena wannan rawan kan naki😚sannan ta juya suka had'a ido da suhail ta wuce d'aki ko gaishesa bata yiba yanata binta da kallo. Jikin sabreen yayi sanyi dan maganan ya b'ata mata rai ta kalli suhail tace ina kwana yah suhail sannan ta wuce batare data jira amsarsaba ta d'auko abincincin su kaka dana mai gadi takai musu. Shi kuwa suhail yana tsaye agun yana binta da kallo harta fita sannan yayi sallama a kofar d'akin hafsat tazo ta bud'e yana tsaye fiskarta a had'e yace yau bazaki gaisheni bane hafsat, shuru tayi nad'an lokaci sannan tace ina kwana😏, yace lfy fushi kikeyi dani kenan ko? Ta marairaice murya tace gaskya yah suhail inaga lokaci yayi daya kamata muyi aure indai har kana sona😠, suhail yace to shikenan ki denayin fushi zanyiwa mum magana kinji, 😊murmushi tayi tace to nagode muje muci abinci to, shima murmushin😊 yayi mata yace to muje sannan suka nufi daining inda mum take zaune agun tana karyawa, dad'in ganinsu tare taji sosai suka zauna suna gaisawa. Sabreen kuwa bayan ta kai musu ta zauna agun kaka tana gaya masa yadda sukayi da kamal kuma ta amince. Kaka ayi ajiyar zuciya sannan yace sabreen shikenan tunda dai kina sonshi kema, amma shi suhail ya riga fara sonki tun lokacin da kuka fara had'uwa, sabreen SALMA ta gayamin komai kuma jiya da darema suhail yazo min da zancen yarinyar akan yanaga kamar kece ni kuma Sam ban gaya masa cewa kece d'inba, dukda dai shi atunaninsa an miki fyad'ene ahakan kuma yake sonki sosai sabreen. Sabreen ta sauke ajiyar zuciya tace kaka wlh Nima ina sonshi amma kuma yah kamal fa, kuma kaka hafsat tana son suhail sosai nan taba kaka lbrn abinda ya faru tas. Kaka ya tausayawa jikarsa sosai yace to shikenan sabreen shima kamal d'in ai mutumin kirkine Allah ya zab'a miki mafi alkhairi, tace ameen kaka maganan me kukayi da salman? Kaka yace mun dad'e Muna jiran zuwan salma da iyayenta tun bayan rasuwan mahaifinki da kwana 7 suka dawo suka gayamana gaskyar yadda mahaifinki ya rasu kuma suka bamu hak'uri sannan suka tabbatar mana da cewa duk lokacin da Muke buk'atar taimako zasuzo garemu nan kaka ya gaya mata cewa wannan macijin daya sari mamminkima salman CE ta kasheshi ba jama'an gariba babu Wanda yasan hakan saboda suba mutane bane ALJANUNE😳🙄😱 Sad-Nas 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 45-46 ALJANU, Aljanufa kace kaka, kana nufin salma aljanace shine nayita hankad'ata jiya? Kaka yace kwarai kuwa shiyasa naketa dakatar dake, danma kinyi sa'a salma tana sonki a ranta ne tace ranan tazo gunki a d'akinki ganin,yadda kika tsoratane yasa ta canja salon zuwa ta yadda kowa zai ganta dan karki tsorata, amma wannan maganan ya zama tsakaninmu mu uku kinji? Sabreen ta sauke tsorataccen ajiyar zuciya tace to kaka shikenan nizanje in karya, yace toh sannan ta fito har zata shiga palo se taji hon, bayan maigadi ya bud'ene se taga motar kamal ne yake shigowa, hon yayi mata tare da kunnan wutan motan yana hankata, murmushi tayi sannan ta k'arasa gun motan ta tsaya ta gefensa, fitowa yayi cikin farin shets da blue jeens yayi kyau sosai ga kamshi da yake tashi, "good morning my luv" yace da ita yana murmushi😊, kunya taji sosai ta kauda kanta gefe tace morng ya kake😊, lfyta lau kin fito gurin kakane? Eh nakai mishi abincine, ok to muje ciki kafin ya gama cin abincin se indawo gunsa. Ayate suke tfy yana kallonta tare da cewa gaskya wannan wankan yayi kuma na yaba😘, dariya tayi dai dai lokacin sun shiga palo tare da sallama, wani irin abu ne ya tokari suhail a k'irkinsa ayayinda ya hangosu suna tahowa, sabteen ta karasa ta gaida hajiya sannan ta wuce ciki sunaya binta da kallo dukkansu😍. Bayan kamal ya zauna ne suka gaisa sannan hafsat ma ta gaishesa tare da had'a mashi tea, suna sha suna hira. Anan ne kamal yake sanar da mum k'udirinsa akan sabreen, mum taji dad'i sosai kuma tayi farin ciki tace to ai gara dai kam kuyi aure zaifi, kaima suhail yanzu kam lokaci yayi da za'ayi aurenku da hafsat kamar yadda iyayenku sukeso. Wani irin dad'i hafsat taji a ranta tace kamar kina raina mum😊, suhail ya kalli hafsat yace mum tunda tana karatu a dai bari seta gama tundama saura 1year ne ta gama. Mum tace to shikenan Allah ya nuna mana, yace ameen, kamal yace to gaskya nidai zan rigaka dan banaso in wuce nan da 6 month, suhail yayi murmushi yace to Allah ya sanya alkhairi, sukace ameen. Ita kuwa sabreen tunda ta shiga d'aki taketa tunanin maganan da sukayi da kaka, nan ta kira munira ta gaya mata komai a waya. Munira tayi mamaki sosai tace yanzu bakya tsoro sabreen gaskya ina son ganinta, kuma inaso ta zama kawata wlh😀, sabreen tace lallai kam to idan ta sake dawowa zan had'aku. Munira tace to yanzu shikenan kin hakura da suhail d'in? Sabreen tace eh nahakura munna kawai zan auri yah kamal tunda ma kinga ga abinda hafsat tace min, munnira tace to shikenan Allah yasa hakan shine mafi alkhairi agareki k'awata, sabreen tace ameen ina abbakar sadiq d'inki? Munna tace yanan shimafa ya dage wai miyi aire se inci gaba da karatuna, sabreen tace eh tundai zai barki ai shikenan nima hakan zanyi, munna tace eyye ashe fa kina son kamal d'innan😜, sabreen tayi dariya tace bakida kyau fa munna nikam se anjuma ki gaida su mama😀, munna tace to nagode zasuji ki gaidamin "ango to bee" hmm zaiji sannan ta katse wayar tana dariya😃. Bayan su mum sun gama cin abincine kamal da suhail sukaje gun kaka kamal ya gaya masa buk'atarsa akan sabreen, kaka yaji dad'i sosai kuma ya tabbatarwa kamal cewa yabashi tunda dai sabreen d'in ta amince, murna sosai kamal yayi sannan sukayiwa kaka godiya suka tafi. Suhail da kamal ne suke tfya a cikin motansu suna hira, suhail yace abokina ka kusa ka zama angon sabreen, kamal yace bawannanba tukunna, kasanfa matsalata suhail yanzu in gayawa sabreen ne ko dai inyi shuru? Suhail yace ina kace nanda 6month kake son auren, kaga daidai kenan kafin lokacin auren komai zai daidaita kamar yadda doctors sukace insha Allah. Daganan kuma shikenan seka jah kaya abokina gaskya zaka morefa da wannan sabreen d'in naka😋😃, 👊🏽duka kamal yakai masa yana dariya tare da cewa kaima ai k'i kayi damunyi tare. Suhail yace abokina kafi kowa sanin cewa ban tab'a "SON" hafsat a matsayin matar aurenaba sedai "SO" amatsayin 'yar'uwata na jini, nidai wannan yarinyar "TANA RAINA" itace nake "SO" a matsayin matar aurena dan haka sedai in auri mata biyu a rana d'aya wannan shine burina, da zab'in mahaifina da kuma zab'i nah. Kamal yace "ar u serious?" Suhail yace wlh abokina shiyasa nake so ka tayani da addu'a Allah ya sake had'ani da "TANA RAINA" kamal yace tofa harka lak'ana mata suna kenan toh ai semu sake komawa k'auyen gobe ko Allah zaisa mu dace, suhail yace hakan za'ayi kuwa, kamal yana kallon abokinsa kallon mamaki da irin son da yakewa wanda akaiwa fyad'e, yace sekayi angon "TANA RAINA" dariya suhail yayi😃 yace eyyy angon sabreen sannan suka tafa✋🏻suna dariya nima "SAD-NAS" na tayasu😆😆😆 [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 47-48 Washe gari bayan su suhail sunyi breakfast ne sukayiwa mum sallama akan zasu fita, mum ta musu fatan alkhairi sannan suka wuce tsakar gida gun kaka inda yakeba flawer ruwa, kamal ya kira sabrenn a waya dan yau tunda yazo baigantaba, sunata hira da kaka sega sabreen ta fito da himar har k'asa tana tafiya a hankali, juyowa sukayi suna binta da kallo, tunda kaka ya hangota yasan cewa tayi kuka. Ta k'araso tare da gaishesu kanta na gefe, daga kamal har suhail sunsan akwai wani abu a k'asa dan sam babu ko fara'a a fiskarta. Kaka yace sabreen lfy kuwa yana ganki haka? Hawaye suka zubo a fiskanta ta share da hannunta tace bakomai kaka, kaka yace bakomai kike kuka kuma gashi sam babu fara'a a fiskarki meya samekine? Kakana karka damu bakomai kawai dai mun d'an samu matsala ne da hafsat😥 kaka kasan cewa ina da hakui akan komai, amma kalamanta sunmin zafi sosai wanda idan na tuna tuna suna min zafi sosai, ta goge hawayenta ta juyo tana kallon kamal tare da cewa yah kamal dan Allah ka janye soyayyata kaje ka nemo daidai da kai, ni talakace 'yar kauye sannan jahila k'azama wanda take bin duk wata hanya koda ya sab'awa Allah ne taya yinshi dan ta janyo hankali yayyuna biyu da suke cikin gidan, akan suhail dai asirinki baiyi aikiba, shima bro kamal d'in ahankali asirin zai karye daga nan kuma ta k'are miki 'yar gidan matsiyata wanda bata da gatan uwa bare na uba😭. Kallon kamal da suhail takeyi har cikin ido tana kuka tare da cewa wannan sune kalmomin da hafsat ta gayaminsu saboda nazo yin aiki a gidansu, kaka yau da asuba danazo gaisheka ban gaya maka bane saboda nasan hakuri zaka bani, amma su yayyuntane na gaya musune saboda su zama shaida dan gaskya hafsat bazata sake gayamin hakan ban mayar mata da martani, gudun faruwan hakanne yasa nakeso mubar gidan kawai nida kakana masu girki suna nan dewa a gari na gwammace inci gama da zamana a k'auyenmu. Tana kaiwa nan ta juya da saurinta ta koma ciki tanata kuka. Gaba d'ayansu abin ya musu zafi, kaka yace karku damu da zaran ta huce shikenan😒. Ran kamal inyayi dubu ya b'aci, yace dama haka hafsat take🤔, suhail kuwa cikin gidan ya koma yana kwalawa hafsat kira, da sauri ta fito don jin muryarsa da karfi. Ta k'araso tare da cewa na'am bro suhail gani, ransa a b'ace yace meya had'aku da sabreen? Atake ta b'ata rai tace bakomai, suhail yace kamar ya bakomai, kimin bayani meya had'aku da ita? Hafsat ta b'ata rai tace bro yanzu saboda sabreen d'inne kake min ihu haka har kana b'ata rai, nifa kanwarkace kuma wanda zaka aura, hafsat ba wannan na tambayekiba dan ke k'anwatace seki aikata laifi? Tace laifin me kuma na aikata bro wato takai k'arata gunka kenan😣 harta samu fiskan kai kara agunka tabd'i to shisshigemin takeyi ni kuma bana son hakan shine nace mata ta fita harkata danni ba sa'arta bace😏. Suhail yace hafsat yaushe kika zama haka, wlh kinban kunya ban tab'a tunanin haka daga garekiba a irin tarbiyan da kika taso. Yah suhail waime ta gaya makane dahar ka yadda dashi haka kaketa min fad'a? Suhail yace abunda kika mata shita gayamana dan haka wannan ya zama na farko kuma na karshe kar in sakejin kin mata haka kina jina? Rai a b'ace tace naji sannan ta wuce d'aki kamar zata fashe😡. Mum ce ta fito tana cewa suhail meke faruwane kaida hafsat naji kamar fad'a kake mata? Suhail yace bakomai mum ki barni da ita kawai laifi tayi, laifi kuma, hafsat d'in laifin me tayi toh? Suhail yace sund'an sami rashi jituwane ita da sabreen kuma ita hafsat d'ince da laifi. Toh yau kuma hafsat da fad'a bari inje inji toh, se mum tabi hafsat d'aki shi kuwa suhail ya shiga d'akin sabreen tare dayin sallama. Tana zaune akan gadonta tana share hawaye da hannunta, mik'ewa tayi tare da amsa sallamar cikin muryan kuka kanta a sunkuye, hanki ya ciro a aljihunsa ya mik'a mata, wani iri taji sannan tasa hannunta ta karb'a tace nagode. Yana tsaye daga kofa yace sabreen dan Allah kiyi hakuri kinji, na mata magana hakan bazai sake faruwa kinji? Wani sanyi taji a ranta ta d'aga kai alamun toh, murmushi yayi yace toki dena kukan pls😊, kawai setaji tana son kallon fiskarsa seta d'ago da kanta tana kallonshi tace "thankyou"☺. Muryar nata yayi mishi kama dana wannan yarinyar wlh suna kallon juna har cikin ido setayi saurin sunkuyar da kanta k'asa saboda wani irin kaunarsa da yake ratsa jikinta, shidai baisan me zaiceba seya bud'e kofan ta d'ago da kanta sunata kallon juna harya fita. Sabreen ta sauke ajiyar zuciya tanaji dad'i acikin ranta😇 wani gefen kuwa cewa takeyi kawai zancewa yah kamal yafito muyi aure dan gaskya bazan iya jurewa soyayyar suhail ba matukar ina sashi a idanuna gaskya. Afili kuma tace suhail kai nakeso tun ranar daka zubar da jininka akaina nice fa sabreen nice yarinyar da kake nema😒 "I LOVE YOU SO MUCH SUHAIL😰". Suhail da yake tsaye a bakin kofa kuma dai yasan ba karya kunnensa yayi mishiba tabbas yaji abinda sabreen tace😳🤔😳... Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 49-50 farin cikine ko bak'in ciki suhail yakamata yayi oho, shikansa ya kasa ganewa, yana cikin jimamin abunne yaji tfyar mum zata fito daga d'akin hafsat, da sauri ya fita ya wuce gunsu kamal da kaka inda suke tsaye suna magana. Suhail ya k'araso yace kaka dan Allah kayi hakuri da abinda hafsat tayiwa sabreen yani mata magana hakan bazai sake faruwaba insha Allah, kaka yace haba suhail aida ka rabu dasu, nasan sabreen zata huce sarai. Daganan sukayi mishi sallama sannan suka tafi k'auyen su sabreen, tunda suke tfy suhail hankalinsa sam yana gun sabreen barema dayaji tace shi takeso. Kamal yace abokina yanaji kayi shurune? Suhail ya dawo daga duniyar tunani yace fad'an danayiwa hafsat ne yad'an dameni kasancewar ban tab'a mata fad'anba. Kamal yace barina kirata to, take ya kira hafsat kamar bazata d'aukaba se kuma ta d'auka tace hello, kamal yasa a hands free yace k'anwata kiyi hakuri da abinda yafaru dan Allah gashi tun d'azu suhail se tunanin fad'an daya miki yaketayi abin ya damesa. Wani sanyi hafsat taji a ranta kancewa suhail ya damu da fushin datayi😊 tace ina yah suhail d'in, kamal ya kalli suhail sannan suhail yace hello, dad'i taji tace hello yah suhail, yace na'am kiyi hakuri da abinda ya faru kawai banyi tsanmanin haka daga garekibane sannan kuma dan sabreen tana aiki a gidanmu bai dace mu tozartaba ina fata zaki fahimce, eh naji yah suhail nasan nayi kuskure amma kayi hakuri kuma zanje inbawa sabreen hakuri yanzu, dad'i yaji har cikin ransa sannan yace mata yawwa "my wife to be shiyasa nake k'ara sonki", karon farko kenan da hafsat daji kalma mai dad'i daga bakin suhail masoyinta, tace shikenan sekun dawo😊, yace yawwa byee sannan ya katse wayan. Kamal yace tofa soyayyarce ta tashi kenan😜? Suhail yayi murmushi yace eh d'ansa ido😃. Shi kansa kamal yasan kawai suhail ya furta hakanne dan hankalin hafsat ya kwanta amma bawai dan yana sontaba. Haka sukaita hira, amma shi suhail tunanin sabreen ne a ranshi yayinda wani sonta yake k'aruwa a ransa. Sun isa kauyen sun dad'e sosai sunata nema amma shuru, musamman ma kamal duk wanda yagani zaiyita masa kwatance amma se ace musu ba'a santaba, shi kuwa suhail yacewa kamal kawai kazomu tafi tunda bamu sametaba na hakura zan auri hafsat d'in kawai. Haka suka kama hanya suka dawo lokacin 2:40pm, sabreen ta fito kaiwa su kaka abinci kenan segasu kamal sun shigo. Kallonta sukeyi dukkansu biyu harta shige ta ajiye sannan ta fito daidai lokacin sun fito daga motan tace dasu sannunku da dawowa, suhail yace yawwa sabreen sannu sannan ya wuce gaba ita kuma suna biye dashi ita da kamal. My luv yakike ya gajiyan aiki, 😊bawani gajiya aina saba, kin tabbata? Eh sannan tace yah idan kaci abinci inason yin magana dakai, yace ok hope dai lfy koh? Tayi murmushi tace lfy lau, yace to idan na gama zan kiraki a waya kinji, tace toh sannan ta wuce d'akinta. Bayan ta kwantane munira ta kirata tana gaya mata cewa aisu suhail sunje k'auyensu yanzuma dagacan suka dawo sunje neman yarinya mai nik'af, sabreen tace toke waya gaya miki? Munna tace mutanen da suketa tambayane suka gayamin waiko nice, shine na tambayesu ina mutanen, se suka nunaminsu kawai senaga kamal ne da suhail ammasu basu ganniba. Sabreen tace nagode munna zansan yadda zanyi zan kiraki anjuma Sannan sukayi sallama sabreen tana ta mamakin abin aranta. Bayan su suhail sun gama cin abincine se suka wuce d'akin suhail suna hutawa, shi kuwa suhail kwanciya yayi tare da rufe ido kamar maiyin bacci. Kamal ya kira sabreen kuma yasa a handfree suhail yanajin komai, sabreen tace hello yah kamal, yace banace miki banason sunan nanbako, tayi murmushi tace to kayi hakuri ina kaje haka bakamin sallamaba? Am sorry luv naso inyi miki sallamanne se kuma kika tafi cikin fushi, 😊 to ina kaje inadai bagun wata kajeba ko? Kina kishinane luv, sosaima dan gaskya ina da kishi😏, dariya kamal yayi yace to shikenan karki damu ke kad'ai kin isheni my luv na raka suhail, ananne suhail ya bud'e kunnensa da kyau donjin me sabreen zatace, ina ka rakashi, hira na rakashi luv kuma bamu sametaba, shuru sabreen tayi se kuma tace ok mummy ta kirani d'azu gaskya naji kunya sosai wlh, kamal yayi dariya yace kunyanme kuma keda zan kaiki gunta, hahah to shikenan Allah ya nunamana ameen luv gaskya inaso ayi bikin da wuri wlh, sabreen tace nima haka, dad'i kamal yaji yace da gaske kikeyi luv? Tace wlh kuwa, yace ok dama nace nanda 6month ne amma zanje in samu kaka ince mishi nanda 3month nakeso hakan ya miki? Eh yamin😊, ok zanyiwa mijin mummyna magana danshine zai karb'a min auren, ok badamuwa ina yah suhail? Gashinan a gefena inaga kamarma yayi bacci, ok shikenan zanje in d'aura abinci bye, "ok my luv bye i love u", murmushi sabreen tayi tace "me too" sannan ta katse wayar. Kamal ya daki suhail yace tashi abokina angon "TANA RAINA" nanda 3month zan zama angon sabreen😃, suhail daya gama jin duk hiransu ya tashi yana cewa baka da kirkifa shine zaka tasheni ina cikin bacci😜, sorry angon "TANA RAINA" farincikine yamin yawa wlh😇. Bayan sunci abincin darene sund'an tab'a hira kad'an se kamal yasamu kaka da maganar aurensu da sabreen, kaka yace bakomai zaije kauye danya sanar da aminan mahaifinta, kamal yaji dad'i sosai sannan ya tafi da farin ciki a ransa. Suhail kuwa bayan mum ta shiga baccine ta barsu a palo shida hafsat suna hira sannan yayi mata seda safe ya tafi d'akinsa itama tayi nata d'akin tanata farin ciki😀 9:30pm suhail ya fito da jallabiya ajikinsa yaje kofan d'akin sabreen yana nocking, sabreen ta d'auka hafsat ce dan haka batasa ko himarba daga ita se kayan bacci, dogon wandone har k'asa se rigansa iya cinyanta mai guntu hannu kanta ba komai tayi parking seta zo ta bud'e kofan🙄 yah suhail ne a tsaye yana kallonta tun daga k'asa har sama gashi batasa bra ba "BUBS" d'inta suna tsats tsaye👀 Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 51-52 Yah suhail yacibaga da kallon sabreen ko kyafta ido bayayi, sabreen ta lura da irin kallon da yake mata tace dashi ina zuwa, sannan ta koma ciki ta d'auki himar d'inta tasa seta fito. Palo ya koma yana jiran fitowanta, bayan ta fitone lokacin yanata zagaye palon se tace yah suhai gani. Juyowa yayi yana kara kallonta sannan yace sabreen d'azu da safe bayan nabar d'akinki naji abinda kike cewa dagaske abinda naji? Bugawa k'irjinta yayi tace me kenan yah suhail? Ya matso kusa da ita yace naji kina cewa kece yarinyar da nake nema, 🙄a'a ba haka naceba wata yarinya kuma ya suhail ni sunana sabreen, hannunta ya rik'o dukka biyu take jikinta ya fara b'ari yace sabreen "pls tell me the truth" danna dad'e ina nemanta kuma dama zuciyata tanata waswasi akanki duk lokacin dana had'a ido dake sabreen, sannan wasu lokacin ina tuna muryanki dan Allah ki gayamin gaskya sabreen. Hawayene ya fara zuba daga idon sabreen tana kallon idonsa tace NICE yah suhail😪, sake hannunta yayi tare da juya mata baya yace "Ohh My Gosh" sabreen meyasa, ya juyo yana kallon idanunta cike da tashin hankali yake magana meyasa kikamin haka sabreen "why" meyasa baki gayaminba tuntini, yanzu gashi aminina ya wucemin gaba why sabreen kamar zaiyi kuka. Sabreen tace kayi hakuri yah suhail😓, hakurifa kikace sabreen taya zanyi hakuri bayan kinsani a cikin tashin hankali, sabreen kinsan yadda nake k'aunarki a raina kuwa, kanta ta d'ago tana kallonshi ji take kamar ta rungumesa dan yadda taga hankalinsa ya tashi, sake matsowa yayi yana kallonta cike da tausayi yace sabreen baki kyauta minba yanzu shikenan ya kikeso nayi da k'aunarki sabreen😔? Sabreen ta juya tana kallon bayanta dan bataso hafsat ta fito ta samesu, tace yah suhai kar hafsat ta fito ta ganmu barina d'auko wayana kasamin number'nka semu k'arasa a waya pls, kansa ya kawar gefen cike da damuwa, ita kuwa d'aki ta koma ta d'auko wayanta tazo ta mik'a mishi, ya karb'a yasa mata sannan ya mik'a mata tare da rik'o hannayenta yace kafin ki tafi inason jin kalma mai dad'i daga bakinki sabreen😒, kallon juna sukeyi tana hawaye tace "I LOVE YOU😢", wani dad'i yaji a ransa baisan lokacin daya janyotaba ya rungumeta a k'irjinsa yana jin k'aunarta na ratsa jinin jikinsa, kok'arin janye jikinta takeyi amma sam ta kasa dan yadda ya k'ank'ameta yana cewa "pls let me be sabreen" na wannan lokacin kawai sansan ya tsubaci bayan wuyan yana cewa "I LOVE YOU MORE SABREEN"😔. Kusan 3minit sannan ya saketa dan kar mum ko hafsat su fito, kanta a sunkuye dan kunya dataji, ya shafi kumatunta yace kimin flashin yanzu kinji? Kai ta d'aga batare datayi maganaba, murmushi yamata sannan ta juya da sauri ta shige d'aki sannan shima ya fafi. Koda ta shiga d'aki setaji sabon kaunarsa yana ratsa jikinta😪, himar d'in ta cire ta kashe wutan d'akin ta kwanta sannan ta kirashi harya fara ringing setaji ya katse ya sake kiranta. Hello sabreen, na'am, yanzu kaka yasan maganan? A'a kaka baisan komaiba yah suhail babu wanda na gayawa se k'awata munira, suhail yace tomesa baki fad'aba? Sabreen tace yah suhail nifa mutanennan basumin komaiba, suhail yace kamar ya basumiki komaiba sabreen? Sabreen ta sauke ajiyar zuciya sannan tabawa suhail lbrn abinda yafaru acikin yanayi najin kunya. Mamakine sosai a fiskan suhail yace to ita wannan d'in wacece? Sabreen tayi karya tace nima ban santaba wlh, kan suhail ya d'aure kuma ya kasa yadda da abinda sabreen ta gayamasa. Itama sabreen tagane cewa bai gamsu da maganantaba, tace yah suhail nasan bazaka yadda amma wlh gaskya na gayamaka basumin komaiba. Suhail yace sabreen kina nufin har yanzu ke cikakkiyar budurwace? Sabreen taji nauyin maganan nasa sosai amma seta daure tace "EH" hakane yah suhail. Idanunsa ya rufe yanata juyi akan gadonsa had'e da takaicin yanzu shikenan ya rasa sabreen, taji yayi shuru baice komaibane se tace yah suhail ya naji kayi shuru? Yace bakomai sabreen ina cikin damuwane kawai bansan ya zanyi da k'aunarki a rainabane gashi kin amincewa AMININA gaskya ina cikin damuwa sabreen. Sabreen ta tausaya musu dukkansu tace yah suhail ba kana eman hafsatba? Suhail yace sabreen hafsat had'in iyayenmune bawai don ina sonta bane kekad'ai ce a raina sabreen kinsan da wani suna kamal yake kirana? Tace a'a, yace angon "TANA RAINA" saboda na saki a raina sosai kuma da wannan sunan nake kiranki kullum. Sabreen tayi murmushi tace eyyah nima "KANA RAINA" tun bayan had'uwanmu yah suhail munira ma shaidace akan hakan, dad'i sosai yaji yace to yanzu me abunyi sabreen? Tace gaskya babu wani abunyi yah suhail bazan iya juyawa yah kamal bayaba tunda harna amince mashi, suhail kamar zaiyi kuka yace kina nufin ni in hakura kenan sabreen? Cikin muryan kuka tace "EH" hakan nake nufi ka auri er'uwarka suhail ka manta dani😓, yace bazan iyaba sabreen bazan iyaba😔. Zaka iya yah suhail seda safe😰, yace sabreen dan Allah karki kashe wayan, amma ina ta kashe tareda swiching nashi off😔😔. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 53-54 Suhail ya sake kiran wayanta amma se yaji a kashe😓, kwallane yaji yazo masa ido. Ya goge kwallan yanata tunani me mafita yanzu, amma sam shi kansan yasan babu wata mafita dan kuwa bazai iya cin Amanan kamal ba. Itama sabreen kodata kashe wayar kuka sosai takeyi dan tasan suhail yana cikin wani hali, kuma itama haka dan sam bata son yah kamal, koda tana sonshi kuwa to dai suhail shine a ranta. Seda tayi kuka sosai sannan, bacci barawo ya kwashesu dukkansu biyu. Washe gari da asuba bayan su kaka sun dawo daga masallacine suhail ya sami kaka har d'akinsa ya gaya masa duk yadda sukayi da sabreen, kaka ya nuna mamakinsa a fili yace to gaskya dai na yadda da maganan sabreen dan babu yadda za'ayi maza har uku su mata fyad'de kuma ta dawo gida lafyanta lau, suhail yace hakane kaka ni yanzu mafita nake nema kasan yadda nake kaunar sabreen tun kafin insan cewa itace, dan Allah kaka ka taimakamin😔, kaka ya tausayawa suhail sosai yace shule babu abinda,zamu iyayi akai sedai hakuri kuma kaci gaba da addu'a, dan nariga dana baiwa kamal sabreen kuma nasan kaima bazakaso ayiwa kamal haka ba. Suhail yaji wani iri a ransa amma seya daure yace hakane kaka kamal amininane harma mun zama kaman jininmu d'ayane na hakura nayita addu'a Allah yasa hakan shine mafi alkhairi agareni. Kaka yace ameen sannan sukaiyi sallama suhail ya wuce gun mum d'insa a d'aki tana karatun Qur'ani maigirma. Bayan ta idarne suka gaisa tace yana ganka haka. Kamar bakajin dad'i? Suhail yace wlh mum ina da yar damunane amma dai insha Allah komai zai daidaita kisani a addu'a, mum tace toh agun aikine kodai, suhail yace eh kidai sani a addu'a kawai. To shikenan Allah ya yaye maka insha Allah zansaka dukda dai dama inani, to mum nagode zanje ind'an kwanta, to shikenan tanata bin d'an nata da kallo harya fita. D'akinsa ya wuce ua cire jallabiyansa ya kwanta tare da d'aukan wayansa ya kirana number'n sabreen, wani dad'i yaji lokacin dayaji wayar tana ringing, da sauri ta d'auka yace hello cikinc sassanyar murya, shima dad'a kasa da miryan nashi yayi yace hello sabreen kin tashi lfy? Lfy lau ya suhail ya kake, sabreen bana lfy ina cikin damuwa sosai wlh😔, tausayinshi ya kamata tace nima haka yah suhail wani sabon k'aunar kane yake shiga zuciyata tun daga jiyan😪, da gaske kikeyi sabreen? Da gaske nakeyi yah suhail "I LOVE YOU SO MUCH"😔, dad'i sosai yaji mara misaltuwa yace " i love you more sabreen and i will always love you till end", murmishi tayi tace pls amma karka sake kirana dan kar wataran yah kamal ya gani ko hafsat, suhail yace insha Allah sabreen zanyi kokari inga cewa na dena kiranki amma hakan bashine zai hanani dena sonkiba, nima haka yah suhail pls ka goge number a wayarka, ok sabreen I LOVE YOU byee, tace ok byeee sannan ta kashe wayar tare dayin deleting number'nshi tana mai tausayinshi. 9:30 suhai ya farka yaje yai wanka ya shirya ya fito palo mum da hafsat suna daining suna karyawa, zama yayi hafsat ta gaishesa tasha adon safe, ya amsa yana d'an mata murmushi😊 yace kinyi kyau, dad'i taji tare da jin kunyar mum😉. Suhail yace ya banga kamal yazoba har yanzu ko lfy bari dai nakirashi, bayan ya kira sun gaisane yake tambayarsa ko lfy, kamal yace wlh maigadine bayi da lfy da ciwon ciki ya tashi yau yanzu muka dawo daga asibiti bazan samu zuwaba seda rana, suhail yace subhanallah to Allah ya sauwaka nima ina zuwa yanzu ka gaisheshi, ok zaiji sekazo. Mum tace meya faru ne? Suhail ya gaya mata, tace toh Allah ya bashi lfy sukace ameen. Da wuri sabreen tayi abincin rana kamar yadda mum tace mata ta zubawa su kamal a kula suhail yakai musu. Sun dad'e sosai sunata ta hira har 4:00pm kafin nan suhail ya koma gida, kamal kuwa suna manne a waya da sabreen yace mata zaizo bayan isha. Haka dai rayuwarsu taci gaba da kasancewa, kaka yaje kauye ya gayawa aminan mahaifin sabreen zancenta da kamal, sunji dad'i sosai kuma sunyi farin ciki musammanma mahaifin munira yace dama munirama an aiko kuma wai suna son auren nanda wata biyu, shine aka yanke shawaran to abari a had'asu kawai nanda wata ukun. Kamar yadda kuka sani dai auhail da sabreen suna cikin damuwa duk sun fita hayyacinsu musamman ma suhail abun har damun mum yakeyi. Ana cikin hakanne akayiwa su suhail waya daga pakistan cewa ana da buk'atar mutum d'aya yaje a tsakaninsu, kamal yace zaije tunda dama shine da zuwa, amma sam suhail yak'i yace shi zaije kaika zauna kacigaba da shirye2 aurenka idan na dawo sekaje koda sati d'ayane sekaje kayi ka dawo. Haka kuwa akayi suhail ya shirya ya tafi pakistan, dan a tunaninsa idan baya ganin sabreen abin zai d'an ragu masa, amma inah seya gwammace dama baizoba gara yadinga ganinta koda bazaice mata komaiba. Duk iya k'ok'arin da suhail zaiyi domin ya cire sabreen a ransa yayi amma abin se gaba2 yakeyi domin kuwa "TANA RANSA"💘. Kamal kuwa se murna yakeyi ya kusa ya zama ango kullum yana tare da sabreen😎. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 55-56 Sabreen tana kwance suna waya da munirane taketa ganin call d'in yah kamal yana shigowa, seda sukayi sallama sannan ta kira kamal harya tsinke bai d'aukaba. Kiransa ya sake shigowa ta d'auka tace hello, kamal yace dawa kike waya haka luv? Sabreen tace da munnira ne, yace ok ya take, sabreen tace lfyanta kalau. Kamal yace luv kamar yadda na gaya miki cewa akwai wani magana da nakeso muyi dake mai muhummanci sosai kina jina? Sabreen tace eh ina ji, kamal yace luv amatsayinki na wanda zan aura yana da kyau kisan komai tun kafin muyi aure, sabreen banaso kiji kunyata ki saurareni da kyau. Kamal ya fara da cewa sabreen na kasance ina da matsala a matsayina NAMIJI, tun lokacin da iyayenmu suke raye muke zuwa can pakistan ake dubani, likitoci sun tabbatar da cewa nan da wasu shekaru zan samu lfy yayin da nake shan magunguna, to yanzu dai acikin lokacin da suke gayamin saura 5month kenan, danaso se bayan lokacin da suka d'aukamin kafin inyi aure, toh amma se gashi yanzu aurenmu saura 2month shiyasa naga yadace in gaya miki a matsayinki na wanda zan aura. Shuru sabreen tayi gabad'aya kunya ya kamata🙉, kamal yaci gaba da cewa sabreen banaso in cutar dake shiyasa na gayamiki tun yanzu, zaki iya hakuri dani har tsawon 3month da aurenmu batare da....katseshi tayi da cewa "EH" zan iya yah kamal bakomai, dad'i yaji sosai yace nagode sabreen "i luv u", murmushi tayi tace nizanyi bacci seda safe😊, yace "ok luv gud night". Ajiyar zuciya sabreen ta sauk'e tare dayin murmushi da haka tayi bacci. Washe gari da safe bayan ta gama breakfast taje gun kaka suna hira se kaka yake cewa sabreen naso inje k'auyen mu a sayar da gidanki na gado domin a had'a miki kayan d'aki amma se kamal yacemin baya bukatan komai daga garemu dukya d'auke mana abun har kunya yake bani wlh, sabreen tace shikenan kaka kayi yadda kaga ya dace dai. Kaka ya kalli sabreen yace har yanzu kina son suhail ko? Sabreen tace har abada suhail "YANA RAINA" kaka katayani da addu'a Allah ya ciremin shi a raina😒, kaka yana tausayawa jikansa yace sabreen....salam sukaji ance daga waje, wslm suka amsa sannan sabreen ta mik'e ta fito dan ganin mai sallaman🤔 SALMA ce a tsaye tanayiwa sabreen murmushi😊, kaka yace yaya dai sabreen wayene, sabreen tayi shuru tana kallon salma😉 sega kaka ya fito😀a'a salma kece sannu da zuwa, salma ta gaisheshi cikin girmamawa sannan sabreen tace muje cikin gida. Suna tfya kaka yana binsu da kallo yanajin mamakin irin damuwa da salma tayi da sabreen yana cewa dama akwai soyayyane tsakanin mutum da aljan🤔? Bayan salma ta gaishe da mum ne se suka wuce d'aki, salam tace amaryan kamal kenan😊, sabreen dai tsoro takeji a ranta wai ita da aljanace haka kuma batayi mamakin jin haka daga bakin salmaba, tace hmm ya kike yasu mamanki? Salma tace lfyansu lau sunce ingaisheki, sabreen tayi murmushi tace ina amsawa, salma tace nasan kina jin tsoro ko, karki damu sabreen bazan tab'a cutar dakeba ki d'aukeni kamar kawarki munira😊, sabreen tayi karfin hali tace toh dama tace in gaisheki sosai, salma tace ina amsawa wataran zanje mu gaisa inhar kina son hakan, sabreen tace inaso kam dan munira ta dameni da zancenki sosai😊, salma tace to shikenan idan zanje zan gayamiki seki sanar da ita😀, sabreen tace to barina kawo miki ruwa, salma tace yi zamanki bana bukata😊. Shuru sukayi na kusan 2minit se sabreen tace salma mutane ukun nan da suka miki fyad'e shin kind'au wani matakine a kansu? Salma tayi murmushi kad'an sannan tace eh suna can suna fama da jinya gabansu ga kumbura suntum tare da azaba sosai da suke fama dashi wanda koda wasa bazasuso sake yiwa wata mace fyad'eba😏. Sabreen tace to amma meyasa bakiba ta wani hanyan dabanba har kika bari suka miki fyad'en? Salma tace sabreen kaddara tariga fataa domin abinda yazomin kenan a wannan lokacin inaga ta hakanne kawai zan iya taimaka miki😊. Har sabreen ta bud'e baki zatayi magana se salma ta mik'e tsaye tare da cewa nizan wuce sena sake zuwa kuma☺, sabreen ta mik'e ta rakata har gate tare da cewa nagode😀. Haka lokaci yaci gaba da tfy bikinsu sabreen saura 2weeks 3days kaka yacewa mum zasu koma k'auyensu don shirin biki, mum tace to su bari se zuwa jibi kafinnan suhail ya dawo, kaka yace to bakomai Allah ya dawo dashi lfy, mum tace ameeen. Sad-Nas 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 59-60 Sabreen ta sunkuyar da kanta tace bari na shiga ciki, ta juya kenan se suka had'a ido da suhail da sauri ya kawar da kansa itama sabreen haka ta wuce d'akinta. Bayan sun gama cin abincine kamal yace mum jibi zan wuce pakistan insha Allah suhail zanbar komai a hannunka pls ka kula min da sabreen bare kuma zasu koma gida itada kaka so pls kayi duk wani abu dakaga ya dace, tace bazatayi program ba, amma wanda zai auri munira k'awarta ya kirani munyi magana akan za'a had'a gabad'ayane zamuyi dinner zan baka number'nshi seku had'u. Suhail yace ok badamuwa, mum tace toh shikenan seku maidasu gida gobe donyi shirye shiryensu tunda yanzu sabreen ta koyawa hafsat girki harta kware😀, hafsat tace mum nima zan bisu raka sabreen😊, kamal yace shikenan zamuje k'anwata. Shidai suhail zuciyarsa ciwo take mishi amma seya daure sunata hira cikin farin ciki. Washe gari su sabreen suka shirya tsab suka fito, alkhairi sosai mum tamusu dama kuma kamal ya bud'e mata account tun suna gidanshi aciki yake sa mata kud'in aikinta ita da kaka, dan yana musu kyaitan kud'in kashewa sosai shiyasa bata tab'a na account d'in. Can k'auye kuwa munnira tayi musu girki mai kyau kuma mai dad'i ga fura da nono ta share tsakar gidansu tas dama k'asane sosai a tsakar gidan dan haka ta shareshi tas komai dai yayi. 3:10pm su sabreen suka iso k'auyensu, da sauri munna ta fito ta rungume sabreen tana murna sosai tacewa hafsat sannu da zuwa, hafsat tace yawwa sannu, sannan ta kalli su suhail tace angwaye marabanku da zuwa, sukace yawwa amare😀, kakane yace bisimillah ku shigo, su sabreen suka wuce ciki su kaka suna biye dasu. D'akin munna suna wuce ko ina a gyare, dukda dai su talakawane amma sam hafsat bata kyamacesuba gidan nasu ya burgeta ko ina tsab, k'auyen ya bata sha'awa sosai, munna ta kawo musu abinci da fura dukkansu sukaci tare sannan sukasha fura, sabreen tace hafsat kinga gidan namu koh😉, hafsat tace wlh nikam gurin ya birgeni dasu yah suhail zasu yarda su barni in kwana se gobe in koma😊, sabreen tace ko'in tambayesu? Hafsat tace eh ki gwada😀, tafawa sukayi suna murna. Bayan su suhail sunci abincine sun koshi sosai se baban munira ya kaisu gun aminan mahaifan sabreen suka gaggaisa tare dayi musu addu'oi sosai, suhail da kamal sunyi musu alkhairai dewa sosai ga kuma kyautar kud'i, sunji dad'i sosai sannan suka kira su sabreen akan hafsat ta fito su tafi. Sabreen ne ta fito lokacin suhail ne kawai ajikin mota yana tsaye, ta karasa gunshi tace yah suhail dan Allah kabar hafsat ta kwana nan zuwa gobe seta koma, kallonta yakeyi sama da k'asa yace wazai maida ita goben? Sabreen tana kallonshi har cikin ido tace yah suhail base kazo ka d'auketaba gobe, suhail ya kauda kai gefe yace sabreen bata gayawa mum ba kuma skul fa? Sabreen tace yah suhail zamu kira mum yanzu kuma hafsat bata da class gobe pls ka barta mukwana😉, to sabreen hafsat bata rik'e kayabafa, ya suhail inada sabon d'inki nasan zai mata pls, ok shikenanto zan dawo gobe in d'auketa, 😃nagode yah suhail, shima murmushi yake mata mai cike da kauna yace sabreen me ma'anar (SABSU)? Sabreen zatayi magana kenan sega kamal da kaka🙊. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 63-64 Suhail ne a tsaye jikin mota sega sabreen ta fito tana murmushi tare da karasowa gunsa tayi hugging nashi hannayenta suna mak'ale a wuyansa suna kallon junansu cike da so da kaunan juna💗, kiss ya manna mata a lips nata yace shine kika shanyani ko, tace sorry kasan abinka da mai ciki se' slow tana shafar fiskarsa da hannayenta, yace sabreen koda yaushe k'ara shiga raina kikeyi wlh bansan daliliba duk randa nake tare dake se inga kamar rananne na fara kaunarki a raina, murmushi tayi wanda ya k'ara mata kyau tace nima haka "swt hrt" d'ina uban yarana😘 kiss mai zafi ta manna mishi a kumatunsa sannan ta shige kirjinta suka k'ank'ame junansu😋😋😋. Mum ce tazo tanata nocking kofan suhail, a firgice ya tashi yana kallon d'akin nasa😟, wani haushi yaji aransa se yace na'am mum😔. Mum tace lfy kuwa kaketa bacci ko breakfast bakayiba gashi har 12:20pm kace zakaje ka d'auko hafsat, suhail yace wlh mum baccinne yamin dad'i ina zuwa, murmushi mum tayi sannan ta tafi. 😁😬 suhail shi kad'ai yasan meyaji a wannan mafarkin, yace mum dabakizoba k'ilama d'aki zamuje da sabreen d'ina mu farantawa juna rai, oohhh😁,seya koma ya kwanta tare da rufe ido yace pls mafarki kaci gaba daga inda na tsaya mezai faru daga wannan gun da muke rungume da juna? Ohh noooo mum why, dakin barini ai nad'an huta wlh😟, d'ankwalin sabreen ya tsunbata yace dukda dai nasan mafarkine amma naji sanyi a raina sabreen, kuma kaunarki ta dad'u a zuciyata I LOVE YOU SO MUCH SABREEN😨😨 [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 65-66 Bayan yayi wankane ya shirya tsaf, bayi breakfast sannan ya wuce kauyen su sabreen ciki da tunaninta a ranshi harya isa. Wayan hafsat ya kira tace to suna zuwa, basu jimaba suka fito dukkansu sunyi wanka sunyi kyau😘, tunda suka fito suhail yake kallon sabreen a sace yana maganan zuci😒inama da abinda ya faru a mafarkina zai faru yanzuma, sabreen ne ta katseshi da cewa sannu da zuwa uah suhail, mirmushi yayi yace yawwa sabreen ya kuke sukace lfy lau itada munira😊, yace ya mutanen gida, sukace lfy lau, sabteen tace ya mum? Uace mum lfyanta k'alau tayi kewarki, mirmushi tayi tace nima nayi kewarta wlh😊. Hafsat ta gaisheshi cike da so, ya amsa yana mata murmushi yace toya kwanan garin, tace wlh dad'i yah suhail kamar in sake kwana😜, yace to shikenan bari in koma😉, dariya sukayi dukkansu sannan yace kaka fa? Sabreen tace wlh sun shiga gari amma dai inaga sun kusa dawowa, ok yace sannan sukace bisimillah ka iso, yace a'a tfy zamuyi dama nazo d'aukantane. Hafsat tace yah suhail girki na musamman fa sabreen ta maka na dambun kuskus, suhail ya kalli sabreen yace to shikenan muje, gaba sukayi ita da munira suka barsu a baya har suka shiga ciki ya gaisa da mmn munna sannan suka isar dashi zauren baba. Wani yarone yazo yace wai ana kiran munira a waje, munna tace to kaje kace ina zuwa, sannan tace hafsat abbakar ya iso zomuje, hafsat tace ok muje sannan tace yah suhail bari inyi magana da angon munira akan shirin bikin ina zuwa, ok yace ta ita, azuciyarsa kuwa dad'i yaji yace zansamu inyi magan da sabreen. Bayan sabreen ta kawo mishi abincine seta zauna tana zuba mishi abincin yanata kallonta yana tuna mafarkinsa😊, yah suhail bisimillah ta ajiye mashi a gabanshi, murmushi yayi yace nagode sannan ya faraci suna kallon juna, wani sabon k'aunarshi ne yake shigan sabreen seta sunkuyar da kanta k'asa, suhail yace kunyi waya da abokina? Tace eh, yace gaskya naji dad'in wannan dambun nagode sosai, murmushi tayi tace akwai wani a kula seka tafi dashi, yace a'a ina kunyan mama, dariya tayi tace wlh bakomai dama nasamaka dewa dan nasan mum ma tana so, yace to shikenan sabreen? Tace na'am batare data kalleshiba, yace menene "SABSU"? Tace zan turo maka da ma'anarsa a waya, yace noo nidai ki gayamin anan, tace to ina zuwa sannan ta koma d'aki ta d'auki wayanta ta mishi texs. "SABSU" yana nufin sabreen nd suhail, tunda bazan samekaba wannan suna zai zauna a raina har abada kuma dashi zan dinga kiranka a raina😔😔. Bayan suhail ya gama karanta texs d'inne seya tsunbaci texs d'in nata tare da rufe idanunsa yana mai tausayamusu dukkansu😔. Da sauri ya mayar da phone d'insa aljihu danyaji shigowar hafsat gidan, gunsa ta wuce tace kayi hakuri yah suhail nabarka kai kad'ai yace bakomai ina abbakar d'in? Hafsat tace yana waje yana jiranka dan munce mishi kana cin abinci. Suhail ya mik'e yace mujeto nagama, tare suka fita yayiwa mama sallama alokacinne sabreen ta goge kwallan idonta ta fito tace yah suhail har zaka tafi😊, zan tafi sabreen sannan suka fito dukkansu. Bayan sun gaisane sukayi hira sosai kamar sunsan juna sannan sukayimusu sallama sabbreen taje ta d'auko musu kuskus din suka tafi suna kewar hafsat itama haka. [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 67-68 Da daddare munna da sabreen suna d'aki suna hira ce munna take cewa ayyah har yanzufa suhail yana sonki wlh kinga yadda yaketa kallonki asace kuwa, nikamma har tausayi yake bani wlh. Sabreen tace hmm toya za'ayi munna nidai har ga Allah bason yah kamal nakeyiba, kawai dai zan aureshine kodon hafsat dan tana son suhail sosai kuma kinga hafsat mutumiyar kirkice Allah ya tabbayar musu da alkhairi, munna tace ameen sannan suka kwanta ko wacce tana waya da mijinta. Bayan sabreen sun gama waya da kamal ne seta kira yah suhail, bai d'aukaba seya sake kiranta ta d'aika hello yah suhail kun isa lfy? Yace lfy lau ya muka barku? Tace lfy lau na kira hafsat shine nace kaima bari na kiraka inji, yace eyuah tnx, yace yo seda safe, suhail yace sabreen? Tace na'am, yace sabreen inaga lokaci yayi da zamu hakura da juna, na amince zan auri hafsat kema kuma ki koyi son kamal a ranki pls tunda kinga yanzu lokacin bikin ya kusa😔, to yah suhail insha Allah, kuma nagode Allah yasanya alkhairi😰, uace ameen by... tun bai gama cewa byee d'inba sabreen ta katse wayan tana ta kuka😭. Munira ta juya tana cewa haba sabreen pls ki dena kukannan, sabreen cikin miryan kuka tace munna kibarni inyi kuka kefa wanda kike so zaki aura shiyasa bazaki gane me nakejiba😰, munna tace sabreen toki fito fili ki gayawa kamal d'in mana, sabreen tace munna da zan iya da tuni nayi hakan, amma bazan iyabane😭😭😭 Munna zatayi magana kenan wayan sabreen ya fara k'ara, minna ce ta d'auka don ganin suhail ne yake kiranta, hello suhail munna ce, suhail yana jiyo sautin kukan sabreen yace munna sabreen d'in fa? Munna tace wlh gatanan tanata kuka babu irin rarrashin daban mataba amma taki tayi shiru, suhail yace bata wayan pls, munna tasa mata a kunne suhail cikin sanyin murya yake magana, sabreen dan Allah ki dena kuka bawai dan nadena sonki bane yasa na fad'a hakan kawai dai naga babu yanda zamuyine shiyasa na fad'a miki hakan dan abin ya fita a ranki kafin bikin kin saba, amma ki sani har abada "KINA RAINA" babu abinda zai canja ta b'angarena domin ina miki k'aunar da banayiwa kaina sabreen I LUV U😰 pls kidena kukannan don har cikin raina nake jinshi😔. Sabreen ta tsagaita kukanta tace I LUV U TOO YAH SUHAIL, I LUV U SOO MUCH😭, suhail ya share kwallan fiskarsa yace "ok then stop craying pls SABSU" ya manna mata kiss😘 har cikin kunnenta taji, shuru tayi tana share hawayenta seta kira sunanshi a hankali SUHAIL, yace "yes" SWEET HEART😥, idanunta ta rufe😔 taji dad'i sosai dajin sunan daya kirata dashi tace pls yah suhail karkayi aure dan Allah😪, yace bazanyiba "SWEET HEART" nayi miki alk'awarin bazanyi aureba harse lokacin da kikace min kin fara "SON" kamal😔, dad'i taji sosai😊 tace "thankyou" yace wlcum "SABSU" tokiyi bacci pls karki sakeyin kuka kinji😊? Naji kuma nagode😊 byee, yace ok byee💕. Munira da tuntuni take kallonta cike da mamaki🙄, sabreen ta murgud'awa munna baki😚 sannan ta kashe wutan d'akin taja bargo tarufu😴. Munna tace hmmm sabon salo, tomudai namu ido 👀. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 69-70 Washegari da safe munira da sabreen suna karyawa se munira take cewa jiya kince Allah ya tabbatarwa hafsat da suhail alkhairi, sannan kuma naji kina cewa karyayi aure mekike nufu kenan? Sabreen tace ina ruwanki, dama ashe kunnenki nagunmu😙, munna tayi dariya tace mude namu eye👀. Lokaci se tfy yakeyi kamal da mummynsa da kuma mijin mummynshi wanda suke kira da "UNCLE D" suna ta shirye shiryen zuwa biki, tare da abokansu na pakistan d'in. Gidan kamal da yake nigeri an sake gyarashi an canja komai na gidan d'akin sane kawai ba'a canjaba, dan bai dad'e da canjashiba, guri yayi kyau sosai abin se wanda ya gani😊. Mum kuwa tana ta shirye shiryen zuwan su mummyn kamal, hafsat kuwa tana can gurin su sabreen suna nasu shirin harda salma. Munira dad'i sosai taji wai yau gata ga aljana suna ta shirye shiryensu cikin kwanciyan hankali, itama sabreen ta sake jikinta anata mata gyara sosai😘. Su kakama dukda dai kamal tace baya bukatan suyi komai amma sunyi mata garan abinci sosai da kuma kayan sawa masu tsada. Gidansu Abbakar d'in munirama shiri sosai sukeyi abindai seni (SAD-NAS) danake d'auko muku rahoton😎 Shi kuwa suhail yana can yana gudanar da nashi shirye shiryen dan ganin bikin AMININSA da kuma SABSU d'inshi yayi kyau, dan shi kansa baisan adadin kud'in dayake kashewaba. Yau laraba ne su kamal suka shigo nigeria inda suhail da sauran friends nasu na nigeria sukaje d'aukosu. Hotel mai kyau suka sauk'esu da kuma UNCLE D, ita kuwa mummyn kamal tana gidansu suhail agun k'awarta mum. Bayan sunci abinci sun watsa ruwane se kamal yace to nidai zanje inga amaryata dan nayi missing d'inta😍, dukkansu suka kama hanya su 8 se k'auyen su sabreen🚘. Kwaliya sukayi sosai amma ita sabreen light make-up hafsat tayi mata sunyi kyau sosai suka fito😘. Kamal dad'i yaji sosai kamar yaje ya rungumota😁, shi kuwa gogan naku SABSU murmushi kawai yakeyi a fili kome yakeji a zuciyarsa kuma oho😔😒. K'arasowa sukayi tare da sallama, angwaye suka amsa sallamar sannan su gaggaisa sabreen tana jin kunya😉. D'aya daga cikin angwaye se kallon salma yakeyi🙄, ita kuwa matsowa tayi kusada suhail tace nasan dai kaine suhail koh? Suhail yace eh nine😊, tace hafsat ta damemi da suhail tin d'azu😊 to Allah ya sanya alkhairi, suhail yayi murmushi yace ameen. Salma tacewa kamal to ango nidai zan tafi amma dai zan dawo, kamal yace to mingode bari a saukeki, salma tace a'a wlh ana jirana a bakin titi, suhail yace dukda haka dai zamu kaiki bakin hanyan to kodon addu'an da kika mana😉, hafsat tace to shikenan sannan tacewa su sabreen sena juyo🙋🏻, suma hannun suka d'aga mata sannan suhail tace SADIQ shiga muje, salma ta shiga baya suka tafi suna d'agawa junhannu🙋🏻. Tun kafin su k'arasa suka hango wata farin PRADO tana tsaye a gefen titi. Bayan sun k'arasone se wani kyakkyawan saurayi fari tas dashi wane balarabe ya fito ya k'araso gunsu tareda yimusu sallama ya mik'awa suhail hannunsa mai sanyi kuma mai laushi suka gaisa yana mishi murmushi😊, sannan suka gaisa da sadiq. Salma ta Matso kusa dashi ta gabatar mishi da suhail da kuma SADIQ sannan suka tafi, su suhail ma suka tafi suna yaba saurayin😎. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 71-72 Kamal dai se kallon sabreen yakeyi ya kasa ce mata komai😊, hafsat ce tace yah kamal yadai ai kallon yayi yawa😉, se'a lokacinne yace to ai na kasa d'aga idona daga kantane😘. Munira tace to bari mi baku guri zamu tattauna da abokan ango, kamal yace wifeynah zonan mana😍, gefensa ta koma ta tsaya abokinshi mai suna ALIYU yace wifey tun daga yau? Kamal yace kun samin ido fa wifey zomu zauna a mota😜. Motan ua bud'e mata ta shiga sannan ya rufe shima yaje ya shiga, sukuwa sunata hira abinsu. Sabreen tace sannu da dawowa uah kamal😉, yawwa "wifeynah" yanaga kin ramene, sabreen tace hidima mana, yace kodai kina missing nane😃? Mirmushi tayi tace eh harda shid'inma, dad'i yaji yace kinyi kyau fa sosai😘, nagode tace dashi ina mummy? Mummy tana gun mum, gobe zasu kawo kayanki😉, murmushi kawai batace komaiba, yace kaka fa? Tace baiyi nisaba yanzu zai dawo, ok bari yazo mu gaisa semu muce wlh agajiue nake, kallonsa tayi tace sannu😊, tabbas sabreen tayi missing d'in kamal sosai. Kamal yace gaskya suhail yayi k'okari sosai wlh Allah dai ya biyasa da gidan aljanna, sabreen tace ameen yah kamal zan shiga gida, meyasa kodai rowan fiskannaki kike min? A'a dai ni kawai inaso in komane☺, kallonta yakeyi cike daso yace to muje😊, tare suka bud'e motan suka fito daidai lokacin su suhail suka iso, tare da kaka da baban munira dan sun had'u a hanyane se suka d'aukosu. Su sabreen gida suka wuce sannan kaka ya iso dasu ciki suka gaisa aka kawo musu abinci sunci kad'an sannan sukayi sallama suka fito. Su hafsat suka fito musu da peppe chikeen da dambun kuskus wai nasu da kuma nasu mummy. Dad'i sosai kamal yaji dan dama ta tambayeshi me mummy tafi so yace mata kuskus. Sabreen ta fito tayi musu godiya da Allah kiyaye sannan suka tafi. Washe gari ran alhamis shine ranan walima, da sassafe suhail ya kawo mata Mayan da zatasa a biki wanda shiya saya da kudinsa. Itada hafsat suka fito yaso yayi magana da sabreen ita kad'ai amma hakan baiyuba, godiya tayi sannan yace su mum zasuzo kawo kaya yanzu, dan haka nina tafi semunzo d'aukanku walima kodai akwai wani abune? Hafsat tace eh muna buk'atan d'an kud'kad'an😉. Dad'i suhail yaji yace jeki dash bord ki d'auko min kud'i, bayan hafsat ta tafine suhail yace SABSU nah ya kike, sabreen tace ina cikin damuwa yah suhail, suhail yace ki kwantar da hankalinki pls "KINA RAINA" har abada SABSU😰, sabreen zatayi magana kenan Sega hafsat😷, kud'in ya karb'a yace nawa kuke buk'ata? Hafsat tace 30k ma yayi, 50k suhail yabasu yace toni na tafi su kamal suna jirana, to mungode sannan ya tafi yana sauri. Bayan azahar aka kawo kaya abindai seni danagani, hidima sosai aka musu sabreen taje ta gaishesu ita dasu munira, MUMMYN kamal har cikin ranta take son sabreen😃 dan tsaraban tama na pakistan dabanne ga kuma lodin kayan aure da suka mata😃. Awansu d'aya suhail da wasu abokansu suka maidasu gida sunata murna sosai a ransu suna yaba tarbiyansu sabreen. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas KUYI HAKURI FANS, PHONE NANE YAD'AN SAMU MATSALA YANA HUKING SHIYASA BANA MUKU DOGON TYPING😘😘😘 73-74 Da yamma amare sukayi shirin walima sunyi kyau sosai tunba sabreen dama kyakkyawace sosai bazan b'ata lokaci wajen baiyana muku kyawuntaba zaku ganta a hoto. 4:00pm angwaye sukazo d'aukansu kauye a cike da motoci se kallo jama'a sukeyi, dayake auren biyu ne. Gurin da za'ayi walimanma kawai abin kallo ne, MALAM ABDULLAHI BALALAU aka gayyata yazo, nasiha sosai yayiwa sabreen da kuma munira da al'umma baki d'aya, sannan akaci aka sha akayi ta hotuna amma sam salma bata shiga cikin hotonba. 5:40pm aka tashi sannan aka maida kowa gida, angwayene agun amare suhail yacewa salma ina angon naki baizoba kodai baki gaiyyaceshi bane? Salma tayi murmushi tace na baua son hayaniya shiyasa bazai zoba haka yakeshi😊, suhail yace ikon Allah to gaskya dai ya daire yazo mana dinner, salma tace sedai in aurenka ya tashi se in gaya mishi da wuri😜, suhail yace kina nifin dinner'n ma bazai zoba kenan? Salma tace eh amma iyayena zasuzo😊, suhail zaiyi magana kenan tace pls ya isa😉 sanna ya wuce gida yanata binta da kallo🤔, sabreen tace kayi hakuri yah suhail haka take bata fiye son ayita sata maganaba se dai idan ita taso, kuma itama bata son hayaniya sosai shiyasa kaga bata shiga harkan mutane hakanma dan kaine SAB... ko sabreen bata karasaba shi suhail ya fahimceta, kamal yazo gunsu yace wai surutun me kaketasa wifey nane, suhail yace sorry ango muje kar dare ya mana, kamal yace ok wifey sekin jini, murmushi tayi tace to Allah ya kiyaye hanya sukace ameen sannan suka shiga mota suka tafi. Washe gari jumma'a tun safe sabreen taketa kuka, tunanin hakanne yasa salam tazo da wuri dan bata kwana dama. Hakuri taketa baiwa sabreen amma ina kuka kawai takeyi, hankalin salma ya tashi dan tasan sabreen iyayenta kawai ta tuno yasata kuka. Seda sabreen tayi kuka sosai sannan tayi shuru. Bayan an dawo daga masallacine akazo kofangidansu munna aka d'aura SABREEN DA KAMAL da kuma MUNIRA DA ABBAKAR akan sadaki dubu d'ari (100k)😰. Hawayen zuci SUHAIL yakeyi sosai😩😫, su kuwa angwayen dad'i sukeji tare dayin ALHAMDULILLAH😎😎. Kowanne ya kira matarsa a waya yana gaya mata abinda ke ranshi💘. Da dare akazo aka d'auki amare sunata kuka basaso su rabu😭, duk dai cikin birnin aka kaisu gidajensu had'ad'd'une sosai. Kawayene kawai suka kwana da amare yaukam salma ta kwana agun sabreen dan irin kukan da sabreen takeyi. Bayan an maida jama'a gidajensu angwaye sukayiwa amaren sayayyan abun tab'awa. Tunda suke dawowa a hanya kamal ya lura da suhail kamar baya jin dad'in jikinsa, kamal yace abokina yadai? Suhail yace wlh jiri nakeji, kamal yace to tsaya bari karb'eka, suhail yace bakomai ai mun kusa, yana karasa maganar seya fara salati yana k'okarin tsaida mota dan baya ganin komai se duhu. Kafin kamal ya taimaka mishi harsun gwaru da wata mota ji kake chasss😔😳😔. Da sauri friends nasu da suke biye dasu a baya suka tsaya tare da fitowa a gigice suna salati suka k'araso gun motan😳, daga suhail har kamal babu wanda yake motsi a cikinsu😔😔😔 Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 75-76 Cirosu akayi daga cikin motan dan motocin kam gabad'aya sun tashi a aiki, amma dai su suhil d'in basuji wani ciwo sosaiba. Hospital aka kaisu dukkansu harda 'yan d'ayan motan suma su biyune maza duk dai aka karb'esu da wuri, duk cikinsu suhail yafi jin ciwo. Doctors sun tabatar da cewa babi wata matsa zuwa gobe zasu iya tfy, amma badan suhail danshi har yanzu bai farfad'o ba😔. Duk wanda abin ya shafa an sanar da iyayensu, cikin d'an k'ank'anin lokaci hospital ya cika, su mum se salati sukeyi da innalillahi wa inna ilaihir raji'un! Bayan kamal ya bud'e idone seya tuna da abinda ya faru nan hankalinsa ya tashi da sauri ya tashi yana kira sunan SUHAIL, su mum da mummynsa ya gani akansa yace mum ina abokina a wani hali yake mummy😰? Mum tace kamal ka kwantar da hankalinka suhail yana halin lfy kamar dai yadda kake yana can d'aya d'akin, se yanzu ne hankalinshi ya kwanta, mummyn kamal tace sannu Allah ya tsare Allah ya baku lfy, sukace ameen, sannan tace toni bari inje gun suhail tunda mum tana nan. Su amare kuka suna can anata ganin gida, salma ta zauna ta kafa tagumi, sabreen tace salma lfy, naga tun d'azu kinyi shurune, salma tace sabreen ki sairari abinda zan gayamiki banaso ki tada hankalinki, sabreen tace ina jinki, salma tace su suhail sun d'an had'u da tsautsayi a hanya amma suna cikin k'oshin lfy yanzu haka suna asibiti. Sabreen tace 😰me kikace salma? Salma ta rikota tace wlh babu abinda ya samesu pls karki d'aga hankalinki barima mu kirasu kiji, nan salma ta d'auki wayan sabreen ta kira number kamal, lokacin wayan yana hannun ALIYU abokinsa, mik'awa kamal yayi yace sabreen ce take kira, mum tace an sanar dasune? Aliyu yace a'a basu saniba, kamal ya karb'i wayan yace hello sabreen, dama a handsfree salma tasa, cikin muryan kuka sabreen tace hello yah kamal ya jikin naku😭? Ajiyar zuciya ya sauke yace alhamdulillah ki dena kuka pls lfyanmu k'alau, yah kamal inaso inzo in ganku idan bahakaba hankalina bazai kwantaba ina yah suhail😰? Suhail yana nan lfy karki damu kiyi hakuri zamu dawo kinji😔? No ya kamal pls kasa azo a d'aukemu plss😭, to shikenan ga ALIYU zaizo yanzu kidena kuka pls, to yah kamal Allah ya baku lfy Allah ya kare gaba, ameen mungode. Hafsat da take tsaye akansu sabreen kuka mai karfi ta fashe dashi, salmace tayita rarrashinsu har ALIYU yazo, himar dogo har k'asa salma ta d'aukowa sabreen tasa sannan suka ja k'ofan suka fito akabar mai gadi. Bayan sun isone hafsat tace ina d'akin ya suhail, ALIYU ya nuna musu suka shiga dukkansu mummy ce a zaune su SADIQ kuma suna tsaye, su hafsat suka k'arasa tanata kuka tana cewa yah suhail😰 pls ka bud'e idonka sannan tace mummy ya naga bai farkabane? Mummy tace kiyi hakuri hafsat lfyanshi k'alau kawai dai yayi dogon sumane sakamakon jininsa daya hau, hafsat tace yah suhail pls ka bud'e idanunka😰. Sabreen tagaida mummy ita da salma sukace ya masu jikin, mummy tace jiki da sauki sukace Allah ya basu lfy, akace ameen. Aliyu yace to muje ku duba kamal, tare suka fita harda hafsat sukaje gun kamal. Bayan sun gaisa da mum ne setace bari inje gunsu suhail. Bayan mum ta fitane kamal yace salma ga kujera zauna, sabreen keda hafsat kuzoku zauna anan, wato a kan gadon dayake. Salma ta zauna a kujeran sannan sukuma suka zauna ata gefenshi. Su ALIYU sukace bari mu duba sauran mutanen can, kamal yace ok kugaishesu sannan suka fita dukkansu. Bayan fitansu salma da hafsat suka gaishe da kamal se hafsat tace salma muje ko yah suhail ya farfad'o, salma ta mik'e tace sabreen ina dawowa, sabreen tace to, sannan suka fita akabar MATA DA MIJI💕. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 77-78 Kamal ya janyo sabreen ya rungumeta a jikinshi ya tsunbaci kanta😘, d'ago da kanta tayi suna kallon juna tace ya jikinka😟, jiki da sauk'i sabreen kidena damuwa kinji zuwa gobe za'a sallamemu insha Allah, marairaice mirya tayi tace yah kamal yah suhail fa bai farfad'oba har yanzu ina tausayin hafsat sosai😉, sabreen suhail zai samu lfy insha Allah muyita mishi addu'a kinji😘? To yah kamal insha Allah zamuyi mishi addu'a Allah ya kare na gaba, ameeen wifeynah😘 banaso kisa damiwa a ranki kinji? To yah kamal yanzu inane yake maka ciwo😒? Jikinane kawai nakejinshi wani iri amma bakomai😊, itama murmushi tayi sannan tasa zagaye hannayenta a bayanshi tare da kwantar da kanta a jikinshi tace bana so in rasaku yah kamal☹, bazaki rasamuba my luv😘 i love you, kanta ta d'ago suna kallon juna suna murmushi tace me too😊. Sallama sukaji daga waje, se sabreen tayi saurin barin jikin kamal ta saita kanta, sannan kamal yace bisimillah. Salma ce ta shigo tace kuyi hakurifa😉, sabreen tayi mirmushi tace hakurin me? Salma tace suhail ya farfad'o amma kuma wani yarene ko menene yaketa fad'a wai (SABSU)😉, kamal yace SABSU kuma? Mekenan oho, sabreen ta had'iyi yawu tace kodai firgitanne😉? Salma tace eh hakama doc yace mana😜. Sabreen tace yah kamal inje in dubashi? Kamal yace jeki😊 yana mata mirmushi segasu ALIYU sun shigo, sabreen da salma suka fita. Salma ta dafa sabreen tace duk d'akin babu wanda ya fahimce suhail seni😜, murmushi sabreen tayi tace thank God☺ sannan suka shiga d'akin. Se mummyn kamal tace to bari inje gun kamal, dedai lokacin d'ayan abokinsu yazo da UNCLE D bayan an gaisane se suka fita da mummy. Hafsat ce zaune a gefen gadon suhail, sabreen tace mum ya jikin nashi waiya farka? Mum tace eh amma dai bai bud'e idonshiba, sabreen tace to Allah ya bashi lfy, sukace ameen. Kamar a mafarki suhail yakejin muryan sabreen, ai kuwa seya sake cewa SAB... salma bata bari ya k'arasaba tace ko za'a kira doc ne, suhail ya fara bud'e idanunshi a hankali yana bin kowa da kallo har seda yazo kan sabreen kafin ya bud'e ido gabad'aya👀. Sabreen tana murmushi tace mum yah suhail ya farfad'o😊, mum tace Alhamdulillah, hafsatma dad'i taji sosai tace yah suhail😀, murmushi yayi mata yace ina kamal aminina, awani hali yake mum? Mum tace yana halin lfy suhail😊, dad'i yaji har cikin ransa dan bayaso wani abu ya sami kamal. Sadiq ne suka shigo da doc se akace duksu fita waje, suna fita yanata bin sabreen da kallo😒. Gun kamal suka koma se kamal yace Aliyu ka mayar dasu sabreen gida, hafsat tace amma ya bari mugaisa da yah suhail tukunna, kamal yace to shikenan. Bayan sun gaisa da suhail ne se Aliyu ya mayar dasu gida. Tunda suka dawo sabreen taketa murmushi tana jin dad'i a ranta kome dalili oho😍. Washe gari aka sallami su kamal suka wuce gidan mum harda suhail dayake jikin nashi da sauk'i. Su hafsat sunyi girki abinsu sukaci, Aliyu da sadiq ne sukazo dubasu kuma suka gaya musu cewa an sallami su suhail, dad'i sukaji sosai se hafsat tace dama mun muku pepe soup gashi seku tafi dashi. Godiya sukayi sannan suka tafi. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Nasd-Nas) 79-80 Bayansu Aliyu sun tafine, salma tace to ita zata koma se lokacin dinner zata dawo. 11:00am sabreen ta kira kamal, suhail ne ya d'auka tare da cewa hello sabreen kamal yana wanka, tace ok yah suhail😀ina kwana, 😌lfy lau sabreen ya kuke, lfyanmu kalau ya jiki, jiki alhamdulillah, toh Allah ya baku lfy Allah ya tsare na gaba😊, Ameen sabreen ga kamal d'in ya fito, ok nagode😊. Kamal ya karb'a yace hello wifey nah, murmushi tayi tace yah kamal ina kwana, lfy wifey kin tashi lfy? Lfy lau ya jikin, da sauki sosai wlh, toh Allah ya kara lfy, ameen yasu hafsat da salma, lfyansu lau salma ta tafi yanzunnan, ok se dare zata dawo kenan? Eh haka tace, to shikenan kuna buk'atan wani abune? A'a bakomai yaushe zaka zo? 😊kinyi missing d'inane? Itama murmushin tayi tace nidai yaushe zakuzo, yace se dare, 😟darefa kace ya kamal, to menene wifey me kikeso, ni kazo kaida yah suhail dan yanzu hakama hafsat ta dage wai zataje gida dan taga ya suhail kumafa ni kad'ai zata bari a gidan😟, mirmushi kamal yayi uace toba shikenanba indan tazo nima senazo gurinki in tayaki hira kafin tadawo koh? Nidai ban yardaba pls kuzo yanzu yah kamal😔, shikenan wifeynah yanzu zaki ganmu kinji? Okay sekunzo byee😊, yace mata byee sannan ya katse. Sabreen tacewa hafsat to dai babu inda zakije suna zuwa yanzu, hafsat tace meya faru da wayan yah suhail baya shiga sam, sabreen tace wlh kuwa kinga ban tambayaba ammadai yanzu zasuzo, hafsat tace to bari na sake kimtsa gurin, sabreen ta mike sunayi tare hafsat tana cewa kefa amaryace jeki kwanta ki huta😜, dariya sabreen tayi tace kema kina tafe😀. Tas suka gyara guri suka kunna AC ga room freshner da turaren wuta kota ina gurin abin burgewa😘. Se bayan azahar su kamal sukazo shida suhail kawai sukazo abokansu na hotel. Hafsat ce taje ta bud'e musu kofa tasha ado sosai😎, k'amshine ya daki hancinsu ga sanyi da palon yayi, murmushi hafsat take musu tace sannunku da zuwa, bayan sun karasa sun zaunane, se hafsat tace bisimillah muje daining kuci abinci, ba musu suka wuce kamal yace ina wifey nane? Hafsat tace tananan fitowa, himar sabreen tasa har k'asa sannan ta fito, tunda take fitowa suhail yake satan kallonta shi kad'ai yasan meyakeji. Da sallama ta k'araso ta zauna kusa da kamal ta gaishesu se hafsat tace to bisimillah, suhail yace kufa, hafsat tace mu munci namu😊, abinci sosai sukaci sabreen tanata satan kallon suhail dama danta ganshine kawai yasa tacewa yah kamal suzo. Bayan sun gamane suhail da hafsat suka koma palo suna hiransu amma hankalinsa nagun sabreen. Kamal yace to gani munzo kinji dad'i? 😊eh mana naji dad'i sosai, kamal ya kalleta sosai yace wifey yanaga idonki yayi jaa? Shuru tayi batace komaiba, hannunta ya kamo ya had'a da nashi guri d'aya yana shafesu yana magana a hankali wifeynah kinyi kuka ko? Kanta ta d'ago tana fiskantarsu suhail se suka had'a ido suhail yayi saurin kaucar da kansa yana kallon hafsat, sabreen tace yah kamal ai kuka dolene, kamal yace amma naki yayi yawa wifey pls kidena kinji? Murmushi tamishi tace toh yah kamal naji😊, yace sannan kuma inaso a canjamin suna yanzu niba yah kamal bane, 😀tome kakeso in kiraka dashi? 🤔yace "my one nd only" sabreen taji bazata iya kiranshi da wannan sunanba, setace ninafiso in kiraka da yah kamal dan sunan namin dad'i amma tunda bakaso zan kiraka da "SWEET" tayi maganan cikin wani salo, dad'in sunan yaji sosai abakinta yace yes naji dad'in sunan tnx😘 ya tsunbaci hannayenta yace i luv u. Murmushi tamishi kawai suna kallon junansu😊, fiskansa ya kawo daidai da nata ya fara tsunbatar lips nata a hankali tana sauraronshi yanata tsotsonta kamar ya samu sweet😋, hafsat bata iya hangosu amma shi suhail idonshi na kansu😔. Sunkai kusan 3minit sannan sabreen ta janye bakinta tare da d'an matsawa gefe, kamal ya bud'e idonshi yana murmushi, ita kuwa kunyane ya kamata ta sunkuyar da kanta. Kamal ya mik'e tare da rik'o hannunta yace zamu wuce se dare zamuzo d'aukanku zuwa dinner, mik'ewa tayi suka taho har palo sannan ya saki hannunta yace toki koma ki huta kinji😉, murmushi tayi, suhail ya mike yace to amarya semunzo anjuma😊, tace to mungode sannan suka tafi. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 81-82 Da dare angaye sun gama shirin dinner harda UNCLE D, suma mum ma sun shirya sunyi kyau sosai a cikin purple less iri d'aya ita da mummyn kamal sukayi d'aurin turai tare da gyalensu a kafad'a. Amare kuwa sunsha ango da mazajensune cikin wani fararen kaya wanda nima ban tab'a ganinsuba d'inkin doguwar riga aka musu fitet da adon red yayi bala'in kyau sosai gashi daidai da jikinsu😘, sannan aka musu d'aurin gwaggwaro da red head, takalmi da pos ma red😘 wayyo Allah nasan zakuso ganin sabreen da munna a wannan daren💋. Abokan ango da kawayema ba sauki, akazo d'aukan amare ko wani ango da amaryansane a bayan mota se kuma direba, abokai suka d'auki kawaye, hafsat tana motan suhail a gaba, ita kuwa salma tana gaban motan amarya da ango. Base na gaya muku yadda gurin dinan zai kasanceba kawai ku kwatantashi a ranku da cewa bikin yar DON akeyi. Anyi rawa kad'an da kid'a kid'i kam ba'a magana an zubashi sosai tunba suhail ba, abokaima sun nina bajintarsu irinna pakistan, hakama uncle d ga abokan Abbakar din munira abindai ba sauki. Bayan an gamane akayita hotunan sam salma taqi shiga ko d'aya, babu yadda sabreen batai da itaba amma sam taqi. Bayan an gamane akayita ciye ciye zuwa 11:00pm aka gama sannan aka maida jama'a gida, sannan abokai suka raka angwaye gun amarensu😟. Hafsat da salma ce kawai agun sabreen tanata kuka bayan tayi wanka ta sauya kaya, sunyita rarrashi harsin gaji amma bata dena kukanba har angwaye sukazo. Da kyar su salma suka fito da ita abokai sunata jawabinsu kanta a sunkuye tana hawaye😓, suhail ya daure yace haba amarya kukan ya isa mana, kinsanfa ke amaryace bai kamata kiyi zubar da hawayenkiba, nidai ga abokina kuma aminina mun kawo mikishi amana, dan Allah kuyi hakauri da juna sannan ki kasance mai biyayya agareshi ta hakanne zamuji dad'i ke kin kasance kamar k'anwace a gareni nasanki da biyayya dan haka ki kasance haka agareshi sabreen, duk abinda yamiki na kuskure ki sanar dashi ko kuma ki sanar dani zan d'auki mataki😊, sadiq yace matakin me zaka d'auka? Suhail yace zaneshi zanyi sosai da bulala😊, dariya sukayi dukkansu harda sabreen di'n. Suhail yaji dad'i datayi dariyan ya mike tare da cewa kokefa sabreen sam fushi baya miki kyau dan haka ki denayi abokaina ku tashi mu tafi, salma bari mu saukeki ko? Salma tace a'a MUHSIN yana zuwa yanzu d'aukana😊, suhail yace okay to idan yazo ki gaisheshi tunda kin hanashi zuwa dinner😊. Murmushi kawai tayi tace zaiji, sannan sukayi sallama da hafsat tabisu suka tafi sabreen tanata bin suhail da kallo shima haka😒😟. Bayan kamal ya rakasune seya dawo lokacin salma tana k'okarin fita suka had'u, kamal yace har zaki tafi, tace eh anzo d'aukana sena sake zuwa, kamal yace to mungode muje ingansa semu gaisa, bayan sun gaisa da MUHSIN ne seya musu godiya sannan ya shiga gida. Muhsin ya kalli salma yace kinsan me? Salma tace a'a, Muhsin yace rayuwarsu na birgeni musamman na suhail da sabreen kuma inaji ajikina suhail zai auri sabreen amma basan ya hakan zai faruba tunda yanzu tana tare da kamal, salma ta juya tana kallon Muhsin cikin mamaki tace meyasa kace haka? Yace hakan nakeji a raina kuma gaskya nafisonsu tare😊, salma tace hmm muje sannan suka b'ace. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 83-84 Kamal ya shigo da sallamarsa ya kulle kofan, hara yanzu sabreen tana zaune a palo. Ya karaso gunta ya zauna kusa da ita tare dasa hannunsa ya d'ago ta kanta suna kallon jina, murmushi yamata yace a ina kikeso mi kwana? K'irjintane taji ya buga yau zata kwana da wani kuma d'aki d'aya gadoma d'aya🤔, yace wifey ya kikayi shuru? Tace ko ina😊, d'agota yayi yace to muje d'akina, tace to bari na d'auko kayana a d'aki, yace no akwai kayan dana sayo miki a pakistan duk wani abu da zaki bukata yana cikin walldrop nawa😊. Hannunta ya rik'e suka shiga dama AC a kunne yake d'aki sanyi kamar k'ank'ara ga kamshi dayake tashi, bayan sun shigone ya rufe kofan ita kuwa ta zauna a bakin gado kamar wata bakuwa. Kamal yace wifey ki saki jikinkifa nan gidankine yadda nake iko dashi kema kina da wannan ikon pls ki dena jin kunyana mun zama MATA da MIJI kinji? Kai kawai ta d'aga mishi tana mirmishi😊, yace bari in watsa ruwa, tace to ina zan samu kayan baccina? Walldrop ya bud'e ya d'auko mata wani red nighty iya gwuiwa yake sannan bayida kauri sosai ya mik'a mata, kunua taji tasa hannu ta karba tace yah kamal ba wanine, mirmushi yayi yace akwai amma ni wannan nakeso kisa😊, toh tace mishi tare da sunkuyar da kanta kasa. Kamal ya cire kayan jikinsa daga shi se boxxer ya shige toilet kan sabreen a sunkuye, seda ta tabbatar ya shiga sannan ta cire kayan jikinta tasa kayan baccin ta nad'e wanda ta cire tasa a walldrop d'in sannan ta sake feshe turarenshi a jikinta dama bata jima dayin wankaba seta hau kan gado ta rufi da bargo. Kamal ya fito d'aure blue towel ya hangota kwance akan gado, yace wifey kije kiyi alwala muyi godia wa ALLAH, sabreen tace yah kamal bana sallah🙈, yace okey toni bari inyi kinji karfa kiyi bacci, tace toh. Bayan ya idarne seya fesa turare a jikinsa yasa kayan bacci ya nufo inda take rufe da bargon shima ya shiga ya kwanta kusa da ita yace wifey tashi ki zauna, ba musu ta tashi zaune amma ta rufe k'irjinta da bargo, goshinta ya dafa yana karanto addi'a sannan yace bakya jin yunwane? Tace eh a koshe nake, yace toni inajin yunwa, tace to bari inje kichine in dafama wani abu, yace toh wifey😊, har zata janye bargon seta tuna da kayan jikinta tace eyyah ya kamal pls kaban himar nawa a walldrop, yace aiba himar acikin kayan, tace tokaban zanina dana cire yanzu da gyalena yana ciki, kamal yace nak'i bakina cemin kamal ba, ta marairaice tace pls sweet kaje ka kawomin😉, murmushi yayi yace ki zauna wifeynah zanje in d'auko kinji, nagode SWEET😀, murmushi yayi mata sannan yafita yaje palo bai jimaba ya dawo da leda a hannunsa kazane da ice cream se FARO WATER da juices. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 BY Mmn Shureim (Sad-Nas) 85-86 Kamal ya jawo stul ya ajiye abincin akai, yace wifeynah matso in dinga baki, sabreen tace yah kama.. ya juyo yana kallonta wani iri setace sorry kasan nafi sabawa da sunanne se'a hankali zai fita a bakina, kamal yace nidai to bana so garaki saba da wuri. Sabreen tace to SWEET nidai nak'oshi amma zansha ice-cream kad'an😉, murmushi yayi tare da bud'e ice-cream d'in ya d'ibo yasa mata a baki😋 haka yayita bata har tace ya isheta sannan yaci abincin ya mayar da komai kichine ya dawo ya wuce toilet ya kurkure baki sannan ya kashe wutan d'akin ya kwanta a bayanta tare da rungumeta, da sauri tasa hannunta a k'irjinta, kamal yace ya haka kuma wifeynah, "the property is mine so pls let me okey"? Shuru tayi tanaji ya cire hannuta a kirjinta yana cewa bakya tausayamain ne wifeynah, kinsan haka zamu kasance har tsawon 3month so pls ki barni da sauran jikinki kinji? Tausayinshi ya kamata tanaso ta mishi tambaya amma tana jin kunya, kamal yace pls kiyi hakuri sabreen, sabreen ta juyo tana fiskantarshi tace haba SWEET kamanta bana sallah ne, kuma ai nasan da hakan tun kafin in aureka, dan haka pls karkasa damuwa a ranka "its okay with me SWEET" dad'i sosai kamal yaji ya rungumeta a jikinsa yace nagode sabreen ke daban ce acikin mata shiyasa na zab'eki😘, peck ya bata a goshi, daganan ya fara shafa jikinta masu laushi da dad'in tabawa, wani iri sabreen ta faraji shi kuwa secigaba dayi yakeyi, a hankali ya fara kissing d'inta itama tana mayar masa da martani se tsotsan junansu sukeyi yana shafarta. Seda suka tsotsi junansu son ransu sannan yaci gaba da shafeta yazo kan bubs d'inta aiseya rufe ido☺😋, yau ne karo na farko da tab'a mace lumshe ido yayi yanata sarrafasu ga laushi dad'in tab'awa gasu a tsaye suke kuma a cike😋😋☺. Dad'i sosai sabreen takeji, shi kuwa kamal se had'iyan yawu yakeyi a hankali ya cire mata rigan jikinta daga ita se karamin wando rigan, sarrafata yakeyi sosai sannan ya fara tsotson bubs nata kamar zai had'iyeta, sabreen tana ji yadda 🍌kamal ya tashi ya tsaya sosai se abin yana mata mamaki. Hmmm abindai ba sauki se wani lasheta yakeyi sunfi 3hr ahakan sannan ya rabu da ita yana kwallah😓, rungumeta yayi ta baya hannunsa nakan bubs nata ahakan sukayi bacci ya k'ank'amesu kamar zasu gudu, ita kuwa gabad'aya kunyansa takeji amma kuma taji dad'in hakan😴. Da asuba kamal ya farka yaji sabreen ta sake shigewa jikinsa ahankali ya janye jikinsa ya tashi ya kunna wuta sannan ya rufeta da kyau dan sanyin yayi yawa seya shiga toilet. Yana shiga sabreen ta tashi ta d'auki riganta ta tafi d'akinta, toilet ta shiga bayan ta fitone ta shirya tsab cikin english wears riga da siket blue siket d'in har k'asa tayi wanka da turare ta nufi d'akin kamal. Abakin kofa suka had'u😊 suka sakarwa junansu murmushi, d'agota yayi cak se kan gado ga wani kamshi mai dad'i da takeyi, himard'in jikinta ya cire yace woow luv kinyi kyau sosai😘, tace nagode ina kwana, lfy wifeynah kin tashi lfy, lfy lau😊, yace wannan kyau haka aiseki rikitamin lissafina😘, dariya tayi tace aika fini kyau SWEET, gyara mata kwanciya yayi akan kirjinsa da haka suka koma bacci basu suka tashiba se 10:00am. Bayan sun sake yin wankane se kamal yace ta kwanta ta huta sannan ya wuce kichine, tana biye dashi a baya yace luv banace kijeki hutaba, tace eh hira zan tayaka ai😘 peck tabashi a kumatunsa kuma yaji dad'in hakan sosai. Had'add'iyar indomie ya dafa musu wanda yasa sauran kazan jiya aciki da soyayyiyar egg😋, koda sukaje dainning rufe ido kawai sabreen takeyi tana jijjiga kai alamun yayi dad'i😋. Shi kuwa kamal kallonta kawai yakeyi yanajin yadda k'aunarta yake k'ara shigansa yana murmushi. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 87-88 Bayan sun gama breakfast ne ta tattara komai takai kichine ta wanke sannan suka wuce d'aki tana fama gyara gado se kamal ya fad'a akan gado ya janyota jikinsa yana cewa bana bukatan gyaran zoki gaya min wani university kike so? 😃dad'i taji sosai tace sweet zaka barni inyi karatu? Peck ya bata a wuyanta yace zan iya yimiki komai domin samun farin cikinki sabreen, wannan shine k'aunar da nake miki😘, kiss mai zafi ta manna mishi a lips nashi tare da cewa "tahnkyou sweet😀" yace always my luv". Wayan kamal ne yake ringing sabreen ta d'aaga taga suhail ne, kamal yace d'auka😉, ta d'auka tasa mishi a kunne, seya cire a kunnenshi ya rike a hannu tare da sawa a hands free yace hello abokina yane, suhail yace an gaida ango mu gamu a waje ka fito kawai cikin shiri muje gunsu kaka muyi musu godiya dan kasan gobe su sadiq zasu wuce kuma nima zan bisu, kamal yace haba dai zaka bisu ai nine da tfy, suhail yace karka damu ango na hutar dakai idan nayi 2month zan dawo seka tafi, kamal yace to gani nan fitowa, kamal ya kalli sabreen ya tsunbaceta yace luv zamuje gidanku gaisuwa kindaiji komai ko? 😊murmushi tayi tace to katashi kaje suna jiranka pls ka gaishemin dasu kakana tana shagwab'a, shikuwa yana mugun son shagwab'an sabreen rungume junansu sukayi yace zasuji bazan jimaba kinji, to Allah ya kiyaye hanya, yace ameen bazaki rakaniba, tace sweet banaso su yah suhail su ganni kunyansu nakeji ta karasa maganan tana b'oye fiskanta a jikinshi. Dariya yayi yace to shikenan sannan ya canja kayanshi suka tafi. Kafin su dawo sabreen ta gama abincin tayi wanka tayi ado sosai gida se kamshi yakeyi, su suhail suka sauke kamal sannan suka wuce. Da sallama ya shigo taje tayi hugging nashi ya manna mata kiss a lips nata yace wlh nayi missing naki, murmushi tayi tace wlcum sweet ya hanya, alhamdulillah su kaka sunce a gaisheki😃, ina amsawa muje ka watsa ruwa to se muci abinci. D'aki suka wuce ta tayashi cire kayan jikinsa sannan ya shiga wanka bayan ya fito yaga kayansa akan gado yayi murmushi tare daji dad'i yasaka segata ta shigo, tace sweet kayi kyau, yace nagode da kika zab'o min su luv😊. Bayan sunci abincine yake ce mata zasuje yiwa mummy sallama anjuma dan gobe zasu wuce dukkansu dasu suhail, sabreen tace to bari naje na mata peppe chikeen. Bayan sallan magrib suka tafi, hafsat se murna takeyi dan tayi missing d'in sabreen, bayan sun gaisa dasu mummy ne se suka wuce d'akin hafsat sunata hira ananne take gaya mata rashin lfyan suhail ya tashi jiya da dare ko bacci basuyi shiyasama zai tafi pakistan dan ganin doctor'nsu. Mamaki ya kama sabreen tace Allah sarki me yake damunsa? Hafsat tace yadai ce cikinsa kuma wai yana yawan jin jiri da ciwon kai sosai, sabreen tace eyyah yah suhail Allah ya bashi lfy, sukace ameen a tare sannan sukaci gaba da hira itadai sabreen hankalinta a tashe yake😒. Har kusan 9:30pm kamal yace sabreen ta fito su tafi, hafsat ta rakosu har waje segasu suhail sun shigo, sabreen ta gaida friends nasu sannan taje kusa da suhail itada hafsat shi kuwa kamal suna magana dasi aliyu, sabreen ta kalleshi har cikin ido tace yah yah suhail ya jiki, yace da sauki sabreen😊, tace Allah ya kara sauki Allah kuma ya kiyaye hanya, yace ameen nagode😊. Sabreen ta kalli hafsat tace toni zan tafi yaushe zakizo, kamal yakira hafsat setaje gunsu, da sauri sabreen ta mikawa suhail wani abu yasa hannu ya karb'a yana kallonta har cikin ido yace thankyou pls ki manta dani ki kulamin da abokina kawai nina hakura dake yanzu sabreen😟, toh yah suhail insha Allah sannan ta wuce gun mota tana hawaye shi kad'ai ya lura da hakan😪. Bayan sunyi sallama ne kamal yazo suka tafi. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 89-90 Suna tfy kamal yake cewa Allah sarki abokina wlh bayi da lfy sam, kuma gashi ya dage seyayi tfyan. Sabreen ta daure tace Allah ya bashi lfy, kamal yace ameen. Bayan sun dawo gidane, yana rike da ita har suka karasa kofa ya bude suka shiga sannan ya rufe, d'akinta tayi niyan wucewa amma sam kamal yaqi wai yau anan zatayi wankan. Shiya fara shiga wqnka bayan ya fitone itama ta wuce d'aure da towel se kallonta yakeyi da alamun akwai abunda yake damunta. Bayan sabreen tayi shirin baccine ta hau gado ta kwanta a gefe, matsowa yayi kisa da ita ya rungumeta ta baya yana cewa wifeynah lfy, meya faru naganki kinyi shuru kamar kina da damuwa? Juyowa tayi tana kallonshi tayi d'an murmushi tace bakomai, kamal yace kin tabbata pls karki b'oyemin ki gayamin abinda yake damunki, sabreen tace wlh bakomai😊 sannan ta juya mishi baya, kamal yace to shikenan ki juyo indinga kallon fiskarki, ba misu ta juyo tate dayin murmushi tasa hannayenta akan sajenshi tana shafawa tace "i luv this" dad'i yaji sannan ya tsunbaci bubs nata yace "i luv this too" dariya sabreen tayi hakan yasa yaji dad'i data sake lokaci guda nan suka fara tsotson junansu suna sarrafa junansu cikin so da kaunan juna amma dai ba " SEX" saboda condition d'in kamal. Da asuba suka tashi yau kam kamal yace sam tare zasuyi wanka, sabreen tace pls kayi hakuri sweet ina kunyanka🙈, dariya yayi sosai yace to inaso kidena jin kunyana tashi muje, marairaicewa tayi tace eyyah pls yah kamal, yace yah kamal fa kikace dan haka semunje, tace sorry sweet kaje ka fara nidai kunyanka nakeji wlh🙈. Kayan jikinta ya fara cire mata fiskanta a rufe da hannayenta yace meyasa zakiji kunyata bayan kullum ina tab'awa, tace eh amma ai bama ganin juna saboda wutan d'akin a kashe yake, yace waya gaya miki haka nidai ina gani sannan ya cire mata rigan ya fara goga hancinsa akan bubs nata, sabreen tace sweet bakace wanka zamujeyiba, yace eh idan baki bud'e fiskarkiba to zanci gaba dayin hakan, tace wlh bazan iyaba pls ka bari, wandon jikinta zai cire tace pls sweet kasanfa am off yau ne zanyi wankan sallah pls karka cire min, yace karki dami tunda kin gama ai shikenan ni zan wanke miki pant d'inma, shiru tayi tana mirmishi dan tana da tabbacin cewa babu jinin yau kam haka ya cire mata wandon sleeping dress d'in ya rage pant kawai seya d'aga sama kamar bby yana dariya yana cewa matsoraciya😜, tace eh d'in wlh yah kamal zan dinga kiranka kuma☺, murmushi yayi yace zako ki gane kurenki nanda 3month😜. Tace haba yah kamal kacefa bazaka cutar daniba😒, yace eh dakam haka nace amma nafasa tunda kince sunana yah kamal, tace am sorry sweet luv😘 peck ta manna mishi a kumatu kuma idonta arufe. Bayan sun shiga toilet ne ya ajiyeta har yanzu dai fiskanta a rufe da hannayenta, murmushi kawai yakeyi sannan ya cire mata pant d'in jikin babu komai a jikin part d'in, toilet peper ya yanko dewa seyasa part d'in aciki ya nad'e sannan yasa a dosbin d'in dake toilet d'in seya wanke mata pant d'in tas ya shanya. Sabreen kuwa tunda taji ya cire mata pant setaji kamar ta tsaga k'asa ta shiga dan kunya🙈, kamal se murmushi yakeyi ya kamata ya mata wanka tsaf kamar jaririya. Tace ya isa haka nagode zanje d'akina inyi wankan sallah da brush, kamal yace no kiyi anan barina juya bayana, da kyar ta bud'e ido taga baya kallonta setayi wankan tsarkin da sauri sannan ta rufe idonta ta tsunkuya a baf d'in tace nagam, towel ya ciro ya d'aura mata sannan ta bud'e idonta suka kalli juna ya mata gwalo😜, a hankai ta fito taje gun brush tanayi shi kuwa kamal ya farayin wanka, harta gama ko gefensa bata kallaba ta fita sauri ta goge kanta sannan tasa dogon riga da himar tana jiransa. Bayan ya fitone seyasa jallabiya yajasu sallah. Bayan sun idar ne ya juyo yana kallonta, tace ina kwana😊, yace lfy ya kika tashi, tace lfya lau, yace ki kwanta zanje inkaisu mummy airport kinji😘, rungumeshi tayi shima haka tace Allah ya kiyaye hanya, yace ameen thanks sannan ya tsunbaci lips nata ya fesa turare ya fita yana mata😘. 6:47am kamal ya dawo gida sabreen tana cikin bargo jallabiyan ya cire seya hau gadon yana rike da kunnensa, sabreen tace sweet lfy? Yace wlh suhail ne yajamin kunne wai in kula dake sosai inba hakaba zai zaneni kinga har yanzu kunnen zafi yakemin, sabreen tayi murmushi tare da janyo kamal kan kirjinta tana shafan kunnen tace sun tafine? Yace eh sun tafi, tace sorry sweetnah sannan ta tsunbaci kunne😘, shi kuwa kamal dad'in hakan yaji Kansa nakan bubs nata😋 se wani lumshe ido yakeyi😍😋 da haka suka kombacci😴 Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 91-92 Bayan sun tashine suka sakeyin wanka tare sannan ya shiryata cikin riga da wando tayi kyau sosai suka nufi kichine don girka breakfast. Haka dai rayuwar kamal da sabreen yaci gaba da kasancewa cikin kaunar junansu sam bai tab'a b'ata mata raiba, kullum yana kokarin faranta mata rai duk abinda takeso shi yake mata, itama kuma biyayya sosai take mishi da kuma nuna mishi kauna zamansu abin sha'awa. Idan ya kira suhail yana had'asu su gaisa wata ran, hakama hafsat tana zuwa mata yini salma ma takan zo amma ba sosaiba. Kamal yakai sabreen kauyensu sun yini a gida kaka yaji dad'in ganinsu dan tayi kyau sosai abin dai se wanda ya gani, shima kamal jiki yayi ya kara kyau hankalinsu a kwance sunje gun kawarta munira canma yini tayi dan harse bayan magrib yazo d'aukanta. Gun mum ma tana zuwa gaisheta idan zataje kiwa girki na musamman yake yiwa mum takai mata. Akwana a tashi ba wuya yanzu sabreen ta denajin kunyan kamal ko kad'an zuba soyayyarsu sukeyi son ransu, yanzu auren 2month harda 1 week gobene suhail zai dawo k'asar girki kamal yasa sabreen tayi musu dan anan zaizo yaci abinci shida hafsat. Yaune kamal yaje airport ya d'auko suhail shida hafsat, gidan kamal suka zo lokacin sabreen ta gama shirya komai tasha wanka da ado sekun ganta. Tana zaine a palo taji slm, mikewa tayi taje ta rungume hafsat tace yah suhail sannu da dawowa, murmishi yayi yace yawwa amarya ya sameku lfy, tace lfy lau yasu mummy, yace mummy lfyansu duk sun gaisheki sosai da 'yan companynmi duk suna gaida amarya😊, mirmishi tayi tace ina amsawa bisimillah, sannan, suka karasa daining ta zuba musu abinci suhail se satan kallonta yakeyi yaga ta kara kyau da haske jikinta a murmure gwanin sha'awa😒. Kamal yace tunda ka dawo nima jibi zan wuce insha Allah, suhail yace da wuri haka? Kamal yace eh kasan lokaci yayi da yakama inga doc to shiyasa nakeso in tafi da wuri dan office ma yayi missing d'ina, suhail yace gaskya kam sunce wai kaje musu da amarya😊. Kamal ya kalli sabreen data dad'e da b'ata rai tunda yayi maganan tafiya jibi, yace haba wifeynah aiba jimawa zanyiba idan naga doc zan dawo semu tafi tare kinji? Yace nidai sedai mu tafi tare dan bazan iya zama ni kad'aiba, hafsat tace zanzo in dinga tayaki kwana kinji😉, murgud'awa hafsat baki tayi😚 tace bana so, abin ya basu dariya sosai tunba suhail ba😃 yace abokina ka tafi da ita kawai, kamal yace a'a friends bazan jimaba zan dawo semu tafi tare. Sanreen bata sake cewa komaiba hafsat tana ta zolayarta har suka gama sannan suhail yace to amarya mun gode zamu wuce, sabreen tace sweet nima zan bika mu saukesu a gida, yace to amma fa bazaki shigaba, tace eh nayarda sannan yaje tasa himar suna baya ita da hafsat, su kamal suna gaba har suka isa da sauri sabreen ta bud'e kofa suka fita ita da hagsat, kamal yace wifey ki dawo, gwalo ta mishi😜 akan idon suhail se abin ya burgesa. Ta gaida mum sannan ta fito tazo gunsu itada hafsat, suhail ya bud'e mata kofan gaba tace nagode yah suhail sannan ta shiga ta zauna, hannunsa ya d'aga yana duba agogo nan idonta yakai kan zoben data bashi kafin su tafi an rubuta "SABSU" asaman, dad'i taji data gani a hannunsa😊, kamal yace mun tafi sena zo gobe, suhail yace okey "thanks" sannan suka tafi. Ahanya kamal yace ni kikama haka ko wifey, tace "am sorry sweet" yace bawani "you are sorry" na fasa kaiki gida goben se jibi idan na tafi suhail da hafsat zasu kaiki😎. Atake ta marairaice tace haba sweet wlh ba haka mukayi dakaiba fa😟, yace tobakece kika kaucewa sharad'inaba, tace to "am sorry luv😟", yace naki sorryn😎. Kallonshi takeyi aise dabara yazo mata tasa hannunta akan ciyanshi tanata tfy da hannunta harkan🍌shi atake yace "alright na hakura my luv am sorry too". Sabreen tayi dariya hahhh😄 tace yaro yaji tsoro😜, dariya yayi yace koma dai menene naji muje gida tukun yana kallonta itama dariyan takeyi yanajin kaunarta yana k'aruwa a ranshi😄😃😀 Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹TAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 103-104 Kuka sosai sabreen takeyi dajin muryan kamal d'inta. Bayan sun d'an samu nutsuwa ne se Incle D yace yakamaya amaida sabreen d'akinta donyin takaba. Haka aka maida ita maman munirane tazo ta zaina da ita dasu kaka duk suna gurinta. Da akayi kwana bakwai da rasuwanne su Aliyu suka koma tare da uncle D amma mummyn kamal tana nan tare da sabreen agidan da kyar suke sata taji abinci. Desa mummy tayi 1month sannan suka tafi pakistan da suhail. Har kabarin kamal su sadiq suka kaishi nanma yayita kwalla suka mashi addu'oi sosai sannan suka tafi. Kowa seyayiwa suhail ta'aziya don kowa yasansu tare. *** Sabreen tayi 4month 7day sesu mummy suka dawo nigeria ita da suhail da uncle D, saura 3days ta fita takaba. Malamin,sunna suka samo lokacin data fita takaba aka raba gado domin saukewa mamacin nauyi, komai na kamal suhail ya tattaro ya mikawa umcle D, aka rabawa mummy da sabreen gadonsu. Inda aka barwa sabreen wannan gidan da take ciki da kuma kud'ade masu yawa😭😭. Tunda ake rabon taketa kuka tana tuna cewa yanzu shikenan bazaka dawoba yah kamal😭. Hakuri aketa bata har aka gama aka watse, kudin sanreen ta mikawa suhail tace aje a gina masallaci dashi ayitawa mijinta addu'a Allah ya gafarta mishi. Yadda takeso haka akayi gidanne kawai suke zaune a ciki itadasu kaka. Kafin mummy su tafine aka taru mummy tace suhail kaji abinda kamal yace bakace komaiba, shuru suhail yayi baice komaiba, uncle D yace sujail lokaci yayi da zakayi aure tinda dama akwai maganan aurenka da hafsat to kar'a tsaya b'ata wani lokaci seka auresu dukkansu biyun, mum tace tabbas haka ya kamata suhail kayi hakuri😰, sabreen tace mummy kuyi hakuri bazan iya auren yah suhail ba😭. Mummy tace sabreen nasan abinda kikeji dan kiwa nima ya faru dani amma ki daure kodan cikawa mijinki burinsa😰. Sabreen tace mummy kuyi hakuri hakan bazai yubane seta mike zuwa d'aki tanata kuka😭. Baban munira yace inaga da an kara mata lokaci tukunna, uncle D yace haka za'ayi suhail ka zauna mu zamu koma pakistan ke kuma hafsat kiyi hakuri kinga ba haka akasoba amma muna namu ALLAH na nashi, fatanmu shine Allah ya sanya alkhairi, mummy tace dan Allah suhail ka shawo kanta dan ayi da wuri, suhail yace to uncle naji kuma na amince zan aure su biyun. Sukace Allah ya baka albarka Allah ya sanya Alkhairi aka amsa da ameen sannan suka watse. Wasje gari su mummy suka tafi bayan nasiha datayiwa sabreen ita da uncle d. Kaka dasu maman munirama sukace ta amince ta aureshi ai zata dinga ganinshi a matsayin kamal tunda aminaine, musammanma kaka dayan komai. Ita dai sabreen batace musu komaiba se hawaye da takeyi. Tun daga wannan ranan hafsat bata sake zuwaba, kuma ko so d'aya bata kira sabreen a wayaba. Abin ya dami sabreen kuma tasan dalilin hakan, koba komai hafsat ta zama kawarta sannan kuma ace zasu had'a miji d'aya, kai wani se mutuwa😭😭 ko sabreen ta kira wayan hafsat bata d'auka harta gaji ta dena kira. Rarrashi sosai mum tayiwa hafsat tate da nasiha amma duk bai shige hafsat ba, dan aduniya idan akwai abinda ta tsana shine KISHIYA sannan kuma ace kawarta sabreen, inah gaskya da sake😡😠. Wata bakwai kenan da rasuwan kamal, yaune mum tacewa suhail yazo gurin sabreen ta batun aurensu, hafsat tana jin haka ta wuce d'aki rai ab'ace😡 suhail yana ta binta da kallo yace mum wannan abun zaiyu kuwa😨? Mum tana tausayawa d'an nata tace zaiyu insha Allah menene damuwarka? Suhail yace mum hafsat bazata tab'a amincewaba, mum tace zata amince tashi kaje gun sabreen ka barni da ita, ba musu ya wuce se gun sabreen. Bayan sun gaisa dasu kakane se maman munira taje ta kira sabreen himar nata har k'asa tazo palo ta zauna ko kallonshi batayiba bare tace mishi wani abu. Suhail ya rasa me zaice har na tsawon mintina sannan yace sabreen ya karin hakuri? Tace Alhamdulillah, yace to Allah ya jikanshi ya mishi gafara, tace ameen tana hawaye😓. Suhail yace sabreen nasan kinsan abinda ya kawoni, ina fata zaki amince da bukatar kamal dukka cewa haka ya d'ade a zuciyata nikam, dan haka kiyi hakuri sabreen dan Allah ki amincemin, sabreen tace yah suhail kabar zancennan nizan zauna haka wlh😓, suhail yace bazan yadda da hakanba sabreen pls ki amincemin, sabreen tace yah suhail hafsat fa, kasan ko wayat ta dena d'auka yanzu, ina mutunta kawancemu bazan iyaba kayi hakuri kawai😒. Suhail kamar,zaiyi kuka yace sabreen pls kinsan na soki tun farko amma daga baya na hakura nasawa raina cewa zan auri hafsat amma ki sani bazan iya kaushewa abokina kudirinsaba inaso in cika mishi burinshi ne sabreen, duk kaunar da nake miki ban tab'a fatan kamal ya mutu in aurekiba wlh inason kamal kamar yadda nake son kaina sabreen pls😥 Sabreen zata bud'e baki da nufin cewa bata yardaba se SALMA ta toshe mata baki sannan tayi muryan sabreen d'in tace shikenan yah suhail na amince. Dad'i yaji sosai har cikin ranshi yace "thankyou sabreen😊 nizan tafi kijeki huta, salma tace toh sannan ya tafi... Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sas-Nas) 105-106 Sabreen ta juyo tana kallon salma sannanne salma ta sake mata baki tare da cewa kiyi hakuri sabreen. Sabreen tace salma baki kyautaminba wlh😏, salma tace nasani sabreen shiyasa nace kiyi hakuri, sabreen kin dad'e kina son suhail a ranki shi kuma kinsan ke kad'ai ce a ranshi bayan ke ba wata se hafsat 'yar'uwarsa da ake son had'asu. Sabreen tace salma shine matsalan ai, salma nafi hafsat kishi nesa ba kusaba, sannan kuma hafsat kawatacefa tare muke komai idan na auri mijinta na mata adalci kenan, yanzu haka bama ko sannu da hafsat salma abin yana damuna sosai😥 da wanne zanjine, da rashin yah kamal nah, koda fushin hafsat agareni? Salma tace duk nasan da haka sabreen inaso kisan cewa kamal yatafi kenan bazai dawo garekiba har abada, kuma duk soyayyar da kike mishi wanda ya baki aronshi ya fimu sonshi, sabreen kamal addu'anki kawai yake bukata a yanzu, kinji da kunneki abinda yace miki, yace indai kina sonshi to lallai ki auri suhail amininsa hakan zaisashi farin ciki, sabreen karki damu da hafsat kishine namu na mata kuma koda kece a matsayinta haka zakiji, hafsat zata koma normal zata fahimta amma se daga baya, for now kibar hafsat pls sabreen😔. Kuka sosai sabreen takeyi tace duk naji salma, kinsan matsalata kuwa, inada mummunan kishi salma ina tunanin zaman da zamu da hafsat ne, inada hakuri akan komai amma banda kishi😰. Salma tace na fahimceki sabreen karki damu kiyita addu'a nima,zan tayaki Allah ya saukaka miki kishin dake da hafsat d'in dukka. Rungume juna sukayi sabreen tana ta kuka salma na rarrashinta😒😒. Suhai da hafsat ne zaune yana mata nasiha hafsat ki sani cewa ita kanta sabreen baso takeyiba wlh da kyar ta amince badan komaiba sedan wasiyan abokina, hafsat kinfi kowa sanin halin sabreen dan haka zakuyi zaman lfy da ita, kuma nima ba kahan nasoba ke kin sani, amma idan bazaku bani had'in kaiba shikenan duk zan hakura in auro wasu daban tunda nima so kuke kuga na dena numfashi. Da sauri hafsat ta d'ago da kanta tana hawaye tace shikenan yah suhail na amince, amma ina da sharad'i, suhail yace ina sauraronki, hafsat tace dukda dai naji ance rana d'aya za'a d'aura aurenmu amma nice uwar gida, kuma gida d'aya zaka ajiyemu. Suhail yayi ajiyar zuciya yace na amince hafsat kece uwargidana, kuma zan had'aku gida d'aya dukda dai bani da niyan hakan amma na amince😒. Hafsat tayi murmushi tace nagode😊. Sabreen tana kwance tana tunanin kamal se wayanta ya fara ringing, number suhail ta d'auka hello, suhail yace hello sabreen ya gida, tace lfy, yace dama inaso muyi magane akan bikin, sabreen tace inaji, yace sabreen za'a d'aura auren nanda 1month kuma gida d'aya nake son had'aku, sannan pls kiyi hakuri za'a fara d'aura na hafsat ne kafin naki😔. Sabreen tace banida matsala yah suhail, duk yadda kayi daidaine aguna😥. Dad'i yaji har cikin ransa yace "I LUV U SABSU" i luv u so verry much😰. Hawaye itama sabreen d'in takeyi batare datace mishi komaiba😰. Suhail ya kira sunanta a hankali SABSU? Hawayenta ta share tace inaji, suhail yace "are you okay"? Cikin muryan kuka tace "no am not😢" am missing him soo much suhail😭. Kukane yazowa suhail bai iya ce mata komaiba seya katse wayan😔... Hmmm soo sad😨 Sad-Nas 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 107-108 Tun daga wannan ranan suhail sedai ya kira sabreen a waya amma baya zuwa gidan kamar yadda ta sharad'a mishi nata sharad'ad'in. Dukda cewa yana son ganinta, amma sam tak'i. Aunty rukayyace wanda ta koyawa sabreen girki a gidan kamal ita tazowa sabreen ta'aziya, daga nan sabreen take gaya mata zancen aurenta da suhail aminin kamal kuma su 2 zai aura. Washe gari aunty rukayya ta dawo gun sabreen da tsumi kala kala masu kyan gaske ta bata, godiya sosai sabreen tayi kuma tana amfani dasu koda yaushe. Biki saira sati ne aunty rukayya ta kawo mata cida kaza wanda akeyinshi da nonon rakumi da kuma rid'i😋 a gabanta sabreen ta cince tas tana hawaye tace aunty rukayya ko lokacin airena na farko banyi wannan ba😰. Da kyar aunty rukayya ta rarrasheta har dab magrib kafin ta tafi. Suhail ya kasa hakurin rashin ganin sabreen 3weeks kenan baisata a idoba, yau dai biki saura 5days sabreen taje saloon wanke kanta se suhail yazo gidan kakane ya gaya mishi inda taje. Suhail ya bita har saloon d'in yana jiran fitowanta a waje, can segata ta fito tana sanye da after dress black tayi kyau sosai. Kan titi ta nufa tana jiran keke nape sega wata had'add'iyar mota harta wuce seta dawo ta sauke glass saurayine handsome yace salam 'yan mata pls 2minit😎, sabreen tace kayi hakuri ka wuce😏, yace bazan iya wucewaba seya bud'e mota ya fito. Da sauri suhail yanifo gunsu tare da bud'e mota yazo har inda sabreen take tsaye yace am sorry wifey na ajiyeki dewa let go yanayiwa saurayin wani irin mugun kallo😠. Ita kuwa sabreen wucewa tayi ta shige motan suhail ta zauna, shi kuwa se kallon juna sukeyi da saurayin sannan yajuya ya shiga motanshi amma bai tayar ba. Suhail ma ya wuce motarshi yaja suka tafi a 260 ranshi a b'ace. Wannan saurayin take ya canja kamanninsa zuwa MUHSIN da SALMA se dariya sukeyi😂 daga nan suka tafi. Sabreen setaji tsoron suhail ya kamata yadda taga ranshi a b'ace ko kallonta baiyiba har suka isa wani gurin hutawa flowers masu kyaune agun. Bayan ya tsaya da motanne ya juyo yana kallonta ranshi a bace yace meyasa bakicemin zakije saloon ba inzo in kaiki? Shuru tayi tana sauraronshi kanta a sunkuye, yace sabreen dake nakeyi cikin miryan mai had'e da tsawa, nan take ta fara hawaye seyaji tausayinta ya kamashi😔, hannunta ya kamo yace am sorry sabreen rainane ya b'aci lokacin danaga wani kusa dake "pls stop crying", sabreen ta janye hannunta tare da d'aga kanta ta kalleshi tace tun baka aureniba ka fara sani kuka yah suhail amma kamal bai tab'a ko b'atamin raiba😭 kana nufin haka zan kasance a tare dakai kenan? Suhail ya sake kamo hannunta yace am so sorry swteetheart hakan bazai sake faruwa pls kinji, hanki ya ciro yana share mata hawaye tace "take me home" suhail yace "sabreen pls talk to me" tace just take me home suhail tare da sake janye hannunta. Jikinshi a sanyaye yajasu se gida, har zata fita yace tunda bakya sona yanzu gara nima inje inda kamal aminina ya tafi yafimin😒. Sam bataji dad'in magananba amma haka ta wuce batace mishi komaiba tanaji yadda ya fisgi motan da karfi ya fita, hankalinta a tashe ta wuce d'aki ta cire kayan jikinta sannan ta d'auki wayanta ta kira suhail harya fara ringing seya katse ya kira, ta d'auka hello😟 yah suhail kayi hakuri pls, dad'i yaji aranshi yace toki fito ganinan dawowa😊, tace ok sannan ta kashe wayan. Motan ta bud'e ta shiga fiskanta a sake tace sannu da dawowa😊, dariya suhail yayi😃 wanda ya sake fito da kyawunsa dukda dai yarame sosai, sabreen tace nadad'e banga dariya a fiskan kaba, yace aike kike hananiyi😃, ajiyar zuciya suka sauke atare se suhail yace yau zanci abinci sosai sannan zan kasance cikin farin ciki😍. 😊murmushi sabreen tayi sannan ta ciro zobe daga post d'inta tabawa suhail, wannan zobennedai wanda aka rubuta SABSU a saman, karb'a yayi yace "thankyou" tace ai dama nakane😌. Kud'i mai yawa yasa mata a pos d'inta yace kiyi hidima dasu idan bai isaba kigamin itama hafsat na mata nata😊, sabreen tace nagode. Suhail yace su sadiq sunce ayi dinner kina so? Sabreen tace duk yadda kuka tsara😊, suhail yace sabreen are you okey? Tace yes am fine SABSU😊, dariya 😃yayi amma yasan akwai abinda yake damunta tak'i gaya mishine kawai, ya sake cewa sweetheart tell me something pls yana rik'e da hannunta😒, kallonshi takeyi har cikin ido setana ganinshi a matsayin kamal sweet d'inta, shi kanshi suhail ya lura da irin kallon da take mishi take jikinshi yayi sanyi kumaya kasa dena kallonta kawai seyaga tana hawaye tana cewa sweet tare da shafar fiskar suhail ta matso da fiskanta dai dai da nashi seta fara kissing nashi tare da rufe idanunta, shi kuwa gogan naku tsabar rikicewa se tsotsonta yakeyi😋😋 Nidai Sad-Nas haka nayi🙈🙊 Sad-Nas [10/27, 3:20 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 111-112 Suhail yayi gyaran murya yace nidai abunda,zance shine Allah ya bamu zaman lfy, kuma Allah yani ikon yin adalci a tsakaninku, idan kunga nayi kuskute toku dinga sani a hanya, kuma inaso ku had'a kanku kamar yadda na sanku adah dan dukkanku ina sonku shiyasa nakeso muyi zama na gaskya da kuma amana. Suhail ya kalli hafsat yace kinga dai kece babba dan haka ki rike girmanki, ke kuma sabreen kece k'arama ina fata zaki bita a matsayinta na yarki? Sabreen tace insha Allah mungode. Suhail yace to hafsat kina da abun cewa? Tace a'a munji abinda kace kuma zamu baka had'in kai😊. Dad'i sosai suhail yaji yace to nagode Allah ya muku albarka yayi dai addu'oi suka amsa da ameen. Suhail yace to maganan kwana kuma zan dingayin 2/2 days agun ko wacce sannan rananda hafsat take da girki to miji natane ita kad'ai amma zanje da safe in duba ko sabreen ta tashi lfy, hakama idan sabreen ce da girki to miji natane ita kad'ai sedai,inje in duba hafsat hakan ya muku? Hagsat tace eh😏, suhail ya juyo ya kalli sabreen yace bakice komaiba, sabreen tace eh hakan yayi☺. Yace to shikenan nina gama nawa idan akwai mai magana to? Hafsat tace babu sedai ya maganan zuwa skul d'ina zai kasance? Suhail yace ni zan dinga kaiki in d'aukoki😊, hafsat tace to shikenan nagode😀, suhail yace sabreen bakida da abin cewa? Tace a'a babu, yace to shikenan kowacce tana iya tafiya, sabreen ta mike tace to seda safenku😊, sukace Allah ya bamu alkhairi sannan ta wuce d'akinta ta shiga toilet ta watsa ruwa tare dayin alwala tazo tayi nafilarta na neman tsari da kuma nema musu zaman lfy sannan ta kwanta tana tunani. A palo kuwa suhail yacewa hafsat bari inje d'akina in watsa ruwa ina zuwa kodai a d'akina zamu kwana? Hafsat se murmushi takeyi tace a'a d'akina dai, murmushi suhail yayi yace to kije ina zuwa kingama namanta ban baiwa sabreen kazantaba, bari in kai mata se in watsa ruwa zanzo kinji😊? To tace dashi sannan ta tafi d'akinta, murna sosai takeyi ta cire kayanta da sauri ta shiga toilet yin wanka😩😫me zata gani PERIOD natane yazo yanzunnan dan tayi sallah isha ta tabbata yanzu yazo😁😬, haushi sosai taji nidai SAD-NAS se dariya nakeyi😂😂😂😜 hakan tayi wanka rai abace tazo ta shirya tasa rigan bacci ta kwanta😡😠. Shi kuwa suhail d'akinshi yayi yaje ya watsa ruwa yasa jallabiya da turare sannan ya wuce d'akin sabreen. Nocking taji da sauri taje ta bud'e kofan👀ido hud'u sukayi da suhail yayinda yamar dasu kan kirjinta dayake ba bra bubs nata suna tsattsaye😋, gabad'aya ta rasa me zatayi setace lfy? Wani irin kallo yake mata baisan lokacin daya janyota jikinshiba ya rungumeta☺ se shak'an daddad'a turaren junansu sukeyi daganan suhail ya lalub'o lips nata ya fara tsotso amma sam tak'i biyemishi seta janye jikinta da sauri kanta na gefe, yawu suhail ya had'iya tare dasa yatsun hannunshi akan lips nashi ya mik'a mata ledan kazanta, karb'a tayi batare data kalleshiba tace "she thankyou" suhail yaji dad'in english d'in nata ya fita yana murmushi sannan ta rufe kofanta tana jin dad'i a ranta😇. Koda suhail yaje hafsat tana kwance ya wuce toilet yad'an jima sannan ya fito yace taso muyi nafila, hafsat fiskanta a rufe tace banayi yah suhail🙈, 🙄yaga samu yaga rashi, ta wani gefe kuma murna yakeyi kokunsan dalili FANS😜? Bayan ya idar ne sukaci kazan tare sukasha juice seya cire jallabiyanshi ya kashe wuta ya dafa goshinta yayi addu'a sannan suka kwanta yana tambayanta wani suna kikeso inkiraki dashi? Hafsat tace MY LUV, ni kuma zan kiraka da "D" suhail yayi murmushi yace to "my luv" dad'i taji😊 daganan ya fara mata wasannin na soyayya ita kuwa se kunya takeji shi kuwa ko'a jikinsa se salo yaketa gwada mata idonshi a rufe fiskan sabreen kawai yake gani yana magana a zuciyarshi yanacewa Allah nagode maka, burina a kullum shine in fara sanin sabreen kafin insan wata mace aduniya, ma'ana spam na ya fara zuba ajikin sabreen d'ina😍 koda yaushe "KINA RAINA" wifeynah😘. Ita kuwa hafsat se dad'i takeji yanata pecking nata😜 Soyayya sosai suhail ya nuna mata daganan sukayi bacci😴. Sad-Nas [10/27, 3:20 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 113-114 Da asuba suhail ya tashi ya wuce toilet yayi wanka sanna yasa jallabiyansa ya tashi hafsat kunya sosai taji yana mata murmushi yace nina tafi masallaci. Bayan ya fita ta wuce toilet tayi wanka tazo ta shirya cikin dogon riga mara nauyi ta kwanta tana jiran dawowan suhail. Bayan suhail ya dawone ya wuce d'akin sabreen yana bugawa, lokacin sabreen tana addu'ointa seda ta shafa sannan taje ta bud'e babu fara'a ko kad'an a fiskarta. Suhail ya shige da sallamarsa ta amsa sannan ta rufe kofan, kan gadonta yaje ya zauna ita kuwa ta zauna akan sallaya tace ina kwana😏, yace lfy lau kin tashi lfy, tace lfya😗. Suhail ya lura da yanayinta yace sabreen lfy kuwa? Tace lfy lau mekagani? Yace naganki babu ko murmushi a fiskanki😊, tace bakomai😊, yace kin tabbata? Tace eh☺. Yace to dama nazo mu gaisane nizan tafi seda safe, tace toh nagode. Har seda yazo bakin kofa ya sake juyowa ya kalleta tana tsaye tana jira ya fita tasa key. Suhail ya sake cewa pls sabreen ki gayamin abinda yake damunki nasan akwai wani abu, murmushin karya ta kirkiro tace wlh bakomai kaje nasan hafsat tana jiranka karmu shiga hakkinta😊, murmushin shima yayi yace tonagode seda safe. Bayan ta rufe kofan ne ta jinginu ajikin kofan tace tabbas akwai abinda yake damuna yah suhail😔 bakomai bane illah kishi, yah suhail banajin zanci gaba da jurewa wlh yanzu shikenan ka fara sanin hafsat kafin ni😪, Allah sarki yah kamal nah ina matukar kewanka wlh musamman idan nazo kwanciya kamin sabo da kwanciya a kirjinka amatsayin katifana "im missing youso much sweet😭" Allah ya jikanka Allah yasa Aljannace makomarka ameen😭. Suhail yana tsaye a jikin kofanta yana share kwalla ahankali ya wuce gun hafsat da sallamarshi ta amsa tare da cewa D naga ka dad'e, yace kiyi hakuri naje mun gaisa da sabreen ne😊, b'ata rai tayi tace shine bazaka bari se anjumaba😟, suhail yace kiyi hakuri kinji😘 sannan suka gaisa se suka kwanta yana rungume da ita cikin zuciyanshi kuwa kuna yake mishi😒 ya kasa bacci sam. 9:20am suka farka hafsat ta wuce kichine ta dafa musu indomie da soyayyen egg sannan taje ta sake wanka tayi ado sosai suka fito itada suhail. Har 10:10am sabreen bata fitoba, can segata ta fito sanye da doguwar riga mara nauyi babu ado sam a fiskanta, suhail ya lura da idonta yayi jah, bayan ta zaunane se hafsat ta zubawa suhail ta zubawa kanta sannan ta turawa sabreen kulan😏. Sabreen tace hafsat ina kwana batare data kallesuba, hafsat tace lfy lau ya kwanan kad'aici😏? Sabreen tace ai babu zancen kad'aici dan kullum da yah kamal nake kwana kuma dashi nake tashi😊. Jikin hafsat yayi sanyi shi kuwa suhail zafin kalaman sabreen yaji kome dalili oho? Abinci kad'an sabreen taci tace to uwargida sannu da aiki nina shiga se anjumanku😀 tana dariya. Suhail ne yace to amarya mungode yana binta da kallon👀, ita kuwa hafsat wani haushin sabreen ne ya kamata aranta tace zanyi maganinki😠. Sad-Nas [10/27, 3:20 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 115-116 Sabreen bata sake fitowaba se luch, shima sunaci hafsat tanata iyayi abu kadan D, sabreen kuwa ko'a jikinta tana gama cin abinci ta wuce d'aki. Hakadai take musu har washe gari hafsat tayi breaks fast tayi lunch dama da rana ta fita girkinta kenan se kuma sabreen itace da ango yau😎. 4:00pm ta d'aura abinci zuwa 5:45pm ta gama komai ta wuce d'akinta. Bayan isha suna zaune a daining sabreen ta zubawa suhail ta zubawa kanta ta turawa hafsat kula, hafsat ta d'iba kad'an sunaci babu wanda yake cewa komai har suka gama se sabreen ta mike tace to hafsat seda safe, hafsat tace Allah ya tashemu lfy😏, sabreen tace ameen sannan ta wuce d'aki. Suhail ya raka hafsat har d'aki da ledan kazanta kamar zatayi kuka ya dai lallab'ata ya wuce d'akinshi ya shirya ya nufi gun SABSU😜. Kofa a bud'e ta bari tayi wankanta fes se kamshin turare kakeji himarne a jikinta ya shigo da sallama yace sallah zakiyine? Murmushi tayi tace dama kai nake jira ka shigo, yace to gani lfy😘 ya bata peck a kumatunta, tace lfy lau dama tunda tare zamu kwana why note muje d'akinka, suhail yace "fine" amma meyasa kike son muje d'akina? Sabreen tace saboda haka na saba da yah kamal😊, murmushi shima yayi yace to muje, gaba tayi ta barshi yana rufe mata kofa sannan ya biyota harda saurinshi yasa hannunshi a kafad'arta yana cewa bazaki jirani bane wifey, dad'i taji sosai dajin wifey a bakinshi a haka suka karasa d'akin ashe hafsat tana lekensu haushi kamar ta mutu takeji😰. Bayan sabreen ta shigane se d'akin ya burgeta komai white ne a d'akin ta tsaya kallo suhail yace wifey kinada alwala? Tace eh, dad'i yaji a ranshi yace tozo muyi nafila, abayanshi ta tsaya ya jasu raka'a 2 sukayi addu'oi sosai sanna suka shafa ya tsaya kallon sabreen. Ita kuwa tana shafa addu'an ta cire hijabin jikinta se doguwan riga🙄suhail yace wifey me wannan? Tace a ina, yace a jikinki, tace doguwan riga😉, yace dashi zakiyi baccin? Tace kwarai kuwa, mamakintane ya kamashi ya mike tsaye tare da cire rigan jikinshi daga shi se boxxer ya matso inda take tsaye tana kallonshi yace pls muje ki d'auko rigan baccinki😘, tace karka damu hakan yamin☺, yace toni bai minba bakiga yadda nakebane ko haka kike kwana da abokina? Murmushi tayi tace yah suhail kenan nidai bacci nakeji dan haka zan kwanta seda safe😊 ta haye kan gado da sauri ya yabita ya rungumeta ta baya tun bata kwantaba yana shakan kamshin jikinta tare da kissing d'in kunnenta yace wifey pls karkimin haka, wani irin dad'i taji taji seta makze ta juyo tana kallonshi menayi kuma yah suhail? Hannunsa yasa a goshinta yana addu'a bayan ya gama ne yace pls wifey ki cire wannan😒, kwanciyanta tayi tace ni dashi zan kwana😗, suhail yace ni kika murgud'awa baki? Shuru tayi seya fad'o a kanta a hankali suna kallon juna sabreen ta kawar da kanta tace yah suhail pls ka tashi😏, yace bazan tashiba sekin cire wannan rigan wlh, tace tome zansa idanna cire? Yace mu kwana haka🙈rufe idanunta tayi tace ni bazan iyaba, yace to zan kawo miki nawa kisa kin yarda? Tace eh, yace to bari in cire miki tukunna, tace no ka juya zan cire da kaina, ba musu ya juya. Ahankali sabreen ta cire rigan wani d'an iskan nighty ne a jikinta wanda shida babu duk d'aya suke tayi wurgi da doguwan rigan sannan ta shiga bargo da wuri ta rufe fiskanta. Suhail ya juyo tare da bud'e fiskanta😳😋kallonta kawai ya tsayayi baya ko kyafta ido👀, ahankali ya fara shafar jikinta fari tas ga laush, sabreen ta b'ata rai tace yah suhail ka bari banaso😒. Suhail ya marairaice yace sabreen pls ina cikin wani hali ki taimaka, sabreen tace banda dai wani hali kwananka 2 kana cin amarci nika barni😏. Rungumeta yayi a jiinsa ta baya muryanshi wani iri duk ya fita hayyacinsa yace sweetheart wlh hafsat bata sallah tun ranan😘, ya manna mata kiss abayan wuya, sabreen ta juyo da sauri suna kallon juna tana murmushi tace dagaske😊? Shima murmushi yayi yace "yes SABSU" ahankali ya fara kissing nata itama tana mayar mishi da martani cikin salon kwarewarta da kamal ya koya mata💋shi kuwa gogan dad'i yaji sosai😋😋😋 Sad-Nas [10/27, 3:20 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 117-118 Sabreen ta kushe gefe tace ya isa yah suhail, kallonshi takeyi har cikin ido shim haka👀. Yace meyafaru😘 ya mata kiss, tace bakomai inaso muyi maganane, kashi na kan kirjinta yace ina sauraronki😘kiss kawi yaketa manna mata, ta marairaice tace yah suhail ya batun karatuna? Shuru suhail yayi dan yasan kamal yana da niyan saka sabree a skul, amma sam shi bayajin zai iya barinta, suhail yace karki damu wifeynah zanyi tunani akai kinji😘? Tunda taji yace haka taso ta gane manufarsa amma setayi murmushi tace to shikenan😊. Suhail yace shikenan tambayan naki, tace eh. Yace to wani suna kikeso in dinga kiranki dashi? Tace sunan da kake fad'a yanzu, yace wifey? Tace eh😊, yace sabo da kamal ko? Tace yes😊. Yace ni kuma dama sweetheart ne araina amma duk d'ayane😘, ya sake cewa ni kuma me zki dinga kirana dashi? Tace "SWEET" yaji dad'in sunan sosai yayi murmushi tare da cewa nagode😊. Sabreen ta juya mishi baya tare dajan bargo ta rufe😔, suhail ya fahimci cewa ta tuna da kamal ne dan haka ya matso kusa da ita ya janyota jikin ya kifata akan kirjinshi kamar yadda yaji tace kamal ya mata sabo da kwanciya a kirjinshi. Kanta ta d'ago tana mishi kallon mamaki tare da kwalla😪, ya share mata kwallan yace pls wifey ki dena kuma daga yau ki d'aukeni amatsan kina tare da kamal kinji, duk wani abu da kukeyi zan mikishi wifey banaso kinasa tunaninshi a ranki sosai karya jawo miki damuwa pls sweetheart😘. Dad'i taji tace yah suhail kayi hakuri amma bazan iya dena tunanin yah kamal ba akoda yaushe "YANA RAINA" Suhail yace nasani wifey amma pls ki dinga ragewa wani lokacin abin yana damuna sosai, mamaki ya cika sabreen tace kardai ince kishi kake da mamaci? Suhail yace nima a hakan na tsinci kaina sabreen amma inaso kisan bani bane zuciyata ce😒. Rungumeshi tayi sosai tace am sorry sweet zan dinga kiyayewa insha Allah😘 tayi pecking kirjinshi. Murmushi yayi tare da fara shafeta😊, salo sosai yake gwada mata ita kuwa tana d'an kunyansa😉, yace wifey ki dena kunyana pls ai mun zama d'aya kumafa ke baikama kiji kunyaba, dariya tayi sosai tace to ai ban saba dakai bane, yace inaso ki d'auka cewa da kamal kike kwance tunda dama dashi kike kwana, hakan kuwa sabreen ta d'auka tace mishi to shikenan. Tsotson junansu suka farayi a hankali cikin salo na k'aunar juna💋seda sukayi nisa sosai sannan suhail ya saki fiskanta ya fara shafeta tun daga samar k'asa, ayayin dayazo kan mazaunanta se wani salo yake gwadawa gasu da laushi hannunshi se lumewa ciki sukeyi😋, aranshi yace lallai abokina yamore sosai😋. Sabreen fa ba sauki duk wani salo da sukeyi da kamal shi takeyiwa suhail, ai gogan seya dage ya shiga nuna mata salon da batasan dasuba amma sam sabreen bata karayaba itama tashiga kwaikwayonsa😋hmm abin nasufa ba sauki sam suhail ya juyata akan gado ya fara lasanta kamar ya samu ZUMA. Lokacin dayazo kan bubs nata nidai SAD-NAS juyawa nayi dan bazan iya jurewaba, ai kuwa ya cire mata riga yayi wurgi dashi sannan ya kashe wuta😋😋😋 Sad-Nas😜 [10/27, 3:20 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 119-120 Wani kukane ko nishine na faraji a muryan sabreen, shi kuwa gogan se nishinsa kakeji yana cewa "I LUV U SO MUC WIFEY😘" yana manna mata kiss. Daganan naji yana karanto addu'ar...basena na karasa nasan kun fahimta😜. Kunsan sabreen da tsoro, atake ta fara kuka tana cewa yah suhail dan Allah ka bari😢, suhail "sorry luv bazn cutar dakeba pls kiban had'inkai kinji😘, noo sweet plsss😭kuka sosai ta farayi tana kokarin tureshi akanta amma ta kasa, shi kuwa gogan ya fita hayyacinsa kwatakwata baisan wani duniyan yakeba, koda kuwa yasan inda yake tofa a halinda yake ciki yanzu bazai iya saurarawa sabreen ba ko kad'an😋 numfashinsa kawai kakeji mai had'e da kukan dad'i🙊🙈. Seda suhail yaji ya gamsu sosai sannan yabar sabreen tanata faman kuka😭, arikice yace "am so sorry luv" yana wani sauke numfashi, ko kulashi batayi tanata kukanta gashi gabanta se rad'ad'i yake mata😭. Da sauri suhail ya mik'e da kyar ya kunna wuta yace wifey am sorry pls kibar kuka kinji😘, tace nika dena tab'ani banaso😚kanaji ina kuka amma ka shareni, suhail abin ya bashi dariya yace wifey wlh banjiba kema kinsan bazan sharekiba😉, tace wlh kaji niba ruwana dakai😚, yace ohh no wifey karkice haka pls kinsan bana wannan duniyan a lokacin ai, kallonshi takeyi tare da harara, yace wlh kuwa ina duniyan dad'inki a kunnenta ya fad'i hakan yana karewa surarta kallo yace MASHA ALLAH😘. Abin ya bata dariya tace pls ka kaini toilet bazan iya tashiba😀, d'aukanta yayi cak se toillet tana jikinshi idonta a rufe ya had'a ruwan zafi ya tsomata a ciki😳ido ta bud'e tace yah suhail wlh ruwan da zafi kokarin tashi takeyi yayi saurin mayar da ita yana rarrashinta harta hakura. Shima yatsaftace jikinsa sannan yace mata ina zuwa kinji😘, d'akin ya nufa ya cire zanin gadon gashi fari dukya b'aci da jini amma ba sosaibane jinin, seya shinfid'a wani yasa wannan a injin wanki sannan ya dawo gun sabreen d'aurayeta yayi tas ya kawo towel zai rufeta, seta shagwab'e tace nifa banyi wankan...dariya yayi yace nima ai banyiba saboda zan sake "secoond round😘" sabreen tace haba yah suhail🙄, yace ooh yah suhail kike cemin ko? ☺seta tuna da yah kamal sweet d'inta, tace mishi sorry sweet harda kwallanta😓. Suhail ya nad'ota a towel se kan gado, ya goge mata jiki seyasa mata rigan baccinta ya fesa mata turare ya kashe wuta tareda janyota kan k'irjinshi yana shafar bayanta yana cewa "I love you so much SABSU😘, and I'm sorroy key😘? Itama kiss ta bashi a lips nashi tace "I luv u too sweet" sannan ta sake shigewa jikinsa☺, ya matseta sosai ajikinshi tare da cewa ki huta kafin anjuma second round😜 Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 121-122 Tunda Hafsat taji kukan sabreen hankalinta ya dad'a tashi ta rasa meke mata dad'i😁gashi ta kasa samun sukuni barema tayi bacci. Misalin 2:00 na dare suhail ya farka tare dare da bawa sabreen hot kiss da dole sedata farka tana juyi a jikinshi, shafeta ya farayi yana pecking nata aduk jikinta. Juyi takeyi tana magana cikin shagwama ahankali tana cewa pls kabarni sweet wlh jikina yana min ciwo☹, suhail have sorry wifey zaki samu lfy kinji inaso mu samu babby ne kinji😘, murmushi sabreen tayi tace ayau d'inne zamu samu babbyn? Yace eh insha Allah fatana kenan MAI DAD'IN😘. Race waye mai dad'in? Yace ke mana kinjiki kuwa wifey, "you are so sweet wlh sweeter than honey wifeynah" Allah yayi miki wani baiwa da bazan iya hakuri dakeba so pls kiyi hakuri dani kinji? Dad'i taji a zuciya tace Alhamdulillah Allah na gode maka da ni'imar daka min ya Allah ka karamin ni'ima ta yadda zan dinga gamsar da mijina dad'i bisa d'ari😊. Hmmm FANS Ku rike wannan addu'an da sabreen tayi don nidai SAD-NAS tunba yauba inayinshi kuma wlh.... Hmm bari dai inyi shuru kudai kuyitayinshi kawai😋. Hannunta tasa ta shafi fiskanshi tace thankyou sweet, daganan ya fara rikitar da ita da salon soyayyarshi mai gusar da hankali😋 daganan kuma suka Lula duniyan😜, nan kuka sabbreen tayi amma basosaiba. Kusan awa d'aya suhail yana Abu kafin ya barta yanata bata hakuri dasa mata albarka sannan ya kaita toilet ya gasata sosai she tayi wankan tsarki ya mayar da ita gado sannan yaje yayi wankan shima yazo yasa rigan baccinshi, ita kuma tana nad'e a towel har zaisa mata rigan baccinta se tace nifa banason wannan rigan kasamin rigan baccinka, dariya sosai suhail yayi yace nawafa kikace wifey? Tace eh bazaka samin bane, yace yadda kikace haka za'ayi wifeynah, kawaidai kinban dariyane😀, murgud'a mishi baki tayi😚, yace those na sake kuma,marairaicewa tayi race eyyah yah suhail😜, suhail again? Race no sorry sweet luv😘 ta bashi peck. Dariya yayi tare da wucewa walldrop nashi ya d'auko mata rigan ball nashi ash dogon wandone da Riga mai guntun hannu yaje ya fesa turare sannan yasa mata pant NATA seya yasa mata kayan😘,yace woow wifey ya miki kyau sosai wlh, tace tankyou tana murmushi tace tofa ka bani kenan sweet dan bazan rabu dashiba kuma, yace nidai aro na baki zaki bani kayana dan dashi make tuna kamal shiya sayo min, dad'i taji tace wlh nidai INA so☺yace to nabaki race tnx sannan suka kwanta bacci tana bane a kirjinshi😴. Hafsat ta kasa hakuri da asuba ta kira friend Nata zainab tana kuka ta gaya mata komai, zainab race zanje mini gun MALAM ki kwantar da hankalinki za'a raba sabreen da suhail ta yadda zasu tsani junansu, dad'i sosai Hafsat taji race nagode😏. Salam CE kwance akan gadon Maman muhsin cikin fadan mamanshi tana murmushi😊 Sega muhsin ya shigo yace NAWA keda waye kike murmushi? Salam yace nida Hafsat wai zata raba sabreen da suhail, muhsin yace pls karki shiga maganansu tunda sunyi sure yanzu. Salam ta tashi ta zauna tace karda damu NAWA, bazan Shiga hidimarsuba wlh, amma dai Idan Hafsat tayi kokarin wuce gona da iri tofa Kazan bazan bariba😏. Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 123-124 Salma taci gaba da cewa NAWA, hafsat tana da kirki kuma wlh ina tausayinta amma kuma abinda takeda niyan aikatawa zai cutar da,sabreen kuma kasan yadda nake son sabreen, muhsin yace yakai yadda kike sona? Murmushi tayi tace ka dena had'aku pls ita dai TANA RAINA gaskya, kai kuma kana zuciyata😜. Dariya muhsin yayi yace banaso kiyita taimakon sabreen da saninta saboda zata dogara dake kinga kuma hakan sab'one shiyasa nakeso kifita rayuwarsu pls👏🏻, mikewa salma tayi tace idan dai kana sona to karka sake gayamin cewa in fita a rayuwar sabreen kuma ai kodana taimaka mata bazan bari ta saniba saboda nima bana so ta dogara dani, zanyi duk abinda zanyi dan taimakawa sabreen batare data sani😏. Muhsin ya zauna kusa da ita tare da riko hannunta yace banaso kiyi fushi pls kiyi hakuri kinji nima sabreen TANA RAINA saboda k'aunar da nake miki😘, murmushi salma tayi tace thanks😊, shima ya mata murmushi sannan yace tashi muje gabis yana son ganinmu, da sauri ta mike suka tafi sina masu kaunar junansu. Hmm nidai SAD-NAS idan na tsaya kallon muhsin har bana iya d'auko muku rahoton dakyau tsabar rikicewa🤗. Da asuba bayan suhail ya tashi sabreen ne yaji jikinta da zafi sosai, taimaka mata yayi taje tayi alwala shima haka sannan suka fito, sabreen tace sweet kaje masallaci kaji lfyana kalau, da sauri ya tafi ita kuwa tayi sallah seta kwanta. Da suhail ya dawo d'akin hafsat ya shiga tana bacci dan bata kwanta da wuriba kuma bacci sosai takeyi dan batasanma ya shigoba, bargo yaja ya rufeta sannan ya fito yayi gun sabreen. Tana kwance tana b'ari😨, magani ya d'auko ya d'agota yasa mata a baki yana cewa sorry wifey wannan duk laifinane, yana zuba mata ruwa a baki. Bayan tasha maganinne tayi murmushin k'arfin hali tace ba laifinka bane sweet ciwone daga ALLAH kuma zan samu lfy insha Allah ka dena damuwa pls😊, rungumeta yayi yace am sorry wifey😘, tace bakomai bacci nakeji, jallabiyanshi ya cire ya kwanta sannan ya jawota kirjinshi, kwanciya tayi tana murmushi tace tnx yah suhail😜. Dariya yayi yace bakida lfyanma amma kina tsokana koh😘? Tace ai naga dukka damune shiyasa, yace toba dole in damuba sabreen da ana iya nunawa masoyi zuciya toda fiskarki zaki gani a cikin nawa zuciyan, sabreen kinsan yadda nake jinki a raina kuwa, wlh sabreen ina miki k'aunar da nikaina bansan iyakansaba kuma banama so in sani saboda inhar nasan iyakansa toba sonki nakeyiba....bakinta yaji a cikin nashi tanata tsotsonshi sannan ta sake tana murmushi tace nasani MAI ZAFINAH, you don't have to say okey? "nd i luv u so much more SABSU😘". Dad'i sosai yaji sannan sukaci gaba da kissing d'in junansu💞. 10 suka tashi cikin ikon Allah sabreen taji sauki sosai murmishi sukewa junansu daganan dai yaje ya mata wanka tasa kayan ball d'in nasshi ta wuce kichine kanta ko d'ankwali babu. Tana fitowa suka had'u da hafsat a palo,hafsat se kallon banza take mata. Ita kuwa sabreen wucewa tayi tace hafsat an tashi lfy? Hafsat tayi banza da sabreen😚, se sabreen ta wuce ta had'a musu breakfast shi kuwa suhail lokacinne ya fito ya karaso har inda hafsat take yace my luv an tashi lfy😘? B'ata rai tayi tace wannan shine adalcin kenan D, se yanzune zakaje dubani, itafa da asuba kaje dubata kuma ni ina kayan ball d'in meyasa baka baniba ita ka bata, gaskya ba haka ake adalciba nidai wlh ban yardaba😠. Suhail yace my luv naje kina bacci, kuma riga kema zan baki naki kiyi hakuri pls. Hafsat tace kumaka jamata kunne ta dena min kallon banza dan bazan d'auki wannan iskancinba😏. Da sauri sabreen ta fito tace hafsat yaushe na miki kallon banza? Hafsat tace rufemin baki munafuka har kina k'in auren ashe dama kina so makaryaciya kawai kinji kunya wlh sabreen😠. Mari mai kyau sabreen tabawa hafsat😳 a fiska ranta a b'ace😏tace ki gyara kalaman hafsat banason wawanci😏. Suhail yace sabreen me haka, waya shigo dake cikin magananmu? Sabreen tace ita😏, suhail yace ki bata hakuri, sabreen tace in bata hakurifa kace? Ran suhail abace yace eh kiba hakuri😠 suna kallon juna babu fara'a😠😠 Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim Sad-Nas 125-126 Sabreen ta maida kallonta kan hafsat tace kiyi hakuri☺. Wani sanyi suhail yaji a ranshi seyace pls my luv ki hakuri kinji, hafsat tace bakomai tunda ta gane kuskurenta😏amma wlh kaja mata kunne karta yarda ta sake gwadawa dan kai kasanni D kuma kasan dai sabreen bazata iya fad'a daniba😠. Suhail yace hakan bazai sake faruwa pls kuyi kokarin kwantarmin da hankali baku tayarminba👏🏻, sabreen tace "am sorry swtee" tana murmushi😊, shima murmushin ya mata sannan ta wuce kichine. Zaune suke dukkansu sunna breakfast a daining babu wandan yake cewa komai har suka gama se sabreen ta kwashe kwanukan taje kichin tana wanke wanke dayake basu da mai aiki. Harta gama ta gyara gurin tas sannan tazo ta wucesu ta shiga d'akinta. Jeans black tasa da wani riga mara hannu d'aya ta gyara gashinta tayi wanka da turare seta kwanta abinta tana tunanin sunan da hafsat ta kirata dashi wai munafuka😠sunanda ko a lahira masu wannan sunan azabansu dabanne. Suhail ne yayi sallama ya shigo yana kallonta, ta amsa sallamar ranta a bace😏. Da sauri ya kara ya zauna kusa da ita tare da janyota gateshi yace wifey yanaga kin had'a fiska haka dukda wannan ado da kikayi? Shuru tayi bata dashi komaiba😷, yana shafa hannunta da yake waje yace pls wifey talk to me😘tare da bata peck a wuyanta. Sabreen tace inace nikayiwa haka koh😚? Murmushi yayi yace wlh ki dena murgud'amin karamin bakinkinnan inba hakaba zan cijeki😀, sake murgud'awa tayi aiko seya juyata tare da kwantar da ita ya fara kissing nata😋. Tureshi tayi ahankali tareda kawar da kanta gefe tace yah suhail ka tashi a kaina mun b'ata😠. Suhail yana kwance a jikinta yace kidai fad'i gaskya kodai na miki nauyine😜? Dariya abin ya bata tace ainiba raguwa bane yah kamal daya fika jikima ina iya d'auka bare kuma kai😏, suhail yace to nidai ban yaddaba idan kuma kinaso in yadda toki barni a haka😀. Sabreen tace bazan bariba bani kake had'awa fiskaba d'azu😒. Suhail yayi murmushi yace am sorry sweetheart kinsan ku mata kuna da kishi, ita hafsat ta kasa b'oye nata kishin sannan kinga dake na kwana banaso tayi fushine kuma wlh baikamata ki maretaba wifey itace babbafa akan. Sabreen tace ammafa munafuka ta kirani dashi kuma ni banga munafurcin dana mata sweet😏. Suhail yace dukda haka dai aibake take maganaba dani takeyi banso ki shigo cikiba wlh sam banji dad'iba😌. Sabreen ta marairaice tace alright am sorry okey? Murmushi ya mata yace komai ya wuce wifeynah pls kidena kulata kodata nemeki da fad'a pls👏🏻? Sabreen tace insha Allah zanyi kokarin kiyayewa amma karfa ta wuce gona da iri dan naga abin nata harda sharri wai ina mata kallon banza wlh ban mataba sweet gaishetafa nayi tak'i amsawa😚. Suhail yace to shine kike min haka😚, dariya sabreen tayi tare da cizan gomusa a hankali😊, yace kiyi hakuri zan mata magana kinji, pls wifey karyi fushi dani bazan iya jurewa fushin kiba pls👏🏻? Rungumeshi tayi yana kwance akan kirjinta hannayenshi suna kan bubs nata yana matsesu a hankali😋yace ko zamu bugane? Tace mene kenan? Tashi yayi akanta ya kwanta akan gado seya janyota jikinshi ya tallafo kanta tare da far kissing nata. Sabreen ta janye bakinta tace sweet baka gajiyane? Yace bazan tab'a gajiya dakeba wifey, banama fatan in gaji dake wlh😘. Hannunta yakamo yakai kan🍌shi🙄razana sabreen tayi dan yadda taji 🍌abun ya tsaya atsaye. Suhail yace pls wifey ki taimakamin☺tare da rungumeta a jikinshi yace I LOVE YOU SO MUCH SABSU😘😘😘 Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 127-128 Babu yadda sabreen ta iya haka suhail ya b'ata mata wankanta, amma batasha wahala sosaiba suka wuce toilet sukai wanka. Haka suke a koda yaushe har ya karasa mata kwananta yau zai koma gun hafsat kuma tayi wankan tsarki dan 3days takeyin period nata ya d'auke. Bayan sabreen ta gama girkin ranane sam suhail baiso sabreen ta fita girkiba ya wani marairaice mata itacema taketa lallab'ashi tana cewa 2days nefa kawai kuma ai hafsat ta fara sallah kaga zaka sake cin saon amarci😜. Rungumeta yayi yace dukda haka dai sena buga yanzu zamuyi na bye pls wifey😔? Kiss mai sanyi ta bashi a ido😘 tace okey naji to sannan suka fara bugawa😜. Hmm abun nasu dai ba sauki seda ya gamsu iya gamsuwa sannan ya rabu da ita amma yana kwance akanta bai tashiba😋. Sabreen tace sweet tashi mana, yace no wifey ki bari su gamayin good byee mana😀, dariya sosai tayi tace wani irin good byee kuma bayan wanda sukayi yanzu? Yace no bakiga nawa bayaso ya fito bane saboda kin rikeshi😃. Dariya sukayi a tare tace pls ka tashi sweet, yace ban gama zubaba tukunna senaji na gama😎, 🤔sabreen tace bari na gwada mishi abinda nakewa yah kamal, nan da nan ta fara shafar cinyanshi cikin wani irin salo🤗da sauri suhail ya kamo hannunta yana cewa pls ki bari, sakeyi tayi aiba shiri ya tashi ya wuce toilet yana dariya😃. Itama dariyan takeyi tace ai kuma shikenan na ganoka😜. Bayan sunyi wankane tace toka tafi gun hafsat se bayan 2days ka dawo na bar mata kai gabad'aya🤗, yace to shikenan bye👋🏻, itama tace byee tare da juyawa tana gyara gadonta shikuwa yana binta da kallo ko juyawa tajiyi😎. Da sairi ya dawo yayi hugging nata ta baya yace ashe da gaske kikeyi, tace eh mana pls kaje😘, yace ok bayee seta mishi kiss sannan ya fita. 5:00pm sega zainab kawar hafsat ta karb'owa hafsat magani daga gun wani boka suka wuce d'aki dama suhail ya fita ita kuwa sabreen inba girkinta bane dama bata fita. Zainab tace ki zuba a abincinku koda kinci babu matsala akansu kawai zaiyi aiki zai tsaneta itama haka😏. Hafsat taji dad'i tace nagode wannan fa? Zainab tace wannan kuma a hannunki zaki shafa lokacin kwanciyanku seki shafe jikin suhail dashi koda ya koma gun sabreen to bazai tab'a iya kusantartaba. Hafsat tace nagode seta d'iba kud'i tabawa zainab tace sekin jini😀 suka tafa zainab ta tafi. Hafsat ta gama girkinta seta d'ibawa mai gadi nashi sannan ta zuba maganin acikin nasu ta kimtsa komai takai daining. Bayan sallan isha suhail ya dawo gida, d'akinshi ya wuce yayi wanka sanna ya fito dukya damu yaga wifeyn shi, hafsat ta fito da murna tace sannu da dawowa D, yace yawwa my luv ya manna mata kiss😘. Sabreen ce ta iso tare da cewa sweet sannun da dawowa, gunta ya karaso yace sannu wifeynah😘. Haushin sunan nasu hafsat taji tace bisimillah muje muci abinci, sabreen tace sannu da aiki😊, hafsat tace yawwa tana murmushin mugunta😆suka zauna dukkansu😔😔 Sad-Nas [10/27, 3:22 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) THANKS FOR D LOVE FANS SAD-NAS LOVES YOU MUCH😘😘😘 129 Salma tace muhsin pls ka bari sabreen, zata cutufa, muhsin yace toke kinaga kina da halin da zaki iya cetonta kenan? Salma tace kwarai kuwa zan canja musu abincin, muhsin yace no banaso ki shiga hidimarsu dan haka ki rabu dasu. Salma tace noo muhsin idan maganin yayi aiki fa? Muhsin yace salma inaso kisan cewa rayiwar sabreen ba'a hannunki yakeba dan kinaga kina iyayin wasu abubuwa pls ki barsu👏🏻. Babu yadda salma batayiba amma muhsin ya hanata suna gani hafsat ta zubawa suhail ta zuba nata sannan sabreen ta d'iba nata suka faraci😓. Tunda suhail yakai loma d'aya yaji wani iri a tattare dashi, haka itama sabreen. Basuci dewaba sukace ya ishesu a tare. Hafsat tace D kanaso inyi fushine, yace wlh nakoshi danaje gun mum naci abinci wannanma dan karki fushine yasa naci. Sabreen ta mik'e batare datace komaiba ta wuce, harta d'anyi nisa se hafsat tace sabreen babu sallamane? Wucewa tayi batace komaiba ta shige d'aki. Suhail yana so ya mata magana amma ya kasa, se hafsat tace D meyake damun sabreen ne ko seda safe yau bata manaba kodai kishine ya kamata, hmm lallai kam Allah ya k'aramin hakuri😏. Kwata kwata ya rasa meke damunsa seya mik'e zaibi sabreen d'aki hafsat tace D ina kuma zakaje? Yace zanje inji kome yake damuntane, hafsat tace gaskya ban yaddaba ai girkinane😠. Babu yadda ya iya haka ya dawo suka wuce d'aki, toilet ya shiga yayi alwala itama haka sukayi nafila tare da addu'oi sannan suhail ya cire kayanshi. Cikin dabara hafsat tasa hannunta a walldrop kaman tana nema wani abu seta d'ibi maganin ta shafe hannunta dashi sannan tazo ta kwanta tare da kashe wuta. Suhail zai kira sunanta seyace wifey nace....bai k'arasaba seyayi shuru lokacin daya tuno ace hafsat ce. Hafsat tace dan kanaso ka b'ata min rai shine kake kiran,sabreen anan ko😞, suhail ya kamota yana cewa pls kiyi hakuri wlh ba haka bane, hafsat taki sam da haka suhail yayita rarrashinta tana k'i harya fara kissing nata tare da shafeta. Dad'i sosai takeji yanata wasa da ita daga nan dai ya cire mata kayan jikinta yana shafeta sannan ya cire nashi, itama a hankali ta fara shafe wuyansa har gun mazaunansa kamar yadda zainab ta gaya mata, haka dai ta gama shafe suhail da magani daganan ya shigeta tanata kuka shi kuwa se sunan wifey yake kiranta dashi. Hafsat haushi kamar ta mutu ga azaba gashi yana kiran wifey i love you so much. Seda suhail ya gamsu sannan ya barta yana sauke nunfashi. Hafsat se kuka takeyi amma sam fiskan sabreen yake gani tana zaune akan gadonta tana kuka. Da sauri ya shiga toilet ya watsa ruwa sannan ya had'awa hafsat nata yazo ya d'auketa yasata acikin baf, hafsat tana lura dashi kamar hankalinshi baya jikinsa😳tsoro ya kamata tace kardai wani abu yasami suhail d'ina😰, ta daure tace D lfy kuwa? Kallonta yakeyi kamar wawa yace hafsat sabreen ce taketa kuka zanje in dubata😒, hafsat tace no D nikuma bazan iyayin wankanba pls karka barni😭aeta fara kukan gulma dan tasan bayason jin kukan mace. Atake ya rungumeta yana cewa shikenan bazanje ko inaba kiyi shuru to, amma har yanzu yana ganin fiskan sabreen kaman a mafarki tana kuka😭 gabad'aya a rikice yake🤔🤔 Sad-Nas [10/27, 3:22 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-anas) 130 Bayan sunyi wankane tasa kayanta suka kwanta bacci sam hankalinta ba'a kwanceba tanata tunanin ya akayi suhail yaji kukan sabreen, dan ita dai sam bataji kukan sabreenba🤔. Da haka bacci ya d'aukesu basu suka tashiba se asuba. Suhail yayi sauri yayi wanka itama ya taimaka mata tayi dama ya canja zanin gadon. Yace na tafi masallaci, tace to sannan ya fita. Bayan ya dawone ya wuce d'akin sabreen arufe yake, tazo ta bud'e tare da cewa ina kwana, kallonta yakeyi yace lfy ya kike? Tace lfy lau kanta a sunkuye. Suhail yace kina dai lfy koh, tace eh sedai inaso inje gida😒, suhail yace wani gidan kenan? Sabreen tace gida gunsu kakana😒. Suhail yace lfy, tace lfy lau kawai nayi kewarsune inaso in tafi😏, suhail yace sanreen lfyanki kuwa yaushe mukayi aure har zakice zakije gida? Sabreen ta d'ago da kanta tace saboda na dena sonka suhail😰bamma san ya akayi na aurekaba nika sauwakemin in tafi wlh bana sonka😭. Hankalin suhail ya tashi seya had'a fiska yana cewa tose me idan bakya sona sabreen aibase kin tambayeniba kina iya yin duk abinda kikaga dama😏. Mamakine ya cika sabreen tace yah suhail ni kake gayawa haka😰? Suhail yace dama zuwa nayi inga kokin tashi shine kika isheni da surutun banza bani da lokacin ya fita ya barta a tsaye tanata kuka da kuma mamaki😰. Seda suhail yabar gurin sabreen se yaketa tunanin meya gayawa sabreen ne🤔, kuma meyasa ta gaya mishi wannan maganan😁. Ita b'angaren sabreen d'in haka taketa tunani tana kwalla tare da tunanin kodai suhail yaji hafsat tafita ni'imane shiyasa yaketa gaya mata bak'ak'en maganganu😰. 10am hafsat ta gama shirya breakfast se dad'i takeji a ranta💃🏻. Ado sosai tayi suka fito tare da suhail suka zauna se hafsat tace barina dubo sabreen😉. Koda taje sabreen tana sa kaya, hafsat tace sorry ke muke jira, sabreen tace kuci ina zuwa. Suna cikin cin abincin segata ta fito da doguwan riga yar kanti mai kyau red da hula akanta. Tunda ta hango suhail taji ranta ya b'aci shima kuma haka😏, ita kuwa hafsat tana lura dasu tanajin dad'i😊. Hafsat tana zubawa suhail abinci kenan se sukaji anata buga kofa, suhail ne yaje ya bud'e kofan tare dayin murmushi yace salma, murmushin tayi itama tace na'am ango😊, suhail yace keda muhsin ne? Tace eh amma yaqi shigowa sauri mukeyi wlh nazone mu gaisa sama sama, suhail yace toni bari inje mu gaisa ki isa suna ciki, salma tace to sannan ta wuce shima ya fita. Da sauri sabreen ta mik'e tana dariya😀tace salma sannu da zuwa, salma ta rungume sabreen da murnanta tace yawwa sabreen ya kike? Tanayiwa hafsat wani irin kallon da seda hafsat ta razana da sauri ta tashi ta wuce d'akinta😳. Sabreen ta saki salma tace lfyata lau muje ku gaisa da hafsat🙄koda sabreen ta juya se bataga hafsat agunba. Salma tayi murmushi tace aita gudu😊, sabreen tace wani irin gudu kuma? Salma tace muje mu zauna, sabreen tace to muje d'aki sannan suka wuce... Sad-Nas [10/27, 3:22 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 131 Bayan sabreen sun shiga d'akine salma tace sabreen sauri nakeyi wlh akwai inda zamujene. Sabreen tace ok amma ina sweet na yaje kuma? Murmushi salma tayi aranta tace Allah na gode maka yanzu kin dawo hayyacinki sabreen tun lokacin dana rungumeki😊, sabreen tace salma murmushin me kikeyine? Salma tace naji kince ina sweet d'inkine😉nace soyayya ruwan zuma😜. Dukan wasa sabreen takaiwa salma tana dariya tare da cewa baki da dama🙊seta tuna ashefa ba munna bace, tace pls kiyi hakuri salma😊. Salma tace me aciki ai mun zama d'aya yanzu karki damu ki saki jikinki dani sosai sabreen sweet naki yana waje suna gaisawa da muhsin😀, sabreen tace ok muje kici abinci dukda dai tasan salma bata tab'a cin abinciba sedai tasha ruwa. Salma tace nagode sabreen pls ki kula da kanki sosai sannan ki yawaita yin addi'oi da kuma nafila kinji? Dad'i sosai sabreen taji aranta kuma tace yau aljana ce take cemin inyi addu'oi da nafila🤔, salma ta katseta da dewa ai muma musulmaine kuma bama cutarwa dan hakan ki dena tunanin komai acikinmu akwai mutanen kirki sosai sabreen kinga muhsin shine yaron sarkin garinmu kuma shi kad'ai ne d'ansu yana sona sosai sannan shi sam baya shiga hidimar mutum koda kuwa ya sanshi amma saboda soyayyar da yakemin nagaiyatoshi rayuwarki da miji wannan shine k'aunar da nake miki sabreen sorry SABSU😜 nina tafi. Sabreen tayi dariya tare da cewa ngode sosai salma ki gaisheda muhsin, salma tace yace yana amsawa wai in gaisheki😊, sabreen tace yaushe kika gaya mishi🙄? Salma tace ai duk abinda muke cewa yana jinmu baye😀👋🏻. Sabreen ta tsaya tana murmushi tare dabin salma da kallo hartafita☺. Bayan ta fitane se suhail ya shigo gida sabreen tana zaune a daining, k'arasowa yayi tare daba sabreen peck a kumatu yace zamu bugane😜? Dariya sosai sabreen tayi tace nidai babu ruwana🤗, sannan taje ta kira hafsat suhail yanata binta da kallo yana mamakin abinda ya faru a tsakaninsu da asuba yanata mamaki tare dason tambayar wifey'nshi💃🏻💃🏻💃🏻 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 132 Bayan sabreen ta kira hafsat ne se suka dawo atare, jikin hafsat a sanyaye ta zubawa suhail abinci sannan ta zubawa kanta, sabreen ma tad'iba suka faraci. Sugail se satan kallon sabreen yakeyi ita kuwa hankalinta nagun salma, tana mamakin irin son da salma take mata, kuma wai muhsin d'an sarkine amma sam bayida wani girman kai ko son nunawa😊hmmm lallai ashe aljanunma akwai nagari. Ya Allah ka mana tsari da mugayensu ameen. Suhail yana lura da sabreen se murmushi takeyi ita kad'ai yace wifey lfy kiketa muemushi ke kad'ai? Kanta ta d'ago ta kalleshi ita kamma batasan tana murmushinba☺ tace ba komai salma ce ta kusayin aure😀. Suhail yace ah gaskya na mata murna muhsin zata aura? Sabreen tace eh shine. Suhail yace Allah ya tabbatar musu da alkhairi tace ameen tare da hafsat. Aziciyar hafsat kuwa cewa take to meyasa salma tamin irin wannan kallon, dan gaskya na tsorata sosai wlh😨ni garama tayi auren dan tadena zuwa gidannan😏. Da rana sabreen tana kwance suna waya da munna se munna take ce mata niko sabreen kin gayawa suhail ko wacece salma? Sabreen tace hmm kedai bari kawai munna wlh nima abin yana damuna wataran kinga suhail mijinane na har abada inaga bai kamata in b'oye mishiba ko? Munna tace gaskya kam amma ki bari idan kun sake had'uwa da salma seki tuntub'e da zancen. Sabreen tace to nagode wai ke har yanzu baki da cikine munna? Munna tayi dariya tace semun huta tukun😜, sabreen tace lallai kam nidai ko yanzu na samu inaso, munna tace nasani ai burinki shine Allah ya baki d'a namiji dan kiyiwa yah kamal takwara koh? Sabreen tace wlh kuwa amma dai Allah ya bamu masu albarka koma wani irine inaso😀. Munna tace ameen sannan sukayi sallama. Da yamma suhail ya shigo gida ya kirasu a palo sukaje se yake tambayansu wani irin mota suke so? Hafsat tayi shuru tana jiran abinda sabreen zatace, se sabreen tace duk wanda muka samu muna godiya😊. Suhail yace hakane my love? Hafsat tayi murmushi tace eh D hakane😊. Suhail yace to shikenan ko wacce ta gayamin colour nata, hafsat tace nidai ash nakeso😊, suhai yace ok wifey kefa? Sabreen tace nidai bani da zab'i duk wanda ka zab'a min😊. Suhail yace to shikenan zaku iya tafiya dama kiran kenan😊, sabreen tace to mungode sannan ta wuce d'akinta hafsat se kishi ya kamata tana tunani yanzu wani iri D zai samowa sabreen😁. Suhail da hafsat suna kwance tanata mishi magana akan salma wai salma tanata mata kallon banza dan haka yahanata zuwa gidan kuma ko gaisawa basuyi suka wuce d'aki ita da bareen. Suhail yace baku gaisaba kuma, tomeyasa? Hafsat tace oho kuma dai ni nasan babu abinda na mata😏. Suhail yace kiyi hakuri zanyiwa sabreen magana kinji? Hafsat tace toba komai sannan ta fara fashe suhail da magani, shima yana biye mata har suka lula😋. Gaskya duk mai mata biyu yana morewa sosai, gida biyu maganin gobara😎 yanzu ku dubi yadda SABSU yake morewa😋 gaskya ina shawartan mazaje dasu k'ara aure dan su dinga morewa kamar SABSU gasu dukkansu amarene😋😋. Ku kuma mata kuyi hakuri ki dena kishi ko wacce da halinta zata zauna dan haka kubar mazajenku su kara aure amma fa banda mijin SAD-NAS😜😜😜 Da asuba bayan suhail yaje masallaci ya dawone seya wuce gun sabreen ya zauna akan gado har ta idar sannan tace morning yah suhail😜, suhail yana kallonta cikin so da k'auna yace morning wifey kin tashi lfy? Tace lfy lau😊, yace zaki gane ai anjuma bani kike cewa yah suhail ba😎. Dariya tayi tace nifa sweet nace baka daiji da kyau bane😉. Suhail ya bata peck akan idonta yace yau kwana zanyi ina bugawa shiyasa nake tausaya miki😋, sabreen tace haba sweet wlh banda lfy fa nak'i gaya makane kawai jiya da zazzab'i na kwana wlh😨. Suhail ya sauko k'asa ya kama hannunta yace meyasa kikayi haka wifey banaso ki sake yin haknji😘? Sabreen tace shine ka damu haka, aina samu sauk'i to bazan sakeba😊. Rungumeta yayi a jikinshi yana shafa bayanta yace wifey a ina su salma da muhsin suke ne a garinnan? 😳🙄Sabreen ta tsorata sosai dajin tambayar da suhail yayi mata😳🙄😳 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAIAN💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 133 muryan salma sabreen taji a akunnenta tana cewa sabreen kice mishi inanan cikin gari bamu da nisa sosai, amma bakisan inda muhsin yakeba. Ai kuwa haka sabreen ta gayawa suhail, se yace ok lokacin da salma tazo sun gaisa da hafsat? Sabreen tace a'a, suhail yace meyasa to? Sabreen ta d'ago daga jikin suhail tace saboda hafsat ta shige d'akinta da wuri nikuma se bancewa salma taje su gaisaba saboda naga tana saurine. Suhail ya rik'e kumatun sabreen yace wifey pls karkisa komai a ranki amma ya kamata ace sun gaisa ai inace dukku friends ne😊? Sabreen tace eh kayi hakuri sweet zan gyara nan gaba amma wlh bada gangan nak'i su gaisaba☺. Suhail ya sake rungumeta yace bakomai wifey na fahimceki kawai dai bana so hafsat taga kamar nafi fifitakine akanta kuma inaso kuyi zaman lfy da ita ku had'a kai pls wifey indai kina sona😘. Sabreen bataji dad'in abinda suhail yace mataba😒amma sam seta daure tana murmushi tare da cewa insha Allah zaka samu farin ciki daga garemu sweet😘. Dad'i sosai yaji yana kallonta, se tace ya kamata ka tafi danka dad'e😊. Suhail yayi mata sallama sannan ya tafi. Salma ce ta fito a d'akin sabreen har sabreen ta tsorata, se salma tace kiyi hakuri sabreen. Sabreen tace bakomai salma na fara tsoro gaskya kinga suhail ya fara min tambayoyi akanku kodai akwai abinda yake zargine? Salma ta rike hannun sabreen tace baya zargin komai sabreen hafsat ce tske son had'aku dashi kawai, sabreen tace kamar yaya? Nan salma ta kwashe lbrn abinda ya faru tsakanin zainab da hafsat ta gaya mata tas, sannan taci gaba da cewa naso hanaku cin abincin sabreen amma hakan baiyuba saboda yadda muhsin ya b'ata rai wai bayaso ina shiga hidimarku dukkanku, da ace ke kad'ai toba damuwa amma yanzu bake kad'ai bace. Haka na bari muna kallo kukaci abincin sabrren kuma maganin ya kamaku keda suhail har kikaji bakyason zama a gidan zaki koma gunsu kaka. Nan sabreen ta tuna yadda sukayi da suhail😳abin ya mata mamaki sosai, tacewa salma toya akayi muka koma daidai? Salma tace da muhsin yaga nayi mushi sosai shine ya d'aukoni da safe ya kawoni gunki yace da idan na rungumeki to maganin ya karye kenan kuma bazai sake tasiri a jikinkiba, shi kuwa suhail da kuka gaisa da muhsin to duk ya cire mishi asirin a jikinshi kuma shima bazai sake tasiri akankuba, sannan kinsan me sabreen nayiwa muhsin alkawarin cewa bazan sake shiga hidimarkuba saboda da haka nizan tafi bazaki sake ganina nan kusaba idan suhail ya sake tambayana kice mishi munyi tfy da iyayena kinji😔.? Sabreen ta rungume salma tana kwalla tace dan Allah salma karki barni nayi sabon da bazanso murabu ba pls😰? Salma tayi murmushin karfin hali tace kiyi hakuri sabreen nima banso in barki amma hakan shine mafita dan kar nan gaba in kasa hakura akan abinda hafsat take miki dan zan iya d'aukan mummunan mataki akanta kinga kuma hakan bazaiyi kyauba😒 shiyasa nace ki yawaita yin addu'oi dan karki dogara dani sabreen kinga nima da Allah na dogara kuma wataran zan tafi inda kamal ya tafi☺. Kuka sosai sabreen takeyi dajin kalaman salma, tace kina nufin yanzu inkin tafi shikenan bazamu sake ganin junaba😰? Salma tace eh sabreen😥amma ina so kisan cewa koda yaushe "KINA RAINA" SABSU😭. Rungume junansu sukayi sunata kuka😭, salma tace zaki iya gayawa suhail cewa mubar garin nanne kwata2 an tura babana zuwa wani k'asa daban ne😰. Kuka kawai sabreen takeyi salma tace sabreen nina tafi muhsin yana jirana bye😊. Sabreen ta rik'e hannun salma tana cewa salma pls ki dawo gareni😰 amma ina salma seta b'ace yayinda hannun sabreen yake tsaye a iska tanata kuka mai k'arfi sega suhail ya shigo da sauri😳da gudu ta rungumeshi tana kuka 😭😰😢 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 134-135 Suhail yace wifey meya faru, kodai jikin nakine, yanata tambayan sabreen hankalinsa a tashe. Sabreen ta tsagaita kukan tace kawai na tuna da iyayenane da kuma yah kamal😢. Suhail ya sake rungumeta daga shi se boxxer a jikinshi yayinda sabreen taketa shafe bayanshi wai ita a dole tana goge maganin da hafsat take shafa mishi. Shi kuwa suhail gaba d'aya seya rikice da abinda sabreen take mishi, saketa yayi yaje yasa key a kofan d'akinta sannan ya dawo ya rungumeta tsam a jikinshi😔. Sabreen bata dena shafar bayanshiba, shi kuwa gogan tuni🍌shi ya kasa zama guri d'aya se yawo yakeyi a jikin sabreen🙈, d'ago da kansu sukayi suna kallon junansu cike daso da k'auna💘aise suhail ya kasa jure kallon sabreen kawai ya shiga kissing d'inta itama haka😋. Ahankali ya kashe wutan d'akin tare da haurawa da sabreen kan gado🙄. Salo sosai yake gwada mata ita kuwa sauraronsa kawai takeyi daganan ta mance komai suka fara bugawa😜. Hafsat kuwa taga suhail ya jima sosai seta biyo bayanshi tanata salma😳. Suhail zaiyi magana kenan se sabreen tasa bakinta a nashi tana mushi wani irin salo tareda sake matseshi a jikinta suna LOVE💋☺. Hafsat kamar zata b'alla kofan amma sam sam sabreen tak'i ta saki suhail sema sake shige masa jiki takeyi. Azuciyarta kuwa cewa takeyi hafsat bazaiyu inci gaba dacin abincinkiba wlh dolene in samo mafita koki bar gidan koni in bari amma dole suhail ya raba mana gida wil😠. Suhail da kyar ya kwaci kanshi agun sabreen nanma ta rike fiskanshi da hannayenta tana magana ahankali cikin shagwaba tana cewa pls sweet karka tafi wlh ban gamsuba😟, tana kissing nashi😀. Suhail yace am sorry wifey yau ai muna tare pls ki barni inje zata fushi wlh😘, sam sabreen tak'i tace "one more" pls? Suhail yace no wifey i have to go yana k'okarin tashi se sabreen ta janyoshi tare dasa mishi bubs nata a cikin bakin😋ai se gogan yaji bazai iya hakuraba haka yayita tsotsa sabreen tana murmushin mugunta a ranta😏. Kusan 1hr hafsat tana tsaye agun bakin ciki yazo har wuyanta😡😁. Se alokacin sabreen ta rabu dashi tana sauke numfashi😃. Shima suhail d'in haka yayi saurin sa boxer'n shi sannan ya kunna wuta yaje ya bud'e kofan😔. Kunya yaji sosai, hafsat kuwa kan sabreen tayo da saurinta dama sabreen tasa kaya ajikinta aise hafsat ta janyota da fad'a😡. Ai kamar sabreen tana jira itama ta kamota suka fara fad'a😳da sauri suhail ya rabasu tare da shiga tsakaninsu yana cewa me hakane dan Allah? Sabreen se gwalo take yiwa hafsat😜, aiko se hafsat ta janyo gashin sabreen tana cewa shegiya karuwan banza wlh zaki gane kurenki😁. Sabreen ta hankad'an hafsat da kafanta hafsat ta koma baya, se sabreen tace ai gara karuwa so dubu akan keda kika kaucewa Allah. Kuma ni ba karuwanci nayiba tunda mijinane na sunna, seta fara lashe bakinta da harshenta😋tana yiwa hafsat😚. Kuka hafsat ta fashe dashi tana cewa wlh kaji kunya yah suhail kuma wlh sedai ka zab'a koni ko ita yau😭. Suhail yace my love pls kiyihakuri ki dena fad'an haka dukkanku ina sonku bazan iya rabuwa dakuba dukkanku😔👏🏻. Hafsat tace to shikenan nizan tafi gida idan ka zab'a seka sanar da mum ta gayamin😭. Bayan hafsat ta fita a d'akinne se suhail ya juya yana kallon sabreen cike da damuwa a ranshi😨😒 Sad-Nas [10/27, 3:24 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 136 Da sauri sabreen tazo inda yake tsaye tasa hannunta a wuyanshi ta marairaice😟sweet yanzu shikenan hafsat tana gadara da mum, ni kuma bani da kowa sweet ba iyayena babu yah kamal mai sona gaskya bazan iya rabu da kaiba sweet pls😰? Tausayinta ya kamashi sam bayaso yaga sabreen tana cikin damuwa rungumeta yayi sosai a jikinshi yana shafan gashinta yace babu wanda zai rabani dake wifey "you ar the only one that makes me happy i won't live you sweethear i promise😘" pls ki dena damuwa jinki? Kanta ta d'ago tace "are sure?" Yece yes SABSU ina tare dake har abada wifeynah😘. Dad'i taji sosai tace I LOVE YOU SWEET☺, yace "I LUV U MORE SWEETHEART" bari inje gun hafsat kinji? Tace ok😊 sannan ya fita. Dariyan mugunta sabreen tayi tace ke tak'amarki boka ko, toni ba boka da ikon Allah zanyi maganinki😏. Kuka sosai hafsat takeyi tana had'a kayanta sega suhail ya shigo. Rik'ota yayi yanata rarrashinta amma sam tak'i tace in banda cin amana kana d'akina amma kaje ka nemi sabreen yah suhail wannanma ai tozartawa wlh nika sakeni bana so😭, sihail ya rungumeta a jikinshi tsam yace pls my luv am sorry wlh bawai abinda yakainiba kenan kawai dai sharrin shaid'anne pls kiyi kiyi hakuri banyi hakan dan in b'ata miki raiba am so sorry my luv😘. Hafsat tayita kokarin ta kwace jikinta agun suhail amma ta kasa se kuka takeyi tana cewa kuma kanji ina buga kofa ka manna min hauka kai wato ka samu gidin dayafi nawa ko yah suhail😭? Nidai SAD-NAS dariya nayi sosai anan😆😆😆. Shi kuwa suhail yace pls ki dena fad'an haka mu luv am sorry okey? Tace wlh gida zan tafi idan kanaso in hakura to sedai ka SAKI sabreen😭. 😳suhail yace haba my luv ki dena fad'a haka pls ni bazan iya rabu dako d'aya ba duk ina sonku pls😒ya marairaice mata, hafsat tace to wlh nina hakira na barmata kai matsa min in wuce😡, sam suhail yak'i barinta yanata rarrashinta amma sam tak'i daga karshe tace ta hakura seyayi kissing nata yace bari nayi wanka ina zuwa😊. Kafin suhail ya fito daga wanka hafsat ta fita ta tafi gida gun mum. Koda ya fito sebai gantaba kuma baiga akwatin da take had'a kayantaba hakan ya tabbatar mishi da cewa ta tafine😬. Bayan ya gama shiryawane seya wuce gun sabreen tayi kwanta tasha ado tana kwance. Suhail ya karaso yace wifey bari naje gun mum hafsat ta tafi gida, sabreen tace pls kayi hakuri sweet dukni naja maka wannan abun😔. Suhail yajata jikinshi tare da manna mata kiss yace ba laifinki wifeynah kidena damuwa bari naje gun mum d'in sena dawo😊. Peck ta bashi a goshinsa tace to Allah ya kare min kai😊, yace ameen nagode sannan ya fita. Ita kuwa sabreen tausayin sweet d'intane ya kamata😒😔 Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 113-114 Da asuba suhail ya tashi ya wuce toilet yayi wanka sanna yasa jallabiyansa ya tashi hafsat kunya sosai taji yana mata murmushi yace nina tafi masallaci. Bayan ya fita ta wuce toilet tayi wanka tazo ta shirya cikin dogon riga mara nauyi ta kwanta tana jiran dawowan suhail. Bayan suhail ya dawone ya wuce d'akin sabreen yana bugawa, lokacin sabreen tana addu'ointa seda ta shafa sannan taje ta bud'e babu fara'a ko kad'an a fiskarta. Suhail ya shige da sallamarsa ta amsa sannan ta rufe kofan, kan gadonta yaje ya zauna ita kuwa ta zauna akan sallaya tace ina kwana😏, yace lfy lau kin tashi lfy, tace lfya😗. Suhail ya lura da yanayinta yace sabreen lfy kuwa? Tace lfy lau mekagani? Yace naganki babu ko murmushi a fiskanki😊, tace bakomai😊, yace kin tabbata? Tace eh☺. Yace to dama nazo mu gaisane nizan tafi seda safe, tace toh nagode. Har seda yazo bakin kofa ya sake juyowa ya kalleta tana tsaye tana jira ya fita tasa key. Suhail ya sake cewa pls sabreen ki gayamin abinda yake damunki nasan akwai wani abu, murmushin karya ta kirkiro tace wlh bakomai kaje nasan hafsat tana jiranka karmu shiga hakkinta😊, murmushin shima yayi yace tonagode seda safe. Bayan ta rufe kofan ne ta jinginu ajikin kofan tace tabbas akwai abinda yake damuna yah suhail😔 bakomai bane illah kishi, yah suhail banajin zanci gaba da jurewa wlh yanzu shikenan ka fara sanin hafsat kafin ni😪, Allah sarki yah kamal nah ina matukar kewanka wlh musamman idan nazo kwanciya kamin sabo da kwanciya a kirjinka amatsayin katifana "im missing youso much sweet😭" Allah ya jikanka Allah yasa Aljannace makomarka ameen😭. Suhail yana tsaye a jikin kofanta yana share kwalla ahankali ya wuce gun hafsat da sallamarshi ta amsa tare da cewa D naga ka dad'e, yace kiyi hakuri naje mun gaisa da sabreen ne😊, b'ata rai tayi tace shine bazaka bari se anjumaba😟, suhail yace kiyi hakuri kinji😘 sannan suka gaisa se suka kwanta yana rungume da ita cikin zuciyanshi kuwa kuna yake mishi😒 ya kasa bacci sam. 9:20am suka farka hafsat ta wuce kichine ta dafa musu indomie da soyayyen egg sannan taje ta sake wanka tayi ado sosai suka fito itada suhail. Har 10:10am sabreen bata fitoba, can segata ta fito sanye da doguwar riga mara nauyi babu ado sam a fiskanta, suhail ya lura da idonta yayi jah, bayan ta zaunane se hafsat ta zubawa suhail ta zubawa kanta sannan ta turawa sabreen kulan😏. Sabreen tace hafsat ina kwana batare data kallesuba, hafsat tace lfy lau ya kwanan kad'aici😏? Sabreen tace ai babu zancen kad'aici dan kullum da yah kamal nake kwana kuma dashi nake tashi😊. Jikin hafsat yayi sanyi shi kuwa suhail zafin kalaman sabreen yaji kome dalili oho? Abinci kad'an sabreen taci tace to uwargida sannu da aiki nina shiga se anjumanku😀 tana dariya. Suhail ne yace to amarya mungode yana binta da kallon👀, ita kuwa hafsat wani haushin sabreen ne ya kamata aranta tace zanyi maganinki😠. Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 115-116 Sabreen bata sake fitowaba se luch, shima sunaci hafsat tanata iyayi abu kadan D, sabreen kuwa ko'a jikinta tana gama cin abinci ta wuce d'aki. Hakadai take musu har washe gari hafsat tayi breaks fast tayi lunch dama da rana ta fita girkinta kenan se kuma sabreen itace da ango yau😎. 4:00pm ta d'aura abinci zuwa 5:45pm ta gama komai ta wuce d'akinta. Bayan isha suna zaune a daining sabreen ta zubawa suhail ta zubawa kanta ta turawa hafsat kula, hafsat ta d'iba kad'an sunaci babu wanda yake cewa komai har suka gama se sabreen ta mike tace to hafsat seda safe, hafsat tace Allah ya tashemu lfy😏, sabreen tace ameen sannan ta wuce d'aki. Suhail ya raka hafsat har d'aki da ledan kazanta kamar zatayi kuka ya dai lallab'ata ya wuce d'akinshi ya shirya ya nufi gun SABSU😜. Kofa a bud'e ta bari tayi wankanta fes se kamshin turare kakeji himarne a jikinta ya shigo da sallama yace sallah zakiyine? Murmushi tayi tace dama kai nake jira ka shigo, yace to gani lfy😘 ya bata peck a kumatunta, tace lfy lau dama tunda tare zamu kwana why note muje d'akinka, suhail yace "fine" amma meyasa kike son muje d'akina? Sabreen tace saboda haka na saba da yah kamal😊, murmushi shima yayi yace to muje, gaba tayi ta barshi yana rufe mata kofa sannan ya biyota harda saurinshi yasa hannunshi a kafad'arta yana cewa bazaki jirani bane wifey, dad'i taji sosai dajin wifey a bakinshi a haka suka karasa d'akin ashe hafsat tana lekensu haushi kamar ta mutu takeji😰. Bayan sabreen ta shigane se d'akin ya burgeta komai white ne a d'akin ta tsaya kallo suhail yace wifey kinada alwala? Tace eh, dad'i yaji a ranshi yace tozo muyi nafila, abayanshi ta tsaya ya jasu raka'a 2 sukayi addu'oi sosai sanna suka shafa ya tsaya kallon sabreen. Ita kuwa tana shafa addu'an ta cire hijabin jikinta se doguwan riga🙄suhail yace wifey me wannan? Tace a ina, yace a jikinki, tace doguwan riga😉, yace dashi zakiyi baccin? Tace kwarai kuwa, mamakintane ya kamashi ya mike tsaye tare da cire rigan jikinshi daga shi se boxxer ya matso inda take tsaye tana kallonshi yace pls muje ki d'auko rigan baccinki😘, tace karka damu hakan yamin☺, yace toni bai minba bakiga yadda nakebane ko haka kike kwana da abokina? Murmushi tayi tace yah suhail kenan nidai bacci nakeji dan haka zan kwanta seda safe😊 ta haye kan gado da sauri ya yabita ya rungumeta ta baya tun bata kwantaba yana shakan kamshin jikinta tare da kissing d'in kunnenta yace wifey pls karkimin haka, wani irin dad'i taji taji seta makze ta juyo tana kallonshi menayi kuma yah suhail? Hannunsa yasa a goshinta yana addu'a bayan ya gama ne yace pls wifey ki cire wannan😒, kwanciyanta tayi tace ni dashi zan kwana😗, suhail yace ni kika murgud'awa baki? Shuru tayi seya fad'o a kanta a hankali suna kallon juna sabreen ta kawar da kanta tace yah suhail pls ka tashi😏, yace bazan tashiba sekin cire wannan rigan wlh, tace tome zansa idanna cire? Yace mu kwana haka🙈rufe idanunta tayi tace ni bazan iyaba, yace to zan kawo miki nawa kisa kin yarda? Tace eh, yace to bari in cire miki tukunna, tace no ka juya zan cire da kaina, ba musu ya juya. Ahankali sabreen ta cire rigan wani d'an iskan nighty ne a jikinta wanda shida babu duk d'aya suke tayi wurgi da doguwan rigan sannan ta shiga bargo da wuri ta rufe fiskanta. Suhail ya juyo tare da bud'e fiskanta😳😋kallonta kawai ya tsayayi baya ko kyafta ido👀, ahankali ya fara shafar jikinta fari tas ga laush, sabreen ta b'ata rai tace yah suhail ka bari banaso😒. Suhail ya marairaice yace sabreen pls ina cikin wani hali ki taimaka, sabreen tace banda dai wani hali kwananka 2 kana cin amarci nika barni😏. Rungumeta yayi a jiinsa ta baya muryanshi wani iri duk ya fita hayyacinsa yace sweetheart wlh hafsat bata sallah tun ranan😘, ya manna mata kiss abayan wuya, sabreen ta juyo da sauri suna kallon juna tana murmushi tace dagaske😊? Shima murmushi yayi yace "yes SABSU" ahankali ya fara kissing nata itama tana mayar mishi da martani cikin salon kwarewarta da kamal ya koya mata💋shi kuwa gogan dad'i yaji sosai😋😋😋 Sad-Nas [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 117-118 Sabreen ta kushe gefe tace ya isa yah suhail, kallonshi takeyi har cikin ido shim haka👀. Yace meyafaru😘 ya mata kiss, tace bakomai inaso muyi maganane, kashi na kan kirjinta yace ina sauraronki😘kiss kawi yaketa manna mata, ta marairaice tace yah suhail ya batun karatuna? Shuru suhail yayi dan yasan kamal yana da niyan saka sabree a skul, amma sam shi bayajin zai iya barinta, suhail yace karki damu wifeynah zanyi tunani akai kinji😘? Tunda taji yace haka taso ta gane manufarsa amma setayi murmushi tace to shikenan😊. Suhail yace shikenan tambayan naki, tace eh. Yace to wani suna kikeso in dinga kiranki dashi? Tace sunan da kake fad'a yanzu, yace wifey? Tace eh😊, yace sabo da kamal ko? Tace yes😊. Yace ni kuma dama sweetheart ne araina amma duk d'ayane😘, ya sake cewa ni kuma me zki dinga kirana dashi? Tace "SWEET" yaji dad'in sunan sosai yayi murmushi tare da cewa nagode😊. Sabreen ta juya mishi baya tare dajan bargo ta rufe😔, suhail ya fahimci cewa ta tuna da kamal ne dan haka ya matso kusa da ita ya janyota jikin ya kifata akan kirjinshi kamar yadda yaji tace kamal ya mata sabo da kwanciya a kirjinshi. Kanta ta d'ago tana mishi kallon mamaki tare da kwalla😪, ya share mata kwallan yace pls wifey ki dena kuma daga yau ki d'aukeni amatsan kina tare da kamal kinji, duk wani abu da kukeyi zan mikishi wifey banaso kinasa tunaninshi a ranki sosai karya jawo miki damuwa pls sweetheart😘. Dad'i taji tace yah suhail kayi hakuri amma bazan iya dena tunanin yah kamal ba akoda yaushe "YANA RAINA" Suhail yace nasani wifey amma pls ki dinga ragewa wani lokacin abin yana damuna sosai, mamaki ya cika sabreen tace kardai ince kishi kake da mamaci? Suhail yace nima a hakan na tsinci kaina sabreen amma inaso kisan bani bane zuciyata ce😒. Rungumeshi tayi sosai tace am sorry sweet zan dinga kiyayewa insha Allah😘 tayi pecking kirjinshi. Murmushi yayi tare da fara shafeta😊, salo sosai yake gwada mata ita kuwa tana d'an kunyansa😉, yace wifey ki dena kunyana pls ai mun zama d'aya kumafa ke baikama kiji kunyaba, dariya tayi sosai tace to ai ban saba dakai bane, yace inaso ki d'auka cewa da kamal kike kwance tunda dama dashi kike kwana, hakan kuwa sabreen ta d'auka tace mishi to shikenan. Tsotson junansu suka farayi a hankali cikin salo na k'aunar juna💋seda sukayi nisa sosai sannan suhail ya saki fiskanta ya fara shafeta tun daga samar k'asa, ayayin dayazo kan mazaunanta se wani salo yake gwadawa gasu da laushi hannunshi se lumewa ciki sukeyi😋, aranshi yace lallai abokina yamore sosai😋. Sabreen fa ba sauki duk wani salo da sukeyi da kamal shi takeyiwa suhail, ai gogan seya dage ya shiga nuna mata salon da batasan dasuba amma sam sabreen bata karayaba itama tashiga kwaikwayonsa😋hmm abin nasufa ba sauki sam suhail ya juyata akan gado ya fara lasanta kamar ya samu ZUMA. Lokacin dayazo kan bubs nata nidai SAD-NAS juyawa nayi dan bazan iya jurewaba, ai kuwa ya cire mata riga yayi wurgi dashi sannan ya kashe wuta😋😋😋 Sad-Nas😜 [10/22, 7:27 PM] ‪+234 803 863 6764‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 119-120 Wani kukane ko nishine na faraji a muryan sabreen, shi kuwa gogan se nishinsa kakeji yana cewa "I LUV U SO MUC WIFEY😘" yana manna mata kiss. Daganan naji yana karanto addu'ar...basena na karasa nasan kun fahimta😜. Kunsan sabreen da tsoro, atake ta fara kuka tana cewa yah suhail dan Allah ka bari😢, suhail "sorry luv bazn cutar dakeba pls kiban had'inkai kinji😘, noo sweet plsss😭kuka sosai ta farayi tana kokarin tureshi akanta amma ta kasa, shi kuwa gogan ya fita hayyacinsa kwatakwata baisan wani duniyan yakeba, koda kuwa yasan inda yake tofa a halinda yake ciki yanzu bazai iya saurarawa sabreen ba ko kad'an😋 numfashinsa kawai kakeji mai had'e da kukan dad'i🙊🙈. Seda suhail yaji ya gamsu sosai sannan yabar sabreen tanata faman kuka😭, arikice yace "am so sorry luv" yana wani sauke numfashi, ko kulashi batayi tanata kukanta gashi gabanta se rad'ad'i yake mata😭. Da sauri suhail ya mik'e da kyar ya kunna wuta yace wifey am sorry pls kibar kuka kinji😘, tace nika dena tab'ani banaso😚kanaji ina kuka amma ka shareni, suhail abin ya bashi dariya yace wifey wlh banjiba kema kinsan bazan sharekiba😉, tace wlh kaji niba ruwana dakai😚, yace ohh no wifey karkice haka pls kinsan bana wannan duniyan a lokacin ai, kallonshi takeyi tare da harara, yace wlh kuwa ina duniyan dad'inki a kunnenta ya fad'i hakan yana karewa surarta kallo yace MASHA ALLAH😘. Abin ya bata dariya tace pls ka kaini toilet bazan iya tashiba😀, d'aukanta yayi cak se toillet tana jikinshi idonta a rufe ya had'a ruwan zafi ya tsomata a ciki😳ido ta bud'e tace yah suhail wlh ruwan da zafi kokarin tashi takeyi yayi saurin mayar da ita yana rarrashinta harta hakura. Shima yatsaftace jikinsa sannan yace mata ina zuwa kinji😘, d'akin ya nufa ya cire zanin gadon gashi fari dukya b'aci da jini amma ba sosaibane jinin, seya shinfid'a wani yasa wannan a injin wanki sannan ya dawo gun sabreen d'aurayeta yayi tas ya kawo towel zai rufeta, seta shagwab'e tace nifa banyi wankan...dariya yayi yace nima ai banyiba saboda zan sake "secoond round😘" sabreen tace haba yah suhail🙄, yace ooh yah suhail kike cemin ko? ☺seta tuna da yah kamal sweet d'inta, tace mishi sorry sweet harda kwallanta😓. Suhail ya nad'ota a towel se kan gado, ya goge mata jiki seyasa mata rigan baccinta ya fesa mata turare ya kashe wuta tareda janyota kan k'irjinshi yana shafar bayanta yana cewa "I love you so much SABSU😘, and I'm sorroy key😘? Itama kiss ta bashi a lips nashi tace "I luv u too sweet" sannan ta sake shigewa jikinsa☺, ya matseta sosai ajikinshi tare da cewa ki huta kafin anjuma second round😜 Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 121-122 Tunda Hafsat taji kukan sabreen hankalinta ya dad'a tashi ta rasa meke mata dad'i😁gashi ta kasa samun sukuni barema tayi bacci. Misalin 2:00 na dare suhail ya farka tare dare da bawa sabreen hot kiss da dole sedata farka tana juyi a jikinshi, shafeta ya farayi yana pecking nata aduk jikinta. Juyi takeyi tana magana cikin shagwama ahankali tana cewa pls kabarni sweet wlh jikina yana min ciwo☹, suhail have sorry wifey zaki samu lfy kinji inaso mu samu babby ne kinji😘, murmushi sabreen tayi tace ayau d'inne zamu samu babbyn? Yace eh insha Allah fatana kenan MAI DAD'IN😘. Race waye mai dad'in? Yace ke mana kinjiki kuwa wifey, "you are so sweet wlh sweeter than honey wifeynah" Allah yayi miki wani baiwa da bazan iya hakuri dakeba so pls kiyi hakuri dani kinji? Dad'i taji a zuciya tace Alhamdulillah Allah na gode maka da ni'imar daka min ya Allah ka karamin ni'ima ta yadda zan dinga gamsar da mijina dad'i bisa d'ari😊. Hmmm FANS Ku rike wannan addu'an da sabreen tayi don nidai SAD-NAS tunba yauba inayinshi kuma wlh.... Hmm bari dai inyi shuru kudai kuyitayinshi kawai😋. Hannunta tasa ta shafi fiskanshi tace thankyou sweet, daganan ya fara rikitar da ita da salon soyayyarshi mai gusar da hankali😋 daganan kuma suka Lula duniyan😜, nan kuka sabbreen tayi amma basosaiba. Kusan awa d'aya suhail yana Abu kafin ya barta yanata bata hakuri dasa mata albarka sannan ya kaita toilet ya gasata sosai she tayi wankan tsarki ya mayar da ita gado sannan yaje yayi wankan shima yazo yasa rigan baccinshi, ita kuma tana nad'e a towel har zaisa mata rigan baccinta se tace nifa banason wannan rigan kasamin rigan baccinka, dariya sosai suhail yayi yace nawafa kikace wifey? Tace eh bazaka samin bane, yace yadda kikace haka za'ayi wifeynah, kawaidai kinban dariyane😀, murgud'a mishi baki tayi😚, yace those na sake kuma,marairaicewa tayi race eyyah yah suhail😜, suhail again? Race no sorry sweet luv😘 ta bashi peck. Dariya yayi tare da wucewa walldrop nashi ya d'auko mata rigan ball nashi ash dogon wandone da Riga mai guntun hannu yaje ya fesa turare sannan yasa mata pant NATA seya yasa mata kayan😘,yace woow wifey ya miki kyau sosai wlh, tace tankyou tana murmushi tace tofa ka bani kenan sweet dan bazan rabu dashiba kuma, yace nidai aro na baki zaki bani kayana dan dashi make tuna kamal shiya sayo min, dad'i taji tace wlh nidai INA so☺yace to nabaki race tnx sannan suka kwanta bacci tana bane a kirjinshi😴. Hafsat ta kasa hakuri da asuba ta kira friend Nata zainab tana kuka ta gaya mata komai, zainab race zanje mini gun MALAM ki kwantar da hankalinki za'a raba sabreen da suhail ta yadda zasu tsani junansu, dad'i sosai Hafsat taji race nagode😏. Salam CE kwance akan gadon Maman muhsin cikin fadan mamanshi tana murmushi😊 Sega muhsin ya shigo yace NAWA keda waye kike murmushi? Salam yace nida Hafsat wai zata raba sabreen da suhail, muhsin yace pls karki shiga maganansu tunda sunyi sure yanzu. Salam ta tashi ta zauna tace karda damu NAWA, bazan Shiga hidimarsuba wlh, amma dai Idan Hafsat tayi kokarin wuce gona da iri tofa Kazan bazan bariba😏. Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 123-124 Salma taci gaba da cewa NAWA, hafsat tana da kirki kuma wlh ina tausayinta amma kuma abinda takeda niyan aikatawa zai cutar da,sabreen kuma kasan yadda nake son sabreen, muhsin yace yakai yadda kike sona? Murmushi tayi tace ka dena had'aku pls ita dai TANA RAINA gaskya, kai kuma kana zuciyata😜. Dariya muhsin yayi yace banaso kiyita taimakon sabreen da saninta saboda zata dogara dake kinga kuma hakan sab'one shiyasa nakeso kifita rayuwarsu pls👏🏻, mikewa salma tayi tace idan dai kana sona to karka sake gayamin cewa in fita a rayuwar sabreen kuma ai kodana taimaka mata bazan bari ta saniba saboda nima bana so ta dogara dani, zanyi duk abinda zanyi dan taimakawa sabreen batare data sani😏. Muhsin ya zauna kusa da ita tare da riko hannunta yace banaso kiyi fushi pls kiyi hakuri kinji nima sabreen TANA RAINA saboda k'aunar da nake miki😘, murmushi salma tayi tace thanks😊, shima ya mata murmushi sannan yace tashi muje gabis yana son ganinmu, da sauri ta mike suka tafi sina masu kaunar junansu. Hmm nidai SAD-NAS idan na tsaya kallon muhsin har bana iya d'auko muku rahoton dakyau tsabar rikicewa🤗. Da asuba bayan suhail ya tashi sabreen ne yaji jikinta da zafi sosai, taimaka mata yayi taje tayi alwala shima haka sannan suka fito, sabreen tace sweet kaje masallaci kaji lfyana kalau, da sauri ya tafi ita kuwa tayi sallah seta kwanta. Da suhail ya dawo d'akin hafsat ya shiga tana bacci dan bata kwanta da wuriba kuma bacci sosai takeyi dan batasanma ya shigoba, bargo yaja ya rufeta sannan ya fito yayi gun sabreen. Tana kwance tana b'ari😨, magani ya d'auko ya d'agota yasa mata a baki yana cewa sorry wifey wannan duk laifinane, yana zuba mata ruwa a baki. Bayan tasha maganinne tayi murmushin k'arfin hali tace ba laifinka bane sweet ciwone daga ALLAH kuma zan samu lfy insha Allah ka dena damuwa pls😊, rungumeta yayi yace am sorry wifey😘, tace bakomai bacci nakeji, jallabiyanshi ya cire ya kwanta sannan ya jawota kirjinshi, kwanciya tayi tana murmushi tace tnx yah suhail😜. Dariya yayi yace bakida lfyanma amma kina tsokana koh😘? Tace ai naga dukka damune shiyasa, yace toba dole in damuba sabreen da ana iya nunawa masoyi zuciya toda fiskarki zaki gani a cikin nawa zuciyan, sabreen kinsan yadda nake jinki a raina kuwa, wlh sabreen ina miki k'aunar da nikaina bansan iyakansaba kuma banama so in sani saboda inhar nasan iyakansa toba sonki nakeyiba....bakinta yaji a cikin nashi tanata tsotsonshi sannan ta sake tana murmushi tace nasani MAI ZAFINAH, you don't have to say okey? "nd i luv u so much more SABSU😘". Dad'i sosai yaji sannan sukaci gaba da kissing d'in junansu💞. 10 suka tashi cikin ikon Allah sabreen taji sauki sosai murmishi sukewa junansu daganan dai yaje ya mata wanka tasa kayan ball d'in nasshi ta wuce kichine kanta ko d'ankwali babu. Tana fitowa suka had'u da hafsat a palo,hafsat se kallon banza take mata. Ita kuwa sabreen wucewa tayi tace hafsat an tashi lfy? Hafsat tayi banza da sabreen😚, se sabreen ta wuce ta had'a musu breakfast shi kuwa suhail lokacinne ya fito ya karaso har inda hafsat take yace my luv an tashi lfy😘? B'ata rai tayi tace wannan shine adalcin kenan D, se yanzune zakaje dubani, itafa da asuba kaje dubata kuma ni ina kayan ball d'in meyasa baka baniba ita ka bata, gaskya ba haka ake adalciba nidai wlh ban yardaba😠. Suhail yace my luv naje kina bacci, kuma riga kema zan baki naki kiyi hakuri pls. Hafsat tace kumaka jamata kunne ta dena min kallon banza dan bazan d'auki wannan iskancinba😏. Da sauri sabreen ta fito tace hafsat yaushe na miki kallon banza? Hafsat tace rufemin baki munafuka har kina k'in auren ashe dama kina so makaryaciya kawai kinji kunya wlh sabreen😠. Mari mai kyau sabreen tabawa hafsat😳 a fiska ranta a b'ace😏tace ki gyara kalaman hafsat banason wawanci😏. Suhail yace sabreen me haka, waya shigo dake cikin magananmu? Sabreen tace ita😏, suhail yace ki bata hakuri, sabreen tace in bata hakurifa kace? Ran suhail abace yace eh kiba hakuri😠 suna kallon juna babu fara'a😠😠 Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim Sad-Nas 125-126 Sabreen ta maida kallonta kan hafsat tace kiyi hakuri☺. Wani sanyi suhail yaji a ranshi seyace pls my luv ki hakuri kinji, hafsat tace bakomai tunda ta gane kuskurenta😏amma wlh kaja mata kunne karta yarda ta sake gwadawa dan kai kasanni D kuma kasan dai sabreen bazata iya fad'a daniba😠. Suhail yace hakan bazai sake faruwa pls kuyi kokarin kwantarmin da hankali baku tayarminba👏🏻, sabreen tace "am sorry swtee" tana murmushi😊, shima murmushin ya mata sannan ta wuce kichine. Zaune suke dukkansu sunna breakfast a daining babu wandan yake cewa komai har suka gama se sabreen ta kwashe kwanukan taje kichin tana wanke wanke dayake basu da mai aiki. Harta gama ta gyara gurin tas sannan tazo ta wucesu ta shiga d'akinta. Jeans black tasa da wani riga mara hannu d'aya ta gyara gashinta tayi wanka da turare seta kwanta abinta tana tunanin sunan da hafsat ta kirata dashi wai munafuka😠sunanda ko a lahira masu wannan sunan azabansu dabanne. Suhail ne yayi sallama ya shigo yana kallonta, ta amsa sallamar ranta a bace😏. Da sauri ya kara ya zauna kusa da ita tare da janyota gateshi yace wifey yanaga kin had'a fiska haka dukda wannan ado da kikayi? Shuru tayi bata dashi komaiba😷, yana shafa hannunta da yake waje yace pls wifey talk to me😘tare da bata peck a wuyanta. Sabreen tace inace nikayiwa haka koh😚? Murmushi yayi yace wlh ki dena murgud'amin karamin bakinkinnan inba hakaba zan cijeki😀, sake murgud'awa tayi aiko seya juyata tare da kwantar da ita ya fara kissing nata😋. Tureshi tayi ahankali tareda kawar da kanta gefe tace yah suhail ka tashi a kaina mun b'ata😠. Suhail yana kwance a jikinta yace kidai fad'i gaskya kodai na miki nauyine😜? Dariya abin ya bata tace ainiba raguwa bane yah kamal daya fika jikima ina iya d'auka bare kuma kai😏, suhail yace to nidai ban yaddaba idan kuma kinaso in yadda toki barni a haka😀. Sabreen tace bazan bariba bani kake had'awa fiskaba d'azu😒. Suhail yayi murmushi yace am sorry sweetheart kinsan ku mata kuna da kishi, ita hafsat ta kasa b'oye nata kishin sannan kinga dake na kwana banaso tayi fushine kuma wlh baikamata ki maretaba wifey itace babbafa akan. Sabreen tace ammafa munafuka ta kirani dashi kuma ni banga munafurcin dana mata sweet😏. Suhail yace dukda haka dai aibake take maganaba dani takeyi banso ki shigo cikiba wlh sam banji dad'iba😌. Sabreen ta marairaice tace alright am sorry okey? Murmushi ya mata yace komai ya wuce wifeynah pls kidena kulata kodata nemeki da fad'a pls👏🏻? Sabreen tace insha Allah zanyi kokarin kiyayewa amma karfa ta wuce gona da iri dan naga abin nata harda sharri wai ina mata kallon banza wlh ban mataba sweet gaishetafa nayi tak'i amsawa😚. Suhail yace to shine kike min haka😚, dariya sabreen tayi tare da cizan gomusa a hankali😊, yace kiyi hakuri zan mata magana kinji, pls wifey karyi fushi dani bazan iya jurewa fushin kiba pls👏🏻? Rungumeshi tayi yana kwance akan kirjinta hannayenshi suna kan bubs nata yana matsesu a hankali😋yace ko zamu bugane? Tace mene kenan? Tashi yayi akanta ya kwanta akan gado seya janyota jikinshi ya tallafo kanta tare da far kissing nata. Sabreen ta janye bakinta tace sweet baka gajiyane? Yace bazan tab'a gajiya dakeba wifey, banama fatan in gaji dake wlh😘. Hannunta yakamo yakai kan🍌shi🙄razana sabreen tayi dan yadda taji 🍌abun ya tsaya atsaye. Suhail yace pls wifey ki taimakamin☺tare da rungumeta a jikinshi yace I LOVE YOU SO MUCH SABSU😘😘😘 Sad-Nas [10/27, 3:21 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 127-128 Babu yadda sabreen ta iya haka suhail ya b'ata mata wankanta, amma batasha wahala sosaiba suka wuce toilet sukai wanka. Haka suke a koda yaushe har ya karasa mata kwananta yau zai koma gun hafsat kuma tayi wankan tsarki dan 3days takeyin period nata ya d'auke. Bayan sabreen ta gama girkin ranane sam suhail baiso sabreen ta fita girkiba ya wani marairaice mata itacema taketa lallab'ashi tana cewa 2days nefa kawai kuma ai hafsat ta fara sallah kaga zaka sake cin saon amarci😜. Rungumeta yayi yace dukda haka dai sena buga yanzu zamuyi na bye pls wifey😔? Kiss mai sanyi ta bashi a ido😘 tace okey naji to sannan suka fara bugawa😜. Hmm abun nasu dai ba sauki seda ya gamsu iya gamsuwa sannan ya rabu da ita amma yana kwance akanta bai tashiba😋. Sabreen tace sweet tashi mana, yace no wifey ki bari su gamayin good byee mana😀, dariya sosai tayi tace wani irin good byee kuma bayan wanda sukayi yanzu? Yace no bakiga nawa bayaso ya fito bane saboda kin rikeshi😃. Dariya sukayi a tare tace pls ka tashi sweet, yace ban gama zubaba tukunna senaji na gama😎, 🤔sabreen tace bari na gwada mishi abinda nakewa yah kamal, nan da nan ta fara shafar cinyanshi cikin wani irin salo🤗da sauri suhail ya kamo hannunta yana cewa pls ki bari, sakeyi tayi aiba shiri ya tashi ya wuce toilet yana dariya😃. Itama dariyan takeyi tace ai kuma shikenan na ganoka😜. Bayan sunyi wankane tace toka tafi gun hafsat se bayan 2days ka dawo na bar mata kai gabad'aya🤗, yace to shikenan bye👋🏻, itama tace byee tare da juyawa tana gyara gadonta shikuwa yana binta da kallo ko juyawa tajiyi😎. Da sairi ya dawo yayi hugging nata ta baya yace ashe da gaske kikeyi, tace eh mana pls kaje😘, yace ok bayee seta mishi kiss sannan ya fita. 5:00pm sega zainab kawar hafsat ta karb'owa hafsat magani daga gun wani boka suka wuce d'aki dama suhail ya fita ita kuwa sabreen inba girkinta bane dama bata fita. Zainab tace ki zuba a abincinku koda kinci babu matsala akansu kawai zaiyi aiki zai tsaneta itama haka😏. Hafsat taji dad'i tace nagode wannan fa? Zainab tace wannan kuma a hannunki zaki shafa lokacin kwanciyanku seki shafe jikin suhail dashi koda ya koma gun sabreen to bazai tab'a iya kusantartaba. Hafsat tace nagode seta d'iba kud'i tabawa zainab tace sekin jini😀 suka tafa zainab ta tafi. Hafsat ta gama girkinta seta d'ibawa mai gadi nashi sannan ta zuba maganin acikin nasu ta kimtsa komai takai daining. Bayan sallan isha suhail ya dawo gida, d'akinshi ya wuce yayi wanka sanna ya fito dukya damu yaga wifeyn shi, hafsat ta fito da murna tace sannu da dawowa D, yace yawwa my luv ya manna mata kiss😘. Sabreen ce ta iso tare da cewa sweet sannun da dawowa, gunta ya karaso yace sannu wifeynah😘. Haushin sunan nasu hafsat taji tace bisimillah muje muci abinci, sabreen tace sannu da aiki😊, hafsat tace yawwa tana murmushin mugunta😆suka zauna dukkansu😔😔 Sad-Nas [10/27, 3:22 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) THANKS FOR D LOVE FANS SAD-NAS LOVES YOU MUCH😘😘😘 129 Salma tace muhsin pls ka bari sabreen, zata cutufa, muhsin yace toke kinaga kina da halin da zaki iya cetonta kenan? Salma tace kwarai kuwa zan canja musu abincin, muhsin yace no banaso ki shiga hidimarsu dan haka ki rabu dasu. Salma tace noo muhsin idan maganin yayi aiki fa? Muhsin yace salma inaso kisan cewa rayiwar sabreen ba'a hannunki yakeba dan kinaga kina iyayin wasu abubuwa pls ki barsu👏🏻. Babu yadda salma batayiba amma muhsin ya hanata suna gani hafsat ta zubawa suhail ta zuba nata sannan sabreen ta d'iba nata suka faraci😓. Tunda suhail yakai loma d'aya yaji wani iri a tattare dashi, haka itama sabreen. Basuci dewaba sukace ya ishesu a tare. Hafsat tace D kanaso inyi fushine, yace wlh nakoshi danaje gun mum naci abinci wannanma dan karki fushine yasa naci. Sabreen ta mik'e batare datace komaiba ta wuce, harta d'anyi nisa se hafsat tace sabreen babu sallamane? Wucewa tayi batace komaiba ta shige d'aki. Suhail yana so ya mata magana amma ya kasa, se hafsat tace D meyake damun sabreen ne ko seda safe yau bata manaba kodai kishine ya kamata, hmm lallai kam Allah ya k'aramin hakuri😏. Kwata kwata ya rasa meke damunsa seya mik'e zaibi sabreen d'aki hafsat tace D ina kuma zakaje? Yace zanje inji kome yake damuntane, hafsat tace gaskya ban yaddaba ai girkinane😠. Babu yadda ya iya haka ya dawo suka wuce d'aki, toilet ya shiga yayi alwala itama haka sukayi nafila tare da addu'oi sannan suhail ya cire kayanshi. Cikin dabara hafsat tasa hannunta a walldrop kaman tana nema wani abu seta d'ibi maganin ta shafe hannunta dashi sannan tazo ta kwanta tare da kashe wuta. Suhail zai kira sunanta seyace wifey nace....bai k'arasaba seyayi shuru lokacin daya tuno ace hafsat ce. Hafsat tace dan kanaso ka b'ata min rai shine kake kiran,sabreen anan ko😞, suhail ya kamota yana cewa pls kiyi hakuri wlh ba haka bane, hafsat taki sam da haka suhail yayita rarrashinta tana k'i harya fara kissing nata tare da shafeta. Dad'i sosai takeji yanata wasa da ita daga nan dai ya cire mata kayan jikinta yana shafeta sannan ya cire nashi, itama a hankali ta fara shafe wuyansa har gun mazaunansa kamar yadda zainab ta gaya mata, haka dai ta gama shafe suhail da magani daganan ya shigeta tanata kuka shi kuwa se sunan wifey yake kiranta dashi. Hafsat haushi kamar ta mutu ga azaba gashi yana kiran wifey i love you so much. Seda suhail ya gamsu sannan ya barta yana sauke nunfashi. Hafsat se kuka takeyi amma sam fiskan sabreen yake gani tana zaune akan gadonta tana kuka. Da sauri ya shiga toilet ya watsa ruwa sannan ya had'awa hafsat nata yazo ya d'auketa yasata acikin baf, hafsat tana lura dashi kamar hankalinshi baya jikinsa😳tsoro ya kamata tace kardai wani abu yasami suhail d'ina😰, ta daure tace D lfy kuwa? Kallonta yakeyi kamar wawa yace hafsat sabreen ce taketa kuka zanje in dubata😒, hafsat tace no D nikuma bazan iyayin wankanba pls karka barni😭aeta fara kukan gulma dan tasan bayason jin kukan mace. Atake ya rungumeta yana cewa shikenan bazanje ko inaba kiyi shuru to, amma har yanzu yana ganin fiskan sabreen kaman a mafarki tana kuka😭 gabad'aya a rikice yake🤔🤔 Sad-Nas [10/27, 3:22 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-anas) 130 Bayan sunyi wankane tasa kayanta suka kwanta bacci sam hankalinta ba'a kwanceba tanata tunanin ya akayi suhail yaji kukan sabreen, dan ita dai sam bataji kukan sabreenba🤔. Da haka bacci ya d'aukesu basu suka tashiba se asuba. Suhail yayi sauri yayi wanka itama ya taimaka mata tayi dama ya canja zanin gadon. Yace na tafi masallaci, tace to sannan ya fita. Bayan ya dawone ya wuce d'akin sabreen arufe yake, tazo ta bud'e tare da cewa ina kwana, kallonta yakeyi yace lfy ya kike? Tace lfy lau kanta a sunkuye. Suhail yace kina dai lfy koh, tace eh sedai inaso inje gida😒, suhail yace wani gidan kenan? Sabreen tace gida gunsu kakana😒. Suhail yace lfy, tace lfy lau kawai nayi kewarsune inaso in tafi😏, suhail yace sanreen lfyanki kuwa yaushe mukayi aure har zakice zakije gida? Sabreen ta d'ago da kanta tace saboda na dena sonka suhail😰bamma san ya akayi na aurekaba nika sauwakemin in tafi wlh bana sonka😭. Hankalin suhail ya tashi seya had'a fiska yana cewa tose me idan bakya sona sabreen aibase kin tambayeniba kina iya yin duk abinda kikaga dama😏. Mamakine ya cika sabreen tace yah suhail ni kake gayawa haka😰? Suhail yace dama zuwa nayi inga kokin tashi shine kika isheni da surutun banza bani da lokacin ya fita ya barta a tsaye tanata kuka da kuma mamaki😰. Seda suhail yabar gurin sabreen se yaketa tunanin meya gayawa sabreen ne🤔, kuma meyasa ta gaya mishi wannan maganan😁. Ita b'angaren sabreen d'in haka taketa tunani tana kwalla tare da tunanin kodai suhail yaji hafsat tafita ni'imane shiyasa yaketa gaya mata bak'ak'en maganganu😰. 10am hafsat ta gama shirya breakfast se dad'i takeji a ranta💃🏻. Ado sosai tayi suka fito tare da suhail suka zauna se hafsat tace barina dubo sabreen😉. Koda taje sabreen tana sa kaya, hafsat tace sorry ke muke jira, sabreen tace kuci ina zuwa. Suna cikin cin abincin segata ta fito da doguwan riga yar kanti mai kyau red da hula akanta. Tunda ta hango suhail taji ranta ya b'aci shima kuma haka😏, ita kuwa hafsat tana lura dasu tanajin dad'i😊. Hafsat tana zubawa suhail abinci kenan se sukaji anata buga kofa, suhail ne yaje ya bud'e kofan tare dayin murmushi yace salma, murmushin tayi itama tace na'am ango😊, suhail yace keda muhsin ne? Tace eh amma yaqi shigowa sauri mukeyi wlh nazone mu gaisa sama sama, suhail yace toni bari inje mu gaisa ki isa suna ciki, salma tace to sannan ta wuce shima ya fita. Da sauri sabreen ta mik'e tana dariya😀tace salma sannu da zuwa, salma ta rungume sabreen da murnanta tace yawwa sabreen ya kike? Tanayiwa hafsat wani irin kallon da seda hafsat ta razana da sauri ta tashi ta wuce d'akinta😳. Sabreen ta saki salma tace lfyata lau muje ku gaisa da hafsat🙄koda sabreen ta juya se bataga hafsat agunba. Salma tayi murmushi tace aita gudu😊, sabreen tace wani irin gudu kuma? Salma tace muje mu zauna, sabreen tace to muje d'aki sannan suka wuce... Sad-Nas [10/27, 3:22 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 131 Bayan sabreen sun shiga d'akine salma tace sabreen sauri nakeyi wlh akwai inda zamujene. Sabreen tace ok amma ina sweet na yaje kuma? Murmushi salma tayi aranta tace Allah na gode maka yanzu kin dawo hayyacinki sabreen tun lokacin dana rungumeki😊, sabreen tace salma murmushin me kikeyine? Salma tace naji kince ina sweet d'inkine😉nace soyayya ruwan zuma😜. Dukan wasa sabreen takaiwa salma tana dariya tare da cewa baki da dama🙊seta tuna ashefa ba munna bace, tace pls kiyi hakuri salma😊. Salma tace me aciki ai mun zama d'aya yanzu karki damu ki saki jikinki dani sosai sabreen sweet naki yana waje suna gaisawa da muhsin😀, sabreen tace ok muje kici abinci dukda dai tasan salma bata tab'a cin abinciba sedai tasha ruwa. Salma tace nagode sabreen pls ki kula da kanki sosai sannan ki yawaita yin addi'oi da kuma nafila kinji? Dad'i sosai sabreen taji aranta kuma tace yau aljana ce take cemin inyi addu'oi da nafila🤔, salma ta katseta da dewa ai muma musulmaine kuma bama cutarwa dan hakan ki dena tunanin komai acikinmu akwai mutanen kirki sosai sabreen kinga muhsin shine yaron sarkin garinmu kuma shi kad'ai ne d'ansu yana sona sosai sannan shi sam baya shiga hidimar mutum koda kuwa ya sanshi amma saboda soyayyar da yakemin nagaiyatoshi rayuwarki da miji wannan shine k'aunar da nake miki sabreen sorry SABSU😜 nina tafi. Sabreen tayi dariya tare da cewa ngode sosai salma ki gaisheda muhsin, salma tace yace yana amsawa wai in gaisheki😊, sabreen tace yaushe kika gaya mishi🙄? Salma tace ai duk abinda muke cewa yana jinmu baye😀👋🏻. Sabreen ta tsaya tana murmushi tare dabin salma da kallo hartafita☺. Bayan ta fitane se suhail ya shigo gida sabreen tana zaune a daining, k'arasowa yayi tare daba sabreen peck a kumatu yace zamu bugane😜? Dariya sosai sabreen tayi tace nidai babu ruwana🤗, sannan taje ta kira hafsat suhail yanata binta da kallo yana mamakin abinda ya faru a tsakaninsu da asuba yanata mamaki tare dason tambayar wifey'nshi💃🏻💃🏻💃🏻 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 132 Bayan sabreen ta kira hafsat ne se suka dawo atare, jikin hafsat a sanyaye ta zubawa suhail abinci sannan ta zubawa kanta, sabreen ma tad'iba suka faraci. Sugail se satan kallon sabreen yakeyi ita kuwa hankalinta nagun salma, tana mamakin irin son da salma take mata, kuma wai muhsin d'an sarkine amma sam bayida wani girman kai ko son nunawa😊hmmm lallai ashe aljanunma akwai nagari. Ya Allah ka mana tsari da mugayensu ameen. Suhail yana lura da sabreen se murmushi takeyi ita kad'ai yace wifey lfy kiketa muemushi ke kad'ai? Kanta ta d'ago ta kalleshi ita kamma batasan tana murmushinba☺ tace ba komai salma ce ta kusayin aure😀. Suhail yace ah gaskya na mata murna muhsin zata aura? Sabreen tace eh shine. Suhail yace Allah ya tabbatar musu da alkhairi tace ameen tare da hafsat. Aziciyar hafsat kuwa cewa take to meyasa salma tamin irin wannan kallon, dan gaskya na tsorata sosai wlh😨ni garama tayi auren dan tadena zuwa gidannan😏. Da rana sabreen tana kwance suna waya da munna se munna take ce mata niko sabreen kin gayawa suhail ko wacece salma? Sabreen tace hmm kedai bari kawai munna wlh nima abin yana damuna wataran kinga suhail mijinane na har abada inaga bai kamata in b'oye mishiba ko? Munna tace gaskya kam amma ki bari idan kun sake had'uwa da salma seki tuntub'e da zancen. Sabreen tace to nagode wai ke har yanzu baki da cikine munna? Munna tayi dariya tace semun huta tukun😜, sabreen tace lallai kam nidai ko yanzu na samu inaso, munna tace nasani ai burinki shine Allah ya baki d'a namiji dan kiyiwa yah kamal takwara koh? Sabreen tace wlh kuwa amma dai Allah ya bamu masu albarka koma wani irine inaso😀. Munna tace ameen sannan sukayi sallama. Da yamma suhail ya shigo gida ya kirasu a palo sukaje se yake tambayansu wani irin mota suke so? Hafsat tayi shuru tana jiran abinda sabreen zatace, se sabreen tace duk wanda muka samu muna godiya😊. Suhail yace hakane my love? Hafsat tayi murmushi tace eh D hakane😊. Suhail yace to shikenan ko wacce ta gayamin colour nata, hafsat tace nidai ash nakeso😊, suhai yace ok wifey kefa? Sabreen tace nidai bani da zab'i duk wanda ka zab'a min😊. Suhail yace to shikenan zaku iya tafiya dama kiran kenan😊, sabreen tace to mungode sannan ta wuce d'akinta hafsat se kishi ya kamata tana tunani yanzu wani iri D zai samowa sabreen😁. Suhail da hafsat suna kwance tanata mishi magana akan salma wai salma tanata mata kallon banza dan haka yahanata zuwa gidan kuma ko gaisawa basuyi suka wuce d'aki ita da bareen. Suhail yace baku gaisaba kuma, tomeyasa? Hafsat tace oho kuma dai ni nasan babu abinda na mata😏. Suhail yace kiyi hakuri zanyiwa sabreen magana kinji? Hafsat tace toba komai sannan ta fara fashe suhail da magani, shima yana biye mata har suka lula😋. Gaskya duk mai mata biyu yana morewa sosai, gida biyu maganin gobara😎 yanzu ku dubi yadda SABSU yake morewa😋 gaskya ina shawartan mazaje dasu k'ara aure dan su dinga morewa kamar SABSU gasu dukkansu amarene😋😋. Ku kuma mata kuyi hakuri ki dena kishi ko wacce da halinta zata zauna dan haka kubar mazajenku su kara aure amma fa banda mijin SAD-NAS😜😜😜 Da asuba bayan suhail yaje masallaci ya dawone seya wuce gun sabreen ya zauna akan gado har ta idar sannan tace morning yah suhail😜, suhail yana kallonta cikin so da k'auna yace morning wifey kin tashi lfy? Tace lfy lau😊, yace zaki gane ai anjuma bani kike cewa yah suhail ba😎. Dariya tayi tace nifa sweet nace baka daiji da kyau bane😉. Suhail ya bata peck akan idonta yace yau kwana zanyi ina bugawa shiyasa nake tausaya miki😋, sabreen tace haba sweet wlh banda lfy fa nak'i gaya makane kawai jiya da zazzab'i na kwana wlh😨. Suhail ya sauko k'asa ya kama hannunta yace meyasa kikayi haka wifey banaso ki sake yin haknji😘? Sabreen tace shine ka damu haka, aina samu sauk'i to bazan sakeba😊. Rungumeta yayi a jikinshi yana shafa bayanta yace wifey a ina su salma da muhsin suke ne a garinnan? 😳🙄Sabreen ta tsorata sosai dajin tambayar da suhail yayi mata😳🙄😳 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAIAN💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 133 muryan salma sabreen taji a akunnenta tana cewa sabreen kice mishi inanan cikin gari bamu da nisa sosai, amma bakisan inda muhsin yakeba. Ai kuwa haka sabreen ta gayawa suhail, se yace ok lokacin da salma tazo sun gaisa da hafsat? Sabreen tace a'a, suhail yace meyasa to? Sabreen ta d'ago daga jikin suhail tace saboda hafsat ta shige d'akinta da wuri nikuma se bancewa salma taje su gaisaba saboda naga tana saurine. Suhail ya rik'e kumatun sabreen yace wifey pls karkisa komai a ranki amma ya kamata ace sun gaisa ai inace dukku friends ne😊? Sabreen tace eh kayi hakuri sweet zan gyara nan gaba amma wlh bada gangan nak'i su gaisaba☺. Suhail ya sake rungumeta yace bakomai wifey na fahimceki kawai dai bana so hafsat taga kamar nafi fifitakine akanta kuma inaso kuyi zaman lfy da ita ku had'a kai pls wifey indai kina sona😘. Sabreen bataji dad'in abinda suhail yace mataba😒amma sam seta daure tana murmushi tare da cewa insha Allah zaka samu farin ciki daga garemu sweet😘. Dad'i sosai yaji yana kallonta, se tace ya kamata ka tafi danka dad'e😊. Suhail yayi mata sallama sannan ya tafi. Salma ce ta fito a d'akin sabreen har sabreen ta tsorata, se salma tace kiyi hakuri sabreen. Sabreen tace bakomai salma na fara tsoro gaskya kinga suhail ya fara min tambayoyi akanku kodai akwai abinda yake zargine? Salma ta rike hannun sabreen tace baya zargin komai sabreen hafsat ce tske son had'aku dashi kawai, sabreen tace kamar yaya? Nan salma ta kwashe lbrn abinda ya faru tsakanin zainab da hafsat ta gaya mata tas, sannan taci gaba da cewa naso hanaku cin abincin sabreen amma hakan baiyuba saboda yadda muhsin ya b'ata rai wai bayaso ina shiga hidimarku dukkanku, da ace ke kad'ai toba damuwa amma yanzu bake kad'ai bace. Haka na bari muna kallo kukaci abincin sabrren kuma maganin ya kamaku keda suhail har kikaji bakyason zama a gidan zaki koma gunsu kaka. Nan sabreen ta tuna yadda sukayi da suhail😳abin ya mata mamaki sosai, tacewa salma toya akayi muka koma daidai? Salma tace da muhsin yaga nayi mushi sosai shine ya d'aukoni da safe ya kawoni gunki yace da idan na rungumeki to maganin ya karye kenan kuma bazai sake tasiri a jikinkiba, shi kuwa suhail da kuka gaisa da muhsin to duk ya cire mishi asirin a jikinshi kuma shima bazai sake tasiri akankuba, sannan kinsan me sabreen nayiwa muhsin alkawarin cewa bazan sake shiga hidimarkuba saboda da haka nizan tafi bazaki sake ganina nan kusaba idan suhail ya sake tambayana kice mishi munyi tfy da iyayena kinji😔.? Sabreen ta rungume salma tana kwalla tace dan Allah salma karki barni nayi sabon da bazanso murabu ba pls😰? Salma tayi murmushin karfin hali tace kiyi hakuri sabreen nima banso in barki amma hakan shine mafita dan kar nan gaba in kasa hakura akan abinda hafsat take miki dan zan iya d'aukan mummunan mataki akanta kinga kuma hakan bazaiyi kyauba😒 shiyasa nace ki yawaita yin addu'oi dan karki dogara dani sabreen kinga nima da Allah na dogara kuma wataran zan tafi inda kamal ya tafi☺. Kuka sosai sabreen takeyi dajin kalaman salma, tace kina nufin yanzu inkin tafi shikenan bazamu sake ganin junaba😰? Salma tace eh sabreen😥amma ina so kisan cewa koda yaushe "KINA RAINA" SABSU😭. Rungume junansu sukayi sunata kuka😭, salma tace zaki iya gayawa suhail cewa mubar garin nanne kwata2 an tura babana zuwa wani k'asa daban ne😰. Kuka kawai sabreen takeyi salma tace sabreen nina tafi muhsin yana jirana bye😊. Sabreen ta rik'e hannun salma tana cewa salma pls ki dawo gareni😰 amma ina salma seta b'ace yayinda hannun sabreen yake tsaye a iska tanata kuka mai k'arfi sega suhail ya shigo da sauri😳da gudu ta rungumeshi tana kuka 😭😰😢 Sad-Nas [10/27, 3:23 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 134-135 Suhail yace wifey meya faru, kodai jikin nakine, yanata tambayan sabreen hankalinsa a tashe. Sabreen ta tsagaita kukan tace kawai na tuna da iyayenane da kuma yah kamal😢. Suhail ya sake rungumeta daga shi se boxxer a jikinshi yayinda sabreen taketa shafe bayanshi wai ita a dole tana goge maganin da hafsat take shafa mishi. Shi kuwa suhail gaba d'aya seya rikice da abinda sabreen take mishi, saketa yayi yaje yasa key a kofan d'akinta sannan ya dawo ya rungumeta tsam a jikinshi😔. Sabreen bata dena shafar bayanshiba, shi kuwa gogan tuni🍌shi ya kasa zama guri d'aya se yawo yakeyi a jikin sabreen🙈, d'ago da kansu sukayi suna kallon junansu cike daso da k'auna💘aise suhail ya kasa jure kallon sabreen kawai ya shiga kissing d'inta itama haka😋. Ahankali ya kashe wutan d'akin tare da haurawa da sabreen kan gado🙄. Salo sosai yake gwada mata ita kuwa sauraronsa kawai takeyi daganan ta mance komai suka fara bugawa😜. Hafsat kuwa taga suhail ya jima sosai seta biyo bayanshi tanata salma😳. Suhail zaiyi magana kenan se sabreen tasa bakinta a nashi tana mushi wani irin salo tareda sake matseshi a jikinta suna LOVE💋☺. Hafsat kamar zata b'alla kofan amma sam sam sabreen tak'i ta saki suhail sema sake shige masa jiki takeyi. Azuciyarta kuwa cewa takeyi hafsat bazaiyu inci gaba dacin abincinkiba wlh dolene in samo mafita koki bar gidan koni in bari amma dole suhail ya raba mana gida wil😠. Suhail da kyar ya kwaci kanshi agun sabreen nanma ta rike fiskanshi da hannayenta tana magana ahankali cikin shagwaba tana cewa pls sweet karka tafi wlh ban gamsuba😟, tana kissing nashi😀. Suhail yace am sorry wifey yau ai muna tare pls ki barni inje zata fushi wlh😘, sam sabreen tak'i tace "one more" pls? Suhail yace no wifey i have to go yana k'okarin tashi se sabreen ta janyoshi tare dasa mishi bubs nata a cikin bakin😋ai se gogan yaji bazai iya hakuraba haka yayita tsotsa sabreen tana murmushin mugunta a ranta😏. Kusan 1hr hafsat tana tsaye agun bakin ciki yazo har wuyanta😡😁. Se alokacin sabreen ta rabu dashi tana sauke numfashi😃. Shima suhail d'in haka yayi saurin sa boxer'n shi sannan ya kunna wuta yaje ya bud'e kofan😔. Kunya yaji sosai, hafsat kuwa kan sabreen tayo da saurinta dama sabreen tasa kaya ajikinta aise hafsat ta janyota da fad'a😡. Ai kamar sabreen tana jira itama ta kamota suka fara fad'a😳da sauri suhail ya rabasu tare da shiga tsakaninsu yana cewa me hakane dan Allah? Sabreen se gwalo take yiwa hafsat😜, aiko se hafsat ta janyo gashin sabreen tana cewa shegiya karuwan banza wlh zaki gane kurenki😁. Sabreen ta hankad'an hafsat da kafanta hafsat ta koma baya, se sabreen tace ai gara karuwa so dubu akan keda kika kaucewa Allah. Kuma ni ba karuwanci nayiba tunda mijinane na sunna, seta fara lashe bakinta da harshenta😋tana yiwa hafsat😚. Kuka hafsat ta fashe dashi tana cewa wlh kaji kunya yah suhail kuma wlh sedai ka zab'a koni ko ita yau😭. Suhail yace my love pls kiyihakuri ki dena fad'an haka dukkanku ina sonku bazan iya rabuwa dakuba dukkanku😔👏🏻. Hafsat tace to shikenan nizan tafi gida idan ka zab'a seka sanar da mum ta gayamin😭. Bayan hafsat ta fita a d'akinne se suhail ya juya yana kallon sabreen cike da damuwa a ranshi😨😒 Sad-Nas [10/27, 3:24 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 136 Da sauri sabreen tazo inda yake tsaye tasa hannunta a wuyanshi ta marairaice😟sweet yanzu shikenan hafsat tana gadara da mum, ni kuma bani da kowa sweet ba iyayena babu yah kamal mai sona gaskya bazan iya rabu da kaiba sweet pls😰? Tausayinta ya kamashi sam bayaso yaga sabreen tana cikin damuwa rungumeta yayi sosai a jikinshi yana shafan gashinta yace babu wanda zai rabani dake wifey "you ar the only one that makes me happy i won't live you sweethear i promise😘" pls ki dena damuwa jinki? Kanta ta d'ago tace "are sure?" Yece yes SABSU ina tare dake har abada wifeynah😘. Dad'i taji sosai tace I LOVE YOU SWEET☺, yace "I LUV U MORE SWEETHEART" bari inje gun hafsat kinji? Tace ok😊 sannan ya fita. Dariyan mugunta sabreen tayi tace ke tak'amarki boka ko, toni ba boka da ikon Allah zanyi maganinki😏. Kuka sosai hafsat takeyi tana had'a kayanta sega suhail ya shigo. Rik'ota yayi yanata rarrashinta amma sam tak'i tace in banda cin amana kana d'akina amma kaje ka nemi sabreen yah suhail wannanma ai tozartawa wlh nika sakeni bana so😭, sihail ya rungumeta a jikinshi tsam yace pls my luv am sorry wlh bawai abinda yakainiba kenan kawai dai sharrin shaid'anne pls kiyi kiyi hakuri banyi hakan dan in b'ata miki raiba am so sorry my luv😘. Hafsat tayita kokarin ta kwace jikinta agun suhail amma ta kasa se kuka takeyi tana cewa kuma kanji ina buga kofa ka manna min hauka kai wato ka samu gidin dayafi nawa ko yah suhail😭? Nidai SAD-NAS dariya nayi sosai anan😆😆😆. Shi kuwa suhail yace pls ki dena fad'an haka mu luv am sorry okey? Tace wlh gida zan tafi idan kanaso in hakura to sedai ka SAKI sabreen😭. 😳suhail yace haba my luv ki dena fad'a haka pls ni bazan iya rabu dako d'aya ba duk ina sonku pls😒ya marairaice mata, hafsat tace to wlh nina hakira na barmata kai matsa min in wuce😡, sam suhail yak'i barinta yanata rarrashinta amma sam tak'i daga karshe tace ta hakura seyayi kissing nata yace bari nayi wanka ina zuwa😊. Kafin suhail ya fito daga wanka hafsat ta fita ta tafi gida gun mum. Koda ya fito sebai gantaba kuma baiga akwatin da take had'a kayantaba hakan ya tabbatar mishi da cewa ta tafine😬. Bayan ya gama shiryawane seya wuce gun sabreen tayi kwanta tasha ado tana kwance. Suhail ya karaso yace wifey bari naje gun mum hafsat ta tafi gida, sabreen tace pls kayi hakuri sweet dukni naja maka wannan abun😔. Suhail yajata jikinshi tare da manna mata kiss yace ba laifinki wifeynah kidena damuwa bari naje gun mum d'in sena dawo😊. Peck ta bashi a goshinsa tace to Allah ya kare min kai😊, yace ameen nagode sannan ya fita. Ita kuwa sabreen tausayin sweet d'intane ya kamata😒😔 Sad-Nas [10/27, 3:30 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 137 Tun kafin suhail ya k'ara yaga call d'in mum, ya d'auka hello mum gani a hanyan zuwa, mum tace tose ka iso. Bayan suhail ya isone mum take tambayanshi waime ke faruwane tsakaninka da hafsat? Suhail yace meta gaya miki mum? Mum tace ta dawo tanata kuka wai ita idan bazaka zab'a ko ita ko sabreenba tota hakura. Mum tace meya faru ina jinka? Suhail yace mum matsala muka samu amma na bata hakuri kuma nace karta tafi amma dana shiga wanka kafin in fito senaga bata nan😒. Mum tace to suhail nidai abinda zan gaya maka shine kaji tsoran Allah duk amana suke agunka kuma duk wacce ka zalunta a tsakaninsu Allah yana gani, dan haka ka kiyaye ka zama mai adalci a tsakaninsu dan Allah? Suhail yace kiyi hakuri mum insha Allah hakan bazai sake faruwa kuma nagode😊. Mum tace to Allah ya maka albarka Allah ya baku zaman lfy, yace ameen sega hafsat ta fito daga d'aki mum tace hafsat kiyi hakuri ki bishi ku koma kinji? Hafsat tace ni wlh bazan bishiba mum sedai ya zab'i d'aya a tsakaninmu😰. Mum tayita rarrashin hafsat ita da suhail d'in amma sam hafsat taqi tace sam sedai ya zab'a😏. Mum taga dai da gaske hafsat takeyi se tacewa suhail to kawai inaga ka raba musu gida zaifi, ke kuma hafsat kiyi hakuri bazaiyu ya zab'i d'aya daga cikinkiba za'a raba muku gida ko wacce da nata. Hafsat tace eh na yarda amma kuma ni bazan bar wannan gidanba sedai ita ta fita😏. Suhail zaiyi magana kenan se mum tace hakan za'ayi suhail ka nemawa sabreen wani gurin daban☺. Suhail yace to shikenan mum zan nemi gidan haya se in sata kafin inyi mata nata😒. Dad'i hafsat taji😏 se mum tace toku tashi ku koma yaushe zaka samawa sabreen d'in gidan? Suhail yace zan tambayi wani abokina☺duk yadda ake ciki zan gaya miki. Mum tace to shikenan sannan hafsat ta fito da kayanta suka tafi. Duk tunanin suhail shine yadda zai fiskanci sabreen da zance😔. Tunda suke tfy babu wanda yace komai har suka isa. Lokacin sabreen tayi musu breakfast suka shigo tare bayan hafsat ta mayar da kit natane seta fito suka zauna a palo dukkansu. Suhail yace hafsat ina sake baki hakuri akan abinda muka miki ina fata zaki yafe mana? Hafsat tace bakomai ya wuce😏, suhail yace mungode kuma ranan da sabreen zata fita girki zan rama miki kwananki kinji? Dad'i taji memakon ta e ta yafe shima se tace toh harda murmushinta😊.suhail ya juya ya kalli sabreen yace inaso kibawa hafsat hakuri akan abunda muka mata. Sabreen tace hafsat kiyi hakuri😧, hafsat tace aiya wuce sedai a kiyaye gaba😏. Suhail yace to Alhamdulilah magana na gaba shine zan raba muku gida😒. Dad'i sabreen taji har cikin zuciyanta amma bata nunaba sam. Ita kuwa hafsat se kallon yanayin sanreen takeyi😆. Suhail yaci gaba da cewa sabreen kiyi hakuri hafsat zata zauna anan ke kuma zan nema miki wani gidan😔. Atake hawaye ya fara zuba daga idon sabreen😓 kome dalili oho? Daga suhail har hafsat sunga kwallan idontan, itadai hafsat dad'i taji sosai😚. Suhail kuwa tausayin sabreen ne ya kamashi😔ya rasa mezaice mata seta mik'e tare da ce musu ga abincinku akan dainning sannan ta wuce d'akinta tasa key. Bayan sun gama cin abincine suhail yaje yanata bugawa amma sam tak'i bud'ewa kuma bayajin muryanta. Suhail ya pls wifey let me in okey😒, amma sam tak'i harya gaji ya koma d'akinshi ya kira phone nata shima tak'i d'auka seya rabu da ita . Sabreen bata fitoba se 4:30pm ta wuce kichine ta d'aura abincin cikin k'ank'anin lokaci ta gama ta shirya komai sannan koma d'aki tayi sallan magrib da isha sannan tayi wanka tasa english wears riga da siket ta fito su hafsat zuna zaune a dainig babu wanda yace komai har suka gama ta wuce da'akinta. Suhail yayiwa hafsat seda safe sannan ya wuce d'akin sabreen lokacin ta kwanta da kayan jikinta dayake basu da nauyi. Sad-Nas [10/27, 3:31 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 138 Suhail yaje kusa da ita ko kallonshi batayiba ya rungumeta yace cewa wifey pls talk to me pls, shiru tayi tare da janye jikinta ta kwanta taja bargo😒. Hankali suhail ya sake tashi seya ce pls wifey bana son rashin magananki aguna kimin magana ki gayamin damuwanki pls? Wayan suhail ne yayi k'ara seya d'auka hello sadiq, sadiq yace ango kasha kamshi Suhail A Ahmad (SABSU). Sabreen tana iya jiyowa abinda sadiq yake cewa se tayi murmushi a ranta tace ashe dai har su sadiq sunsan da sunan😊. Suhail yace da ina kusa dana maka kyauta amma dai ka tuna min duk randa nazo kana da kyauta ran wannan kirarin daka min😃. Dariya sadiq yayi yace to dama dai ana son ganinka zuwa wani sati ne, suhail yace ok insha Allah zanzo, sadiq yace todawa zakazo kodai da kudkansu biyunne😜? Suhail yace baka da damafa sadiq😃, sadiq yace ai gaskyane dan ka zama babban mutum yanzu zamu nema maka gida na masu iyali dan nasan bazaka zauna agun mummy ba kuma. Suhail yace gaskya kam bazan iya zama agun mummy ba musamman ma inda SABSU mukazo gara hafsat. Sadiq yace to badamuwa a gaishemin dasu sena jika, suhail yace ok zasuji nagode. Bayan suhail ya gama wayanne yace wifey pls ki tashi muyi magana, sam tak'i. Yace toko in tafi da hafsat ne😜? Nanma ta mishi shuru😚. Suhail ya d'agota tare da juyo da ita tana kallonshi babu fara sam. Suhail uace haba wifeynah wlh fushi baya miki kyau pls ki sake fiskanki😘. Sabreen kamar kurma😷, suhai yace shikenan ki kwanta kiyi baccinki tunda bazakice min komaiba😒. Ai kuwa seta juya tare da matsawa can hefen gado yana kallonta ta kwanta. Shuru yayi yare da kwanciya kamar yayi bacci na kusan 30minit, seya fara juyi akan gadon yana cewa Subhanalillah wifey taimakamin da ruwa pls, shuru tayi tana jinsa seda taji yanata juyo yana cewa Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un sanna ta juya tana kallonshi se juyi yakeyi yana cewa ruwa wifey😨. A rikice ta d'auko ruwa tare da d'ago da kanshi tana cewa am sorry sweet😓, wlh na d'auka koda wasa kakeyi shiyasa meyake damunka sweetnah? Gabad'aya ta rikice ta tab'a jikinshi tace kodai cikinkane yake ciwo sweet😰? Bari in duba maka zuma kasha kozai d'an lafa kafin asan abinyi. Da sauri ta d'ibo zuman tasa mishi a baki yasha sannan take mishi sannu😟. Murmushi yayi yace nagode SABSU cikin ikon Allah na denajin ciwon😊. Sabreen tana jin haka seta juya zata kwanta suhail yace aucchh wifey. Dariya abin ya bata ta daki cikin nashi tace nikayiwa haka ko😏😚. Janyota yayi jikinshi ta fad'o a kanshi sunayiwa juna dariya😄. Suhail yace kokefa wifeynah wlh zakisa ciwo ya kamani Allah, pls karki sake min haka kinji😘? Murgud'a😚tayi tace nidai mun b'ata dakai suhail😏. Yace yau kuma nine suhail🙄? To kuwa yau sau 3zamu buga. Ya haye kanta sabreen tanata cewa pls kayi hakuri na tuba haba sweet ka dinga tausayamin mana🤗. Suhail yace d'azufa ke kikace baki gamsuba kin tuna😃? Sabreen tace a'a ba haka nacebafa🤗. Hafsat tana tsaye a bakin kofa tana jinsu se kuka takeyi😭 Sad-Nas [10/27, 3:31 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 139 Da gudu hafsat ta wuce d'aki tace wato dai dama funshin sabreen na munafurcine ko😰, itadai dad'i miji aduk lokacin dayaje kusa da ita shikenan komai ya wuce😠, shegiya jarababbiya wlh zanyi maganin dolene inje gun boka da kaina😡. Ita kuwa sabreen tuni suhail yasa ta mance da komai se LUV nasu sukeyi. Da suba bayan ya dawo daga masallacine yaje gun hafsat suka gaisa se take ce mishi kawarta zainab bata da lfy tanaso taje dubata, suhail yace tota shirya zai kaita anjuma, dad'i taji sannan ya koma gun sabreen ya samu tanata had'a kayayyakinta daga walldrop. Suhail yace wifey yanaga kinata had'a kaya? Sabreen ta rungumeshi tare da bashi peck tace good morning sweet😘, shima peck d'in ya bata yace mrng luv me kikeyine? Sabreen ta saki suhail taci gaba da had'a kaya tace sweet zan had'a kayanane in koma gida gunsu kaka kafin ka nemamin wani gida☺. Suhail yace no wifey ban aminceba wlh...sabreen ta katseshi da cewa sedai kayi hakuri yah suhail amma wlh zan tafi gobe idan na fita girkin rana, yah suhail hafsat bata da imani ko kad'an a cikin ranta zata iya kissa😏dan haka gara inbar mata gidan tun yanzu. Suhail ya lura babu alaman wasa a zancen sabreen, saboda a tsawace take maganan. Suhail yace wifey meyasa kike fad'an haka? Sabreen tace saboda ta cutar damu nida kai, kuma a yauzu haka wani makircin take had'awa akaina, yah suhail ka tuna fad'an da mukayi nida kai? Shi kansa dama yana so ya tambayeta, tace to hafsat d'inka itace sila yah suhail. Kuma badan komai takeyiba sedan ta rabamu nida kai, yah suhail dabadan kaunarka dana d'ade inayiba wlh dana hakura dakai har abda na barwa hafsat kai, dabadan yah kamal ya barnibama..😭kuka tafara yazo yana rarrashinta yana cewa pls kidena fad'an haka wifey, bazan tab'a iya rayuwa babu keba SABSU pls kiyi hakuri soon zamu tafi pakistan dake kinji sweetheart pls banaso ki dinga furta cewa zaki barni pls😔, yana rungume da ita, yaci gaba da cewa ya akayi kisan hafsat ta aikata hakan? Subreen ta d'ago da kanta suna kallon juna tace baka yarda dani bane sweet, kodai kanaga sharri namawa hafsat😥? Suhail yace bahakabane wifey kawai dai inaso in tabbatarne😊. Sabreen tace sweet wlh da gaske nake gayamaka ba sharri nayiwa hafsat ba, bata da imani ko kad'an sweet😟. Suhail yace kin ganta da idonkine wifey? Sabreen afusace tace haba sweet, tunda baka yardaba to SALMA ce ta ganta😳🙊. Cikin mamaki suhail yace SALMA? SALMA fa kikace wifey, a ina salman ta ganta toh??? Sad-Nas [10/27, 3:31 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 140 Sabreen ta rikece gabad'aya ta rasa me zatacewa suhail, shi kuwa yana kallonta kuma yaga alama akwai wani abu da sabreen take b'oye mishi dan gashi yanayin fiskanta ya nuna. Sabreen tace sorry kuskurene sweet😔. Suhail ya rikota yace wifey kalleni, amma sam sabreen ta kasa kallonshi, tace am sorry sweet kuskuren bakine ba salma nake son cewa ba. Suhail yace no wifey karmu fara haka dake pls, ni mijinkine banaso mu dinga b'oyewa junanmu komai pls tell me😊. Sabreen ta rasa me zatace mishi dan ita gaskya bazata iya gayawa suhail gaskyaba, se tace bakomai sweet kawai mubar zancen. Suhail yace no wifey ina so insani ke nake sauraro. Sabreen tace pls sweet ka kaini gun kaka ina so in ganshi pls? Suhail yace saboda me, sabreen tace nidai kawai ka kaini bazan jimaba seka dawo dani pls sweet😒. Kan sihail ya d'aure gabad'aya yace to naji zan kaiki amma dole sekin gayamin komai. Sabreen tace ka bari muje mu dawo zan gaya maka pls muje. Suhail yace to amma se gari ya waye kinga dama zankai hafsat anguwa semu fita gabad'aya. Sabreen tave anguwa ina sweet? Suhail yace gidansu zainab kawarta bata da lfy shine zataje dubata. Sabreen tace bazai yuba sweet ni bazan had'a tfyna da ita sedai ka kaini ka dawo ko kuma ka kaita ka dawo amma bazamu fita tareba😠. Abun sabreen d'in ya fara damun suhail sosai amma seya daure yace to shikena🤔. Bayan sabreen ta gama musu abin karyawa sunaci hafsat ranta a b'ace kowa dai da tunanin da yakeyi a ranshi har suka gama se hafsat ta d'auki gyale da jaka tace D muje koh😊? Suhail yace ok muje seyacewa sabreen wifey bari in kaita in dawo kinji😘, itama peck d'in ta mishi tare da rungumeshi tace Allah ya kare min kai sweet luv😏. yace ameen wifeynah thanks😊, hafsat kuwa seya bushe da dariya😆 tayi gaba abinta. Suhail da sabreen suka kalli juna se sabreen tace kaje tana jiranka sekun dawo karfa ka dad'e pls, ya e insha Allah sannan suka tafi. Bayan sun fita ta tattara komai taje tayi wanke wanke ta gyara ko ina sannan ta koma d'akinta ta k'arasa had'a kayanta ta ajiyeau guri d'aya seta kwanta tana tunani a ranta yanzu yaya zatayi kenan da suhail. Kawai zataje ta gayawa kaka komai tunda tasan SALMA bazata sake dawowaba😥, kawai zataje ta gayawa kaka tasan zai bata mafita😒. Tana kwance seta kira munna a waya ta gaya mata komai, munna tace gaskya tunda dai yanzu salma ta tafi to karki gayawa suhail komai game da ita kije gun kakan kawai nasan zaki samu mafita agunshi. Sabreen tace nagode munna sekin jini.😳😳 atsorace sabreen ta mike tsaye akan gadonta saboda abinda ta gani😳. Yana tsaye baya ko dariya🙁kuma yana kallonta har cikin ido👁. Sabreen ta rikice gabad'aya jikinta se rawa yakeyi da k'yar ta iya kiran sunanshi tace MUHSIN😳?? Sad-Nas [10/27, 3:32 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 143-144 Bayan sabreen ta gama amai ne suhail ya wanke mata fiska sannan ya maidata d'aki ya koma ya kimtsa toilet d'in sannan ya dawo yana tambayanta wifey me kikaci yasaki amai haka? Sabreen da tuntuni take wannan tunanin seta gano,cewa dai cikine da ita amma sam bazata gayawa suhail ba saboda tasan dole hafsat zataji. Sabreen tace sweet inaga dai abincin danaci da safe ne, dan ban sake cin komaiba😉. Rungumeta yayi a jikinshi yana mata sannu😘 tare da cewa kodai zamuje kiga doc ne? Sabreen tace haba sweet daga yin amai kuma se zuwa ganin doc, karka damu am now okay😊, suhail yace are u sure wifey? Tace yes SABSU tare da kashe mishi ido d'aya. Murmushi yayi tare da sake matseta a jikinshi kamar za'a kwace mishi ita, ita kuwa ta samu abinda take so aiseta baje da kyau☺ sannan tace sweet yaushe zaka samamin gidana? Yace yaushe kike son barin nan, tace gobe zuwa jibi in zaiyu in kuma bazaka takuraba😘. Bayanta yake shafa a hankali yace to shikenan zan sake neman wani gurin, dama na samu wani gida turawane a ciki to nan da 2month ne zasu sayar da gidan gabd'aya zasu koma k'asarsu, naso ace na saya miki gidanne wifeynah saboda zai dace dake, amma tunda kina son barin nan da wuri zan sake nema kinji😘? Sabreen tace ka musu magana akan gidanne? Yace eh har munyi cikinima wlh amma ba damuwa😊. Sabreen tace akwai damuwa mana sweet kasan me? Yace no sekin fad'a. Muryan salma taji a kunneta tana cewa kice mishi ya kaiki gun mum seki zauna a d'akinshi, nayi kewarki sosai sabreen yanzuma da k'yar aka bani wannan daman ina tayaki murnan samun k'aruwa "KINA RAINA" nima akoda yaushe byeee! Suhail yace ya naji kinyi shuru wifey ina sauraronki, murmushi sabreen tayi sannan ta gaya mishi abinda salma tace mata. Suhail yaji dad'i sosai dan dama yaso hakan kafinnan turawan sun tashi dan gidan mai kyaune sosai harma yafi nashi. Suhail yayi pecking d'in sabreen😘yace thankyou sweetheart kinsan nayi wannan tunanin amma se inaga kamar bazaki sakebane, sabreen tace a'a wlh zan sake sosaima sweetnah😊. Yace to shikenan gobe zan maidake can yayi? Tace eh yayi koba komai zan huta da bugawanka😜. Dariya yayi yace dama yanzuma bugawan zamuyi shine kia fara amai dan haka fita SAD-NAS kin fiye sa ido dewa😜. Hafsat kuwa tunani taketayi har sukaje gun boka suka dawo sannan ta kira suhail yazo ya d'auketa. Bayan sun dawone sabreen ta gama girkin dare sunsha wanka sanna sukaci abinci suka wuce bacci. Hafsat kuwa Allah Allah take gobe yayi ta karb'i girki dan ta gama da saberen. Washe gari da asuba bayan suhail ya dawo daga masallacine seyaje gun hafsat abazata ya fara gwada mata salo take ta rikice ta biye mishi suna soyewa. Seda ya samu nitsuwa yace to na rama miki abinda muka mikine nida sabreen ina fata komai ya wuce yanzu? Dad'in sex d'in taji sosai tace eh thankyou D😊. Shima murmushin yayi sannan ya tafi gun sabreen, murmushi ta sakar mishi tare da gaisheshi, ya amsa wani iri sannan ya wuce toilet yayi wanka ya fito. Sabreen tace yana ganka haka sweet, suhail ya kamota yace wlh wifey dukda dai ke kika sani amma sam senaji kamar ban kyauta mikiba😒. Sabreen tayi murmushi tace haba sweet yakama ka zama adali a tsakaninmu dukkanmu. Suhail yace ina k'ok'arin hakan wifey amma sam bana iyawa saboda ke kad'ai ce a raina wlh😔pls ki dinga tayani da addu'a Allah ya bani ikon yin adalcin a tsakaninku kinji? Sabreen tace insha Allah😘 sannan suka koma bacci. Bayan sabreen ta gama girkin rana ne se suhail yake gayawa hafsat cewa yau sabreen zata bar gidan. Sam hafsat bataso hakanba danta d'auka tfyan nata ba yanzu bane yanzu yazatayi da maganin kenan😁😬😨? Dan haushi da takaici ko tambayan inda za'a kaita batayiba😏. Sabreen ne ta fito tace to hafsat dan Allah mu yafi juna Allah ya kaddara saduwanmu nina tafi, sweet ina jiranka a waje sannan ta fita😊. Suhail zaiyiwa hafsat magana setace Allah ya kiyaye hanya😏sannan ta wuce d'aki rai a b'ace😨😠suhail yana binta da kallon mamaki🤔sannan yaje gun sabreen suka tafi... Sad-Nas [10/27, 3:32 PM] Aisha Daughter: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 145 Suna isa mai gadi ya bud'e gate suka wuce tare da gaisawa. Suhail yayita fitowa da kits d'in sabreen dan ya hanata d'aukan ko d'aya. Mum ta fito ta rungume sabreen tana cewa maraba da zuwa sabreen😃, sabreen kunya ya kamata tace sannu hajiya😊sannan suka k'arasa ciki suhail yana cewa mum wai kunyanki takeyifa😜. Mum tace a'a sabreen ki saki jikinki wlh ki d'aukeni kamar UWA😃. Sabreen dai ta kasa cewa komai kanta a sunkuye tace hajiya ina wuni😉, mum tace lfy lau sabreen ya kuke? Sabreen tace lfy lau, mum tace ya hafsat d'in? Sabreen tace tana nan lfy😊, mum tace to Alhamdulillah sannan mum ta wuce d'aki dan taga sabreen ta kasa sakewa😄. Suhail ya gama shiga da kayan d'akinshi, seyazo ya d'auki sabreen cak kamar bby bai ajiyeta ko inaba se d'akinshi akan gadonsa mai laushi☺. Ido ta bud'e tace haba sweet yanzu da mum ta ganmufa? Suhail yace shikenan seta koma d'aki da sauri😘yana kissing nata, dariya sabreen tayi tace pls ka dinga ragewa yanzu kam kodon idon mum😊. Suhail ya cire kayan jikinshi tare da kwanciya yaja sabreen jikinshi yace babu abinda zan rage ai ita kanta tasan irin k'aunar da nake miki😘. Sabreen tace kana nufin ka gaya mata koni wacece? Suhail yace ban gaya mataba, amma na gaya mata cewa tunda na fara ganinki naji kaunarki a raina se kuma kamal ya rigani shine na hakura nabar mishi ashe dai kuma Allah yayi dukkanmu zamu aureki😒. Sabreen tayi shuru batace komaiba tana tuno yah kamal da irin k'aunar da yake nuna mata tace Allah ya jikanka sweetnah😓, suhail yace ameen sannan yayi saurin kawar da zance dan kartayi kuka yace wifey ya maganan tfyana pakistan zai kasancene zaki hakura muje da hafsat koh😜? Da sauri sabreen ta tashi a jikinshi tana mishi wani irin kallo tace wlh bazai yuba sedai duk ka barmu anan😚. Dariya sosai suhail yayi tare da kamota yace haba wifeynah ban sanki da hakabafa😉, sabreen tace wlh karma ka fara sweet Allah bazai yuba sedai mu tafi gabad'ayanmu😏. Yace tome na b'ata rai kuma SABSU😍, ai naga kece k'ara shiya nace ki zaina mu tafi da hafsat😃. Sabreen tace to shikenan Allah ya kiyaye hanya😎, suhail ya ciji kunnenta a hankali yace kamar da gaske😜? Sabreen tace me aciki indai zaka iya ai shikenan😜. Hannunta ya kama yasa akan🍌yace nikam zan iya amma🍌bazai iya kewarkiba a yanzu😘. Dariya sosai sabreen tayi tace waini lfyanka kuwa sweet? Suhail yace wlh wifey idan ina tare dakene hakan yake faru dani, nima abin yana bani mamaki sosai. Sabreen tayi shuru tana tunani a ranta kai dai salma tanada hannu akan hakan🤔, to gaskya indai tana da hannu zan gaya mata cewa banaso dan zan cutar da hafsat😔. Suhail yace wifey ya kikayi shuru? Sabreen tana rik'e da 🍌suhail tace ina jin yadda ya tashi ne😉. Ba shiri suhail ya cire mata kaya suka lula duniyar dad'i😋😋 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 146 Daga nan kuma suhail yayiwa mum sallama ya koma gun hafsat. Tana can tayi fushi sosai seda yayita rarrashinta kafin ta sauko😏. Haka dai rayuwar sabreen taci gaba agun mum kuma ba kullum mum take barinta tayi girkiba danta lira da yanayin sabreen kamai na masu ciki amma dai aranta tabar abun tana mai farin ciki😊. Hakama hafsat dad'i sosai takeji yanzu an bar mata gida ita kad'ai gashi bata ganin b'acin rai kamar nada, shiyasama take ganin cewa suhail yafi kulawa da ita sosai😚. Shi kuwa suhail hankalinsa a kwance se kiba yakeyi da wani haske na musamman daya kara, ga wani sabon k'aunar sabreen da yake ratsashi fiye dana dah😘. Ranan sabreen tana kwance a d'aki sega salma ta fito mata, murna sosai sabreen tayi tace dama na dad'e ina son ganinki salma. Salma tayi murmushi tace sanin hakan shiyasa nazo ai ya kike ya bbynki😀? Dariya sabreen tayi tace lfy lau dukda dai banje naga doc ba, kuma ban gayawa suhail ba har yanzu😊. Salma tace meyasa to? Sabreen tace karki damu zan gaya mishi, salma tace menene tambayanki? Sabreen tace salma dan Allah kina shiga tsakanina da suhail ne...salma ta katseta da cewa sabreen sam bana shiga duk wata hidimar data shafi suhail da hafsat, nidai kawai hidimarki nasa a gabana. Sannan na fahimci inda kika dosa wlh sabreen ban tab'a yi miki wani abuba dan suhail yafi sonki akan hafsat ko kuma yaji yafi gamsuwa dake fiye da hafsat sam wlh ban tab'ayiba kuma har abada bazan yiba dan hakan zalincine. Sabreen tace kiyi hakuri salma abinne ni kaina yana bani mamaki shiyasa nake tunanin ko harda hannunki a ciki😊. Salma tace bakomai wlh, wannan addu'ar da kikeyi akullumne dai Allah ya amsa addu'arki nima kuma zan dinga yinshi daga yau😊 YA ALLAH KA K'ARA MIN NI'IMA TA YADDA ZAN DINGA GAMSAR DA MIJINA D'ARI BISA D'ARI👏🏻😊. Sabreen ta shafa tace ameen sannan sukayi dariya tace ina muhsin? Salma tace tare muke ai sedai shi yana jiranane dan haka zan tafi sekin haihu zan dawo😀. Sabreen tace zoben da kika bani na menene? Salma tace na k'awancenmune kawai😊, sabreen tace nagode nima ga zobe dana saya miki ranan da muka fita da suhail😊. Salma ta karb'a zoben gold ne mai kyau sosai tasa a hannunta tace nagode sabreen sannan ta b'ace tana maiyin murmushi wa sabreen itama haka☺😊 Lokacin tfyan suhail pakistan yayi kuma ya gayawa mum cewa yanaso ya tafi da sabreen saboda suje KABARIN kamal, kuma mutane dewa suna son ganin matar kamal tun kafin ya RASU shiyasa zan tafi da sabreen, pls mum kitayani bawa hafsat hakuri dan nasan bazata fahimceniba☺. Mum tace zaka jimane sosai? Suhail yace eh zan kai 3months. Mum tace toba damuwa Allah ya taimaka😊, yace amen nagode mum sannan ya wuce d'aki gun wifeynshi😃 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 147-148 Sabreen tana kwance tanaso tayi bacci sega suhail, murmushi ta mishi tare da cewa sweet wlcum, yace yawwa wifeynah i miss you so much😘 ya manna mata peck. Itama haka sannan suka gaisa yace ya kamar bacci kike ji? Tace eh wlh😉yace baki da lfy ne yana tab'a jikinta da hannunshi, tace lfy ta k'alau kawai dai baccin ne. Suhail yace to bari na barki kiyi baccin dama inaso in gaya miki zamu tafi pakista gobe da misalin 6pm shine nazo tayaki shirya kayanki😘, sabreen tace da gaske sweet zaka tafi dani😀? Yeah wifey😘 bari na tayaki shirya kayan. Murna sosai sabreen tayi tare da rungumeshi ta fara kissing nashi, shi kuwa abin nema ya samu😋. Daga nan suka shirya kayansu tas seyayi musu sallama ya koma gun hafsat. Suhail ya gayawa hafsat cewa zai tafi da sabreen ne ba dan komaiba sedan taje KABARIN MIJINTA kamal, hakan yasa hafsat ta yarda da tafiyan nasu. Ganin baisha wani wahalaba gun shawo kanta seya faranta mata rai sosai a matsayinshi na mijinta seda taji ta gamsu iya gamsuwa sannan ya rabu da ita suna kallon juna suna murmushi. Kud'ad'e masu yawa suhail yabarwa hafsat kuma ya mata sayayyan komai da zata bukata har na tsawon 5months. Dad'i sosai taji kamar bazasu rabuba zuwa 5pm yayi mata sallama ya wuce gidan mum. Lokacin sabreen ta gama shirya komai yana zuwa suka gaisa da mum tare dayi mata sallama suka tafi tana cewa Allah ya kare suhail ka kula da ita sosai dan Allah😊? Suhail yace "you don have to tell me mum😉, nima ki kulamin da k'anwata. Mum tayi dariya ta e insha Allah sannan driver yajasu se airpot, suna isa suka wuce 6:00pm cif suka tashi se pakistan sabreen tana jingine a jikinsa tana bacci😴 Jirginsune ya sauka dama sadiq da aliyu suna jiransu a airpot. Murna sosai sukayi da ganinsu😄, sadiq yace abokina lallai muma zamu shiga daga ciki kaga yadda ka canza kuwa😄. Dariya sukayi dukkansu yana rik'e da hannun wifeynshi kamar za'a sace mishi ita😎 yace dasu ato gara dai kam dan yanzu na muju nisa😜. Dariya sukeyi se aliyu yace amarya barka da zuwa pakistan, sabreen tace nagode sannan suka gaggaisa suka wuce mota SABSU suna baya sunata hira har suka kaisu wani Hotel da ake kira MOON HOTEL😘😘ya had'u sosai. Bayan sun isane dama su sadiq sun gama komai wucewa kawai sukayi har d'akin da suka kama musu sannan sukace toga keyn mota mun bar maka seka fito. Aliyu yace wani irin seya fito ai kawai semun ganshi😄😃dariya sukayi dukkansu harda sabreen sannan suka tafi. Suhail yakai musu kit nasu walldrop sannan ya cire kayan jikinshi tare da cirewa wifeynshi ya d'auketa se toilet yana peking d'in bubs nata ita kuwa se dariya takeyi😋 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 149 Wanka yake mata itama tana mishi har suka gama sannan ya nad'ota a towel. Dogayen riguna sukasa ya jasu sallah, bayan sun idarne se skua cire rigan ya zauna da boxer ita kuwa towel ta d'aura suna shafawa junansu mai cike da soyayya👀. Daganan yasa d'an kayan shan iska ita kuwa wannan riga ball d'in daya bata tasa, suhail yayi waya aka kawo musu abinci se suka zauna suna ci kenan sabreen ta tashi a guje se toilet tanata amai😊a rud'e suhail yabiyota yana cewa lfy wifey, kodai dan baki saba da abincinsu bane, bari nasa a kawo miki chips kinji? Kai kawai ta d'aga yaje yayi waya sannan ya dawo harta wanke fiskanta da gurin tas, seya kamota suka zauna akan gado yace sorry wifey😒. Murmushi yaga tanayi tana kallonshi😊, suhail ya tsaya kallonta yace "what is the smiling all about?" Sabreen ta matso kusa dashi ta rike kunnenshi a hankali take magana kamar haka "I'm not really sure sweet,but I think am pregnant🙈 ta karasa maganar a hankali tare da rufe idanunta. Suhail yaji maganar nata a bazata yace "what did you just say?" Sabreen ta riko fiskanshi da hannayenta biyu tace "Yes sweet luv,am pregnant😄am carrying your child😄. Tsananin farin cikin da suhail yake ciki har seda kwallah ya fito mishi a idanunshi ya rungumeta sosai a jikinshi yana maijin sabon k'aunarta ya k'ara shigansa fiye da tunaninku FANS😘. Alhamdulillah yake ta nanatawa tare da cewa yes wifey k'wallona ya shiga raga💪🏻😘, i love you more! Nd moree!! Nd moreee SABSU💋... Itama dad'i sosai takeji har cikin ranta💃🏻tace mee tooo my darlyn husband😘. Suhail yace wifey tun yaushe kika san hakan? Tace tun randa nayi amai muna tare dakai kuma ina yawan jin ciwon kai,ga kuma yawan bacci😊. Suhail yace "i can't belive it wifey, so yanzu na kusa in zama popsy ke kuma momsy😄? Sabreen tace insha Allah sweet😄. Hmm idan na tsaya baiyana muku irin farin cikin da suke ciki tozan b'ata lokaci dan suhail kam ba sauk'i😄😃😀. Tun daga wannan ranan suhail ya shiga bawa sabreen sabuwar k'auna mai had'e da kulawa sosai. Washe gari sukaje KABARIN kamal addu'a sosai suka mishi sabreen se kuka takeyi tare da kwanciya akan kabarin da k'yar suhail da friends nashi suka rarrasheta sannan suka wuce gun mummyn kamal. Acanma kukan sabreen tayi sosai mummyne tayita rarrashinta sannan ta hakura, yini sabreen tayi agun mummy sannan suhail yazo ya d'aueta suka koma masaukinsu. Bayan sunyi shirin baccine suhail ya fara sana'an nashi😋daga nan sukayi bacci yana manne da ita a kirjinshi😘 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 150 Washe gari suka shirya sukaje companin su suhail sukaje suna gaggaisa da jama'am sannan suka mata ta'aziyan kamal. Ranan dai yawo sukaitayi suhail yai zauna a office ba. Kulawa sosai yake bata soyayyarsu se gaba take dad'ayi, yayi da sabreen akan suje hospital a gwadata tak'i tace sam se cikin ya girma😘badan yana soba ya hakura amma tana samun kulawa sosai tana shagwab'anta son ranta. Sabreen tace sweet ya maganan karatunane? Sam suhail baya son sabreen tayi mishi magan karatu yace wifey gaskya bana son karatunki pls ki hakura zan d'auke miki komai sannan zan baki jari, yanzu haka motocinku yana gida hafsat ta fara fita da nata zuwa skul ke kuma zan karasa koya miki anan dan kamal yace min baki da tsoro harkin iya😄. Murmushi tayi tace mungode, amma meyasa zaka hanani karatu sweet? Yace wlh haka kawai wifey bazan iya bane pls ki gayamin duk abinda kike so i promise zan bud'e miki SABSU SHOPING MOLE kuma kinsan me? Tace a'a, yace yanzu haka anban wani contrac kuma nidake zamuyi kud'i sosai zamu samu kamar 15milion kinga shikenan ai wifeynah pls kiyi hakuri ki manta da karatun👏🏻. Shuru tayi nad'an lokaci sannan tace shikenan sweet Allah yasa hakan shine mafi alkhairi a gareni😊. Ameen yace tare da juyi da ita akan gado, dan bai tab'a tunanin zata yarda da sauri hakaba. Katseshi tayi da cewa sweet raina naso karatu sosai kuma ban tab'a tunanin zaka hananiba wlh😒. Suhail shikenan wifey nidai bana so,amma idan har kinaso to sedai rabon karatinki ya kasheni dan bazan barkiba indai ina raye. 😳🤗ido sabreen ta zaro tace haba sweet me yayi zafi haka, wlh na hakura har abada,kuma ina so ka sani karatun ya fita a raina tunda dai ka dangantashi da mutuwarka😒. Rungumeta yayi yace ok am sorry luv mubar zance to. Shuru tayi tana kallonshi, suhail yace "wifey pls don get mad at me okey?" Murmushi tayi tare da kissing d'in lips nashi tace har abada SABREEN bazatayi fushi da SUHAIL ba😘. Dad'i yaji kamar ya had'iyeta, se tace pls ka bari sweet "you are hurting our child". Hannunshi yasa akan maranta yace "sorry apple ina so in kara muku lfy ne😘", dariya sabreen tayi tace harsu nawa ne haka? Yace 3. Dariya sukeyi tare da soyewa se suhail yace contrac d'in shine tallan gida zamuyiwa wani babban mutum zai bamu 15milion, wai in samo wata yarinya nace mishi ga wifeynah😘. Dariya sabreen tayi tace ai kuwa da kayi da wata ko hmm😠, dariya suhail yayi yace wifey jelosy😜. Tace eh d'in😚, yace niko? To yau kwana zanyi ina morewa dan k'arawa bbynmu lfya😋. Wayanshi ya d'auka ya kira hafsat sunata hiransu sabreen tana kwance akan kirjinshi yana shafeta ita kuma tana kallon fiskarshi tare da cizonshi a gemunsa a hankali cikin wani irin salo😋, suhail sunkai kusan 1hr suna hira da hafsat sannan suka rabu. Yana ajiye wayan sabreen ta fara kissing nashi daga nan suka fara farantawa juna rai sosai sannan sukayi bacci,dan suhail yace akwai second round. Hmmm sosayya dad'i. Allah ya k'arawa mazajenmu k'aunarmu a cikin ransu ameen. 'Yan mata kuma Allah ya basu mazaje na nagari ameen👏🏻👏🏻👏🏻 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 151 Kamar yadda suhail yace washe gari sabreen ta shirya cikin after dress amma da wani dressing d'in daga ciki. Sunje anyi musu hoton contrac d'in inda ta cire after dress d'in tare da d'ankwalinshi. Gyara gashinta suhail yayi tana sanye da wata riga mara hannu🙄shi kuwa suhail ko'a jikinshi tad'an mannu da jikinshi yasa hannunsa akan cikinta ita kuwa ta d'aura hannayenta akan hannunshi yayinda d'ayan hannun nashi yake rik'e da key d'in gidan da suke tallensa suna masu kallon junansu suna dariya mai cike da so😃. Bayan anyi hotunanne ya baza ko ina a pakistan, har mummy da Uncle D suka gani inda suka kira suhail sunata mishi fad'a akan wannan hoton😒. Uncle d yace ai hakan bai daceba da rufe jikinta tayi, hakuri sosai suhail ya basu kuma ya tabbatar musu da cewa laifinshine wlh dan ba yadda sabreen batayi dashi akan ya barta da after dress d'inba amma sam yaqi. Mum tace ai wannan ya wuce tunda anyi sedai a kiyaye gaba. Godiya yayi sosai sannan ya tafi, kamar yadda suhail ya fad'a 15milion aka basu shida sabreen akan wannan tallan😁. 10milion ya barwa sabreen seya d'auki 5milion ya turawa hafsat. Shi wai ya bar musu 5/5m, 5m kuma na sabreen tunda da ita akayi tallan. Godiya sosai tayi mishi kuma gashi an sake d'aukanshi wani contrac d'in wanda a kallah zai samu 20milion. Haka dai rayuwar sabreen da suhail ya kasance a pakistan cikin son juna da kulawa. Gashi arziki se kara hab'aka yakeyi, kuma yana kokari da kiran hafsat sosai yana bata kulawa kuma sam sabreen bata fushi ko nuna kishi tunda duk matansane. Soda dama tana kwance akan kirjinshi yake kiran hafsat suyita hiran sosayya kuma sam sabreen batajin komai tunda dai tana manne a jirjinshi, sannan kuma tasan matsayinta agun sweet nata shiyasama sam bata damuwa😃. ***** Lokacin tfy hajji yayi suhail ya biyawa kaka da baban munira da kuma maman muniran. Inda itama muniran suka tafi da mijinta abbakar. Suhail yaso ya tafi da matansa amma se hafsat tace ita zatabi mum su tafi tare, dan haka ya biya musu suka tafi. Kud'i sosai suhail ya kashe a wannan shekaran saboda yana dasu. Watansu uku a pakistan sunyi kyau sosai sannan sukayi shirin dawowa nigeria dan su mum ma harsun dawo daga makka. Suhail yaso suje hospital amma sam sabreen taqi dayake bata wani shan wahala se amai kawai kuma shima ba kullum bane. Gidanta na nigeria kuwa bayan turawan sun fita daga cikine abokin suhail ya gayara gidan kamar yadda suhail ya gaya mishi, komai sabo akasa masu kud'in gaske. Hmmm gaskya gidan sabreen yafi na hafsat kyau nesa ba kusaba, kunga ikion Allah. Ashema barin sabreen gidan alkhairine tunda gashi ta samu wanda yafi na dah. 'Yan'uwana mi zama masu hakuri akan komai na duniya sannan miyita addu'ar alkhairi wa junanmu. Seda suka sake komawa KABARIN kamal sukayi addu'oi sannan sukayiwa mummy sallama mummy da uncle D sukawa sabreen goma na arziki sannan sannan suka dawo gida nigeria... ** Koda suka dawo gidan mum suka sauka dama ta had'a musu abinci na musamman tunda suhail ya sanar da ita cewa sabreen tana d'auke da ciki murna sosai tayi tare da addu'oi. Abinci sosai sukaci bayan sunyi wanka suka baiwa mum tsaraba itama ta basu na makka, mum ta lura da suhail yayi jiki gashi ya kara haske sosai tasan hankalinsa a kwance yake dan haka taji son sabreen ya karu a ranta😊. Suhail yace mum bari naje gun hafsat sena dawo se in mayar da sabreen gidanta. Mum tace a'a ka barta anan ta huta zuwa gobe ko jibi seku koma😊. Suhail yayi murmushi yace to shikenan sena dawo, sabreen tace baka d'auka mata tsarabantaba😊, yace wlh na manta😉sannan ya d'auka ya tafi sabreen da mum suna cewa ka gaisheta. Yace zataji tare dayiwa sabreen😘 dayake mum bata ganinsu, murmushi kawai tayi tare da kashe mishi ido d'aya😉shima murmushin ya mayar mata mai had'e da SO... SAD-NAS [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 152 Wanka sosai hafsat tayi tasha riga da wando tayi kyau ta fito da gudu ta rungumeshi shima ya matseta sosai a jikinshi yana pecking nata tare da cewa I MISS YOU MY LUV, tace "ME TOO D", ya kake ya hanya? Yace alhamdulillah suna k'okarin karasowa ta tayashi shiga da kayayyakin. Yace kuma kun dawo lfy,ya ibada? Tace alhamdulillah D naga kayi kyau sosai wlh😘. Yace Allah koh my luv,wlh abinci kawai wifeynah take girka min kuma kinsan da sedai mu saya danba koda yaushe mukecin na mummy ba😘. Ran hafsat seya b'aci taji dama batace yayi kyauba,har zaice min wifeynshi😏. Suhail ya lura da canjin fiskan hafsat,kuma shi gabad'aya ya d'auka kodasu sadiq yake magana dan suna irin wannan wasan. Cikin dabara yace "am sorry my luv", wlh ban fad'i hakan dan inci fiskarkiba ko wani abu okey? D'an murmushi tayi tace bakomai, yace sabreen tace in gaisheki sosai😊. Tayi mirmushi tace ina amsawa ya take😉? Suhail yace lfy lau ga tsarabankiba data bani in kawo miki. Jikin hafsat yayi sanyi dan sam ita kam bata kawowa sabreen tsaraban makkaba dan bata tab'a zaton cewa sabreen zata kawo mata tsaraba. Hafsat ta karb'a tare da cewa Allah sarki nagode sosai😊, se suhail ma ya mik'a mata nashi tsaraban. Murna sosai tayi tace Allah ya saka da alkhairi muje kaci abinci😃. Akoshe yake amma dan bayaso tayi fushi seya wuce sukaje suka zauna cin abinci. Ba laifi yaci sannan suka wuce d'aki tace wanka fa? Yace nayi a gidan mum😊, itama mirmushi tayi tace i miss you so much D😘, yace me too😊 ina fata dai kina sallah? Dariya tayi tace eh inayi. Shima dariyan yayi tare da rungumeta yana tunani a ranshi yanacewa Allah ka bani ikon yin adalci tsakanin sabreen da hafsat, amma sam ni bana wani sha'awarki sosai hafsat kodon nafi son sabreen ne oho😒. Bayn magariba suhail yaje ya dudduba gidan sabreen,shi kansa gida ya burgeshi sosai bare kuma wifeynshi. Godiya sosai yayiwa abokinshi sannan ya mishi alkhairi sosai yanata godiya, motar sabreen tana pake glod colour😘. Ga flowers masu kyau ga swiming pool, sedai kun gani😜. Luv sosai suhail da hafsat sukayi tunba hafsat ba dama tayi missing d'in🍌🙈 Kwana biyu suhail yayiwa hafsat dazai koma gun sabreen ne setaji kunya sosai dole tabawa suhail kayanda ta sayawa kanta a makka yakaiwa sabreen wai tsaranbanta na makka. Dad'i sosai suhail yaji tare dayin godiya sannan yaje ya d'auki sabreen agun mum suka wuce gidansu. Mamakine sosai ya cika sabreen da ganin gidan💃🏻ta rungume sweet nata tare da cewa "thankyou so much sweet suhail😘". Shima peck ya bata tare da cewa "your wellcome sweet sabreen😘", dad'i taji dan ta manta when last suhail ya kirata da sabreen☺. Koda suka shiga ciki kallo kawai sabreen take bin gidan dashi. Dan gaskya gidan ba karya yayi sosai kuma yafi nasu na dah. Sefai nasu na dah yafi wannan girma😄. Bayan sun gama ganin ko inane se suka wuce d'aki sukayi wanka sannan sukayi shirin bacci. Suhail yabawa sabreen tsarab da hafsat ta bata, dad'i taji don kayane masu kyau sosai,tayi godiya sannan ta kira hafsat d'in ta mata godiya se suka kwanta bacci😴 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 153 Washe gari bayan sunyi breakfast ne suhail yacewa sabreen ta fito sunje gaida su kaka. Murna sosai tayi tasha ado ta d'auki tsarabansu harma dana munira suka tafi. Su kaka sunyi farin cikin ganin sabreen sosai,itama kuma haka. Suhail sunata hira da kaka da kuma baban munira a palo, ita kuwa sabreen tana can gun mama tana kwance a gado tacewa mama ita gwad'on zogale take son cin🙈, maman munira tace kinyi sa'a kuwa ina da zogalen bari inje in miki to kid'anyi baccin kafinnan😊. Sabreen tace to sannan mama ta fita. Suhail ya dad'e agun kaka sannan ya kira sabreen taje sukayi sallama take ce mishi sweet harda gidan munna zanjefa 2:00pm zaka dawo ka d'aukeni anan seka kaini gun munnan, suhail yace to sena zo ki kulamin da bbyna😘. Haka sabreen tasha baccinta se 1:15pm ta tashi tayi sallah sannan taci kwad'on zogalenta yayi dad'i sosai😋. Suna zaune suna hira gabad'ayansu se kaka yake cewa sabreen mun gayawa suhail komai game da SALMA har abinda ya faru da mahaifinki😳kai sabreen ta d'ago a tsorace tace kaka kun gayamishi,tome yace? Kaka yace ya tsorata sosai, amma komai ya wuce yanzu babu wata matsala ki kwantar da hankalinki😊. Sam sabreen ta kasa sakewa, baban munira yace sabreen suhail mijinkine shiyasa da kakanki ya gayamin naga babu amfanin boyewa suhail maganannan tunda an zama d'aya, sam ki dena damuwa suhail ya fahimcemu sosai kuma ya tabbatar mana da cewa koda menene atare dake shidai yana sonki kuma har abada zaki kasance "KINA RANSHI" wannan shine k'aunar da yake miki😊. Se a lokacin sabreen taji sanyi a ranta tace nagode baba nagode kaka Allah ya barmin ku harda ke mama domin kin maye min gurbin mammina😭, shi kuwa suhail ya maye min gurbin YAH KAMAL😭 Allah ya jikansu da rahama da dukkan 'yan'uwa musulmai da suka rigamu gidan gaskya😰. Su kaka suka amsa da ameen sannan mama tanata rarrashinta se sukaji isowar suhail ya dawo d'aukanta. Mamace tace tashi ki d'auko mayafinki ku tafi kuma dan Allah kukan ya isa haka, jiki sanyaye ta ta wuce ta d'auko sannan ta fito suka tafi. Tun fitowarta suhail yasan tayi kuka kuma har yanzu bata denaba. Suhail yayi parking a gefen titi tare da janyota jikinshi yace pls wifey banason ganinki kina kuka ko kinaso raina ya b'acine? Kai ta girgiza alaman a'a, yace to pls stop it sweetheart bana so kinji? Shuru tayi ta d'ago da kanta suna kallon juna tace pls yah suhail ka gafarceni akan batun su SALMA dana b'oye maka dan Allah😥? Suhail yace wlh bakomai wifey konine a matsayinki hakan zanyi, dan haka ki cire komai a ranki indai wannan shine damuwarki kuma nima ina son salma dan k'aunarki da takeyi ashe dai muhsin da friends nashi dukba mutane bane shiyasa idan ina tambayanshi wani abun sedai kawai yayi murmushi ni kuma bana iya sake maimaita mishi tambayan soda yawa abin yana ban mamaki ashe dai dalilin kenan😊. Sabreen tayi murmushi tace sweet wlh salma bata shiga hidimata dana wani, ita dai nice kawai a gabanta kuma bata bata tab'a cutar da wani danniba se mutanen da sukaso yimin fyad'e sune kawai ta tab'a cutarwa kuma sam bata shiga hidimata dakai wlh, ita dai kawai nice a gabanta😊. Suhail ya kamo fiskan sabreen sunata tsotson junansu sannan suka tafi💕 Munira tayi murnan ganin sabreen sosai dukkansu sunyi kyau gidan miji ya k'arb'esu. Munna tace lallai suhail ya iya kiwo kin ganki kuwa😀? Sabreen tace kema ai hakane ina angon, munna tace ya fita. Hira sosai sukayi har bayan isha sannan suhail yazo suka tafi. Bayan sun dawo harsun kwantane suhail yake cewa zanyi kewarki sosai wifeynah😘. Sabreen tace ina zakaje? Yace zan koma pakistan kuma wannan karon da hafsat zan tafi😒. Wani irin sabreen taji,amma seta daure tace aiba komai sweet nima zanyi missing naka sosai Allah ya nuna mana😘. Suhail yace wifey ya naga kamar baki damu da tfyar nawaba,koda yake dama ninafi sonki😔. Sabreen ta rungumeshi sosai tace sweet toya zanyi tunda dai dolene seka tafi,kasan dole zan damu ai tunda ban tab'a rabuwa da kaiba gashi kuma zaka dad'e😥. Da kyar suka rarrashi junansu sannan suka fara...😜daga nan kuma se bacci Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 154 kamar yadda suhail ya gayawa sabreen gobene zasu tafi pakistan shida hafsat dan haka yazo sallaman wifeynshi. Kuka sosai tayi yanata bata hakuri harta dena kukan. Ya kuma tabbatar mata da cewa 3months kawai zaiyi, sannan mum tace yakai sabreen gurinta dan bataso a abarta ita kadaiba ga ciki, amma sam sabreen tace zata iya iya zama bakomai. Haka suhail ya shirya kud'i sosai ya bar mata seda sukayi luv sosai sannan yayi mata sallama ya tafi suna masu yin bakin cikin rabuwansu😓 PAKISTAN Awannan hotel d'in dai suka sauka, suhail yakai hafsat KABARIN KAMAL sukai mishi addu duk dai inda yakai sabreen seda yakai hafsat. Mutane se tambayan sabreen sukeyi ita kuwa hafsat haushin hakan takeji, idan suna kwance da dare ya kira wifeynshi suyita hira, amma sam se hafsat ta nuna mishi cewa bataso😏. Suhail yace haba my luv aduk lokacin da nake kiranki wlh muna kwance ne tare da sabreen kuma koso d'aya bata tab'a b'ata raiba. Hafsat tace to ai ita taga zata iya nikuma bazan iyaba dan haka ka kira ni ban hanakaba amma dai banda in muna kwance😏. Ita kuwa sabreen taga kusan 2weeks kenan suhail baya kiranta kamar na dah. Seta kirashi a daidai wannan lokacin take cewa sweet meyasa ka dena kiranane a daidai wannan lokacin kamar yadda ka saba? Dama hafsat tana jin komai,tun kafin suhail yayi magana tace saboda nina hanashi danni bazan yadda da hakanba😚. Suhail yana cewa me hakane hafsat,wayasa bakinki a cikin maganannan? Sweet pls kiyi hakur....kyat yaji sabreen ta kaste wayar tare da rufe wayan gabad'aya tana kwalla😓. Suhail yayita kiran wayan amma a kashe,atake hankalinsa ya tashi sosai ya rasa meke mishi dad'i. Hafsat ya kalla tana had'e da fiska😠, yace yanzu kin kyauta kenan da abinda kikayi? Wlh baki kyautaba ko kad'an,matsawa yayi gefen gado ya kwanta tare da jan bargo ya juya mata baya abinda bai tab'a mataba. Azuciyarta tace oho dai naji dad'i dan nasan yanzu haka ran sabreen a b'ace yake. Da asuba suhai ya sake gwada number'n sabreen shuru. Haka ya hakura seda ya tabbatar da gari ya waye a nigeria sannan ya sake kiran numbern har yanzu dai shuru. Hankalinsa a tashe ya kira mai gadi ya tambayi sabreen, mai gadi yace eh lfy lau dan naga ta ajiye min abincina a inda ta saba ajiyewa. Suhail yace jeka buga mata kofa ka bata wayanka inaji har yanzu bata bud'e wayanta bane. Mai gadi yace toh oga, sannan yaje ya buga ta bud'e tare da cewa lfy kuwa baba? Mai gadi yace ogane yace in kawo miki wayan. Sabreen ta karb'a sannan ta wuce ciki tasa a kunnenta tace "pls yah suhail karka sake kirana na yafe wlh zan iya hakura harnan da lokacin dawowanku tunda kaima ka biye mata,sannan banaso ka sake kiran maigadi kace ya kawomin wayanshi se anjuma. Suhail kamar zaiyi kuka yace "pls wifey don do this to me am sorry pls😒?" Sabreen tace na fad'a maka abinda zance maka bazaka sake jin wayata a kunne ba yah suhail se anjuma seta katse wayar ta mayarwa maigadi tare da cewa nagode. K'aramin haukane kawai suhail baiyiba😡ya rasa me yake mishi dad'i, kuma sam bai fasa kiran number sabreen ba amma koya kira seyaji a kashe. Cikin 3days suhail ya canja ya rame saboda tunanin wifeynshi. Ita kanta hafsat abin damunta yakeyi gashi abu kad'an seya mata fad'a, sam batajin dad'in abinda yake faruwa a tsakaninsu. Suhail ya kasa jurewa yau sati kenan baiji wifeynshiba. Dan haka ya kira mum nashi yace taje ta duba sabreen dan sati guda kenan wayanta a kashe. Mum ta shirya ta tafi lokacin sabreen tana cin abinci setaji ana nocking, taje ta bud'e seta mum ne😀sannu da zuwa hajiya. Mum tace yawwa sannu sabreen😀se wayan mum ya fara ringing,ta d'auka hello eh na iso gatanan sannan ta mik'awa sabreen tace yace sati d'aya kenan wayanki a kashe. Sabreen ta karb'a tare da cewa eh hajiya wayane tad'an samu damuwa shine na bada gyara😊. Mum tace ayyah, se sabreen ta wuce kichine ta d'ibowa mum abinci da drinks masu sanyi tace hajiya ga abinci😊, mum tace to sannu sabreen nagode sannan ta wuce dakinta Duk abinda sukeyi suhail yana jinsu dan bata kashe wayanba. Sedata kwanta sannan tace hello😏, dad'i yaji sosai dajin muryanta sannan yayi k'asa da muryanshi yace yes wifeynah ya kike😊? Tace ban saniba😏kaga kasa nayiwa mum karya koh? Suhail yace pls wifey horon ya isa haka wlh idan kika ganni sekin tausayamin pls ki bud'e wayan sweetheart😒ina APPLE d'ina? Sabreen ta kalli cikinta tare da shafawa tace ban saniba,inace hafsat ta kafa maka dokanta kuma kabi?to nima dokana na kafa maka kuma inaso kabi, banaso ka sake kiran mum dan kanason yi magana dani kuma bazan bud'e wayanaba yah suhai se anjuma. Suhail yayi saurin cewa naji wifey,amma pls ki gayamin ya kike keda APPLE nah😥? Tausayinshine ya kamata dan yanda taji muryanshi ya bata tausayi sosai. Tace "we are fine" byeee. Ta katse wayan sannanta kaiwa mum. Mum ta mik'e tace toni zan koma dama shiya d'agoni😀, sabreen tace mungode sosai hajiya Allah ya kare😀, mum tace ameen sannan driver yaja suka tafi. Suhail sunyi 2months kenan yanzu a pakistan. Ya gayawa sadiq cewa zai tafi nigeria duba sabreen dan yasan dole idan yaje zata hakura. Sam yaki gayawa hafsat gaskyan inda zaije, yace dai egypt zaije kuma 2to3 days kawai zaiyi ya dawo. Haka ya shirya se NIGERIA😜 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 155 Sabreen tana kwance a palo da 'yar shimi a jikinta setaji ana nocking. Ta nufi kofan ta bud'e🙄suhail ne a tsaye yana rik'e da karamin kit a hannunshi, ya rame sosai se suka tsaya kallon juna🙄. Tausayinshine ya kamata sosai dan yadda taga yayi wani iri dashi, hannunta tasa a nashi ta karb'i kit d'in kanta a sunkuye tace sannu da zuwa yah suhail. Sunanshi data kira ne ya sake tabbatar mishi da cewa har a yanzu fushi takeyi dashi. Tana k'ok'arin shigewa d'akine se yayi saurin janyota tare da juyo da ita duk a lokaci d'aya ya rungumeta a jikinshi tare da cewa "wifey pls talk to me mana"kiga yadda na zamafa duk danke kad'ai,wifey bakya tausayinane? Pls am sorry wifeynah plss.. Kit d'in hannunta ta sake a k'asa seta rungumeshi sosai tana kwalla tana cewa "am sorry too sweet,am so sorry for hurting you😔.peck ya bata a bayan wuyanta tare da jin farin ciki atare dashi yana murmushi tare da cewa "its okay sweetheart😘,i luv you nd i miss you so badly😘. "Tace me too luv, muje ka watsa ruwa😊tare da d'aukan kit d'in. Shima murmushin yake mata tare da d'aukanta kamar bby suka wuce d'aki suna masu farin ciki da k'aunar junansu. Bayan suhail ya fito daga wankane sukaje daining dama tayi abincinta har darene. Ta zuba musu a plate d'aya sunaci,se suhail yace dama bakici bane? Tace naci mana,kasan cikin yana sani ci sosai😉. Dariya yayi yace sorry wifey,apples ku dena wahalarmin da wifeynah pls yana kallon cikinta dan har ya fito ana iya gani. Dariya sabreen tayi yanata kallonta yana maganan zuciya. Ina matukar k'aunarki sabreen fiye da komai a duniyannan, buri shine in kasance tare dake ke kad'ai wlh. Inaganin bana miki adalci dana had'aki da hafsat. Sabreen ce ta katseshi da cewa sweet me kake tunani haka? Murmushi yayi yace tunaninki kawai nakeyi😊, wifey a kowani second na rana d'aya k'aunarki so 1trilion×trilion ne yake shiga cikin jinina,shiyasa nake fargaba kar k'aunarki ya rabani dake sweet luv😊. Bazan iya bayyana muku irin farin cikin da sabreen ta tsinci kanta a cikiba,sedai ince ku kwatantashi da kanku😜. Bayan sun gamane suka wuce d'aki base na gayamuku me zasuyi😜amma dai 🍌🍌🍌🙈abun ba sauki. Dama gashi 2months kenan rabonsu da juna, sannan kuma sabreen shirya kanta sosai takeyi a matsayinta na MACE. Wuya sosai sabreen tasha agun suhail, shi kuwa gogan ya zata ko yau aka kawo mishi sabreen gidanshi saboda gyara kawai da sabreen tayiwa kanta😋. Hmm MATA ina kiranku daku tashi tsaye wajen gyara kanku wa MAZAJENKU. Domin shi NAMIJI yafi so a koda yaushe ya kwashi ROMO😋, sam karku rabu dashan fruits, peakmilk,egg,kanumfari,zogale da kuma zuma. Da gaskya suna da matuk'ar amfani sosai ga MACE😎. Da kanshi ya mata wanka sannan suka wkanta suna hira. Suhail yace wifey me sirrinne pls? Sabreen tayi murmushi tace sirrin me kenan? Yace naji kin k'ara zak'ine sosai😘. Hhhhh sabreen tayi dariya tace bakomai kuwa dandai kayi missing d'inane kawai yasa kaji hakan😀. Suhail yace NO wifey pls tell me😊, sabreen ta e sirrin shine I LOVE YOU SABSU😘tare da manna mishi kiss a lips nashi. Haka dai suketa soyewa tana kwance a jikinshi. Washe gari suhail ya shirya sukaje hospita akaiwa sabreen komai da komai tare da far mata gwaji bayan anyi scanning akace cikinta 5months and some days. Murna sosai sukayi sannan suka wuce MOLE d'in da suhail yasa a gina mata. Mamaki sosai sabreen tayi dan yadda aikin yake gudu,koda yake idan da kud'i to komai zaizo da sauk'i. Godiya sosai sabreen tayi sannan suka wuce yayi mata sayayya sosai se suka dawo gida. Sabreen tace meyasa hakane sweet ina da komaifa wlh. Suhail yace nasani wifey ai apple na sakici sosai dan haka kiyita ci😜sannan duk months ki tabbatar kinje awo pls😘, sabreen tace yaushe zaka koma? Yace 3days kawai zanyi jibi zan koma office yana jirana wlh dan kene kawai yasa nabar office abubuwa masu muhimmanci sun wuceni wlh😊. Sabreen tace am sorry luv😔, suhail yace karki damu komai zai daidaita insha Allah😊. Haka suhail yayi 3days kamar karsu rabu amma dole zai tafi ya barta. Yana sanye cikin suit ash, ita kuwa milk colour rigane mai kyau mai hannun vest ta fito rakashitana manne a jikinshi shi kuwa ya rikota da hannunsa d'aya ta bayanta d'anyan hannun kuwa yana cikin aljihunshi, fiskanta yana kan fiskanshi gashi cikinta yafito gwanin sha'awa da kyar suka rabu ya tafi tana mishi fatan allahairi. *** Suhail ya iso pakistan lfy lau hafsat se murna takeyi shima dai murnan yakeyi tunda yanzu ya warke daga cutan da yake damunshi😀. Haka sukaci gaba da rayuwa watansu uku da sati biyu suka dawo nigeria. Murna sosai sabreen tayi hakama shi suhail d'in. Kawana 2/2 yake musu ko wacce yana kokarin faranta mata dai dai gwargwado. Kuma duk hannunsu ya fad'a a tuk'i amma sam suhail baya barin sabreen tafita sedai awo shima da kanshi yake kaita. Suhail ya sake komawa da sabreen pakistan inda akaci gaba da awon acan. Kulawa sosai take samu ciki yanata girma har sukayi 3months sannan suka dawo nigeria da sayayya sosai wanda sukayiwa apple nasu. Ranan suhail yana gidan hafsat nak'uda ya tashiwa sabreen da misalin 10:12pm. Wayanta ta d'auko ta kira sweet ringing d'aya ya d'auka, yana jin yanayin muryanta aiseya katse wayan yacewa hafsat sako himar muje wifey ba lfy inaga haihuwane, da sauri hafsat tasa himar suka tafi. A hanyane ya kira mum da kuma kaka ya sanar dasu. Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 156 Sabreen tanata juyi sakamakon ciwon baya da mara mai tsanani dayake damunta😰. Addu'anma da k'yar take iyayinsa, salma ce ta fito a d'akin ta rik'ota tanata tofa mata addu'a tare da cewa sannu sabreen Allah ya saukeki lfy suhail ya kusan isowa kinji😒? Sabreen ta rik'e hannun salma gam se ciza baki takeyi. Shi kuwa suhail gudu yakeyi aise tayanshi tayi paci😬. Salma tace sabreen dole muje hosp saboda tayan suhail yayi paci, kawai se ruwa ya pashewa sabreen🙄. Hon sosai akeyi a gate mai gadi ya b'ude amma baisan wayeneba. Muhsin yace ni abokin suhail ne matarshi ba lfy nazo in d'auketane motanshi ya b'aci a hanya. Da sauri mai gadi ya bud'e tare da kira suhail a waya yace oga wai ka turo wani balarabe kyakkyawa dashi haka akan ya d'auki madam ba lfy? Suhail yana jin haka yasan MUHSIN ne yace eh nina turo barshi ya wuce. Salma ce ta d'auko sabreen a hannunta zuwa cikin mota sannan ta koma ta d'auko kits d'in bby se hospital. Suna isa aka karb'i sabreen zuwa labour room, salma da muhsin suna tsaye a waje salma se kai komo takeyi😔. Muhsin ya rungumeta yace haba NAWA ki kwantar da hankalinki insha Allah zata sauka lfy addu'a zamu mata. Salma tace NAWA ina matuk'ar son sabreen a raina bana so wani abu ya sameta wlh😰. Muhsin yace babu abinda zai sameta da yardan Allah kinji😘. Suhail ne ya shigo da saurinshi yace muhsin ina wifeynah? Muhsin ya nuna mishi d'akin, da sauri suhail ya shige dayake yasan doc d'in kuma dama basa hana mijin mai haihuwan shiga. Sabreen tanata juyi seta hango suhail. Da sauri yaje gunta ya rik'e hannayenta tare da bata kiss a goshi yace "am here wifey you can do it😘. Dukda dai tana jin ciwo sosai amma seta d'anji sanyi a ranta ta matse hannayenshi sosai a nata tana kokarinyin nishi😬. Suhail yace "you can do it wifey for me nd for kamal😥pls?" Danshi burinsa shine ta haifi na miji yayiwa kamal takwara😰, nishi sosai sabreen tayi aise bby ta fito kyakkyawar gaske mai kama da momsynta😘. Kukan bby sukaji, da sauri salma ta saki muhsin tace Alhamdulillah sabreen ta haihu NAWA😄. Daga muhsin har salma sunsan meta haifa, dan haka basu iya b'oye farin cikinsuba. Itama hafsat hamdala kawai taketayi, dan tana son sabreen a ranta😊, kawai dai shaid'anne yake sata duk abubuwan da takeyi saboda kishi. Allah ka sauk'ak'a mana kishi ameen. Mum ce ta iso dasu kaka gabad'ayansu. Hafsat taje da murnanta tace mum sabreen ta haihu😁. Sum mum sukace to Alhamdulillah. Suhail bai duba irin jinin da yake jikin sabreenba ya tashi ya rungumeta tare dayi mata sanu😄. Dad'i taji tace "you are now a popsy haaa😊? Yace yeah sweetheart😘thankyou so much. Dariya tayi tace inasu kaka? Yace suna waje inaji bari naje na gaya musu😘. Seda yaje gun bbynsu yayi peaking nata😘tare da cewa wellcome to the wold my apple😘. Sannan ya fita yaje ya rungume muhsin tare da cewa "thanks dude", muhsin yayi murmushi tare da cewa "congrats dude" salma tace nagaida popsyn apple😀, dariya suhail yayi yace nagode auntyn apple😃. Sannan ya wuce gunsu mum ya rik'o hannu hafsat yana murmushi tare da cewa ta sauka lfy lau an samu bby girl😄. Murna sosai sukayi tare dayin addu'oi. Bayan an gama kimtsa sabreen da bbyntane se dukkansu suka shiga ganin apple😘masha Allah kowa yake cewa tare da cewa bbyn tana kamada mamanta sabreen. Salma sukayi musu sallama suka tafi, suhail ya rakasu har waje ananne muhsin ya sanar mishi dacewa anyi aurenshi da salma 3months kenan yanzu😊. Murna sosai suhail yayi yace shine babu gayyata? Muhsin yace babu halin gayyata shiyasa😊. Salma tace ban gayawa sabreenba,pls ka gaya mata😊. Suhail yace insha Allah sannan suka tafi shi kuwa ya koma ciki da sauri💃🏻💃🏻💃🏻 Sad-Nas [11/6, 1:08 PM] ‪+234 813 417 9191‬: 🌺💐TANA🌹RAINA💕💞 By Mmn Shureim (Sad-Nas) 157 A daren aka sallami su sabreen aka maida ita gidanta aka barta da maman munira. Kulawa sosai take samu agun mama, farin ciki agun suhail baya iya b'oyewa,hakama hafsat. Domin ta gane sabreen tana sonta dan haka ta nemi gafaran sabreen suka koma yadda suke dah a matsayin kawayen juna😀. Suhail kuwa dad'in hakan yaji, yanata kiran mutane yana sanar dasu cewa sabreen ta haihu. Yaune SUNA basena na b'ata lokaci wajen bayanin SUNANBA kawai dai ku kwatanta wani irin shagali za'ayi a wannan sunan. Friend nashi 3 sukazo dasu mummy amma banda Uncle D bai samu zuwaba. An sanyawa yarinya sunan mumyn kamal. Inda suke kiranta da D'ifla😘. Shidai suhail wani lokacin apple yake kiranta dashi. Bayan suna sabreen ta koma gida gunsu kaka acan akaci gaba da lura da ita harna tsawon 3months, kullum suhail yana can harya tafi pakistan shida hafsat. Ana gobe zasu dawo sabreen ta koma gidan mijinta. Lafiyayyar girki ta musu anan suka sauka dukkansu sukaci abinci sannan suhail ya mayar da hafsat gidanta sannan ya dawo. Sabuwar sosayya suka sake ginawa shida wifeynshi💖. Sabreen tana sanye da doguwar riga mai ririn hannun irinna zaman gida, shi kuwa suhail blue jeans ne da riga mai kyau se agogo da yake hannunsa. Daga shi har sabreen sunyi kyau ga haske da suka k'arayi na jin dad'i da hutawa tana rik'e da D'ifla a hannunta segasu salma da muhsin. 'Yankunnen gold ne da sarkanshi mai tsada sosai wanda zaikai 200k suka kawowa apple😘. Godiya sosai su sabreen sukayi, salma tace gaskya ku talsaya na muku hoto dan kunyi kyau sosai😘. Sabreen ta shingid'a a jikin suhail, shi kuwa yasa hannunshi a gefenta suna kallon salma ta d'aukesu😘. **** Lokaci nata tfy, D'ifta tanada 3yrs hafsat ta haifi bby girl itama yarinya kyakkyawa mai sunan mum d'in suhail ana kiranta ILMAH😘. Munirama ta haifi bby boy mai suna SHUREIM😘. Agun mum suka bar apple suka tafi makka. Bayan sun dawo kuma ya tafi da sabreen pakistan inda suka bar apple agun mummyn kamal😀. Kud'ine yake shigo musu kota ina basu da wata matsala ko damuwa hankalinsu a kwance, gashi suna zaman lfy sosai da hafsat zuciya d'aya. Sedai har gobe suhail yafi son sabreen akan hafsat. Alokacin da APPLE take da 5yrs ita kuwa ILHAM tana da 3yrs. Popsynsu ya d'aukesu picture yayinda sabreen da hafsat suka basu style😘😘😘. 👏🏻ALHAMDULILLAH👏🏻 DUKKAN GODIYA DA YABO SU TABBATA GA ALLAH MAD'AUKAKIN SARKI... ***** TO YOU MY LUVLYN FANS Ina godiya sosai da soyayyarku a gareni. Kamar yadda NAKE RANKU, to nima kusani cewa KUNA RAINA akoda yaushe😘😘 Masu buk'atan cemin wani abu, toga dama😊kamar haka. Sipili takwas sipili, biyu biyu, d'aya sipili, biyar sipili, d'aya uku. Da fatan kun fahimceni😎. Littafina mai zuwa nan gaba kad'an shine AUNT'YN YARA. Wanda ni Sad🌺Nas da kuma Hama gee muhammad🌷 zamu nishad'antar daku dashi insha Allah😊. Daga k'arshe lbrn TANA RAINA dai FICTION d'inane ni kad'ai batare da taimakon wani ko wataba😊. 💐LUV U ALL FANS💕 (Sad-Nas) DOCUMENT MADE BY ADMIN ABDUL DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com