馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼 馃憹 馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA*馃拝 馃拕 馃憹 馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com Bismillahirrahmanir Rahim Wannan kirki raren labarine nayi shi dan fada karwa da nisha dan tarwa ban yishi dan wani ko wata ba Written by husba'ahfama 1-2 Wata yarin yace 'yar shekara 15 kafa fururu komai babu fuska kuma tasha Jan baki da hoda harda gazal ta fallo da gudu kanta daukeda tulo tadebo ruwa a guje ta fada gida Tana shiga ta saki tulun yafadi ya fashe Nidai gaskiya bazan yar daba hikenan ni banda kata bus hine fa ya bini har inda zan debo ruwafa inna yana cemin *YAR* *KWALLIYA* kafa ba mai fuska tasha ado hine nakamahi da danbe na fasa mihi baki hine dan bahida kunya ya biyoni gida Yasin bazan yarda ba inna kalli yanda bakina yake zubar jini inna Abu muguwace wlh Kayi hakuri kaji kaima da naka ina ruwanka da tsokanar ta kuma kasani sarai bazata barkaba Au abinda zaki ce kenan to shi kenan zan turo me rama min Kayi hakuri mana kai baka jin hakurine Ina kotsayawa beyiba yatafi Inna ki barhi ki barhi nace kaje ka kawo bindiga karhe kenan Yanzu Abu Wannan rayuwar kika zaba to shikenan zandena tsare miki wlh tinda ke bakida hakuri yanzu Wannan gabjejen kato kika kama da fada Inna hinefa ya nemi tso kanata fa Yanzu ruwan da kika debo ma gashi kin fasa tulon kaini inna ina zansa kaina Inna Wannan fa laifin tulun kine ina ruwanhi dani nan naso na ajiye hi hine ya fadi ya fahe sai hakuri Kamarya sai hakuri Abu girkifa zan Dora yanzu ya kikiso ayi To ni kome ma za ayi ayi tuludai yafahe nikuma na gaji bazan iya komawaba Kin isa komawa kamar kinyi kin gama ga wani tulun can jeki dauka kidebo wani ruwan Kai inna kinemo wani ya debo kinga janbaki da hudana ya kare sonake na zagaya baya na siyo I dan har baki debo ruwan nan ba ba inda zaki Abu kin jini da kyau hikenan zan debo Abu ta dauki tulun tatafi Rake yauwa bari naga maya finda ke daure a kugunta ta kwance ta Ciro Hamsin ta mika wa me rake Yabata rake da canji tana tafe tana sha harta karasa rafi Yauwa wana kama wato jiya kika watsa min kasa kika gudu ko yanzu wana kama cewar Abu Ke Abu kinga diban ruwa aka turoni ba fada ba matsa na wuce cewar binta Ke binta me kike nufi ni wasa aka turoni kenan bari kiga wasa cewar Abu Hannu tasa ta ture tulun dake kan binta yafadi kasa yafashe Yauwa kinga wasa nan nafasa banza ko kinada abinyi ne Kaiiii ni kika fasawa tulu wallahi kinyi karya saina rama Abu kome kike takama dashi kin tara kin samu ni binta saina gyara miki zama Binta na gama fada tasa kafa ta daki tulun Abu yafashe Nanfa Abu ta daka tsalle ta dire ta kamo wuyan Binta suka kama fada da kyar aka rabasu Aina fada miki Abu ni Binta nice dai dai ke saina gyara miki zama Tohi kenan idan baki gyara min zamaba nizan gyara miki kuma saikin biyani tuluna kona daka ki a gurin nan wlh Allah ko Abu bazan biya ba kiyi abinda kika gadama koda me kika zo ni Binta na fiki haka kikace ko to hikenan Kallon ta Abu take tana gyada kai da buga kafa Banga wanda ze fi karfinaba ni Abu wai saiwata banza bazara iskar damuna binta wlh kintarowa kanki aradu da ka Hannun ta Abu ta kama ta sakar mata cizo dagudu tabar wajan Binta tabi bayanta da gudu haka suka yanka cikin unguwa dagudu harzuwa gidansu Abu Abu ta boye a bayan inna Inna ki matsa Wannan fadan ba naki bane kimiko min Abu na nuna mata abinda binta zata iya ni kika ciza dai ko cewar Binta Yar gidan marasa tsoro mekikeyi a bayana aina fada miki ni nadena bada hakuri kinga Binta gata nan zoki mata abinda kike so cewar inna Gadan gadan Binta tataho Kinga Binta tsaya Abu ina ruwan dana aikeki kidebo cewar inna Inna asara kika aika dankuwa ni Binta nice nan na fasa tulun *'YAR KWALLIYA* tafasa min nawa shine nima na rama wata tsiyarce cewar Binta Ahh babu bakomai kinyi daidai yanzudai kiyi hakuri Binta kibari idan tafito kuyita takare mutuwama tana tsoron idon ma haifi cewar inna Inna kenan kince haka ko to ina waje ba inda zanje kekuma Abu zaki fito kisameni hoda bawanka kidinga Wanka idan zakiyi kwalliya Binta tajuya ta fita Inna ki matsa kibar ni da ita kina jin metake cemin Karya tayi Abu gaskiya tafada yau kwananki nawa rabonki da kwanka Inna batun wankan nan kibarhi aikyan kwalliya kayihi batateda wankaba gawani kamhin turare na musamman dayake tahi a jikina gahi turaren babu a kasuwa me yafi raina shine zan tsaya inta batawa kaina lokaci wajan yin kwanka Dalla rufemin baki kazamar banza kazamar hufi ina kyau Anan *HODA BA WANKA* Baki tabude ta gir_giza kai ta dunkule hannu inna harda ke yasin duk wanda yasake ce min hoda ba wanka na dena raga mihi yasin cewar Abu Yanzu da kika dunkule hannu damben zakiyi dani nima cewar inna Jifa tayi da takalmin kafarta ta debo kayan Kwalliya ta zube a gabanta tadauki Wannan tashafa ta ajiye takalli kanta a madubi tayi dariya Inna jiya da naje dan dali aka dinga tambaya waye yafesa turare nayi shiru tsabar kanhin turaren jikina hanci suka toshe Niko kayan nan ma bacanzasu zanyi ba Wanka kuwa nadena Kaza kankida motsi afakaice suka zageki baki saniba ba abinda kikeyi sai bugawa kitemaka ki ajiye kayan kwalliya kiyi Wanka kekanki zakiji dadi Tab tab aaah waii saidai wata Abun badai niba wanka nida hi munyi hannun Riga inna kifara sabon lissafi daga nan harranar sallah nida Wanka Haka kikace to Allah yashigoda yayanki da malam su insun isa dake Sa saki kiyi tinda ni kin rainani dan Allah ji yanda kika cika mana gida da tsami cewar inna Kinji ko inna kinji irin kamhin turarena ko hakama wani saurayi yajiyo kamhin yace yana sona nace bana son hi ni fako inna har bana son fita dik inda nabi ansan nice saboda turturarena cewar Abu Waiyoo waiyoo tasa kafa tayi koli da kayan kwalliya inna ban fada mikiba yau ake cin kasuwar gangare natafi Tayi fice warta Badan Allah yasa akwai sauran ruwa agidan nan ba da Abu ta gama dani cewar Inna Tafiya take a hankali tana tafiya tana yanga acewarta tafi kowa haduwa ga turaren jikinta yafi na kowa kanshi tana tafe tana cin gyada hannun takuma rikeda sandar rake ga wuwar danmara tasha a kugunta binda na labe tana kallon ta Abu nakara sowa inda Binta take Binta tariketa Wana kama yasin saina dagargaza bakinki zan kyaleki yanzu ina inna take balle kibuye a bayanta cewar Binta Yasin Binta kanki baya aiki kalli yanda kika rike min Riga a gaban mutane gasamari a gefe kalan ki zubarmin da mutunci a idonsu haba kidena abinda kuda zebiki Karsan kuda nice mangoro kobakijiba cewar Binta Janyota tayi zata daka bashiri ta saketa tatoshe hanci Abu dagaskene abinda ake fada kenan Wannan warin daga ina lallai kinci sunan ki huda ba Wanka sammin raken mana Abu taraba shi2 ta bata Yauwa nagode gyadar fa Tadiba tace Gahi kibarni zaki rakani cewar Abu Eh ni yanzu kawarkice gaskiya kinada hankali Abu Dariya tayi tace ko nasani suna tafe suna shirme harsuka siyo suka dawo Atare suka shiga gidan Inna na ganinsu ta fara salati Abu mekika kuma yiwa Binta cewar inna Inna ai yanzu Binta tazama kawata cewar Abu Ina baze yiyuba ban yardaba wlh dama ya kike bare ankaraki da binta waye besan bintaba cewar inna Kinga Binta jeki gida zanzo na same ki cewar Abu To inna sai anjima cewar Binta Sallama Alaikum inna ina wuni Lpy kalau Nura sannu dazuwa kaga Abu tayi sabuwar kawa mara aji irinta Ke Abu yatoshe hanci inna meya yake bugawa haka cewar Nura Wacce inbanda *'YAR KWALLIYA* Fari Abu tayi da ido tareda juyawa New writer's Taku husba'ahfama馃尮馃尮馃拫 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼 馃憹 馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕 馃憹 馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 Written by *husba'ahfama* 3-4 Yaya Nura a hekaima kaji kanhin tiraren nawa Dalla kanshi ko wari kazama kawai dubi yanda gidan nan yadauki warin jikin ki Wari karyama kenan Yasin kanhi kaji cewar Abu Yau sai kinyi Wanka bazan iya zama dake kina wariba wlh inna bani ruwan nan na kusa dake cewar Nura Banga abinda zesa nayi wanka ba Yasin kalan kanhin turarena ya tafi Nura ya dauki ruwan yasa a bandaki yakai mata soso da sabulo ya karyo bulala yarike Shiga kiyi wanka Yaya Nura ina ganin gir manka fa cewar Abu Yadaga bulala bashiri ta fada bandaki tayi zamanta Kayi ka gaji yaya ba wankan da zanyi cewar Abu Tana tawasa da ruwan kamar tana wanka tawanke fuska da kafa da hannu Kate makeni ina fitowa zan cika fukata da KWALLIYA na raka Binta tallar gurjiya hahhh Tabude ta fito ta harareshi tashige daki tayi KWALLIYA ta tafi gidansu Binta taje tasamu Binta ta fito tallar gurjiya A hanyarsu na tafiya Abu tayi ido4 dawata taci ado da KWALLIYA tayi kyau sosai harta bace Abu na kallon ta Ke mekike kallo cewar Binta Kinga yanda tayi kyau tafi yanta kayanta komai yayi Nanfa Abu tashiga yin irin tafiyar Kibar Wannan abin Abu kinsan daga ina take cewar Binta A'a cewar Abu Daga birni take haka suke tasu KWALLIYAR dasa kaya ba irin nakiba HODA BA WANKA Yasin yanzun nan bakinki zeyi jini Binta nizaki cewa haka nifazanyi fada da duk wanda ya kirani da Wannan sunan kowaye hi cewar Abu Maida wukar nataba zuwa birni sau1 yanada kyau ginin su ba irin namuba kinga baze yu nabaki lbr ba saikin gani da idon ki cewar Binta Kai nima inaso naje zaki kaini dan Allah cewar Abu Inna inna ce matsala Abu damunje yasin cewar Binta Kinga bawata matsala ki kaini kawai inzaki kaini ya kika ganni zanyi kyau a birni ko cewar Abu Ehhh to ban saniba saikinje tukunna saboda gaskiya tsoro zaki basu kalle kifa tab cewar Binta Waike hikenan bakida magana sai kice na kalli kaina me zan gani kodai ciki baki kike min ne cewar Abu Ko daya KWALLIYAR takice abin tsoro ga kafarki Fari fat gaskiya bazan kaikiba saikin waye cewar Binta Abinda Binta tafada yabatawa Abu rai yasa tayi gaba ta barta a baya Wani yarone yazo siyan gurjiya gun binta Binta zuba min gurjiya Karki zuba mai cewar Abu Tinda na ganka nadawo mekace min jiyama Meka ce mata Eh cewar Binta Shiru yayi yakasa cewa komai saida ya gano yayanshi yace ' *YAR KWALLIYA* nace Ohh me dadtin dankwali itace *'YAR KWALLIYA* cewar Binta Barshi dani yanzu nanuna masa kalata Yasin harni zaka tsokana ka gudu anhi kudin nahi Binta cewar Abu Binta ta ansa tace kuma bazan siyar maka da gurjiyan ba na karfine Gaya mihi binta waihi Wannan dame yake dakama ne naga saiwani jijjidakai yakeyi cewar Abu Kasa ta diba ta watsamai a ido Binta tasamai kafa ya fadi suka rufeshida duka abin mamaki kato a kasa mata na duka abinda mutane ke cewa kenan Yayan shina kara sowa ya daka musu tsawa Suka bar dukanshi suna Harar shi Lpy kaikuma meya kawo ka kasan muko suwaye cewar Abu Suwaye Ku inbanda kucakai marasa hankali dalla dubeki kafa furu furu komai be ganiba dubi kayan jikinki fuska saikace Aljana waike kinyi KWALLIYA Ap abanza yafi na tsohuwa kaga ka gaggauta barin gurin nan inba hakaba kuma hmmm cewar Binta Karkusake suce zaku yimin haukan da kuka saba danni bazan daukaba wlh Ko Binta mu gwadamai aiki dan nakula saimun koya mishi hankali cewar Abu Waige Binta tafara can ta gano dutsa tace haryanzu bakinka be mutuba ko tsaya ka gani Dutsen ta dauko da buga mishi a kai Banza a banza cewar Abu Jini ya fara zuba a kanshi Abu da Binta suka zuba a guje suka wuce gidansu Binta Umma ga gurjiyar ki yau an hana talla inji me gari cewar Binta Ke Binta waya fada miki cewar umma Umma Nifa ganauce ba jiyauba Gashi can ya baza yan *DOKA* A gari cewar Abu Kunga bana son shegan taka waca tsiyar kuma kukayi na sanku da kyau cewar umma Wani ne ya nemi tso kanar mu hine muka fasa mai kai cewar Binta Eh banjiba naji kamar kince fasa kai Allah na gode maka daka bani Binta nidai shikenan bakina baze zauna shiru ba saboda inada Binta cewar umma Kofar gidan su Binta aka siga duka da karfi Kufito mana dasu ko mushigo yara sun gagari kowa wlh yau zamu sharewa kowa hawaye kufito dasu cewar mutanan da suka zo Kuna jiko yara kunzama dan kuka mejawa uwarsa jifa Umma kinga jeki kiji dame suka zo idan da sulhune kusulhunta idan kuma akasin hakane kikira womu katkenan cewar Abu Kushiga ciki bari naji dasu Wai baza a fito dasu bane Eh mumafa yan zama nine kofar suka bude suna kokarin shiga Haba dan samari gidan matan aure ne fa Nasani ina 'ya'yan Allah banin nan suke Binta da Abu Basa nan sun fita Karyama kenan ina ganin su suka shiga gidan nan dan haka ki fito dasu kawai mu baza mu hakuraba dan uwanmu suka fasawa kai gashinan sai zubar jini yakeyi yanzu haka yana Asibiti Allah yabaku hakuri kuje idan sun dawo nida kaina zan kawo muku su cewar umma Eh to na yarda dake saidai be kamata mu tafi haka ba bari mu bar miki sheda idan sunzo ki nuna musu Yadaga gora ze sauke mata dagudu tabar gurin ta shige gida tarufo kofa Yauni umma naga ikon Allah ina kuke Umma sun bar miki sheda banzaye sokaye sun yarda ba ma nan gamunan muna jinsu kuma cewar Binta da Abu Au kujin dadin kune a bar min sheda saboda kun amsa sunan Ku Binta da Abu ko Allah yate makeku suna nan suna jiranku kuna fita sai abinda hali ya yiwu cewar mama Basu isaba yanzuma ba barinsu zamuyiba narike muryar su zan ne mesu 1 bayan 1 cewar Abu Umma kawo mu kai miki dan dali cewar Binta Gashi nan kutafi amma dan Allah karku nemi tso kanar kowa kuma Ku canza hanya karsu ganku cewar umma To sai mun dawo suka fada gaba dayansu suka fita Suna fita umma taji wani hadeden wari Umma taja dogon nun fashi Wannan wani sabon yayi ne kuma Abu irin Wannan bugawa haka nida Allah yasa kar Binta tadau Wannan halin na rashin Wanka Suna tafiya suna waka suna ciye ciye suna neman tso kana Abu ta gano bishiya tace Binta ajiye gorjiyar nan muhau bishiya kinga yanzu basu fara zuwaba zuwa anjima sai muje dan dali To muje suka tarar da yara a jikin bishiya suna wasa Kubar gurin nan Abu da Binta sunzo ko sokuke jiki yayi tsami cewar Binta Tinkan Binta ta karasa magana yaran suka bar gurin dan sunsan halin Abu da Binta Suka cire takalmi suka haye bishiya suna wasa kamar yara Wasu yan mata suka zo wucewa suka gano Binta da Abu suka kwashe da dariya Abu na ganin su ta sauko Binta ma sauko wa tayi Wakuke wa dariya Eh daku nake magana Abu ta fada tana dungure musu kai Karki sake dun guremin kai kinsan kowaye babana kuwa A garin nan koma waye hi beda meniba abinda yasa kika kallemu shine yanzu ze Ja miki dukan tsiyama kuwa cewar Binta Jiki ko kayama baki iya sawaba ji hodar fukarki janbakin ma tsohon yayi ne amatse ciki asai sabo cewar Abu Kaji wai harkurace zata ce da kare maye jiki kalli kafarki kalli fuskarki ji wani wari mara dadi da kikeyi gaskiya kinci sunan ki HODA BA WANKA Nanfa Abu tayi kukan kura ta rufesu da duka Binta nadukan daya Abu ma na dukan 1 New writer's Taku *husba'ahfama*馃尮馃尮馃拫 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼 馃憹 馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕 馃憹 馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 *BANYAR DA WANI KO WATA YA JUYA MIN NOVEL DINA BA KOTA WACE HANYA DUK WANDA YAYI NABAR SHI DA ALLAH BA HAKAN YANA NUFIN BAZAN DAU MATA KIBA 馃槑馃槑* Written by *husba'ahfama* 5-6 Duka sukai musu bana wasa ba harda yaga riga Cikin muryar kuka yarinyar tace saina nuna miki bakida wayo Saikin ga gatana Abu tace Jeki turo duk wanda kika gadama ni Abu ina jiran hi banza qazama Eh nice qazama idan ni kazamace ke kuma fa fada min cewar yarin yar Bakinki be mutuba ko Abu saimun zubar mata da hakwara tukun na cewar Binta Kuyi duk abinda kuke so lokacin kune yanzu nima lokacina nanan zuwa cewar yarin yar Tana gama fada ta mike ta debi takal manta a hannu ta kalli kawarta da suke tafe tare Tace 'YAR KWALLIYA suka zuba da gudu Matsoratan banza kawai harni zakibawa tsoro da baban ki Wannan kalmarta zakiga me rama min yazama tamkar tatsoniya a gurina ni Abu naci dubu sai ceto Sukayi dariya Kinga dauki tallar mu karasa dandali yanzu kowa yazo zamusha kallo kai ni harnaji ma bana son zuwa cewar Abu Binta tace meyasa Tiraren jikina Akoda yaushe shine matsala ta dana je dandali daga kallo sai tohe hanci a gurin sama ri cewar Abu Binta tace dagaske kike Abu warin najan hankalin samari Abu tace bana son wula kanci binta wayace miki warine kanhidai nibama nason irin kallon da sama rin suke min nasani nafi matan dandali kyau da kanhin tirare sosai ma nice kadai nasan sirrin Nanfa Binta ta tafi tuna ni Ke tina ninme kikeyi Abu gaskiya nima zan fara fashin Wanka konima turaren jikina zefito kwana nawa zanyi banyi wankaba Abu tace yauwa yar gari kinga bake ba Wanka indai kinaso tiraren yazauna tareda ke duk inda kika higa ansan kin higo Binta tace To hi kenan nagode kawata Tadauko farantin gurjiya tace debi kici iya San ranki aikin bani sirri babba Abu tace Bakomai yiwa Kaine Binta amma ya zakiyi da umman ki idan tagane kin dena kwanka Kibari kawai nikaina bansan abinyi ba mutafiko kinga yamma tayi kar a fara bugawasa bama nan Abu tace ga aiki zan saki indan mun higa dan dali ki ki zuba ido kiga abin mama ki gurin sama rida yan mata To hikenan muje Abu Suka je dandali hakan kuwa akayi Abu nazuwa masu toshe hanci nayi masu dariya nayi Abu harda sake tafiya Kawata Abu gaskiya nima na rike sirrin nan hannu 2 Sukayi dariya suka tafa Suka sha kallo sukayi tsokana iya son ransu suka koma gida Daga ina kike Waye Wannan Abu tace tana daga kai taga Nura Daga dandali nake Yariko hannunta yawuce da ita ciki ya watsar da ita kamar kayan wanki Nura ya fara shin shine shin shine Yace Inna bana tunaninda Abu ta shigawanka tayi Inna tace Ko hmm zata aikata nasani Wannan nan gaba kadan nizan fara yimata Wanka da kaina Abu tace Waaa niii tab bawanda ya isa dan bakin ciki turaren nawama rabani dahi za a yi Nura ya Wanka mata mari tafashe da kuka Inna abinda ya dace kenan kifara yi mata da kanki tinda ita bata yi Nifa bawanda zemin wanka Nifa yaya anyi walkiya na ganka bakin ciki kawai ka keyi dani dakaji kanhin tirarena saika dinga yamutse fuska saboda bakin ciki Tirare ko wari kinga kidena shiga cikin mutane kina kiran waikin fesa tirare dariya zasu miki Wannan warine warinma mara dadi qazama cewar Nura hi kenan Inna kina jinhi ko ni ya kira qazama tafara timami akasa Nura yace Inna kice mata ta tashi kokuma yanzu jikinta ya fada mata Bashiri ta mike tana gunguni harya fito fili tace nagaba yayi gaba kanshi kuma nayi bawanda ya isa yakwace Ehhhe Waye ze kwace inbanda Wanka Inna duk sanda kika tashi wankar *'YAR KWALLIYA* kitanaji kwalin sabulu saboda tsoro Inna saida safe Yana fada yayi fice warsa Allah yakaimu Inna kinji shi ko Yasin yaya kajawa budur warka Allah ya hadani da ita Kinga Abu bana son neman tsokana karki sake kitaba musu 'ya kisamu wanda yamiki badai itaba ki kwanta saida safe To Inna Allah ya kaimu WASHE GARI DA SAFE Abu ta fito tana hamma Inna Allah dai yasa kin gama abinci dan yau yunwa nakwaso abaccin Bagai suwa ba komai sai Neman abinci baza kiciba saikin goge baki kinyi sallah tukunna cewar Nura Tamatso kusa dashi tace yaya a gidan nan kaine kwai matsalata yanda sauran suka tafi suka barini kaima zaka tafi ko ince kagaji kabarni Yatoshe hanci tinda tafara magana harta gama Nura yace Wai Wannan bakin naki Abu ai sai ya kashe me rai yaushe rabonki da goge baki AF anzo wajan nikaina na manta gawayin da gihirin na ban wuya Yasin hiyasa na dena wankewa yawan goge baki na kahe hakori Nura Yana nesa da ita yanda bazeji warin bakin ba Injiwa Yau saikin goge baki yaushe rabonki da sallah dan Inna tace rabonda taga kin kalli gabas harta manta cewar Nura Eh hakane yaya hadasu nakeyi hiyasa bata ganina Hadasu kamarya Abu Nasati1 nakeyi a rana1 sauran ranakun kuma ina hutu tafada tana dariya Nura yace Abin ma dariya yabaki ko Abu amma kin dena zuwa isilamiya ko Tab tsohon zance tin yauhe nadena zuwa bari kaji laifi nayi yace ze dakeni nikuma nace be isaba shine yasa yara suyimin waka waini *HODA BA WANKA* hine na sace mai tayar keke hine fa yake ne mana ruwa a jallo Tana fada tana Sosa kai da jikin ta Inna haka lamarin Abu ya kara lala cewa cewar Nura Inna tace kaji da kunnan ka kakuma gani da idonka yazu kuma abin zekara finnada tinda ta hadu da Binta Ido yazare yace Binta gagare Ita dai yanzu kawartace sosai duk inda Abu take zakaga binta Cewar inna Dole nakara samiki ido Abu jeki kwanke baki kiyi Alwala kizo kiyi sallah a gabana kuma ma inbanda rashin hankali irin na Abu a i na akace miki hada sallah a keyi kowacce ana yinta akan lokacin ta kina jiko cewar nura Abu tace Yashiga tanan ya fita tanan bayan kai ba malami bane me zaka fada min nayarda bayan sanin ma nafika Na yarda jekiyi alwalar kizo Taje tayi ta zo gabanshi tace yaya na hutar dakai dama yau nake hadesu guri guda barima nayi ka gani Nura yace Ke bana son hauka fa sallar Asuba raka'a nawane Lallaima yayan nan nawane inbanda 2 Sallama Alaikum Nura yajiyo sallama daga kofar gida girgiza kai kwai yayi yatashi yatafi Nura ya Inna taku Lpy kalau cewar nura To Alhamdulillah megarine yace kuzo dakai da inna dakuma Abu Allah daiyasa lpy cewar nura Ehhhhhto lpy ba lpy ba saidai koma meye idan kazo fada kaji To gamu nan zuwa yace yakoma ciki Inna yarinyadai tasake ballo ruwa megarine yake Neman mu To Bakomai bari ta idar da sallah saimu tafi cewar Inna Abu tace Inna Nifa ba inda zani idan banci abinci ba Ehhhhe Waiba sallah kike yiba Abu cewar Inna Abu tace Inna kwantarda hankalinki na idar bani na bawa cikina tukunna Inna ta bata ta ansa tana hannu baka hannu kwarya harta gama Tasha ruwa Tace Inna saura kwalliya idan banyiba bazan iya sa kafata wajeba Nura yace kin isa waye ze zauna jiranki Inna tace kai kanka kasan hakan baze yiyuba kabarta tayi mutafi Abuta baje kayan KWALLIYA tayi kamar yanda ta saba fukarnan kamar Aljana Inna mutafi naga ma Warin bakinta yadoki hancin Nura Kaiiiiiii Abu baki wanke bakiba ko Eh ban wankeba bakina ko naka Tayi gaba abinta sukuma suna binta a baya harsuka karasa fada kowa na gaida megari amma banda Abu Megari yace Ke Abu me yarin yata tai miki kika daketa jiya tareda bakuwar gidana Tawatsawa yarin yar harara tace kuma na dake ta nadaki banza ba uwar dayasa tace min HODA ba Wanka Ke Abu baban nawa kike fadawa haka cewar yar megari Anfada mihi ubanki ubanane cewar Abu Kaji yarinya mara kunya me garin kike fadawa haka Ayi hakuri yarin yace cewar Inna Abu tace Inna saboda ni karki fara karya niba yarinya bace hekarata goma shabiyar Inna nayimata alama tarufe baki amma ina zance kwai Abu take saki DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com New writer's Taku *husba'ahfama*馃尮馃尮馃拫 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼 馃憹 馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA* 馃拝馃拕 馃憹 馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 Written by *husba'ahfama* 7-8 Can saiga Binta ga gare sarkin kwadayi da umman ta suna ta howa Yauwa Allah na gode maka ga binta cewar Abu Dan rainin wayo da sassafen nan a aiko gidan mutane ace suzo ko uwar me za a mana cewar Binta Abu tace Kema dai kya fada gamunan ana surfo mana zancan banza Eh waye yake zancan banza ke kuma Binta ba a koya miki gaisu waba bakya ganin manyane a gurin nan cewar liman dake zaune a gefen me gari Binta da umma suka samu guri suka zauna Abu tace Wanda yatsargu dahi nake Babba bangan shiba saidai naga me gari tinda ba a barni naci abinci ba nazo nan to kowa yayi hakuri da abinda zeji koya gani cewar binta Liman yace kaji yara da rashin kunya Barsu dani liman cewar megari Umma ta gaida me gari binta kuwa aikin gun guni kawai takeyi Sauran mutanen gurin hanci a to she sun kasa cewa komai daga liman sai megarine kawai suke magana Binta kinji wai dan mun daki wa yancan 'yaran hine aka kawo mu nan gasu 'ya'yan kuli da mai cewar Abu Binta tace Kan uba Yasin bazan zauna ba akan su aka hanani cin abinci tafiya zanyi Yasin karki yarda binta kanki tafi kizo ki daki rabon ki zan taya ki cewar Abu Sukayi kansu zasu daka liman da megari mutuwar zaune sukayi wato kanhin jikin Abu dana binta da itama tafara hawa layi sukaji sukayi lup kamar basa gurin Megari yace Karku sake Ku tabasu kuna jiko wai warin me nake ji haka ina kuke kusa baki mana meye aikin ku liman Caraf Abu tayi da cewa nice nan kanhin tirarena babu inda baya zuwa megari ka gode Allah tinda kaji kanhin tirarena Megari yace Tirare kuma tab Wannan uban warin shine tirare liman ba lbr yakasa cewa komai sai kallo da ido sauran ma sunyi shiru Megari cikin bacin rai yace waime nake gani haka kun dena magana ne kuma banson sha shanci kunwani zuba min ido me kuke nufi Me gari sai hakuri binta Abu kuzauna cewar inna da umma Binta hannu a dun kule tana shirin kai naushi take cewa Inna kubar mu dasu yanzu mu koya musu hankali Nura cikin muryar tsawa yake cewa kuzauna karku bari na kara magana Ganin fuskarshi ba alamar wasa yasa suka zauna Megari yace gaskiya yaran nan abin naku azimun ne kuma da laifinku wajan bata yaran nan kuduba fa Ku gani baruwansu da babba koyaro duk wanda ya musu yi mishi zasuyi Me gari ayi hakuri zamu gyara insha Allah cewar umma Me gari yace To shi kenan gaskiya kudau mataki inba haka ba ni da kaina zandau mataki Wani yaro ya fito daga gidan me gari hannun shi rikeda samira Tinkafin ya karaso Binta sarkin kwadayi tafara hadiyar yawu wayanda suke kusa da ita saida sukaji karar Yaron ya gaidasu ya ajiye kwanon a gaban liman Binta idonta na kan kwanon ko kiftawa bata yi ta janyo kwanon kusada ita Kanshin abinci yadawo da liman daga dogon suman da yayi Liman yace Ke me kike nufi yajanyo kwanon gaban shi Binta ko magana ta kasa hankalinta nakan kwanon Liman Allah ya yanka maka binta taga abinci ranta ya biya dan haka ka bata taci cewar Abu Liman yace In naki fa dawani bakinki dayake zuba wari anya kina wanke shi kuwa Abu tace Yasin wanke baki kahe hakori yake hiyasa bana yi liman kaida kanka kace hi bakin me azumi kanhin Almuski yakeyi hiyasa nima na dena wanke baki saboda Almiskin yazauna a bakina nafita daban daku nawa basai ina azumiba ta fada tana Dariya Liman baki yasaki yana kallon Abu Megari yace ke Abu anya kina da kai kuwa Abu tamika mishi kanta tace shafa kaji Inna ta rufe bakinta tana kallon Abu Megari ina fada maka saika dauki babban mataki akan Abu da binta cewar liman Bakomai kubani lokaci zansan abinyi kuna iya tafiya amma kubar binta da Abu liman ze musu fada cewar megari Waaaanii gaskiya babu abinda zan iya fadawa wayan nan yaran banshirya takun saka da suba sunyi nisa basa jinkira cewar liman Yi shiru liman nagama magana cewar megari Inna,umma da Nura suka tafi Binta batama San tafiyar suba itadai burinta taji abinda ke cikin kwanon a cikinta Liman kabata abincin nan taci yasin tanada cutar duka idan aka hanata abinda takeso hine suke tahi cewar Abu Liman Ya kalli binta dake zaune hannu a dunkule ido akan kwano tana sude baki Liman yace Me gari Abuya tabbata duka zatayi kalli kaga Liman karka zama soko mana kayi musu fada sutashi su tafi ita kuma binta ka bata taci cewar megari Kwanon ya miki mata ta ansa tabude tana ci kamar kura yaga nama Binta ta gama ci tasa kafa ta ture kwanon ta kalli 'yar me gari tace jeki kawo min ruwa Niii kalle ni sama da kasa nayi kama da 'yar aikin gidan Ku cewar yar me gari Zancen banza meye dan kin debo min ruwa yan matan garin nan kaf yan aikina ne saboda na fisu haduwa cewar Abu Ya isa kunutsu kuyiwa kanku fada kungirma aure zakuyi gidan wani zaku kuyiwa Allah kudena abinda kukeyi Dariya suka yi suka tafa kinji wai aure cewar Abu Binta tace kaika sanshi nidai tinda ba a bani ruwaba bangode ba taso mu tafi To tace suka tashi zasu tafi Binta tarike ciki tace washiii cikina ya motsa Binta tayi nishi saiga tusa ya biyo baya Megari yatoshe hanci yace liman Sa a kamo min yarin yarnan Binta da Abu najin haka suka sa gudu **** *WACECE BINTA DA ABU* ABU 'yace ga munzali malam munzali fatauci ne sana arsa shikadai yake tafiya inya tafi saiya jima kafin ya dawo sai matarsa Suwaiba yaranta na kiranta da Inna yaransu 4 Ramatu itace ta farko tana aure a garin da suke me suna *DARAUDAU* sai zulai itama tayi aure sai Nura da Zainabu Abu itace auta ABU yarin yace mara tsoro duk girman mutum inya mata saita mai farace tas amma qazanta ya maida ta baka dan qazanta kokitso intayi saiya dankare layin ya bace kafin inna tai mata ta karfi ta tsefe Binta 'yace ga murtala Malam murtala mahaucine Allah ya masa rasuwa tin Binta tana karama a hannun ma hai fiyarta ta tashi sunan ta Baraka binta kadai ta haifa BINTA yarin yace mara nutsuwa ga kwadayin tsiya idan taga abinci jikinta har rawa yakeyi itama bata barin ta kwana dan haka tasu tazo 1da Abu gasuda taurinkai ***** Binta da Abu na cikin gudu wata yarinya kanta dauke da buhu ta tsaya a gaban su ta shaki wuyan Abu Ke meye haka a ina nasanki cewar Abu Tace idan maye ya manta uwar diya bazata mantaba nice wadda kika daka kika cimin gyada kika kuma zubarda sauran Abu tace Kinsan abin da yawa yanzu me kike nufi da kika shaki wuyana Dukanki zanyi na kwashi saura nakai gidanku cewar yarin yar Banga Alamaba ance da kuturu a gama lpy ni Abu banga wanda ya isa yamin abinda kika fada ba ba a hai fehiba Binta tace ke ware inba haka ba hmm jiki zeyi tsami Ke waya sa dake ni din nan da kike jida gani ban tinkare kuba saida na samo makarin ki ke binta dan nakula kema matsalace ta daban cewar yarin yar Makarina kuma ni binta banganshiba anan gurin yau banga abinda zesa na bar kiba batareda na sosakida bulala ba Ko to shikenan nida ke za a ga me gaskiya yarin yar ta Bude buhun taciro goriba,kurna,magarya da gyada Tinda ta Ciro Binta ta hadiyi yawu kamar yanda ta saba tabi hannun yarin yar da kallo Abu tace Ke karki sake ta rudeki da abin hannunta Binta nizan siya miki fiye dahi Ko jinta binta bata yiba Tamika hannu alamar ta bata harya rinyar ta miko mata saita janye Binta tace meye haka kuma bana son irin Wannan Kina zaton kai tsaye zan baki batareda na kafa miki doka ba Meye dokar cewar Binta Yarin yar tace zakiyi Alkawarin cewa bazaki sa hannu a fadana da Abu ba inkikasa hannu zan kwace abina Binta ta kalli Abu ta kuma kalli ledar hannu yarinyar da irin abinda ke ciki Nan tashiga raba idanu New writer's Taku *husba'ahfama* 馃尮馃尮馃拫 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 9-10 Jikin Binta sai rawa yake Na amince bani Yarin yar tace in na baki ki tafi ko juyowa karkiyi Binta tace to bani dai Tana ba binta tawuce ta tafi Yarinyar tace yanzu daga ni seke Abu tace hakane kuma zam miki dukan tsiya kamar mu2 muka miki Yarin yar ta kama Abu da duka Abu na ramawa Abu ta Bude baki ta sakar mata cizo a hannu Waiyoo kika cizeni Yasin bazan yarda ba koni koke a gurin nan cewar yarin yar Saukar duka yarin yar taji bazata koda ta juyo Binta ta gani zatai magana binta ta dauketa da mari binta da Abu sukayi mata taron dangi saiga yarin yar a kasa wanwar tana kuka Abu ta bude buhu ta leka taga garin tuwo tayi dariya Binta ta daga ta juyewa yarin yar a jiki Inkinje gida saikiyiwa tsohuwa bayani yanda Akai da garin tuwo cewar Abu Suka tsalla keta suka wuce Binta tace Abu kina jin abinda liman yayi mana dan yaga me gari waimun girma aure zamuyi Rabu dashi nasan abinda za muyi mihi damu yake magana ba a taba mubama munyi fada bare ka ta bamu zomuje cewar Abu Ina zamu cewar binta Zaki gani cewar Abu Koda suka tafi basu tsaya ko ina ba sai gidan liman Abu tace Sallama Alaikum goggo me tuwo Goggo me tuwo ta amsa da Wa'alaikumus salam Abu Binta yaukune agin namu Eh wlh cewar Binta Goggo me tuwo tace Gashi kuma ban gama tuwonba yanzuma na dora Bakomai mu abindaya kawo muma daban ne bansan ta yanda zanfara fada mikiba goggo cewar Abu Kar kuji komai kufada min idan baku fada minba wazaku fadawa bayan nasan Ku tin kuna yara nan kuke zuwa cintuwo cewar goggo Binta tace Hakane munsan da wannan goggo hine dalilin da yasa mukejin nauyin abinda zamu fada miki Binta Abu kufada min bakomai komai girmanshi zansan abinyi Abu tafashe da kukan karya taceTo hikenan goggo kiyi hakuri da abinda zakiji sai Abu takara sautin kun da takeyi Binta ma kukan karya takeyi tace yi hakuri Abu bakomai sakai yar daze mata kenan Nanfa hankalin goggo ya tashi tace kunga kufada min duk kunbi kun daga min hankali Abu tace goggo dagir manki da komai liman ze miki kishiya Gogo ta mike tsaye tarike kirji tana huci Ni liman zewa haka zezo ya sameni bemin kishayaba tin ina yarinyata saiyanzu dana tsufa Goggo abinda ze kara daga miki hankali hine irin kalaman da yake mata idan yaje zance cewar binta tafada tana kuka Dan rahin mutunci hine ta aiko mu da kala man soyayya muzo mu fada mihi Takuma ce karya manta yau yazo zance ita kadai tasan abinda ta tana dar mihi cewar Abu Kafar goggo ya haurawa taji juwa na ibanta tajin gina da bango ta ciji lebe a nan gidan ze kwana daiko badamuwa ina jiranka cewar goggo Binta takara sautin kuka tace babban abin hine mahaifin yarin yar yace liman yaturo anbahi ita Suna fada goggo ta zube kasa ba nunfashi Munhiga 3 Abu munyi kisa cewar binta Abu tace ke bata mutuba tsabar kihine kawo ruwa kigani Binta takawo ruwa Abuta watsa mata taja dogon nunfashi tabude ido tana Cewa ina yake kumiko min shi Abu tace goggo aibaya nan bari zahigo saiku yita takare Goggo tace bakomai zaka dawo kasa meni liman nida kaine yau agidan Goggo mu zamu tafi Nagode muku binta da Abu Allah ya muku Albarka Goggo me tuwo macace me kishi akan kishi zata iya yin komai sanin hakane yasa Abu da binta sukazo gurinta sunsan ita zata hukun ta musu liman yanda suke so Ameeen goggo aiyiwa kaine suka ce suka nufi hanyar fita harsun sa kafa zasu fita Abu ta gano liman yana ta howa da alama gidan zezo da sauri ta riko binta suka boye cikin wani duhuwa dake zauren gidan liman Liman yayi sallama ya fada gida kai tsaye ya nufi bandaki Goggo na jinshi binta da Abu Suka dauke sawun takalmi suka matso tayanda zasuji kuma suga Abinda ke faruwa Liman yafito yashiga daki yasa sababbin kaya yafesa tirare Nanfa kishi ya turnike goggo me tuwo tashiga waigen Abinda zata samu tarike ta hukun tashi dashi Me gari ya fito yana gyara hula yace in na kike na fito zan tafi Goggo tafito tana huci tace nasani kagai sheta wato danka raina min hankali nika ajiyeni a gida kaikuma ka fita kana neman aureko har ance katuro Yace ni liman a ina kikaji zan cen nan wlh bana ne man aure a ko ina ni liman ke kadai kin ishe ni Tace karyar banza ba abinda zaka fada min na yarda bayan nasan komai yanzu kayan nan dakasa kafesa tirare ina zaka Abuda binta na labe suna ji kuma suna ganinsu suna dariya Yace daliban malam rabi'u ne zasuyi sauka yau shine aka gai yace ni na shirya yanzu zan tafi Bata gamsu da abinda yace ba yasa tafara buga kafa tana tsaki Tace malam malam ni goggo ni zakai wa kishiya Tana juyawa taga murhuna cida wuta ta Ciro icen dayafi ci tasa mai ababban Riga wuta yafara ci liman na ihon temako yana kokarin cire baban riga dakyai ya samu ya cire abin beyiwa gogoba ta dauko tukunyarda ta gama hada kayan hadin miya ta kwaramai a fara ren kayan shi Binta da Abu dariya harda faduwa Ta rarimo bokiti tana jifan shi dashi ganin abin nata bana Kare bane yasa liman ya mike ya zuba da gudu Binta da Abu suka Tsaya a gaban shi Abu tace liman mun girma aure zamuyi ko toga auren mun gwada maka tafada tana dariya Binta tace waiyoo cikina liman mezan gani haka yazaka gudu kaida yadace kai mata fada kamar yanda kayi mana dazu Amma dai yaran nan kwai shedanu kune kuka hadani da matata bakomai dani kuke magana Abu tace gogo me tuwo gashinan Liman yasa gudu binta da Abu na dariya Raina fesa cewar binta Duk wanda yace ze higa harkarmu to yadebowa kanhi kwarkwasa cewar Abu Sukayi dariya suka tafa Suka nufi gidan su Abu Liman be tsaya ko inaba sai fada gurin me gari wayanda suke tareda megari ganin liman yashigo da gudu suma suka mike zasu gudu Megari yace kudawo Ku zauna liman mezan gani haka da girmanka da komai Allah yabaka yawan rai ai duk abinda ya sameni kaine sila saida nace ba fadan da zanwa Binta da Abu kace kaisam saina musu gashi abin daya jamin dagir mana da komai na yanko ta cikin unguwa da gudu kowa na kallona Yanzu binta da Abune sukai maka haka a garin nan cewar me gari Liman yace hmmm ni nasan su sarai shiyasa tin farko naki kadage kace sainayi yanzu gurin saukarma ba halin zuwa ta kona babban rigar sukuma wayan nan kaga dai yanda tai musu harda manja a jiki kamar za a Kada miya gashi badamar na koma gida yanda ranta yake a bace Kai kutashi kuje Ku ne mo min su A'a kudawo Ku zauna Allah ya baka yawan rai nayafe Abarsu kawai nidai goggo me tuwo itace kadai damuwata ita taimin hakafa Nan yakwashe duk abinda ya faru yafada wa megari Shine zakace a barsu gwara mu koya musu hankali cewar megari Eh Bakomai a barsu cewar liman To shi kenan zansa a kiramin gogo me tuwo zan mata bayani karka samu damuwa To shikenan godiya nake Allah ya baka yawan rai Kai tsaye suka shiga gidan ba sallama Yaushe zaku girma abin naku kara lala cewa yakeyi ko Abu da Binta cewar Inna Saida suka samu guri suka zauna sannan sukace salama Alaikum Inna tace Allah nagode maka binta da Abu Nura yatafi maka rantar boko Yinme inna cewar Binta Inna tace Yaje saku a maka rantar boko daga nan yamai daku isilamiya dan harda rashin ilimi a abinda kukeyi Abu tace Boko tab ba inda zani Inna bokoko awuta kike nunfin zamu toko su yan bokokon Awuta tsoron bokon sukeyi ba inda zani saidai ko binta gata nan Waaaaniii tab namutu Allah yasani awuta ba bokon da zani cewar Binta New writer's Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 11-12 Wlh baku isaba haka kuke so mu zauna daku a jahirce cewar Inna Yasin bazani ba wuta tsilim cikin sauki bokoko Awuta bada niba cewar Abu Binta ta tashi daga inda take ta koma kusa da Inna Tace Inna kisa baki akahe maganar nan dan baze taba yiyuba Yasin haka kawai ze Kaimu lahira da kanhi Kanshi kanshi inna taji yana tashi A jikin Binta Tato she hanci tace Binta warin me nake ji haka kardai kema kinhau layin rashin yinwanka Dariya Abu tayi tace Inna nice nan nadorata alayi tam bayeta kiji ita kanta tafijin dadin jikinta yanzu fiye da da Rufemin baki sakarai qazama nayi dake *'YAR KWALLIYA* Binta kiyiwa Allah karki bari Abu ta koya miki rashin Wanka da Wannan maya taccen KWALLIYAR nata Inna saidai kar a kuma dankuwa karatu yamin qanhi yabi jiki bakiga irin kallon da megari yake minba nikadai nagane meyake nufi cewar Binta Abu tace Nagani rabu dahi binta ze fado hannu banda hima ya tema kawa kanhi besa bakiba aida tuni munkoya mihi hankali kamar yanda muka koyawa liman Oohni Inna ina zansa kaina nan nasamu lbr anga liman yana zuba gudu a gari har ana zaton ya Hauka ce ashe ba Hauka cewa yayiba gamo yayi da 'ya'yan Aljanu binta da Abu babban gamo yai cewar Inna Abu kwaso kayan KWALLIYAR muyi muje gidan Amaryar da aka kawo nan bayan layin ku cewar Binta Abu tace Hakane fa banjeba kuwa Tashiga ta dauko ta ajiya a gaban binta Inna tace shiyasa tin farko banso qawan cen kuba wlh nasani sarai cewa abinda kuke da NA yanzu saiya fishi kuma gashi na gani Suka kafe inna da idanu Inna tace bance komai ba ni badaku nakeba Allah yabaku hakuri Suka juya suka cigaba da KWALLIYA Salama Alaikum inna nadawo Wa'alaikumus salam gonda da Allah ya kawo ka Yi shiru Inna nasamu lbr komai inaji nasan sune zasu aika tawa liman haka komai yazo karshe na sasu amaka rantar boko hakama isilamiya ga kayan maka rantar nasu Alhamdulillah shikenan kurinkus kandan bera boko Saikun je kokuna so ko ba kwaso cewar Inna Abu tace Boko Boko dai hikenan naji duk abinda ake fada akan boko ance yan wutane hine mu za a kaimu saboda ba a sonmu Ba a San naku gobe zaku fara zuwa daga nan idan kuntaso saiku wuce isilamiyar malam rabi'u Binta ta tashi ta daka tsalle tace rabi'u Yasin ba inda zani Wannan bakin mugun baki da Wannan kan nahi dayake kyalli kamar an cirohi A tandun mai Malamin naku kinga binta nasan irin takun sakar da kukeyi da malam rabi'u idan kika bari yakawo min karar ki kikuka da kanki irin dokan dazan miki baze faduba harda ke Abu cewar Nura Abu tace hikenan dai zamu leka wutar bakomai amma idan mukaji da zafi bazamu sake koma waba Tsaki Nura yayi yatafi ya basu guri Sukaci uwar KWALLIYA suka fice basu cewa Inna komai ba WASHE GARI Abu tana tashi tasa kayan maka ranta ta janyo kayan KWALLIYA zata yi Nura yace karki sake kiyi KWALLIYA makaranta zaki ba dandaliba Abu tace Tab yaya Nura gaskiya bazan iya fita banyi KWALLIYA ba ga kanhin tirare i nayi Amma ba KWALLIYA a fuska ta Nura yace Eh ba a KWALLIYA idan za aje makaranta Abu dole kidena wasu abubuwan yanzu tinda kinfara zuwa makaranta Binta ta shigo ba sallama agaban kayan KWALLIYA ta zauna zatayi KWALLIYA Nura yace ke Binta ba sallama Bakomai kiwani zo gaban kayan KWALLIYA Binta tace yaya Nura tinda nafito banyi magana da kowaba Gahi yanzu kasa nayi magana Almiskin bakina yafita Hanci yatoshe yace naji Almiskin kice kema kinbi layin qazantar Abu ko makaranta zaku zakuje kuga yanda Ake safta Binta tace *'YAR KWALLIYA* mezan gani haka meyasa bakiyi KWALLIYA ba Abu tace Binta kibarni kibarni kwai ni Abu *'YAR KWALLIYA* ni za a hana yin KWALLIYA badole kiga haka ba Binta tace shine kike daga hanka linki ina Inna Abu tace tana ciki Binta tace yaya I na bayanka gwanda daka hanata bani kayan KWALLIYAR NA shiga dasu au baza kibaniba bari na dauka da kaina Binta na shiga ta juye kayan KWALLIYAR a Jakarta tafito Binta tace bata cikifa Abu tace hakane yanzu ta fita zomuci Abinci bayan sun gama cin Abinci Nura ya kaisu maka ranta Duk wanda yaga fuskar Abu ba KWALLIYA sai yayi mamaki dan bata taba fita ba KWALLIYA ba Suka shiga Aji Binta tace Abu Albishirin ki Abu rai a hade tace goro Binta ta bude Jakarta tace kalli Abu cikin mamaki tafasa kara ta rungume binta ta tsalle a aji Hankalin daliban ya koma Kansu Abu tace muna fukai me kuke kallo da sannu duk zanyi maga ninku Daliban Suka dena kallon su Suka baje kayan KWALLIYA sunayi malami ya shigo aji akatashi ana gaisuwa banda Abu da Binta KWALLIYA kawai suke yi Malamin ya karaso gurin su yace Ku meye haka kwalliya a cikin aji me kukeyi a nan aji bantaba ganin kuba Abu tana shafa Jan baki tace baza kasan muba hime maka rantar be sanar dakai komu suwaye bako hege wato ya cinye kudin ko to hikenan Yace bagane me kuke nufiba fa Binta tace kaga waimu sa babbin dali baine kuma nanne ajin mu kana jiko jeka to Yace kee Nifa malamin kune kibani girma bakowana magana zaki dinga fada minba Abu tace inji kaba girma idan karike girmanka mutayaka rikewa idankuma kaki rikewa mubi takai mu wuce Malamin yayi murmushin keta yace kugoge fuskarku sannan kubani kayan KWALLIYAN Abu tace tab ba abinda zamu baka kuma ni Abu bazan goge KWALLIYA ta ba Binta tace nimadai bazan gege ba malam kabar daliban naka a tsaye fa Yace kuzauna yayi murmushin yaje gaban Allo yafara koyar dasu kamar yanda ya saba Abu tace gaskiya nagaji baza a yi wani abin bane bayan Wannan kazo ka I hemu da surutu Binta tace a he kekina jin hi tinda yafara har I yanzu banji komai ba ni yunwa ma nakeji Yace Anya karatu kuka zoyi kuwa Abu tace waya sani Abu a duhu Nifa karatun higa wutan nan beda meniba dahi da bahi duk1ne bokoko Awuta Binta tace gaya mihi kadai koyarda su dan naga kamar suna gane wa Yace anya Ku muta Nene kuwa ke dawani fuskarki kamar aljana waya gaya miki karatun shiga wuta nake koyawa Binta tace baka jiba bokoko a wuta hine zakace bakaratun higa wuta bane Yace kutashi Ku fita daga ajin nan kufita kuyi shir menku a waje Abu tace seme danka koremu kahiga wutar kaika dai kacike gurin karkabari asa wani Yace keni zaki fadawa haka Tamurguda baki Yadauko bulala ya zuba mata Tasaki kara Binta tace meyasa ka daketa kai ko a qauyen mu mune muke yiwa maza duka hmmm Yace me kike nufi nima dukana zakuyi kenan Abu tace meze hana tinda ka dakeni saina rama Yace waya gaya miki idan malami yadaki daliba tana ramawa Binta taja hannun abu Tace Abu rabu dahi zomu fita ze fito ya same mu damu yake maga mekoya karatun higawuta dole mukoya mihi hankali Suka fita Abu kinga ya aika a siyomai abinci Abu tace waye ya aika asiyo mihi abinci mekoya karatun higa wuta Binta tace Eh hine zomuje Yaron ya siyo abincin zekai wa malam binta da Abu suka tsare shi Abu tace Kai bamu abinci kaje kadebo min ruwa zansha kagani ba quwace Yace malam ya aikeni bari nakai mishi nadawo saina debo miki Binta tace harna hadiyi yawu banga abin dake cikiba amma nasan zeyi dadi tafada tana dariya New writer's Taku *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 *GODIYA GA DUK WANI* *MASOYIN NOVEL DIN 'YAR* *KWALLIYA INA GANIN SAKON* *NIN KU NAGODE* *ALLAH YA BAR ZUMUNCI* 😍😘 Written by *husba'ahfama* 13-14 Abu tace Kura kyaci da Gashi tobaci zakiyiba na me koya karatun higa wuta ne Yaron yace Gashi barina debo miki Abu tace yauwa na gode ga abincin me koya karatun higa wuta a hannun Binta zomuje Binta ba labari idonta nakan kwano baki a Bude Abu tace Binta kinga halin naki ko to cika dan Kibar sauran akwai abinda zanyi kafin yaron ya dawo Kan Abu ta gama magana harbinta tasa hannu tayiwa abincin wawan diba saida yayi rabi takai baki Abu tace kaiiii Binta kincinye ai bakomai zodai muje Binta tace nidai da zaki temaka kibani na cinye abincin yayi hegen dadi Abu tace Bazan baki badain sarkin kwadayi dake Binta tace Bakomai kome zakice kice kinsan idan naga abinci wani shaukine yake kamani sai naji hannuna yana rauwa Abu tace hannun yafadi kasa inyaso cine dai bazan baki kiyiba Abu tayi gaba wajan me abinci tabar binta da side hannun Abu tace me abinci kinada gihiri Eh Gashi Abu tayi murmushin tace nagode Tabude ledar gishirin ta zuba gishirin a cikin abincin tajuya dafa dikan shin kafa ne Ta mikawa me abincin sauran gishirin Tace Gashi nagode Garuwan na debo miki Abu tace na gode ga abincin kakai mihi To yace yatafi kaiwa me koya karatun higa wuta Malam ga abincin Yace to jeka zauna kuyi sauri kugama nasa hannu To malam yaran suka ce Malam ya wanke hannu yabude abinci ya ganshi kadan be damuba ya sa hannu yadebo a abincin yakai baki cikin bacin rai yafurzar da abincin Kai a wurin wa kasiyo min abinci Abu tace Agurin me abinci nikuma na kyara maka abincin yanda zeyi dadi yakaji to Yace Keee nizakiyiwa haka kinsan nawa nasa nasiya kuwa Binta tace konawa kasa be da me muba badai ka daki Abu bako hmmm Me koya karatun higa wuta ya dauko bulala ya nufi gurin su Binta taimaza ta watsa run a hanyar da ze taka rai a bace ko gabanshi baya kalla sai Abu yana sa kafarshi santsi yajashi ya fadi kasa daliban aji suka sa dariya Cikin muryar tsawa yace kuyi shiru nace inba haka ba duk kanku sai kunyi kuka Abu tace mekoya karatun higa wuta a kasa yara kuyi dariya iya san ranku ba abinda ya isa yamuku Yace saikunbar makarantarnan yau din nan nake gaya muku Binta tace idan mubamu bar makarantar ba kaika bari DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com Yace ko haka kuka ce Abu tace kwaraida aniya kaga tafiyar mu Binta tace Abu ina zamu Abu tace gurin shugaban makaranta mana wanda yaya Nura yakaimu gurin hi dazu Binta tace hakane muje kafin ya rigamu Salama Alaikum Wa'alaikumus salam Fatima zainab yaba kwacikin aji yanzu bayan kowana malami na cikin aji Abu ta fashe da kuka Yace zainab meye na kuka kuma wani malamin ne ya da keki Sai Binta tafashe da kukan karya tace damu aka daka ai abin da sauki amma kamar kai wai za a wayi gari wani yana zaginka Yace ni waye kuma ya zageni Fatima Abu tace me koya karatun higa wuta ne yace hiwai ya gaji da aiki a karka hinka ba abinda kake bahi wahalar banza kawai yake maka nibama Wannan bane ya dameni tafashe da kuka Binta tace waikai baki ka ajiye katon ciki kana zaune kana sheniska sukuma kabarsu da yara suna henwuya idan yasamu dama saiya sace maka katon cikin ka dan mun masa maga munce mekai masa yake zaginka hine yace mufita mubar mihi aji Rai a bace yace ban gane malamin da kuke nufiba amma muje ajin naku na gan shi Binta da Abu na gaba yana binsu a baya harsuka isa aji Yanzu kai lawan abinda zaka min kenan duk irin abinda namaka da Wannan zaka saka min Me nayi kuma Baka ma san kome kayiba ko meka fadawa yaran nan Ni lawan mezan fada musu babu wata magana da mukayi hasalima bakaga irin abinda suka minba yakamata akoresu daga makaranta karsu koyawa sauran yaran halinsu Idan ban Kore suba kaina koreka daga aiki irin wadan nan mugayen kalaman zaka jefeni dasu kaje na koreka Dan Allah karka min haka da aikin nan na dogara dashi nake ciyarda kanne na da mahaifiyata idan kakoreni inazani nashawuya kafin ka daukeni aiki Abu da binda sukayi dariya Abu tace su gaban maka ranta ayi mihi hakuri idan ya sake sai kadauki mataki To shikenan na dawo dakai Amma kar hakan yasake mai maita kanshi To nagode sosai insha Allahu hakan baze sake faruwa ba Shikenan nizan koma Fatima zainab kuje kuzauna To suka ce Yana fita suka kalli malam lawan Ya kaga aikin mu kayarda cewa mu zamu iya sawa a koreka cewar Abu Yace kuje Ku zauna Bayan antashe su daga makaranta hanyanzu na komawa gida suka wuce kasuwa wasu maza suka tsaya a gaban su Abu tace lpy kuwa 1 daga cikin samarin yace Lpyar kenan shine kuka sa aka kori yayan mu sannan kukasa aka dawo dashi yanzu abinda kukeyi mukeji a gari ya fado gidan mu Binta tace ba abin mamaki bane dan kana jin lbr yanzu kuma yafado gidan Ku mu ai ruwan darene gama duniya Yace yanzun nan zamu koya muku hankali tinda Ku bakuda kunya Abu tace Allah ko sannu me kunya saika koya mana muna jira Binta tace 🗣jama'a ga barayin da suke muku sata dan munce zamu fada muku hine suka ce zasu dake mu Nanfa mutanan kasuwar suka zageye samarin suna cewa dama kuwa ansaba mana sata gashi yau Allah yatoni a sirin Ku Samarin sukace wlh muba barayi bane Dama zakuce haka mekuke jira da sune cewar Abu Nanfa mutanan suka rufesu da duka Abu da binta cikin farin ciki suke Binta tatafi gidan su Abu ma haka Abu na shiga gida taga baban ta ya dawo Naji dadi daka dawo sannu da zuwa baba kaga yaya Nura yasani a bokoko awuta yauna fara zuwa amma sanda me koya karatun higa wuta ya dakeni cewar Abu Yace yi hakuri yar baba shikenan komai ya zo karshe ke bari na zokarshen zancen bazaki sake koma waba daga yau Abu tace Yasin naji dadi hiyasa banaso kana tafiya baba idan kana nan bame min fada komai nayi daidaine a gurin ka kuma nafi sakewa Saiki bishi kutafi tinda haka kikace cewar Inna Yace abin harda kishi yar baba shiga ki cire kaya kici abinci dan nasan wanka ba a yi danga qanshi naji zanyi magana da Babarki Tayi dariya Tatashi ta shiga daki Yace ina kike jiya mukayi wata magana da yayanki Alhaji nasiru Shine yasa meni yace meze hana nabashi Abu tayi karatu a birni kinga Amal tasamu kawa kenan shine nace ya bari nayi magana dake tukunna Inna tace Ehhhto birni a kwai karatu nasani nasan kewa na damun Amal kasan cewar ita kadai ce mace a gidan su abin shine yardar Abu shine matsala dayanda zasu jure hala yanta a can DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com dantani ba matsala wlh saidai yanzu Abu tayi qawa duk inda zata tare suke zuwa komaka ranta da Nura yatashi Atare yasa su Yace To wacece qawar tata dan nasan dole ya kasan ce kucakace irin ta Inna tace au dakanka kake ce mata kuca ka Ashe kasan kuca karce bari na kirata taji da kunnen ta Abu Yace bari mana yar baba yi zaman ki Inna tace daka bari nakirata ai bawata bace illa 'yar gidan malam murtala me rasuwa Binta Yace Auzubillahi karki cemin binta gagare Sarkin kwadayi Inna tace ita dai Yace babu inda za aje da ita idan taje birni ai saita sawa yangidan hawanjini konida ba mazauniba nasan halin Binta amma kinyi kokari tab ya Abu take ita kadai balle an hadata da binta gagare Inna tace gaskiya baze yiyu kazo ka raba suba bacci ne yake raba Abu da Binta wani lokacin binta Anan take kwana abu ma tana kwana a gidan su shine zaka ce haka nasan yaya nasiru sarai bazeki karbarsuba yarike nawasuma balle Binta data zama yargida Yace to shi kenan Allah ya kaimu gobe muga yanda za ayi dan gobe yace zezo amma dan tani babu inda za a da Binta gagare Inna tace ya zaka dinga take halin 'yarka kana hango na wata idan har gaskiya za a fada Abu ma da halin ta dan harwanka tahana Binta Yace ina ruwan ki qawance baya yiyuwa sai hali yazo 1 yanzu kekinsan irin halinda Abu ta koya a gurin ta Inna tace A'a bansani ba Yace to gingani mubar komai dai se gobe in Allah ya kaimu New writer's Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 15-16 WASHE GARI Alhaji Nasir yazo tafiya da Abu Tin a kofar gida da Abu taga mota ta Tsaya tana shafa motar Abu tace I nama ace na higa cikin jirgin yan binni mu Anan daga amalanke sai keke sai jaki suko yan binni suna jin dadi Ta shiga leka cikin motar tana dariya Baban taya fito ne manta Yar baba aike nake nema zo kiga Kerere ta Tsaya a gaban su ta Ciro hudarda ke soke a kugunta tana shafawa Munzali yace Yar baba ga Alhaji nasiru yazone danya tafi dake birni Zabira tayi ta saki hodarda yake hannunta tace da gaske zani Binni barina kira Binta tazo mu tafi Kaiiii Yasin bazan yardaba hodata ta fahe yanzu mezan dinga sha fawa idan naje birni tafada tana kuka Alhaji nasir yace Yi shiru Abu ni zan siya miki wani idan munje birni akwai wanda yafi wannan a can sosaima Abu tace nidai gaskiya bazan yardaba bayan Ance Ku yan binni bakuda cika Alkawari nidai kawai kabani kudi naje na siyo wani Munzali yace Yar baba yazakice haka yan birni suna cika alkawari Wannan da kike gani shima mahai finkine yayan mahaifiyar kine kuma Amini nane sosai kodan lokacin dayake zuwa kina yarin ya shiyasa baki sanshiba Abu tace nidai ba ruwana abi yani huda ta kuma guda2 nake so daya ni daya Binta Alhaji Nasir ya Ciro 1k ya bata Waiyoo dadi dolema naje binni tahin farko nera dubu me yafi raina Bari naje na hado sa babbin kayan KWALLIYA ta yanda idan nayi KWALLIYA zan sumarda samarin binni da yan mata Munzali yace yar baba bari nafada miki idan kikayi Wannan KWALLIYAR taki a birni sai maza dubu sun suma hamsin sun mutu hamsin kuma suna gadon Asibiti inada tabbacin haka Abu ta gyara tsayiwa tana juyi Baba bari na fadawa binta tashirya mu tafi Yace yar baba wai Wannan Binta dakike fada kanwa tace kota Inna kekadai zaki tafi kina jiko Abu tace baba Nifa idan ba binta babu inda zani ehhhe Alhaji Nasir yace wai wacece binta nan ne da Abu take nagana a kai Abu tace kawa tace baban ta ya mutu ita kadai ce a gurin ummanta Alhaji nasir yace Bakomai indan mahaifiyarta zata yarda sai mutafi da ita Bakomai Abu tace hine magana Nina tafi Gidan su binta Abu taje ko sallama babu ta shiga gidan tana kiran binta Binta tace gani lpy kike min irin Wannan kiran Abu tace jeki hado kayanki kizo mu tafi binni Binta tace anya Abu lafiyan ki kalau kuwa dasafen nan kiwani tasoda maganar zuwa birni nidai bazan kaiki ba kinji na fada miki Abu tace kinga bake zaki kainiba yayan Inna ne yazo ze tafi damu baki gan hiba tahin farko dubu1 yabani Binta tace jirani na hado kayana mu tafi dubu1 tab kice tin yanzu mufara canza tafi Abu tace Yasin kuwa muje na zabar miki kayanda zaki tafi dashi saboda canba qauyen *DARAUDAU* bane sonake mu haukatasu da sakaya da KWALLIYA Binta tace hakane muje Suka shiga suka hada kaya sukafito Binta tace umma mun tafi binni sai nadawo kikula da kanki idan na tashi dawo wa zantaho miki da kayan dadi Umma tace Binta banganeba Waze kaiki birni niban sani ba Abu tace umma idan kinaso kiji gaskiyar magana dauko maya finki kizo muje kiji Haka ko akayi umma ta bisu suka tafi Abu tace kinga abinda zamu hau mutafi binni tanuna motarda Alhaji nasir yazo dashi Umma ta gaidasu suka amma tashiga cikin gida gurin inna inna tai mata baya nin komai umma ta amince Takuma yi musu addu'a tayiwa Alhaji nasir godiya data fito Abu gaba daya kayanta ta kwaso Innata an she ta zaba mata wanda yadace ta tafi dashi suka fito zasu tafi Abu ta jefa kayanta saman mota ta anshi na Binta ta jefa sama Abu tace kinsan su yan binni mutum 1ne aciki sannan duk wanda ze hau shikuma yana sama kicici bani na fara hawa shi kuma saiya cici boki au ga Inna nanma zata cici boki Binta ta ta ciciba Abu saiga Abu a saman mota Binta tace umma zoki cici bani nima Abu ta hau saura ni Kamar daga sama Alhaji nasir yaji maganar Binta yace acici bani Abu ta hau saura ni Dasauri yajuya yaga Abu a saman mota ta hakim ce Yan gari kowa yafito yana kallon su Abu sai wani yasina take tana shankan shi Alhaji nasir yace Abu sauko waya gaya miki nan ake hawa sauko Abu tace nasauko kace kafasa zuwa dani nafa San komai gameda jirgin nan Alhaji nasir yace zantafi dake sauko kiga Abu tace mezan gani Alhaji nasir yabude mota yace da Binta tashiga binta cikin tsoro ta shiga ta zauna sai taji ta lume da sauri ta fito Binta tace gaskiya a canza min mazauni ina zama yabude baki ze hadiyeni Abu tace nasani ai hi yasa nai zamana Anan kinga Wannan baze taba fada miki gaskiya ba miko hannun ki na janyoki muyi zaman mu Anan Binta ta mikawa Abu hannun abuna janyota Alhaji nasir yace malam munzali da alama sai kasa bakifa Munzali yace yar baba sauko kiga nan ake shiga ba saman mota ba Abu tace baba nayarda dakai barina sauko amma kanaji Binta tace yabude baki ze hadiyetafa Yace ba hadi yeta zeyeba kasa yayi saboda tazaun zoki shiga ki gani Abu ta sauko da kayan su itama ta sauko Abu tashiga tazauna tace baba hakane nazauna Binta shigo Binta tashiga ta zauna tace kawata yakika ji gurin dadi ko danma bamuje canba Abu tace hakane dole idan munje mu nuna musu munsan komai dan karsu raina mu Binta tace to Sanyi sukaji yana shigarsu tako ina suka hau kerma abin bemusuba sukasa ihu suka fito Alhaji nasir da malam munzali dasuke sallama hankalinsu yadawo gurin Abu da binta Alhaji Nasir yace lpy kuka fito Abu tace baba nagane hidai Wannan mutumin bakin ciki yakeyi damu yasan munfi yan matansu na binni haduwa hine ya turo mana jaura dan muce mun fasa Munzali ya kalli Alhaji nasir Alhaji nasir dariya yayi yace AC ne a kunne bari na kashe tinda bakwa so amma ni ban turo muku jauraba hasalima ni ina so kuje birni Ku wayar dasu Alhaji nasir yakashe AC yace kushiga nakori jaura ta bakin naku Alhaji nasir yayi sallama dasu yashiga mota yaja suka tafi Yan gari murna ya cikasu ganin Abu da binta zasubar gari har motar su Abu ya bace yan gari basu dena daga musu hannu ba Kome Abu da binta suka gani sai suyi ihu su buga mota harsuka karasa gidan megadi ya bude musu gate Alhaji nasir yashiga da mota yafaka ya bude musu mota yace su fito Koma gana Abu da binta sun kasa Tsaya wa sukayi suna kallon gidan babban gidane tsayawa fadan haduwar gidanma qauyan cine Amal da hajiya mariya matar Alhaji nasir da gudu suka fito Amal da gudunta ta taho zata rungume su tana zuwa taji kanhin tiraren jikin binta da Abu a haka ta rungu mesu tana murna Amal tace sannunku da zuwa tinda nasamu lbr zuwanku na sa aka gama komai da wuri kuzo mushiga ciki kuyi Wanka kuci abinci Abu tace Wanka tab bakiji kanhin tirarena bane Amal tace banjiba saidai naji wari Abu ta dunkule hannu zata kaima amal duka binta tarike hannun Tace Abu gidansu kika zofa kiganar da ita idan taki ganewa saiki ragargaji bakinta nida kaina zan tayaki Abu tace kinci sa a kufa yan bin tsiyata daku hirme warin da kikaji ba wari bane qanhine zokiji Amal ta matso Abu tace rabona da wanka harna manta Hancin Amal ha toshe har Abu ta gama magana Amal tace naji kuma na gane kuzo mu shiga ciki New writer's Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 17-18 Abu da binta suka kalli hajiya mariya suka ce ina wuni Hajiya mariya tace lpy kalau Abu tace naka gu naga cikin gidan nan yasin binta gani nake kamar na higa haljan na Yasin Wannan yayan Inna dan bakin cikine yasan da Wannan gidan a duniya yaki yazo ya daukeni sai yanzu dana Riga na girma a qauye datini bansan kiba Binta Binta tace nikuma naji dadi dabe zo ya daukeki da kina karamaba daya daukeki da kinmin bakin cikin zuwa binni dubafa kiga girman gidan nan bantaba Tina nin zanzo hiba yausaiga Binta a ciki Abu da binta na tafiya suna hirar gidan Hajiya da Alhaji suka shiga Amal na bayan Abu da Binta Amal tace kushiga mana Abu da binta suka kalli juna tiles ne baje a falon gidan Binta tasa kafa Abu matasa suna tafiya santsi na jansu suka zube kasa Abu tace daga nan bazan dara ko inaba Binta tace nima haka muna tafiya yana janmu dan hihigi Abu tace gaya mata dai Binta kalli kiga hoton ki a nan tanuna mata tiles din dake kusa da ita Binta tace hi Wannan banda tafiya da mutane har hoto yana dauka laaaaaa kalli kiga kema gaki a nan Amal tace dan Allah Ku bari tiles ne baya tafiya da mutane kutashi kuga Abu tace Yasin daga nan bani zuwa ko ina bayan a gabanki yatafi damu bakice komai ba Amal tace to shi kenan zan mishi magana yanzu kutashi Binta tace kai Nifa jinake kamar nakawo kaina inda zan sha wuya daga zuwa naci karoda Wannan abin ze tafi dani gaba kuma mezan gani Amal tace ba abinda zaki gani kuma nadau Alkawarin yiwa komai na gidan nan fada Abu tace dagaske Amal tace dagaske mana nidaku yanzu kawaye ne kutashi Abu da binta suka tashi suka tsaya Cak ganin basuda niyar tafiya yasa Amal ta shiga tsakiyar su ta rike Hanna yen su tafi dasu ta zaunar dasu a kan kujera ta kunna musu kallo Amal tace ga kallo na kuna muku kuyi ina zuwa bari nakai muku kayanku dakin ku yanzu zan dawo Binta sukayi da kallo basu ce komai Ba suka maida hanka linsu kan kujera suna daddan nawa suka shafo tiles din Binta tace Abu kinsan me Wannan shine Aljan nar duniya da malam rabi'u yake fada mana kintuno Natuno mana saidai kinsan me yanzu kanhin titaren jikin mu zeyi Amfani sosai ma cewar Abu Binta ta kalli TV tasa ihu tana nuna shi da dan yatsa Abu ma ihu tayi hajiya, Amal, da yan aikin gidan Asibi da kande suka taho gurin su da gudu hajiya tace Abu Binta lpy meya faru Abu tace hajiya Aljanune suka Bude mana ido muna kalla mukaga wani gabjejen kato ya kaiwa wani nauhi sai dukansu yake daga karshe ya dunkule hannu zekai mana nauhi kamar haka Abu ta dunkule hannuta tayo saitin hajiya hajiya ta sunkuya Abu ta samu kaiwa Asibi naushi a baki Amal tace Abu kinfasa mata bakifa Hajiya tace nashiga3 alhaji kakawo mana aiki Binta tace ba laifinmu bane laifin Aljanun canne susuka Ja komai harmu har doke doken mu munga wayanda suka fimu Amal tace Asibi muje ciki yi hakuri Hajiya tace ku bata hakuri Sukace yi hakuri Hajiya tace ba aljanu bane kuje Ku zauna Binta tace tab babu inda zani sun dunkule hannu zasu nau hemu mun kauce kice mu koma Abu tace fada mata dai ga hican yana kallon mu da alama mu yake jira muna zuwa hi kenan ba lbr Hajiya taje ta kashe TV tace kuzo kuzauna nakoresu sun tafi Binta tace gaskiya a canza mana gurin zama sabo aljanunnan zasu dawo inada tabba cinhaka Amal tazo tace kuzo muje Amal ta kaisu dining Abu tace ina ne nan kuma nasaba ganin idan za ayi tafiya sai anhau mahin Ku kuma da kafa a ke zuwa nan Amal tayi dariya tace bawani tafiya bane me tsawo shiyasa kika ga haka Binta tace Abu Yasin idan Akazo rabani da Wannan Aljannar za a shawuya dan nahigo kenan ba inda zani nida *DARAUDAU* sai ziyara Abu tace ke kenan ni ko ziyara bazan jeba duk wanda ya matsu yazo ya ganni damuwata 1 yaya Nura,inna da baba Amal tace Ku zauna muci abinci bayan mungama na zagaya daku kuga dakin Ku da gidan gaba 1 Abu tace bayan nan akwai wani unguwar da zamu tab ba inda zani idan bada jirgin yan binni ba Amal tace shikenan dai Ku zauna zansan abinyi Amal ta zuba musu taliya da miya da na man kaza Tinkan Amal ta gama zubawa Binta take hadiyan yawu tana gamawa Binta ta danki naman kaza tana ci Amal kallon su kawai takeyi tana dariya Abu taliyar take kalla fuska a yamitse tace yan binni da kwada yintsiya tsutsar ma cikuke Abu ta kalli binta dake danbe da naman kaza Amal tace Abu ba tsutsa bane taliyane yanada dadi sosai cikiji Kai bada niba ko a qauyan mu daga akuya sai kaji zabo tantabara agwagwa sune Abinda nasan Anaci banda tsutsa kikawo min tuwo danmalele ko dan bagalaji waiyoo dadi saikin bani lbr cewar Abu Amal tace kici Wannan yanzu kafin nasa a dafa miki abinda kika lissafo To bari na gwada Tasa hannu ta debo taliya takai baki ta fara tauna ta furzar da shi Tace tab Yasin bazan iyaba kibani tsutsa da ranhi da komai inaci yana motsi gaskiya yan binni bakuda tausayi Abu Wannan fa ba tsutsa bane kamar yanda kike Tina ni amma Bakomai muje kisami Asibi kifada mata abinda kike so a dafa miki Sai lokaci binta ta dawo cin hanka linta bayan ta cinye kaf kajin gurin tana gyatsa tace dadi binni wai bani komawa ko ina zama dis saita fashe dakuka waiyoo umma tana can tana fama da tuwo tafada da muryar kuka Ta kalli abincin da kyau ta fasa kara ta koma bayan Amal Binta tace gaskiya bazan iya cin tsutsa ba nadai ci kaza zan iya zama daku amma abinda nake ci kubakwa ci shine kawai matsala Amal tace karki damu shima zaki saba dashi zo muje Takaisu gurin Asibi suka fada mata abinda zasuci tace su bata lokaci kadan zata dafa ta kawo musu suna fitowa daga kitchen Amal tace kujirani Anan karkuje ko ina ina zuwa nazo na za gaya daku Amal ta tafi Abu tace mutsaya kar muje ko ina karya ma kenan binta biyoni Suka fara tafiya suna Kalle kalle Abu kinsan me fasa har kawunki a dakuna ta kare kalli kiga irin dakunan dake gidan nan nasani mutanan garin nan gaba1 Anan suke kwana sun fita Neman abinci anjima zakiga gidan nan yacika da mutane Abu tace Yasin be birgeniba dayabar su Anan daya musu a wani guri daban sukuma su zauna Anan Binta tace Abu kinji abinda nake ji kuwa Abu tace naji wakar daga daku nan nan2 suke fitowa saidai ba irin wakarda mukeyi a dandali bane Wannan yafi dadi Yasin Tana fada tana rawa Binta tace sosai ma bazaki hadaba binni yafi qauye kalli gidan nan kamar gidan sarki hiko me gari gidan muma yafi nahi kyau Abu tace nidai zan higa dakin nan naga waye a ciki ke kuma ki duba dakin nan To hi kenan Abu ta Bude tana lekawa da bataga kowaba saita shiga sautin wakar nashigarta tafara rawa Binta kaitsaye data Bude ta shiga lemo ta gani a ajiye a cikin Kofi ta dauka Tace giyar yan binni barina sha abina meyafi raina ba yaya Nura balle yamin fada cewar Binta takafa kai tana sha tace dadi gaba daya zan shanye takai baki tana sha Me zan gani haka yadaka mata tsawa yace me kikeyi Anan cewar Arif Binta najuyowa saboda tsoro ta fesa mai lemon bakinta Kai keee ni kika fesawa lemo wacce ke tukun nama dahar zaki fesa min lemo kinsan koni waye kuwa cewar Arif Binta tace kokai waye be dame niba wa yace ka tsora tani Arif yace haka zakice ko Binta tace kwarai da gaske Arif ya nufo inda take yace ke warin me kikeyi Binta tace kut Yasin yanzu bakinka zeyi jini indai kasake cewa wari kudama yan binni kwai rainin han Kali Arif cikin tsawa yace fita kona dakeki kowaye ya kawoki gidan nan ma oooho Abu rawarta kawai takeyi tsabar dadin wakar yasa ta danne danne harta kara sautin wakar Waye waye a nan Yaji ba a amsaba yace sister ba a amsaba yace Amal shiru saiya fito da kanshi MaMaki yakeyi yanda akaita shigo yaje ya kashe wakar yace me kikeyi Anan fuska kamar Aljana kifadamin Aqeel ya fada cikin tsawa Abu tana rawa dukda ya kashe wakar take cewa duk inda ake kida da waqa kirana ake dan haka wakar kace ta kirani Aqeel ya toshe hanci kinga dadawar cikin gida zaki kai sune masu amfani dashi ba niba Abu tace a ina kaga dadawa kuma kanhi dai gaskiya kanada babban sa'a tinda kaji kanhin tirarena Aqeel yace tirare karkice daga jikinki warin nan yake fitowa Wari Yasin karka bari na fara dakai karka sake cewa wari kanhidai Wari ko kanshi beda meniba fita daga dakina kokuma na yankaki Eh yankani zaka aikata dantinda naganka naji tsoronka Ashe kisa kake Aqeel ya dauko wukarda ya yanka lemo dashi ya rike a hannu Arif yace bazaki fitaba ko duka nakeyi kuma dukana yana karya mutum koma ya mutum Eh karka kasheni zanfita Arif yace fita cikin sauki kona dauko abinda nake duka yanzu na fasa miki jiki Abu tace kakasheni a kasheka amma dai kabarni darai zan fita Aqeel ya biyo abu da gudu Abuta fito Arif yabiyo Binta da gudu Binta ta fito Abu ta kalli Arif Binta ta kalli Aqeel Atare suka kurma ihu mai kara suka rungume juna Abu na nuna Arif Binta na nuna Aqeel New writer's Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 19-20 Gaba daya yangidan suka fito sukazo gurin Amal tace Abu Binta lpy Abu cikin muryar tsoro tace kalli kiga Amal tace nagani yaya Arif ne Binta tace gaskiya bazan iya zama a gidan nan ba gida ya cikada Aljanu biyoni yayi yakoro ni ina fitowa na ganhi a Wannan daki Harlokacin suna kankame da juna Amal tayi dariya tace laifinane daban gaba tar muku da suba kutashi kugansu dakyau Abu tace kinga bazan iya hada ido da nunar rana ba kinsan meya cemin kuwa Amal tace kome yace miki yafada ne kawai ba da gaske yakeba kutashi mana Aqeel yace karma su tashi beda meniba Aljanu mutane duk yanda suka dauka dai daine Arif yace yarin ya bakai lemo na ajiye naji wayata tana ringing naje dau kowa nasamu ta dauki lemon tana sha Amal tace yaya dan Allah kubari ya wuce Gashi yanzu kun tsora tasu Aqeel yace Dama atsorace suke inba hakaba meye abin tsoro dan Arif yafito daga dakin nan Nina fito a Wannan daki Hajiya tace amma saiku duba cewa basu sanku yan2 bane yaba zasu tsorata ba kamar ku1 kayanku iri1 sannan kuce meye abin tsoro Amal tace Abu Binta wayan nan yayyu nane su yan2ne Yaya Aqeel da yaya Arif kuma yanzu sun zama yayyinku Abu tace tab bahi kuka dauka tinda kuka tsorata mu saina rama yasin Aqeel yace aikin gama ramawa Wannan kwalliyar taki kadaima abin tsorone dana ganta fa sanda na tsorata saina dake kwai nai mata magana Amal tace haba yaya Aqeel meye abin tsoro a Wannan kwalliyar kuma Arif yace bazaki ganiba ai tinda ancika miki burinki ankawo miki qawaye ko saida kawayan naki wari sukeyi dan haka Akwai aiki a gabanki Binta tace kut da alama yanzu baki zeyi jini suwaye suke wari Abu tace barsu dani nice nan daidai kai nunan rana dani kake magana bawai kai makahiba ko a kaina dakai zan rife ido namaka abinda nakewa maza a qauyen mu Yasin Aqeel yace Amal kinyarda cewa kinada aiki wacce macace zata Tsaya yin fada da namiji inba kucakaba dawani fuskarki dayaci wuwar kwalliya kamar wata Aljana Arif yace maza kuce zakuyi abinda kukeyi a qauye ne idan kukayima dariya zasu muku masu fada da maza Anan abuhu ake sasu a kulle aba kura Abu tace Amal kike kowa sudai wayan nan nunar ranar babu wata magana me dadi a bakinsu inaso ki fada musu cewa karsu bari nafara dasu banida kyau Aqeel ya hade rai yace kifara damu kigani kucaka qazama kawai kika kara ce mana nunar rana saina zubar miku da hakori Yana gama fada suka shiga daki suka rufe Abu tazube kasa tana tumami tana dukan dakin Aqeel tana cewa Yasin zan samu lokacin ka tinda kace min kucaka mun kullada kai Yasin Amal tace yi hakuri Abu baze sakeba daso kiji Binta tace haba Abu kinbani kunya wayan nan zaki Tsaya kinawa haka sekace bakece Abu ba Abu tace hakane kuma natahi Amal tace kokefa kuzo muje dakin Ku Suna tafe suna hira harsuka karasa qanhin jikinsu na dukan hancin ta tin tana daurewa harta kasa ta koma toshe hanci Amal tace ga dakin Kunan amma gaskiya kusamu kuyi wanka kanshin tiraren naku yana damun mutane kusamu kuyi wanka koda ya ragu Binta tace tab waikinji Abu Abu tace munfiso kanhin yafi hakama tinda mun higo binni baraini tsaka ninmu daku Amal ta zauna akan kujera tace kuyi wanka nikuma zan kawo muku tirare ma kanshi wanda idan kunfesa kunje guri kanku karasa tiraren yarigaku karasawa Binta tace bar abinki bama so kanhin tiraren mu basemun fesaba kukuma kince saikun fesa na mune na gaskiya naku kuma jabine Yanzudai Ku zauna Ku huta ina zuwa cewar Amal To sukace gaba dayan su Binta ta tashi tana kalle kalle ta Bude bandaki ta shiga tana kalla wanda ya mata kyau kuma ta taba Binta tace Abu kinsan me su yan binni basa kahi Abu Tataso tazo gurinta tace meyasa kika ce haka Binta tace kalli kiga daga randar yan binni sai madubi da baho ba gurin kahi muma daga yau munde na kahi Tace tab gayu hikenan dai binta kinga Binta tace bakin gurin ne kina tabawa ze fara magana hiyanzu Ankulle bakin hi bazeyi maganaba Abu tace Niko zanso naji abinda zece ta danna gurin Ruwa ya fara zubowa daga sama binta tasa kara Amal ta taho da gudu Tace lpy Abu tace kinga bada munaba amma ana ruwan sama Amal tace tabawa kukayi Wannan da kuke gani idan zakuyi wanka zaku kunna shi Tanan ruwan ze Zibo Wannan kuma abin goge bakine ga man da ake tsawa zakaga bakinki ya fita yayi kyau sosai Abu da binta Suka kalli juna Binta tace hifa dan binni kwai kakale banda gawayi da gihiri har Akwai wani abin wanke baki bayan hi Amal tace gawayi da gishiri a qauye kenan nan kuma birni da wayan nan da kuke gani dasu ake amfani Abu tace nikoda gawayi bana wanke baki balle Wannan daganin hi bamam arziki bane ina sahi a bakina hakori na zezibe Amal tace injiwa kina nanfa na gama fadan amfanin shi gaskiya bazaku zauna bakwa wanka ba kwa wanke bakiba namuku ta sauki amma kunkiji shi kenan ni inada wayanda zasu saku kuyi kokuna so ko bakwaso idan baza kuyiba inada masu muku Abu tace tashin duni banga me rabani da tirarena ba Yasin duk wanda yace zesa nayi wanka hmm zamu kwashi yan kallo Binta tace jeki ki turo duk wanda zaki turo baza muyi wankaba jeki bacci za muyi Amal ta fita rai a bace Abu tace bacci fa kikace Binta muda zamuje dandali Yasin na hiryawa duk wanda yace ze tsokane mu Binta yanzu haka zamu bar wayancan 2 kinga abinda suka mana fa Abu tace karki samu da muwa dani yake magana nice kucaka qazama hmm Binta tace ba haka yakeso yace ba gannin mutane a gurin ne yasa yace haka amma ni naga ne komai Binta zo muje Binta tace to suka fita Akofar dakin Arif da Aqeel suka tsaya Abu tayi murmushi tace gamu munzo nice dai Aljana yanzu Anan zan fara aikin Aljanu Tatura kofar dakin Aqeel ta shiga Tana shigowa taci karo da wata bugaggiyar shadda ruwan kasa a kan kujera Dakin ciki da falo ne daga ciki taji yana cewa gani nan zuwa yanzu aka kawo min kayan daga gurin dinki ina sonsu sosai Abu tace hikuma nunar rana dawa yake magana koda yake ba abin mamaki bane da Alama kanhi ya kwance naji dadi karage min aiki makahi yanzu zan kahe kayanka Waige ta fara canta gano wukarda ya mata bara zana dashi ta dauko Kaya sunyi kyau ba karya nikaina Abu na yaba saidai yanzu zan lalatasu tayanda bazasu sawuba Tasa wukar ta yanka bayan rigar shaddar daga sama har kasa ta maida wukar ta ajiye taninke rigar yanda tagani zata fita taga takalmi da alama ya ajiyene ze hada da kayan tayi gaba da takalman Abu tatafi boye takalmin ta dawo gun Arif wani ta gani yana tahowa da Kaya a hannun shi Abu tace Sannu ina wuni Yace lpy Arif yana nan Tace Eh yana nan Yace yauwa ga kayan shi kibashi sauri nake yi shiyasa bazan samu damar kara sawa gurin shiba ki kaimai da wuri dan tin dazu yake kirana a waya Abu tace to yace ma idan na ganka na fada maka ka kashe wayarka tinda kakawo mai dinki To zanyi Agabanta ya kashe wayar ya tafi Abu tace Waiyi wancan abin yine waya niai idan aka bani madubi zanyi dahi waiwaya abin dariya Abu ta komai tariko hannun binta suka wuce dakinda Amal ta nuna musu tace na sune A kan gado tazube kayan da takalmin Binta tace me zamuyi da wannan Abu tace bazamu kai mihi ba a ina zamu boye Binta tace daga katifa kisa a kasa Suka daga katifa suka Sa kayan a kasa Abu tace binni ba abinda babu kalli gadonsu gari guda ta daka tsalle ta tima akai tace hegen lauhi Bintama tsalle tayi tafada kan gadon Abu tace kadan kenan ai munkulla daku Yasin Arif saikiran wanda ze kawomai Kaya yake wayar shi a kashe gashi lokaci da sukasa zasu fita ya kusa Aqeel hankali kwance yazo gurin kayanshi ya waiga bega takalmiba beda muba ya kalli kayan yasa hannu ya dauko rigar New writer's Taku *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 'YAR KWALLIYA 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 21-22 Aqeel ya ajiye rigar ya dauki wando yasa Yatafi dakin Arif yabude yashiga yasamu Arif na kai kawo a dakin Aqeel yace lpy naga baka shiryaba lokaci yana kurewa fa Kabari kawai tindazu nakira me dinki yace min yataho kawo min dikina nazauna jiranshi Amma haryanzu be zoba nakira wayarshi kuma a kashe Nikuma ya kawo min nawa kuma naso naga kamar harda naka ya kawo Eh yakawo min tsawo rigar yamin na Bashi yaje ya rage min shine haka ya faru Kasake kiranshi muga yanzu koze dauka Nahakura Aqeel kona kira baze shigaba nakira kusan saunawa amma haryanzu Bari na Sa rigata nazo muje gurin shi Yauwa Sa kazo muje Ok to jirani inazuwa Aqeel with full confidence ya daga rigar zesa mamakiyayi ganin rigar a yage What!!! mezan gani haka ya akayi rigar nan ya yage ba haka yakawo minba Arif Na'am meye haka Aqeel dawayon ka da komai ka yaga kaya idan bakaso saika bayar Haba Arif yazakace haka kasan yanda nake son kayan nan kuwa nazo sawa ina dagawa na ganshi a yake kuma Abu aka Sa aka yaga min Banganeba kana nufin wani ne ya yaga maka kenan Eh mana Ikon Allah sai kallo Aqeel tinda muke a gidan nan haka be taba faruwa saiyau kuma a kan kayanka to waya yagarigar kenan Abinda nake tinani kenan natabbata kowaye yana sane dacewa ina son kayan shiyasa yamin haka waye zemin haka Shine abin Gashi lokaci na kurewa fa kai kowaye Wannan yana sane da cewa zamu fita inda zamu yanada mahim manci sosai Wait ooh Meyarin yarnan tace minma Wa Me KWALLIYAR aljanu mana tace karna bari tafara dani Eh haka tace Waiyoo Idan narike ta bazaji dadi ba yatake dasuna matsa Tsaya karkace zakaje ka gwada zuciya ya agurinta yarinyar ko ido bata bari kuhada yanzu idan kaje kabata tsoro zatace zata tafi gidan su kome takeyi tanayine cikin karfin hali kuma Amal bazataji dadi ba wlh gaskiyama kenan Aqeel yajefarda rigar yace shikenan nabarta taci bulus kenan A'a bahaka nake nufiba nidai kwai karka bata tsoro danna sanka da zuciya Aqeel Naji shi kenan I will try too control myself kaiii yarin yarnan ta sham maceni To shi kenan dai Aqeel sai hakuri inagafa gurin nan saidai mu hakura kawai dan bahalin zuwa yau Aqeel yayi shiru da Alama hakankalinshi na wani gurin Arif ya tabashi Na'am Aqeel karka ce zaka tattaro damuwa kasawa kanka akan dan karamin abin nan kanada kudinda zaka sai dubunshi dan haka banga abin damuwa ba To shi kenan bari naga Amal Muje tare nima inason ganinta Bawani abune zekai ni gurinta bafa Nasani shiyasa zan rakaka Dakin hajiya suka shiga suka samu hajiya na tambayan Amal abinda yasa ta shigo takasa cewa komai sai kaiwa da dawowa takeyi Alhamdulilah naji dadin ganinku gatanan dai kullum a Abu 1 zanga randa zaki zauna kina wasa da dariya Amal Aqeel yace Amal meya faru kika kasa zama Daddy dai tacika Alkawari yakawo miki kawaye har2 masu hankali Gashi nikuma tayagamin Riga duk a cikin hankalin nata Amal tace wacece tayaga maka Riga Wacece in banda me KWALLIYAR Aljanunnan itace kadai zatayi haka nasani Amal tace gaskiya ba ita bace dan tinda suka shiga daki basu fito ba Mommy ba Wannan ba ma wainace suyi wanka Abu tace bazasuyiba kar tiraren jikin su yafita Arif da Aqeel sukayi dariya Suka tafa Arif yace sabon salo sukuma Wanka ne basayi Hajiya tace inji Abu haba koda nace tindazu nakejin wani wari yana fitowa Ashe sune rabu dasu bari naje zasuyi yanzuma kuwa Mommy bazasuyiba babu yanda banyi dasuba amma ina sunki gane wa danayi magana saisuce saisuce kanshin jikinsu zaifita Aqeel yace mommy ki barni dasu zasuyi wanka yanzuma kuwa yayi dariyar keta Arif yace sukuma haka suke nasu gayun ba wanka Amal tace bawanka ba kwanke baki haka sukace min Abu nata ma yafi tace rabonta da wanka harta manta Aqeel yace Eh baliga irinta yabaza tayi wariba zan samesu idan zasuyi da Kansu shikenan idan baza suyiba zan Sa a musu Hajiya tace yauwa dadai yafi yaza suce zasu zauna ba wanka idan mu mundaure wasu bazasu daureba ga gidanmu gidan mutane Aqeel yace ni zasu kunyata nida abokaina dasunzo zasuce sesun gaisa dake mommy suzo suji wari mezan ce musu Duk Abinda sukeyi Arif jinsu yake yi yana dariya Amal tace yaya Aqeel ba Wannan ba muje kasa suyi wankan Muje to Suka tafi Arif da Hajiya suka rufa musu baya Dakinsu Abu sukaje suka same su suna bacci Aqeel yace kut bacci hmm Amal samo min ruwa me sanyi Hajiya tace kar ka fara bance ba Abu Binta Aqeel yace dan Allah Mommy ji yanda dakin nan yake bugawa duk irin tiraren da akasa a dakin Hajiya tace Bakomai haka maza zasu gansu suce sunaso daidan wani karkataccen wani Aqeel yace tab dako yacika mara wayo duk irin matan dake fadi duniya yarasa wayanda zeso sai wayan nan Yanuna Binta da Abu dake bacci harda munshari Arif yace Aqeel mommy fa tayi gaskiya meye laifin yaran nan kaida muke shirin baka Me KWALLIYAR Aljanu tsabar sofa nunar rana take ce maka Hajiya da Amal dariya sukeyi Aqeel yace ni Allah ya kiyaye banaso akai kasuwa Amal bazaki tashe subako bari Nina tashe su Yadaga hannu ya kaiwa Abu duka Agigice ta tashi tana dukan Binta tana Cewa 🗣barayi nasani mune da laifi gidan Ku mukazo Allah ya Baku hakuri barayi Amal Mommy kinga irin hankalin nata ko daga tashinta sai ihon barayi basalati ba komai cewar Aqeel Yaya Aqeel wlh dukan ya shigeta kalli yanda ta gigice cewar Amal Hajiya tace banason Wannan saurin hannun naka Aqeel Abu ba barayi bane Bude idonki kiga mune Aqeel yace mommy muyi abinda ya kawo mu mubar dakin nan daki nabugawa kamar ba mutane bane aciki Hajiya tace Abu Binta kutashi kuyi wanka Abu tace tab harna wastsake Nifa nafada muku bazanyi wankaba nafada muku baze yiyu nabaro inna a qauye saboda fadan da take min akan Wanka nazo nan na sameki duk kinbi kindameni akan wanka Ke meya kawoki dakina dazu harkika yaga min Riga cewar Aqeel Ni a'a badai niba inama nasan dakinka dahar zanzo namaka me waina yaga Riga banda dukana da kayi harda yimin sharri Nidai nasani Abu bazata taba yaga maka rigaba cewar Amal Arif ya kalli inda suke kwance yaga gurin yayi tudu da kwari yace ya haka kutashi na gyara muku baza kuji dadin kwanciya a hakaba tashi muga Abu da binta sukai dare dare kan gado sukaki tashi Binta tace Kabari mun gode zamu kwanta a haka Tinda Aqeel ya kalli yanda Suka birkice akan za'a daga gadon ya matso kusa da gadon ya daga katifa saiga binta da Abu a kasa Tim Nasani nasan wani Abu kamar haka ze faro Wannan shine ramawar da kikace zakuyi Gashi kinyi kinji dadi cewar Aqeel Cikin mamaki Arif yace Kaya nane Wannan tareda takal minka Aqeel yace zaku tashi kuyi wanka ko baza kuyiba Maganar gaskiya shine baza muyiba kaifa dama na riga na baroka bakin ciki kawai ka keyi damu cewar Binta Amal jeki kiramin kande da Asibi Aqeel yafada rai a hade Amal tace to yaya Tatafi ta kirasu Yaya gasu cewar Amal Asibi kande wanka zaku yiwa wayan nan yaran komai na ciki duk wanda yaki Ku sanar dani Yaciro wuka a aljihun shi Abu ta tashi tsaye kan gado tace nunar rana karkamin haka bazan yi wankaba kuma karka kasheni Aqeel yace sauko kutafi yafada rai a hade ganin fuskarshi ba alamar wasa yasa ta sauka ta buya bayan Amal Yazauna a bakin Gado yana goga wukar a kasa wukar na kara kamar ze yanka sa New writer's Hakan take *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 *NA SADAUKAR DA WANNAN* *SHAFIN GADUK* *WANI MASOYIN NOVEL DIN* *'YAR KWALLIYA A DUK INDA SUKE A FADIN DUNIYA* *BAZAN MANTA DA KUBA YAN 'YAR KWALLIYA* *FANS GROUP NAGODE ALLAH* *YABAR ZUMUNCI* *MUSAM MAN* 👉fulani 👉Hany 👉Aysha Hamza 👉Hassana lawal Naji dadin comments din da kukayi jiya akan *'YAR KWALLIYA* kunkaramin kwarin gwiwa sosai nagode Allah yabar qauna 🤝 Written by *husba'ahfama* 23-24 Ya wasa wukar yadaga yana kalla Aqeel yace Amal matsa muga Na matsa naje ina yaya kamata ahankali mana cewar Amal Binta tace gaskiya Akwai matsala nayarda da komai amma banda wanka bazan yiba Abu tace balle ni Abu Wanka Sam ka ajiye wukar ka agefe muyi magana ta fatar baki Yace bazan ajiyeba kamar yanda baza Kiyi wankaba hakanima bazan ajiye wukaba Arif yace ina bayanka sushiga suyi wanka saika ajiye idan sunki hmm kasanar dani Binta tayi wuf tace madoki zaka dauko dama kace dukanka yana kisa ko Arif ya hade rai bece komai ba Aqeel rai a hade ya nufo inna Abu take da wuka tana kalli Waitoo amal kina gani ze kashe ni waiyoo inna Abu ta fada tana niyar yin kuka Hajiya tace Aqeel Tsaya Abu Binta kushiga kuyi wanka kona barku dasu kuma Abu karki sake abinda kikayi Almubazzaran cine kina jiko Kai kawai Abu ta daga tace hajiya kece kawai zaki gane Nifa banason Wanka Yasin Hajiya tace kishi ga Kiyi yau idan kikayi zakiji dadin jikin ki gobe ma dakanki zakiyi Abu tace tab banga ranar ba ni nabari tirarena ya fita ba amana kenan gaskiya nunar rana Kaine kadai kake cin sa'a ta Yasin amma Bakomai Wukar Aqeel ya sun kuya ya wasa kanar washin ya cika dakin Hajiya tace Abu Binta kunga fitata tinda baza kuyi abinda nace ba kunga kuwa banga abinda zan zauna nayi mukuba tai fice warta daga dakin Abu ta fasa kara tana kuka tana cewa waiyoo inna ze rabani da tirarena waiyoo baba nakawo kaina Keee Rufe mana baki Aqeel yafada cikin tsawa mai raza narwa Abu tai shiru kamar ruwa ya cinyeta Arif yace shiga kishiga nace yafada cikin tsawa yanuna Binta yace kema zoki wuce Abu da binta suka shiga Asibi da kande suka rufa musu baya Asibi ta rufe bandaki suka shiga wanke Binta da Abu tin Asibi da kande najin kanshin sabulun harsuka dena ji Asibi da kande basu wani sufaba da karfin su su irin matan nane masu kirar karfi dukda sunfara sufa da karfinsu Kowan nan su yarike mutum daya yana wanka iya karfin shi suka tsefe musu kai suka wanke musu suka debo kayan aski suka aske inda ya dace Asibi da kande sunsha kanshi suna musu wanka abuda binta na zagin su Aqeel rai fes beso yasa musu baki ba yaga mishi rigar da Abu tayine yasa dariya kawai yakeyi shida Ari Amal kuwa ido ya ciko da kwalla Saida suka shafe tsawan lokaci suna Wankar abu da binta saida suka tabbatar sun fita tas sannan Asibi da kande suka fito Daga bandaki Abu take cewa mugayan tsofi tinda ta danneni da kafarta na kasa motsi dadin tadai muna tare zakisan ni kika yiwa haka Arif yace abinda zaki saka musu dashi kenan Amal je dakina zakiga abinda nake duka dashi ki dauko min A'a karka dauko cewar Binta To ku gyara maganarku Ku yanzu Abu tace mun gode takarasa fada tana gunguni Aqeel yace Asibi karku tafi da saura basu goge baki ba Asibi tace hakane muma bamu goge musu ba Abu tace Yasin yanda kasa suka rabani da tirarena basu isa su rabani da almiskin bakinaba hikenan kuma danku mugayene shine zakumin babun badilahu Arif yace Asibi kushiga Ku Tsaya a Kansu idan basuyiba kuyi musu ninace Binta tace nunar rana kwai mugu kamar mu ze raba da tiraren jikin mu damu dakai zaman lpy ya kare Yasin Buruhi zasu mana wai ni Yasin tsoran mannan nake lokacinda tajo yadawo daga binni shiya tahowa dayan gidan su tashin farku da fanteka tayi saiga hakwaranta a kasa sun zube gaba1 Abu ta gigice tarasa inda zatasa kanta Duk hirar da suke Arif da Aqeel najinsu dariya ya hanasu magana Yaran nan zasu kashe mutum da dariya Arif ya radawa Aqeel Amal barin dakin tayi dan bazata juri jin ihon binta da Abu ba Kande da Asibi suka koma bandaki Asibi ta dauko brush ta Sa musu man goge baki ta basu Binta tace ya akeyi to kinwani bamu matajin kai ni yanzu jin kaina nake kamar baya jikina tinda akawanke nauyin da yake dama yanzu babu Asibi tace kusa abaki kuyi kamar yanda zanyi Asibi na goge baki suna kallon ta Abu tace a sharama harda baki nidai bakina beyi datiba kalli wani kunfa dayake fitowa yana gama fita sai mutuwa Binta bakiji tana kakarin mutuwa ba Kande tace kunfar bana mutuwa bane dadtine yake fita zaku wanke komu wanke muku 🗣Waiyoo zasu kashe mu Amal abinda Abu da Binta suka fada kenan Arif yace Kande komatse su kuwanke bakin Kande tace to Suka kama su sukawanke musu bakin suna kuka suna dukan su amma ko a jikin su jinin da yafita daga bakinsu kuwa ba a magana saida bakin ya fita tas sannan Asibi da kande suka fito Kande tace mungama muna iya tafi Aqeel yace Eh mun gode ga Wannan kusai magani kusha dan Wannan ba karamin aikibane Dubu 10 ya basu Bakomai mune da godiya cewar Asibi Abu da Binta babu abinda sukeyi sai kuka suna zagin Asibi da kande Arif yaje dakin hajiya yakira Amal Hajiya tace ammusu wanka Eh hajiya naso ace kina gurin saikinyi dariya iya san ranki Hajiya tace yanzun ma nayi dariya ga kayan da zasu Sa Arif ya dauka yace Amal kekika zabo amma yayi kyau Tafita batace komai ba Arif yayi dariya yabi bayanta Abu Binta Ku fito Abu cikin muryar kuka tace muyi me bayan kun kaheni kun rabani da kanhina da Almiskina gaba1 Amal ta Bude bandakin ta shiga ta rar rashe su dakyar suka yarda zasu fito Amal ta basu hijabi suka Sa suka fito Tinda suka fito Arif da Aqeel suke binsu da kallo harsanda Amal ta gane haka Tace yaya Ari yaya Aqeel kallon yayi yawa Aqeel yace Amal suma yan biyune A'a meka gani ta juya tana kallon Abu da Binta Kai ikon Allah Abu kodai kuma yanbiyu ne cewar Amal Abu tace yan2 nemu kuma takan nunar rana zamu fara Kofi Arif da Aqeel sukayi dariya Arif yace to muna jira saida kusani koda Ku ba yan2 bane to kuna kama sosai saida safe Yafita daga dakin Aqeel ya wasa wuka yace ina jiran wata mara kunya takawomin wani rashin hankali yankar rago zan mata Yana gama fada yabar dakin Abu da Binta rai ahade idan kagansu bazakace sun tabayin dariya ba Amal tace ga man shafawa ga tiraren mekanshin dana fada muku Nina tafi saida safe Binta sukayi da kallo Arif da Aqeel dakin hajiya suka wuce Arif na shiga yace mommy qazanta bakyau kinga yanda yaranki suka fita fes bawannan bama kinga yanda suke mugun kama su2 Hajiya tace haba dai suna kama Sosaima kibari gobe kya gansu yanzu sunyi bacci cewar Amal Allah ya kaimu harna kagu na gansu cewar hajiya Su Aqeel sukayi wa hajiya saida safe suka tafi Bangaren yan qanshi Abu da Binta ba abinda sukeyi sai gunguni koda kande takawo musu abinda sukasa agirka musu kinci sukayi Abu tace Binta duba ni da kyau Anya ban hujeba kuwa Binta tace hujewa kamar ya gakinan yanda kike saima wani haske da kikayi Binta bazaki ganeba iskace take shigana ta ko ina shine na dauka ko hujewa nayi ta wani gurin Ashe dai bani kadai naji hakaba shiru kwai nayi nunar rana Allah ya kaimu gobe damu kake magana cewar binta Yihiru Binta ba a cewa komai gobe sai wanda ya gani Abuta baje musu kayan KWALLIYA sukayi suka kwanta bacci harda munshari New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 25-26 WASHE GARI Hajiya tayi samma kon zuwa dakin Abu da Binta tasamu suna bacci Tata she su Abu cin magagin bacci tace waiyoo waye Wannan ko ince dan bakin ciki baccin ma baza a barmu muyi cikin kwanciyar hankali Hajiya tace nice Abu Bude idonki kiganni safiya tayi kuma banji motsinku da Asiba ba Binta tace zamu tashi amma sai anjima Sallar fa Binta Hajiya zamuyi idan mun tashi cewar Abu Ban yardaba kutashi kuyi yanzu kona kira Arif da Aqeel kuma kunsan sauran Zumbir suka tashi Suka shiga bandaki sukai zaman su ganin basuda niyar fitowa yasa hajiya ta fita ta turo musu Amal Amal tazo bata gansu adakin ba duk ta tada hanka linta tana nemansu taduba ko ina banda ban daki tasakarfi ta Bude ban dakin tiris tayi tana kallon abin mamaki Akwance ta samesu a ciki suna bacci ko a kansu Abu kutashi wayace muku ana kwanciya a bandaki Waiyoo ko ina ba sauki nan dinma ba za a bar muba cewar Abu Binta tace kema fada kike wayan nan yanda kikasan sun hada jini da mayu naci agurinsu kudama nan ya gansu ya barsu Amal tace Bakomai kutashi suka tashi suka zauna amal tace ya kuka ji jikinku jiya Abu tace harna wassake ba dadi nida iska ya hanani bacci sai higata yakeyi kuma kaikayin da jikina yakeyi jiya beyiba Gahi munyi bacci medadi ko binta binta tace eh mana Yanzudai kuzo muje muci abinci kowa na can Ku ake jira naceko kunyi sallah Abu da binta suka kalli juna sukace Eh munyi To shikenan mu tafi Amal na gaba suna binta a baya harsuka karasa Amal tanuna musu inda zasu zauna Suka zauna itama ta zauna Abu da Binta Suka gaida Alhaji da hajiya Arif da Aqeel kuwa hararane ya shiga tsaka nin su Amal ta zuba musu komai ta basu Arif ya zuba musu lemo ya basu Yana dariyar keta A yamutse sukeci dan basu saba da shiba hasalima ko dadi be musu ba Abu ta kasa daurewa tace kawu wai gidan nan ba abin dadi sai wayan nan Abu ba dadi abani Koko da kosai hine nasan naci abinci Alhaji yace Abu kudaure kusaba da wayan nan cimar yanada dadi shima amma ba komai bari nasa amuku abinda zaku iya ci Arif yace kusha lemone me dadi Abu ta dauki kofin lemon ta kai baki ta kasa rike lemon saboda gas din shi saiga lemo ya dawo ta hanci Abu ta mike tana tsalle tana cewa Arif ze kasheta Aqeel ya daka mata tsawa yace malama kinutsu kinjiko karkizo nan kijuye mana guntun haukar ki idan kinsan baki taba shaba meyasa zaki sha Abu ta fara hada hanya tace juwa ce take dibana Anya ba giya ka baniba kai dan Allah tana gama fada ta zibe a kasa Alhaji yace Abu lemone ba giyaba mema ze kawo giya gidan nan Aqeel yace kafin yaran nan su waye sai Ansha wuya daddy lemo wai giya badan kunga abinda ya bataba aibaza Ku yardaba kalli abinda takeyi kamar tasha giyar da gaske Hajiya dariya kawai takeyi Tace zasu sabane ahankali Amal tace Abu zo kici koda kadan ne kinga Binta na ci Binta tinda aka bata ta fara ci saida ta cinye tas ta side hannun tayi gyatsa Tace wahala Abuba dadi da anyi magana suce birni Arif yace ko duk cikin badadin kika side hannu harda gyatsa Komai ai sai an daure nima daurewa nayi ni amai nema yake taso min Amal dasauri ta mika mata lemo tace sha abincin baze dawo ba Binta tace to na gode kece kadai ta kirki a gidan nan saikuma mugaye a gefena ta kalli su Arif Aqeel yace Bakomai sha lemo Abu na gefe a zaune tayi zaman yan bori sai shafa ciki takeyi ta fasa uwar kara Tace waiyoo cikina ana gobara kayan cikina na konewa waiyoo inna yaya Nura zanmutu waiyoo waiyoo Hankalin hajiya Alhaji da amal ya tashi sosai Arif da Aqeel ko a Kansu kukanta da ihuntane ya Dame su Aqeel yace daddy ba wani gobara yunwace kawai jiya tayi zuciya taki cin abinci Amal dagudu ta tafi gurin Asibi Tana zuwa ta samu Asibi tayi Koko da kosai zata kawo musu Cikin fara a Amal tace Wannan nawanene Asibi tace na Binta da Abu nasan sunkasa cin abincin Ku ko Eh bani na kai musu To Gashi barina cigaba da aiki Amal takaiwa Abu Abu na gani ta fara hannu baka hannu kwarya saida taci ta koshi ta ture Hajiya tace Abu ya cikin da sauki goba rar ta mutum Ya bazata mutuba dawani KWALLIYAR ki kamar Aljana indai a gidan nan zaki zauna ina tabbatar miki da cewa saikin dena Wannan KWALLIYAR *'YAR KWALLIYA* kawai cewar Aqeel Abu ta mike ta dunkune hannu tace kawu da alama nunar rana karfi yakeso mu gwada burinka ya cika taho idan ban fasa maka bakiba Arif yace mommy mace kenan fa waida Aqeel zatai danbe tsabar kanta ya kwance Alhaji yace Abu Anan ba a fada da namiji koda wasa karki kuma kinaji ko Takoma tai za manta Aqeel yace mommy yau ki shirya kinada babban baki usman ne zezo tareda kannen Sa maza Kai kace na shirya yaushe rabonsa da gidan nan harna manta Arif yace bakiga yanda ya komaba yan zu America ta an she shi sosai Barinaje gurin Asibi da kaina na musu ba yanin abinda zasu girka Kowa ya watse daga Binta sai Abu a gurin suka kalli juna sukai dariya Suka koma dakin su Abu sai kai kawo ta keyi Binta tace Abu meye wai haka Ki bari kawai shirya abinda za muyi wa bakin nunar rana nakeyi Binta ta tashi ta dafota tace karki damu na shirya komai kixuba ido Kiyi kallo Allah Binta Yasin kowasa babu a maganata Abu ta daka tsalle ta rungumeta tace hiyasa nake alfahari dake Binta ga kayan KWALLIYA muyi kafin bakin su raina mana hankali suka fesa uwar KWALLIYA wanda sukayi yafi wanda sukeyi a qauye suka sa kayanda Amal ta kawo musu jiya suka fito suna tafiya 1 bayan 1amma in akakalli fuskar kamar aljanu Abu tace Binta Tsaya ina zamuje yanzu Binta tace madafa muga abinda aka girkawa bakin Hakane kuma mujeto Suka tafi suna shiga sukaji kitchen din yadau kanshi Su Binta harda hadiyar yawu karar Hadiyar yawun kande taji yasa ta waigowa Abu tace sannunku da aiki komai na tafiya yanda ya dace duk kanhin girkinne haka dankari zasuci dadi Asibi tace Abu Ku Tsaya Anan bari muje mu gyara inda zasu zauna Tana gama fada suka fita To ba komai saikun dawo cewar Abu Sun gama giriki sunzuba sun rufe Binta ta bude 1 takaimai wawa Abu tace ci iya cinki binta kibar sauran kyauta zanyi dashi Binta saida ta Bude kowanne taci iya cinta tazube a kasa cikinta yayi kato tace Abu anya zan iya tafiya daga nan kuwa Meyasa kikace haka Cikin yamin nauyi Karki damu na hutar dake zanyi komai da kaina Abu ta fito ta duba taga bakowa a falo ta fita waje ta tara yara masu yawa acikin su ta samu wani yaro da bokiti ta ansa ta dawo ciki ta juye musu komai a bokitin ta kai musu tace suje su raba yaran nata murna suna ihu megadi na kallon su Abu tace kaima ga naka Megadi Ya ansa yayi godiya Abu ta koma ciki ta rike Binta ta kai ta daki ta kwantar Ta fito Keeee ina zaki cewar Aqeel Nunar rana wasa zanje nayi Dawan nan fuskar naki kalan ki tsorata yara koma daki kije ki zauna karna sake na ganki a waje idan bakina suka zo To duk yanda kace haka za ayi nunar rana na koma ke ina wasa dake bance karki kara fadamin sunannanba ko ajikinta abu tashigeshi tai tafiyar ta yace him lallai ya rannan semun koyamusu hankali a gidan nan Kande da Asibi Suka zo gurin Aqeel Kande tace Aqeel mun gama komai yana kitchen zamu fita yanzu zamu dawo To nagode bakomai saikun dawo Karar parking din mota Yaji yafita da sauri Usmane yazo Aqeel fuska cikeda farin ciki ya rungume shi yana murna Yace sannun ku da zuwa mu shiga ciki To yayi musu jagora zuwa ciki New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 27-28 Usman kuzauna bari na kira mommy Usman yace To Usman Sannu da zuwa ko nace ba maraba ba kawani kawo katon kanka shikuma harda shirya maka abinci hmm kaci mugani Abu ta fada ta wuce dakin ta Aqeel yaje dakin hajiya yasanar da ita zuwan su Usman Hajiya da saurinta ta fito Manyan baki magana tatabbata Arif yace min ka zama kato Usman yace mommy karki yarda bawani kato dana zama ina nan yanda nake shine kawai Hajiya tace fada kake yi Usman duk wanda ya sanka da ya ganka yanzu yasan ka canza sosai ma kuwa Hakane to mommy ina wuni ya gida yasu Amal Lpy kalau ya karatu ya kowa da kowa Lpy kalau ina Amal din ko tana maka ranta A'a tana ciki zata zo yanzu Kannen usman suka hada baki suka gaida hajiya Ta amsa tace Aqeel ka kaisu dining bari na turo Abu da Amal su zo su jera komai Aqeel yace to mommy ina zuwa ya zauna kusada Usman yace inda nine kai ba abinda zan dawo yi nan zamana kawai zanyi Ko kai meyasa baka zauna ba ina ka rigani zuwa cewar Usman Aini be karbeni yanda ya karbe kaba kuma ni gaskiya bazan iya zaman canba Hmm shine ni kake so na zauna Sukayi dariya Kuzo muje dining Aqeel wai ina Arif tinda nazo ban ganshiba Fita yayi bajimawa ze dawo Ku zauna Aqeel ya wuce kitchen Hajiya dakin su Abu ta wuce ta Bude ta shiga Bacci Abu lpy Binta kalau kuwa Hajiya lpyan ta kalau wlh tsabar jindadi ne Gashi kuma taci ta koshi abinka da kura Abu meye haka bintarce kura Hajiya kenan tinda kikaji nace mata kura kiyarda kwai kurarce inkuma baki yardaba anatare zaki gani da idonki Abu KWALLIYAR nan tayi yawa kirage ta kuje kitchen kudauko abinci Ku jera a dining Su Asibi sun fita Tab harkinsa na tahi narage KWALLIYAR fuskata tab anrabani da tiraren jikina yanzu kuma KWALLIYAR ma hanani za ayi daga ragewa za kuma ace na dena yi A'a Abu ni bazan hanaki KWALLIYA ba saidai yanda kike naki yana yawa hasalima yana canza kaman ninki shiyasa nace ki rage Hajiya ina ganin girmanki gaskiya bazan rageba To shikenan kuje Ku dauko abinci kina fita Za kiga Amal a waje To hajiya natafi Abu na fita ta ga Amal suka wuce gurin su Usman Amal ta gaida Usman Abu ma ta gaida su Kannen Usman satar kallon Abu sukeyi damagana abakin su amma sukayi shiru Usman ma haka azuciyarshi tanbaya yake wacece wannan kai tsaye kitchen Abu da Amal suka wuce Abu ta Tsaya daga gefe tana kallon Aqeel dake waya tana dariya Amal tace bari nadauki Wannan yafi girma kekuma ki dauko Wannan To Abu tace Amal na dauka taji banauyi da sauri ta ajiye ta bude taga ba komai aciki Yaya Ina abincin yake ko ankai dining Bece mata komaiba yadaga mata hannu alamar yana zuwa Ya kashe wayar Yace me kikace Yaya Bakomai a cikifa Yace A cikin me DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com Amal ta nuna mishi da sauri yazo yabude yaga bakomai yabude sauran ma yaga ba komai Ya haka nida kaina naga sun girka abincin amma yanzu babu kuma kansu fitama sunfadamin sungama yanzu ya zanyi da Usman Abu tace Amal waihi waye Usman din Amal tace babban Abokin yayane tare sukayi karatu a America Abu tace hm kekika sanhi sunan garin da kika fada nida bansa ko inaba sai *DARAUDAU* Ran Aqeel ya baci sosai dariya na niyar kwacewa Abu taita dannewa dan karya gano ta Naji dadin ganin ranka a bace nunar rana tukun na ma Abu ta fada a cikin zuciyar ta Amal tace yaya ya za ayi yanzu Aqeel ya kasa cewa komai sai huci yake Abu tace susha ruwa su tafi tinda abincin ba dole bane dama duk Wannan aboki akayi wa girkegirke haka Nina dauka sarkine ze kawo muku ziyara ruwanma karku baso tinda gidan bana gyatimi bane A fusace Aqeel ya juyo yana huci shi tinda yazo gun bekula da itaba se yanzu mur yarta Yaji sai lokacin yasan tana gurin ya zari shar bebiyar wuka tana kyalli yabi Abu dashi Dagudu suka wuce su Usman Amal na binsu a baya sukayi dakin hajiya Gudun da taji yasata saurin mikewa tace lpy Aqeel mezan gani haka Yace hajiya matsa ki bani ita ina abincin da aka dafawa su Usman babu shi ita kadai tasan inda ta kai shi Abu tace hajiya karki yarda da abinda zece wana tabbaci yake dashi na cewa nina boye abinci Inni naboye abincin ina nakaihi Yace mommy ita kadai ce zata aikata haka Nina sani Abu ta fito daga bayan hajiya tana murguda baki zatayi magana Aqeel ya dauketa da mari Abu ta gigice takurma ihu ta zube kasa tana birgima Yaya meyasa meyasa ka mareta kome ta maka ka dinga hakuri mana cewar Amal Yimin shiru yadaka wa amal tsawa kema yanzu nahada dake nakula tinda sukazo kike goyan bayansu bakyaso aimusu fada kuma kina ganin irin abin da sukeyi bedaceba Hajiya tace Aqeel karka sake dukanta kome ta maka ka sanar dani ni nasan mezan mata Amma mommy Tadaga mishi hannu tace ya isa bana son jinkomai kanta karasa maganar ta tuno maganar da Abu tace mata Binta kurace taci ta koshi Waiyoo Aqeel temako zoka temaka ka dauko Binta mukaita asibiti Abu karkicemin duk yawan abincin nan ita ta cinye Hajiya Nifa ba tsoran nunar rana na keyiba maganar gaskiya hine Binta taci iya cinta sauran kuma na rabawa mabu kata Mommy kina jiko kinajin abinda take cewa Wlh zan karkarya yarinyarnan Nidai Aqeel yar mutane katemaka mu kaita asibiti To naso ace ke kikaci ba ita ba saidai dani kike magana Yafita daga dakin rai abace Arif ya shigo hannun shi dauke da leda guda2 Aqeel dasauri ya karasa gurin shi yasanar dashi abinda Abu tayi seyai murmushi yace Nasan wani Abu me kamar haka ze faro tinda na gane cewa indai ta fadi Abu saitayi yasa na ke fadada tina Nina karka damu ga Wannan nabi ya na siyo abincine masu dadin gaske Kai naji dadi Amma hakan baya nufin na hakura dan yau raina ya baci sosai Yace karka damu muma zamu hukunta su Su kayi dariyar mugunta Arif yaje suka gaisa da Usman Aqeel ya jera abincin da Arif ya siyo Aqeel ya fita kunyar Abokin shi dan Abincinda Arif ya siyo kamar a gidansu akayi Saida yamma Usman da kannan Sa suka tafi Lokacin ne Aqeel ya maida hankalin Sa ga Abu hukuncin da ze mata kawai yake Tina ni Aqeel Tina ninme kakeyi haka Kabari kawai Arif zo muje Arif yabi bayan shi suka tafi kitchen sukaje Arif yace me za muyi Anan Zuba ido ka gani Aqeel ya Dora ruwa yana ta fasa yasa taliya yana laushi kadan ya sauke ya kwashe yasa miya Aqeel yace nagama mu tafi To amma ka hada mata da giyarta ta dazu Haka ne jeka dauko ka sameni a kofar dakin su Arif yace to yaje ya nauko lema yanufi dakinsu Binta Atsaye a kofar dakin yaga Aqeel Aqeel na ganin Arif yazo yabude dakin ya shiga bacci kawai Abu da Binta sukeyi han kali kwance Arif da Aqeel sukayi dariyar mugunta Arif ya tsaya a bangaren da binta take Aqeel ya Tsaya a bangaren Abu Atare suka daga hannu suka Kai musu duka me shiga jiki a gigice suka mike suna ihu Aqeel ya daka musu tsawa Suka yi shiru suna kallon su Arif Arif yace kun kyauta a binta kukayi kunbirgeni sosai Ku zonan Binta tace nan ina muyi me kuma banda Wannan cin zalin da kuka mana Aqeel rai ahade yace cinzali ko to bari namuku dukan kawo wuka muga abin da zaku kira Wannan kuma Abu tace nuna karmuyi haka mana bari muzo Agabanshi so ka Tsaya Aqeel yace ku zauna a gaban kwanan dana kawo To sukace sukayi kamar yanda yace Arif yace Ku Bude kuci Binta tace dandai ci gidan kazo ta Bude kwanon tana ganin abinda ke ciki tasa kara Aqeel ya zaro wuka yace kokiyi shiru kona caka miki ba ina nufin hakan zan farayiba saina fara gunduwa gunduwa daku tukun na Binta ta rufe baki Abu tace nunar rana bama cin sutsa fa kukawo mana wani abin banda Wannan yai dariyar mugunta Arif yace Ko lokacin da kuka rabar da abincin kunyi shawara dani Abu ta girgiza kai alamar a'a Aqeel yace Yauwa dan haka Ku cinye sutsar nan gaba1 banaso naga komai a cikin kwanan nan Baza mu iyaba harni har kwada yina ban taba cin sutsa ba yasin cewar Binta Balle ni Abu bazan iyaba dan Allah kuyi hakuri Aqeel yace Hakuri Sam bazamu hakuraba har sai kun cinye sutsar nan gaba1 ya daga wukarshi yana sha fawa To za muci Abu ta juya kai tasa hannu ta debo taliya jitayi yana mata motsi a hannu ta zubar dashi Aqeel ya hade rai yace 'YAR KWALLIYA kinjawa kanki bayan kuncinye taliya ga lemo kushanye shi tas shima Giya dan Allah kayi hakuri malam Rabi'u yace ba kyau shan giya fa Tinda kika kirashi giya kekadai zaki shanye cewar Arif Lokacinku ya fara daga yanzu inba Ku cinyeba ga Aqeel a kusa dani Aqeel ya daga wuka ya nuna musu To shi kenan zamuci haka Abu da Binta suka rufe ido suna cin sutsa ta bakin nasu Suna hawaye serige ciki suke kamar zasuyi amai New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 29-30 Harsuka cinye Abu da Binta sai rike wuya sukeyi Arif yace kun gama da Wannan saura lemo Gaskiya Ku barmu haka Aqeel ya wasa wuka Binta tace Abu yi shiru bamu Arif ya zuba ya basu Suka ansa suna sha Binta Kura kyaci da Gashi tana sha taji dadi ta kafa kai ta shanye ta mika mishi Kofi Arif yace Me zanyi dashi Tace Wani zaka zuba min Arif ya zuba mata takuma shanyewa ta miko mishi Kofi shikuma yabata gaba daya ta ansa tashanye Binta tace bawani Ku karo min Yasin giyar badai dadi ba wai kaf qauyen mu idan za a zagaye bana tinanin za a samu ya Wannan Arif da Aqeel suka kalli juna Aqeel yace ke harkin shanye Abu tace Eh na gama tafada tana hawaye Aqeel yace Yauwa ita dai waccan wani hanyar zamu sake dan na kula Wannan kura ce yanuna Binta Kiran salla sukaji suka mike zasu tafi masallaci Aqeel yaga su Abu ba a daniyar tashi kwanciya ma suke shirin yi a gurin ya daka musu tsawa yace meye haka bakuji kiran sallabane kuke shirin kwanciya Abu tace munyi tin a *DARAUDAU* ba a binmu bahin salla zaro ido sukayi atare suka hada baki sukace mekukace sukace mun shiga UKU Akwai bamban aiki Arif cikin mamaki ya dawo ya zauna yana fukan tarta yace ban ganeba Binta tace sallar sati1 muke hadawa muyi a rana1 kaga sauran ranakun mun huta Ku kuna salla mukuma muna hutu ta fada tana dariya Aqeel yace hauka zalla bana tinanin kan yaran nan a kwai kwakwalwa wlh kai kaji wani Abu ko yaro bazeyi shir mannan ba Arif yace kuna zuwa islamiya a qauye Abu tace muna zuwa malam rabi'un ne dan rainin han Kali Abu kadan duka hine muka dena zuwa ban fada makaba har bokoko a wuta munyi sau1 mukaje shima ya raina mana hankali muka hukuntashi bamu sake komawaba sai gamu a barni tafada tana dariya harda tafawa Aqeel kaji magana gangariya nakula jahilcine kawai yake dawai niya dasu amma komai yazo karshe Aqeel yace shi malam rabi'un ne ya ce Ku dinga hada sallah A'a mune mukaga hakan yafi dacewa saboda bamuda lokaci zama muyi akan lokaci saboda dasafe mu debo ruwa darana naraka Binta tallar gurjiya da yamma muje dandali tafada tana rawa Aqeel ya kalli Arif yace a kwai matsala ke dena mana rawa ko kinji kidane nibana tinanin kawunan yaran nan zasu dau karatu Arif yace koma meye sunan Ku ban damu na saniba kutashi kuyi Alwala kuyi sallah yanzu sannan Ku sani ba a hada sallah kowacce ana yinta akan lokacinta kunaji Allahu'akubar kaji malamai munji kuma mun gane zamu gyara wai bazaku kaimu dandali bane natara rawa masu yawa Ku kaini na juye yanbirni su gani su sani mu yan qauye hmm tatashi tana rawa Aqeel yace yarin yarnan a bace take bata gane komai zomuje masallaci kaga har an tada sallah Suka tafi sukabar Abu na rawa binta na zaune tana shafa ciki Binta tace Abu zoki rakani gona nayi kahi sunan basuda shadda Gashi a matse nake waiyoo Abu ta dena rawar da take cikin mamaki tace binta kefa ki kace yan birni basa kahi ya haka kuma keza kice na rakaki gona Kinga su wayanda aka Haifa a birni nake nufi banda mu kinga aimu zuwa mukayi ko eh hakane kinga yanzu yamma tayi kihiga inda aka yi mana wanka ina randar nan ta ruwa Wannan farin Binta tace Eh na ganeta Kije Kiyi a ciki Abu ba komai bakomai jeki na Tsaya miki Binta ta shiga tayi ta fito tana rike ciki tana yamitse fuska Abu hanci a toshe tace Binta duk warin kahin kine haka kamar mushe Bana son wula kanci lafiyace da bani dashi bazan yiba Amal ta Bude ta shugo tana shigowa warin ya daki hancin ta tace meye haka warin meye Wannan Binta tace ji wani Abu da takeyi kamar bata taba yin kashi ba wayasanima ko naki yafi nawa wari Amal tace a ina kikeyi Binta tace shiga nan ta nuna ban daki zakiga randar ruwan nan a ciki nayi karki damu sanda na Debi ruwan tsarki a randar tukunna nayi Randa Amal ta mai maita cikin ban dakin tashi ga tasamu binta batayi shirmeba korawane kawai bata yiba ta kirata ta nuna mata yanda akeyi Abu tace Tab saura kiris mu fita waje Neman Gona da zatayi a can Ashe Gwanda da bamu fitaba da munsha wa halar Banza Shiyasa nace kome kuke so Ku tam bayeni To ai mun gane yanzu kuma Bari naje gurin mommy ina zuwa Tabude ta fita su Aqeel ta samu a dakin Aqeel yace mommy gaskiya a nemawa yaran nan malamin da ze dinga koya musu karatu a gida idan suka fara hankali a kai su makaranta Arif yace mommy yaran nan naki da girman su hada sallah sukeyi Hajiya tace Eh hada sallah bangane ba Aqeel yace hmm dazu suka fada mana waisu sallar sati1 sukeyi a tare rana kunda zezo kuma sun huta Hajiya tace tab Allah ya rufa asiri yakamata musamo musu malami yanzudai malamin da ze dinga koya musu Qur'ani da sauran littattafai na addini shine malam kabiru dama shiya ke koyawa Amal Arif yace hakan ma yayi idan suka ga amal kila su zauna mommy boko fa Eh to Wannan dinma kabiru ze iya koya musu tinda tsohun malin makaranta ne Arif yace to mommy zan Kirashi na sanar dashi daga gobe zasu fara inba hakaba abin nasu lalacewa ze karayi Hajiya tace yauwa Aqeel idan malamin yazo kuja musu kunne karsu yiwa malamin halin nan nasu dan naga suna tsoron ku sosai Niko yakayi da Usman duk kunya ta hanani fitowa koda muke Salama Akunyace nake wlh Aqeel yayi dariya yace mommy Arif ya findake kunya shiya siyo abinci ya kawo bazama kice a waje aka yiba kannen Usman sunce suna godiya da yautar da kika musu Alhamdulillah amma naji dadi Allah ya muku Albarka Ameen mommy tafiyar mu zuwa America na kara matsowa fa Hakane fa harna fara kewar Ku Mommy karki damu ga *'YAR KWALLIYA* da *KURA* za su debe miki kewa suka fada suna dariya Hajiya tace yaran nawane kuraye lallai inajiye muku wlh ranar jinkunya musammanma Aqeel kafi kushe su Tab indai wayan nan ne ranar bazata zoba nida zan dauko miki sirika a America me zanyi da wata yar qauye Allah yaya to shi kenan zamu gani cewar Amal Mommy saida safe mu zamu tafi Allah yatashe mu lpy Washe gari da safe Abu ko karyawa basu yiba suka fice daga gidan Abu na tafiya tana mita Kai dan Allah ki Tsaya Abu mitar me kikeyi Binta tinda mukazo basu kaimu sun nuna mana gariba sun barmu a guri1 sannan gasu nunar rana gidan ma ba dadi ko dandali basu kai muba Binta tace shine abin damuwa to ba Gashi mun fitoba muga gari iya san ranmu daga nan muje muga dan dali Hakane kuma saida sukayi tafiya me tsawo sukayi nisa da gidan sosai Duk wanda ya gansu mamaki yakeyi ganin KWALLIYAR dake fusko kinsu duk wanda ya kallesu baya karawa Abu ta jabe a kasa tace daga nan babu inda zani Meyasa Saboda yunwa nakeji indan banciba bazan iya tafi yaba To bari naga ko zamuga abin siyar wa Wata yarinya ta wuce ta ga bansu tace zaku sai waina Binta tace waina Abu kinji waina tab shegu yan birni nasani ai duk abinku saikun hada da qauye sauke mu gani Yarin yar ta sauke sukace na nawa ne a ciki Tace dubu1 Abu tace Yarinya kingama ciniki yidari Yarinya tayi dariya Abuda binta suka Sa hannu a robar waina suna ci Can gida kuwa ne mansu kaiwai a keyi suzo suci a binci gashi kuma malamin da ze koyar dasu yazo Amal tace yaya Aqeel bangan subafa Baki gansuba kamarya ina zasuto cewar Arif Amal tace nima ban saniba Hajiya ta daga hannu sama tana cewa Allah kasa muga yaran nan Allah kakaresu a duk inda suke Aqeel yace mommy dan Allah karki damu zamu nemo su duk inda suke bari mu tam bayi me gadi koyaga fitar su Dukan su suka je gurin megadi Arif yace kaga fitar kannen mu guda2nan da sukazo Eh nagani sunce min suntafi bude ido Alhaji yace Bude ido kai Arif Aqeel kuzo muje Neman su Aqeel rai a bace yacewa megadi tin yaushe kake aiki a gidan nan dasuka ce maka haka saika zo ka tam baye mu kafin ka barsu su fita Ayi min Afuwa insha Allahu hakan baze sake faruwaba Arif yace daddy karka damu kukoma ciki zamu nemosu da kanmu mu kawo su Amal tace yaya zan biku Arif yace taho mu tafi Hajiya tace saikun dawo Ku kula da kanku idan kun gansu Ku kira Ku fada mana To mommy Me gadi ya bude musu suka fita Neman su abu Saida su kaci suka koshi sukace taje ta siyo musu ruwa da kudinta tajeta siyo ta kawo musu suka sha Alhamdulillah Allah na gode maka yanzu naji dai_dai dauki wai narki ki tafi Allah ya kawo ka zuwa Yarin yar tace kubani kudina saina tafi Binta ta kaiwa yarin yar duka tace rashin kunya zaki mana bazamu biya ba Kiyi abinda zakiyi New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 31-32 Yarin yar tace hakama zakice wlh Baku isaba duk abinda kuke takama dashi Nina fiku bala'i yanzu zan dakeku na daki kudina na kaiku gurin yan sanda Binta tace Ko to bisimillah mafashi keda kinsan komu suwaye tsayawa ma baza Kiyi a nan ba Yarin yar ta kai wa Abu duka Abu rai a bace takai mata wani mugun naushi saigata a kasa Abu da binta suka rufar wa yarin yar sukai mata duka Abu tace Banza a banza kemu zaki nunawa taurin kai hmm Allah ya temakeki mu kara haduwa saina zubar da hakwaran bakin ki Yarin yar kuka kawai takeyi danta daku bakadan ba Allah ya isa kuma saina turo muku yayana ainaga gidan da kuke Shegiya wato binmuma kikeyi ko kufa yan birni kunada matsala Yasin sa ido ya muku yawa Wannan KWALLIYAR ne Baku taba ganiba Niba KWALLIYAR Ku nake ganiba a bayan layin Ku gidan mu yake zakuga gatana cewar yarin yar Binta tace kafin muga gatanki bari mubaki ladan gida sukai mata dukan tsiya ko tashi ma ta kasa Abu tace barta haka mu koma gida sai anjima kuma zamu kara fitowa To mutafi Arif yana tuki yana waige ko ze gansu duk sun baza ido suna duba hanya ko zasu gansu Abu da binta sukazo zasu tsallaka titi Abu kaitsaye ta tafi ko hanya bata duba ba motar su Arif ya taho da gudu ganin Abu da yayi yasa shi taka birki cikin sauri ya Tsaya Aqeel ya Bude ya fiyo ya kaimata mari Abu ta gigice ta rasa inda zatasa kanta Binta kura batama san anayiba me karas tagani yazo wucewa hanka linta ya koma gare shi Arif Azuciye ya fusgota ya kaimata mari Gigi cewa tayi Tana cewa gatan naki kenan badai kince abayan layi kikeba har gidanku zamu Yasin mudake ki Jin haushin Abinda take fada yasa Arif ya kara marinta sai lokacin tagane wanda ya daketa Ta fashe da kuka Abu ma kukan takeyi dan itama saida ta sake shan mari Amal takasa cewa komai kallon su kawai ta keyi tana kuka Arif rai a bace yace Bakida hankali waya gaya miki haka ake tsallaka titi da kuka fito me kuka fito yi wakuka fadawa da zaku fito ke kuma kura daga ganin A binci hankalinki yatafi dayanzu bamu bane wani dabanne yabita kanta ya wuce kiceme baki ganiba ko bakya gurin Aqeel yadaka musu tsawa yace su shiga mota Da sauri suka shiga suka zauna har lokacin basuce komaiba kuka kawai sukeyi Arif ya kira hajiya ya sanar mata sunga Abu da Binta hajiya taji dadin jin hakan Arif fada kawai yake musu har suka isa gida Amal da gudu ta tafi ta fada jikin hajiya tana kuka Hajiya tace me kuka mata take kuka Aqeel yace meze sata kuka inban da taba yaran nan da mukayi saboda ita kenan kar a musu fada idan sun yi laifi Mommy dana sani ban bisu ba suna sane suka tafi dani dan su dakesu a ga bana nima tsoran su sukeso naji kuma naji tsoran naku Amal ta fada tana kuka Hajiya tace Amal dolene Amusu fada idan sunyi laifi basuba harda ke kema yaiyan naki suna so su Abu su dena abinda sukeyi shiya Sa Amal ta goge hawa yan fuskarta tace hakane to shikenan nina dauki nauyin gyara su Binta zasu dena duk abinda sukeyi insha Allah Tana gama fada ta wuce dakin ta Arif yace Lallai indan baki gyara suba su Sa koya miki hada sallah da rashin wanka wayan nan yaran kuma hmm Hajiya taiwa su Abu fada sosai fadan yashige su sukai mata Alkawarin cewa bazasu sake ba 🤔 bari muga ko Abu da binta zasu iya cika Alkawarin da suka dauka🙄 Hajiya tace kuje kuci Abinci kuyi wanka malamin Ku yazo Atare sukace to Suna tafiya suna hararar nunar rana Kwafa Aqeel yayi yace mommy duk sanda me KWALLIYAR Aljanu ta fado hannu na hmm ina tausaya mata Hajiya tace yara ne sai hakuri Amal na dakin Abu da Binta rai a hade sai Kada kafa takeyi Sukazo zasu wuceta Amal tace Ku Tsaya a koda yaushe ina zuwar muku da sauki saboda Ku ba kine amma kun kasa ganewa ko to shikenan daga yau Anan tafiya ta daku ta canza salo muguwace ni banida kyau idan raina ya baci Binta tace tomu ina ruwan mu canta matse miki Amal ta daka musu tsawa tace haka kuka ce ko naji dadi kushiga kuyi wanka ko kuma ta zira hannun ta karkashin Gado ta Ciro wani shar beben kara tace idan na fara zaneku dashi saiya karye zan barku Abu ta matsa kusa da binta take rada mata tace gaba daya yan gidan nan hawai niya ne kinga itama ta canza Binta tace ya za muyi yanzu Abu tace muyi abinda tace dankuwa bada wasa take ba Amal tace kun gama shawara Suka daga mata kai tace dakyau waze fara shiga Abu tace binta Binta tace Abu Amal tace ya isa nida kaina zan zaba Abu shiga ki fara yi kuma ki tabbatar kin goge baki Tsaya nafasa bari nakira Asibi ta Tsaya a kanku Abu tace A'a karki kirata zamuyi tin rikon da tamin rannan haryau gurin zafi yake min To shiga ki fito Abu ta shiga tayi wanka ta goge baki tafito Binta ta shiga tayi ta fito dariya na kokarin kwacewa Amal ganin yanda suke tsoran ta saidai Ta dake taki dariya Tabasu mai su shafa suka shafa suka dauki kayan da suka cire zasu maida Amal tace mezan gani haka kayan zaku mayar sunyi datti gawasu kusa wayan can kuma za a kaisu wanki Tab gaskiya a'a jiyafa muka sasu mudai kar a wanke mana muna sansu a haka to ko kayan mu se sunyi wata kafin mu wanke balle sabin Kaya hikuma saiya hekara Ya isa Wannan a qauye kenan nan kuma birni ne dan haka kuyi abinda nace kafin raina ya baci Haka suka dauki wanda ta basu suka Sa badan ransu yaso ba Tace muje kuci abinci Munkoshi baridai muyi KWALLIYA Eh banyarda ba haka nake son ganin ku kuwuce muje malam kabiru na jirani mu Abu zatai magana amal ta kafeta da idanu ganin haka yasa tai shiru har suka karasa gurin malam a waje suka ajiye mishi kujera sukuma suka zauna a tabar ma Malam kabiru ya Bude Qur'ani yafara karan tawa Amal ce kawai take jinshi Abu da Binta hankalin su na wani gurin ji sukai garin ba dadi Arif da Aqeel suka fito suka zauna gaba dasu kadan suna ganin su Abu da Binta ganin su Aqeel yasa suka maida han kalin su gurin malam Haya niyar me gadi da wasu mutane da basu san kosu wayeba Arif da Aqeel suka jiyo Arif yace malam karka damu zamuji da komai kucigaba da karatu Lokacin mutanen suka tunkude me gadi suka shigo Arif yace lpy kuka shigo mana gida Tan gadi yakeyi hannun shi rike da taba Yan ra konsa na mai busa da kirari Kanshi sai fasuwa ya keyi Yana tangadi yace ina suke Aqeel yace qaura meya kawoka gidan mu qaura yace daliline ya kawo ni kubanisu na fidesu harni qaura za a samu wayanda zasu budewa qanwata idon da raina da lpy ta yakarashe maganar yana layi Dan koranshi yamishi kirari qaura ya zaro wuka yana gogawa a jikin shi Aqeel yace qaura ban gane abinda kake nufi ba fa qaura yace qanwata ce ta tafi talla wasu daga gidan nan suka mata A kuya kotashi bata yi Haya niyarda hajiya da Alhaji sukaji yasa su fitowa Hajiya tace ba a gidan nan ba kasake tam bayan ta qaura yace Na tam bayeta saboda me bayan qanwata bata karya Alhaji yace idan a nanne to waye qaura yace yeeeehu harni za a kawowa rainin hankali aiya maza jada baya ga rago ba tsoro bane yanzu zanyi fata fata da mutum na kwana lpy Abu da Binta suka taho gurin Suna kallon qaura yana yiwa kanshi kirari Abu tace qaryar banza kaje an disashe kaifin wukar kazo kana mana burga dashi mune nan muka daketa me zakayi qaura yabude ido yana kallon Abu da Binta yace gaskiya bintu ta badani wayan nan dabefi ta murde musu kaiba amma ba komai Ya sun kuya yana saita wukar ya saito gurin su Abu da Binta Arif ya Tsaya a gabanshi yace qaura a'a karmuyi haka dakai wayan nan bakine fa Ina ruwa na kabarni na fedesu Susan wadda suka taba Alhaji yace qaura kayi hakuri muje naga yarin yar na kaita Asibiti Abu tace Kawu tsimina na tahi dan'uwar makocin kishiyar kakan su binta qaurane ya jika ya bamu mu bama rike wuka ko gora namu salon na da banne matsa ka gani Nanfa Alhaji hajiya Aqeel Arif da Amal suka shiga ba qaura hakuri qaura yaki hakura Arif yace shi kenan gasu nan na bar ka dasu Binta ta Ja da baya tace kawu matsa karma ya hakura abinda nake jira kenan Suka sun kuya Suka debo kana nan duwatsunda aka baza a filin gidan suka fara jifan qaura da muta nansa tako ina daga me fashashan baki saime goshi a fashe Koda qaura da mutanan Sa suka ga Abu da Binta na ji musu jiwo nan fa suka Sa gudu kofar ma ta musu kadan qaura da yake a bige nanfa ya watsa ke yana gudu har waje Abu da binta Suka rakasu da jifa New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 33-34 Ko da Abu taga sun tafi tasa ihu Hankalin kowa ya dawo kanta Tace saini Abu yar gidan Inna karwar yaya Nura saini Abu me qanhin da babu irin hi saini Abu kawar Binta gagare sarkin kwadayi kura kyaci da gahi Kai Abu cin fuskar naki harda ni nice ma kura Abu tace karkiga lai fina tsimi nane ya motsa kome nayi bana cikin hankalina yeeeehu saini qadan garen bakin tulu akarni akar tulu abarni na bata ruwan tulu Binta tace wayace damu bamuba muma muce dashi bashiba Aqeel yace daddy mata kenan fa kalli wana jahilin ne ze kwashi Wannan qaura fa suka kora Alhaji yayi murmushi yace Zasu de na insha Allah Amal tace yaya kune kuka yiwa qaura wata fassara ta daban kuma abin ba haka bane qaura ragone na bugawa a jarida yan Koran sane masu karfi kuma suma bakoda yaushe ba dankuwa dasunga anfi qarfin su sai gudu basa tsayawa Hajiya taceTab amma anfadi ba nauyi qaura yayita birga a unguwa Ashe duk bogine dan iskan karya ne Arif yadaka musu tsawa yace su rufe mishi baki suwuce suje su cigaba da karatu Suka tafi fuska ba walqala Alhaji yace Nina kasa cewa komai Arif zoka rakani gidansu qaura Eh Alhaji me nake ji kana kallon abinda Abu da Binta suka musu shi ne zaka gidan ka bari dai sai gobe shima idan qaura baya nan To shi kenan Allah ya kaimu SU WAYE Aqeel da Arif Abdussamad Aqeel Abdulmalik Arif Yarane nutsatsu kamu lallu sunyi karatu a America a yanzu haka suna Aiki a America hutu suka zoyi gida miskilaine su basosai suka fiya dariyaba kuma basa son raini basa son haya niya sunada saurin fishi Aqeel baya iya boye fishin shi Arif kuma yana boye fishin shi Arif da Aqeel sun yanke shawarar cewa matan da zasu aura dole su zama yan2 masu irin halin su basa son mace me surutu da rashin kamun kai shiyasa basa shiri dasu binta A yanzu haka basuda matar aure suna dai dubawa sune na nafari a gurin Alhaji Nasir sai Amal autar su Malam kabiru na karatu Abu ta daga hannu Tace malam inada tam baya Yace Allah yasa na SANI Tace kama sani cewa nayi a ajiye karatun a kama wani kawani zaunar damu kana mana karatu kamar munje masallaci Binta tace kema dai kya fada sukinsan An kwankwadi karatu bakiga ko hutawa baya yiba Amal ta kalle su sukayi shiru Malam yace to mun Ajiye karatun Qur'ani sai gobe idan kuka kawo na yau sai a kara wani Malam ya shiga yi musu wa'azi Abu da binta sukayi shiru kamar ruwa ya cinye su wa'azi yake musu akan sallah da tsafta suka nutsu sunaji harya gama Yace antashi yau sai kuma gobe Abu da Binta jiki a mace suka kasa cewa komai Amal ce tace Allah ya kaimu suka tashi suka shiga gida dakinsu suka wuce Abu tace na kasa hakura Binta ni nunar rana ya mara saboda wani Abu da be taka kara ya karya ba tace naki kika gani bakiga irin Marin dana shaba dan kawai nabi me karas da kallo Abu tace haka zamu barsu Tace injiwa ramuwa ya zama dole ai tsaka ninmu da nunar rana ba yafiya Abu tace naji dadin jin haka nadauka zakice mu hakura wa'azin malam ya shigeni saidai bazan iya yafewa nunar rana ba Binta tace yanzu za a kira sallar juma a idan suka fito zasu tafi kizuba ido Kiyi kallo Allah Binta Nice fa kema kinsan komai basena fada ba Hakane sekinyi kai Abu komai naki yayi matsalar ki1 rak kwadayi shine kawai matsalar ki Au dama saboda ki zageni kika kodani to shi kenan nafasa Kiyi da kanki Haba Binta ni dake ba yar haka taso muje naga Abinda kika shir ya Binta ta mike Suka fita kitchen su kaje Binta tace natab bata yau manyan Kaya zasu Sa dan haka muna bukatar manja Allah qawata ko Anan kika Tsaya na gane inda kika do Sa saidai ina tsoran shan mari Kinji ai tsoro ya miki yawa Abu kinga ki faki idon Sa ki shiga ki zuba mai a kaya nikuma nasan yanda zanyi nawa Gaskiya hakan be kwanta minba Binta ki sake min wani To shikenan biyoni Binta da manja a hannu Suka fito Amal suka gani ta nufi Sa shan su Arif Da sauri Abu tatsaya a gaban ta Amal tace lpy Lpy bana son ganin ki kina aiki Amal Wannan na waye Lemo ne yaya Aqeel ne yace na kai mishi yasha kanya tafi masallaci Abu da Binta suka kalli juna sukace da kyau Amal tace da kyau kamar ya ban ganeba Abu tace gurin su za mu basu hakuri akan abinda mukeyi ko zaki bani na kai mishi Amal tayi dariya tace meze hana gashi kukai Nina koma ciki To suka ce Amal na tafiya Suka sheke da dariya suka tafa hm baki san Meyeke faruwaba Binta tace kinga nizan Tsaya Anan keki shiga To Abu tace harda sallah Marta ta shiga Tace ga shi inji Amal Kallon banza ya mata yace ana aiken mutane tana aikomun wata halitta ita ba mutum ba itaba Aljanba Shigo ki ajiya Bazan iya shigowa ba Azuciye ya taho ze ansa itama ta taho tana kara sowa ta juyar da kofin lemon ya zube a kayan shi daya gama shiryawa Abu ta fara kukan karya tace Yazube yanzu me zanje na cewa Amal Cikin takaici Aqeel yace nida kika batawa kaya bakya tani sai wata Amal Batace komai ba ta fita tana kukan karya Aqeel takaici ya ishe shi Zuwa tai gurin binta tana dariya Binta tace yi shiru karya jiyomu muje daki Suka tafi Binta tace nasan zasu kawowa hajiya kara lokacin zanyi nawa zokiji Binta ta radawa Abu yanda zatayi a kunne Sukayi dariya suka Tafa bajimawa Arif ya rako Aqeel gurin Hajiya Lokacin Abu ta biyo Binta da gudu suna tsere tana karasowa gurin Arif tayi kamar zata fadi ta juye mai manjan hannun ta a Kaya Abu kinga laifin kiko meyasa kika biyoni da gudu yanzu kinga abinda yafaru Ni laifi nane kenan karyar banza bawani kece da laifi Binta tace Kece ba niba Abu tace Kece baniba Binta tace Lai fin kine Abu tace Nakidai Arif ya daka musu tsawa yace karku sake magana laifin kine ko nata be sha feniba kinsan me yanzu zanje na cire na kawo muku kuwan ke Abu ta kalli Binta tace wanki Bakomai kawo zamu wanke Abu tace haka bari na bika na anso Aqeel Yace Arif wayan nan zakaba wankin riga kafella musu mari kamusu dukan tsiya a wuce gurin dan gaskiya ban yarda da yaran nan ba Binta tace karka damuda nunar rana dan bakin cikine idan katashi kawowa ka taho da nashi Arif yayi dariyar mugunta yace zanbaku bari na Ciro kuwanke ya fita tas Yakarasa magana yana kallon Aqeel Aqeel yace duk Abinda ya biyo baya ba ruwana karka nemeni To naji Arif ya tafi Aqeel yabi bayan shi Abu da binta dariya kawai su keyi Binta tace Abu yakika gano rigar nan a hannunmu Kibari kawai harna kasa jure wa nakagu sukawo hmm Allah yasomu dan hana ruwa gudun nan be rinjaye shiba Arif ya taho yana dariya yace Gashi harda na Aqeel kuwanke Ku goge mun tafi masallaci A dawo lpy suka ce gaba dayan su Suna fita Abu da Binta Suka ajiye kayan a kasa suna tsalle akai saida suka gaji suka zauna Abu tace hifa nunar rana jiyake da kanhi jihi fari tas koda yake yan gidan ma haka suke Tace jankosai zakice duk abinshi munzama ciwan ido mu i na ruwanmu ma yanzudai yaza muyi da kayan nan New writer's Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 35-36 Abinyi shine muwanke kamar yanda suka ce amma karya fita Ko to shikenan mu tafi Suka tafi suna Jan kayan a kasa har suka karasa dakin su ban daki suka wuce suka zube kayan a kasa Abu tace Nifa banga sabulun wankiba gadai bokiti Anan Binta ta yamitse fuska tace Nifa dadina dake qauyan ci su basa amfani da sabulu ga abinda suke wanki dashi ta nuna hypo da bula Haba tab sufa yan gidan nan badai karyaba yanzu meye aibin sabulu da basa amfani dashi Binta tace waya sani kila suna son su bambanta kansu da mu yan qauye miko bokitin Abu ta miko suka Sa kayan a ciki Binta ta dau hypo Abu ta dau bula Binta gaba1robar hypo ta juye a kayan Abu ma kwalin gaba1 ta juye na bula a kayan gashi kayan Ja ne Abu tace ni abin wankin nasu Amai yake niyar sani Nikuma bacci nake ji Zomuje muyi bacci indan muntashi sai muyi KWALLIYA To muje su Abu suka kwanta bacci Kaya kuma na jike harsu Aqeel suka dawo suna bacci koda suka tashi kayan KWALLIYA Abu ta dauko musu sukayi Wannan karan KWALLIYAR tafi muni dan a fukar nan babu inda suka bari ko ina sunsa Jan baki da kwalli da Eye shadow saida suka gama sannan Suka je gurin kayan da suka bari a cikin ruwa Abu ta shiga mamakin ganin ruwan ya canza kala daga Fari ya koma Blue tasa hannu ta dauko rigar Tace hege iro lokacin da nakai mihi kayana ya Rina min yace hibaze rinaba saina bahi kudi waya mutu waya tahi yanzu Gahi munkoyi rini cikin sauki jan kaya ya koma haka shagali Binta tace kece kika wani damu da wani iro bantaba kaimai riniba yanzudai mu matse kayan Abu tace to suka matse kayan binta ta Bude rigar taga tana kallon Abu ta cikin rigar Abu na kallon ta Kayan ya huhuje ya canja kala I hu Binta tasa ta saki rigar a kasa sosai ta gigice ganin yanda rigar ta koma ita kanta bata san dalilin rude warta ba Abu tarike ta tace Binta ki dawo cikin hanka linki mana meye abin damuwa Anan sukai aimusu faci sukansu zasu so kayan Allah Abu ni harna shiga damuwa bawani Abu nake tsoroba illa nunar rana tinda muka zo gidan nan yake jin haushin mu Rabu dahi Wannan na mihi uziri kanshi baya aiki zo muje gasu can suna hira Abu ta rike hannun Binta da bokitin da kyan a ciki suka wuce falo Suna shiga Abu tayi ido4 da Aqeel ta fashe da kuka Binta na ganin haka itama tasa kuka Hajiya tace lpy kuke kuka wannan bokitin na meye Amal tace tinda kika ga suna kuka wata tsiyar suka shuka Nina sani Nidai nace bada yawuna ba amma ka dauka ka basu duk abinda yasamu Kaya na bazan hakura ba wlh zaku gane kuran Ku Abu da Binta najin haka suka kara sautin kukan da suke yi Aqeel ya daka musu tsawa yace kuyi wa mutane shiru me kuka yiwa kayan Suka kara fashewa da kuka Hajiya tace Aqeel ka musu a hankali Abu meya faru Ku saki jiki kuyi magana ina nan ba abinda ze faru duk kun daga min hankali Abu tace hakane kuma mune dai aka bamu wanki muka yi kuma ta fashe da kuka Binta tace yi shiru Abu abin hine masu rini a za ma ninnan sunyi karanci mu samman a birni mun yi muku wanki kamar yanda kuka ce harda rini muka muku Aqeel cikin kaguwa Yaji abinda ya samu kayan yace Ke Me KWALLIYAR Aljanu kifada mana abinda kuka yiwa kayan mana idan kuka bari na sake magana hmm kunsan sauran Abu da Binta suka goge hawa yan fuskar su suka sunkuya kowa ya dauko riga1 Abu ta saita Aqeel ta Bude rigar tana kallon Aqeel yana kallon ta tawani wawa keken yaga ta tsakiyar rigar Binta ma Arif ta saita da rigar yana kallon ta tana kallon shi Aqeel a zuciye ya mike ya nufu Binta da gudu ta koma bayan Amal Hajiya tace Aqeel zoka zauna barni dasu tukun na Abu garin ya haka ya faru Binta tace in banda nunar rana da abinhi meye a ciki dan kayan ya yage Gashi kamar an kwato daga bakin kura nidai bana cin Kaya balle ace nice ni da naga rigar nan harya tunomin da wani ma haukaci a *DARAUDAU* hima haka kayansa suke muyi ta tsokanar hi Abu tace Allah sarki koyayi aure ma ban saniba kaga yanzu kudauki kayan kukai a muku faci idan akayi muku faci hmm ba a cewa komai dan kyanda kayan nan zasuyi sai yan garin nan sun koka da kayan kuma zaku biya kudin rini dan ba a banza muka Rina ba Ehhhe Hajiya tace Abu kayan za a kai faci kuma ASA a jiki dan hauka Arif yace ina Wannan mahau kacin da kuke fada shiya dace daku beyi aureba kuyake jira dankuma bakuda hankali kamar ku kila maya fiku hankali Amal tace me kuka yi amfa nida shi wajan wanke kayan Binta tace jita dan Allah da wata ma gana sai kace Baku kuka ajiye dan wanki ba na roba munjuye hi gaba1 na kwalima haka Gaba dayansu salati kawai sukeyi Hajiya tace Dole Kayan ya yage ya canza kala kuma dai bakwa son kayan shiyasa kuka basu su wanke muku se kuyi hakuri Ku anshi kayan a haka kukai faci ta bakin nasu Abu tace hine magana hajiya hiyasa nake sanki yasin kina saurin gane wa banda su nunar rana Aqeel yace a haka baze yiyuba mommy ya mike yazo kusa da Amal yadaga hannun ya kaiwa Abu duka Hajiya kina ganin nunar rana ko duka yakumakai mata a baki Yace daga yau nadena raga miki duk sanda kika ce nunar rana saina cire miki hakori kucaca kawai Hajiya tace banga amfanin fadan da kuke musuba alhalin kune da laifi idan Baku basu kayan ba haka ze faru Arif ya kayi shiru Mommy mezan ce tsautsayine ko Abu da binta sukace Eh Arif yayi dariyar mugun ta Karar shigowar mota sukaji kafin motar ta tsaya suka sauko Da gudu suka shigo falon Abu da Binta na ganin su jiki ya fara rawa idoya ciko da hawaye Sojojine sukazo gidan Abokan su Arif ne Arif yasan da zuwan su Agaban hajiya suka tsaya suna gaidata1bayan1 hajiya na Amsawa Abu da Binta ba bakin magana kiris kwai suke jira su fashe da kuka Amal ta gaida su jin Abu da Binta sunyi shiru Arif yace Ku gaida su abo kan mune Aqeel yace Ahmad dama ana ganin Ku Ahmad yace Eh wlh yanzuma wucewa muka zoyi ta unguwar ku Aisha tace min kundawo saidai kun kusa komawa shine nace bari nazo mu gaisa Arif yace tin dazu ya sanar dani cewa yayi nayi shiru yanaso ya baku mamaki ne Ahmad yace wayan nan fa kai kalli wani KWALLIYA kamar an hako su daga rami nibadan da mutane a nanba sai nace gamo nayi kalli yanda ta kafeni da idanu Harlokacin Abu da binta basu dena kallon suba Ahman yace Ke lpy kodai wani laifin kukayi Allah ya baku hakuri karku tafi damu bazamu sake ba tam bayi hajiya ita kanta tasan bama laifi tinda mukazo bamu taba laifin ba Aqeel yace karya sukeyi Ahmad tinda sukazo suke samu suru to kalli yanda sukayi da kayan nan daga basu su wanke idan barrack zaku kutafi dasu Ku kaisu kudakesu karkuma kudawo dasu munbaku A'a hajiya kisa baki kinga suna kyauta damu waiyoo inna yaya Nura gasoja ze kasheni waiyoo inna nadena Arif yace karya ta keyi karku yarda bazasu dena halin suba kutafi dasu kawai Binta tasa iho tana kiran umma kite makeni zasu kashe mu Cika gidan da suka yi dakuka yasa 1 daga cikin sojojin ya daka musu tsawa Abu da Binta suka rude saiga fitsari na zubowa kamar yara kafana rawa Amal dariya kawai takeyi ta kasa cewa komai Aqeel da Arif suka hade rai David yace daku zamu tafi Ku wuce mu tafi Koda Abu da Binta suka ga bindigar hannun shi suka kara gigi cewa Hajiya tace sun dena Ahmad kar a tafi dasu David yace maman mu yan2 sun gama magana mu zamu tafi dasu kuyi magana da ita Abu da Binta suka kafe hajiya da jajayan ida nunsu suka ce hajiya mundena baza musake ba idan kika bari suka tafi damu ta matsa kusa da hajiya tace me Jan idoncan da bindiga a hannu kashe mu zeyi Hajiya ta kalli Arif Ahmad ya hade rai yace mekika ce mata koma dai me kikace be da meniba Ku wuce mu tafi Abu ta rude tace hajiya kiyafemin idan kinga inna kice taya femin Allah yayi nizan rigata mutuwa lokacina yayi kicewa yaya Nura ina qaunar shi kuma nayi kewar shi kinga Wannan mezibin mugayan tinda yasa baki nasan komai ya baci New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 37-38 Ahmad ya daka mata tsawa yace nine me zibin mugaye naji na yarda David kutafi dasu Binta da Abu ciki ya murda suka fara tsalle suna ihu harda kuka Aqeel yace meye haka kuma Ahmad kana gani ko kokun tafi dasu kumusu dukan tsiya Ku karya kafa finsu da hannaye Abu tace hajiya kina jiko karya mu zasuyi kiba su haku waiyoo Allah na Hajiya tace ba inda zaku Ahmad kuyi hakuri indan sun sake nida kaina zan kira Ku Arif yace to mommy saidai ki bari David ya dakesu tukun na jikin su ya gaya musu Aqeel yace kayi musu dukan kawo wuka nikuma zan kira motar Asibiti Abu da Binta Suka zube kasa suna kuka suna cewa ba inda zasu David yace su tashi Abu da Binta Suka ki tashi Ahmad na daka musu tsawa Suka tashi suna tashi David ya daukesu da mari saida suka ga taurari Ahmad yace mu zamu tafi kukuma mu tafi Abu da binta ido yayi Ja sai kallon hajiya sukeyi Aqeel da Arif namusu dariya ganin yanda Abu da Binta Suka rude Hajiya tace Ku tsaya kusha koda lemone mana mun Tsaya muna magana ba a kawo muku komai ba Amal dauko musu lemo Hajiya ki barshi akan hanya muke zamu ware rana muzo mu yinar muku Tab Saikun sha lemo zaku tafi inbaku shaba Ku tafi dashi ze muku amfani tinda akan hanya kuke Taje ta dauko ta kawo musu Suka musu rakiya zuwa waje Abu da Binta na ganin su a jikin mota sojoji suka fara kyarma jikinsu yai zafi Amal tace Abu Binta lpy Abu da binta sukayi shiru Amal ta tabasu zafi taji da sauri da dauke hannun ta a jikin su Mommy jikinsu zafi basuda lpy Aqeel yace Ahmad karya ne basa so Ku tafi dasu ne kawai Hajiya bata ce komai ba ta kama Hannun su zasu shiga gida Ahmad yace mommy zaki tafi dasu basu yi Alkawarin dena abinda sukeyiba Abu da Binta sukayi caraf sukace mundena bazamu karaba Ahmad yace kuma kara kira kawai yan2 zasu mana muzo mu tafi daku shi kenan kuma baza a kara jin labarin kuba Hajiya tai musu sallama ta shiga ciki dasu Abu da Amal Arif dariya kawai yakeyi Ahmad ma haka Ahmad yace yan2 ba wasaba dana gansu na dauka matan kune dan nasan Wannan dogon burin naku dawuya ya ciki dan Kun Ja dayawa Haba dai Allah ya kiyaye ba dai muba kaga idan kana ciki sai kayi magana tin kafin mu bada su cewar Aqeel Ahmad yace yaran abin dariyar su yayi yawa irin Wannan tsoran haka Arif yace shir mensu kuma saiya kusa saka kuka kaga dai yanda suka yiwa kayan mu Kaya na2 kenan Ahmad yace kace yabi jiki to gaskiya zan gaya muku wayan nan bazasu nutsuba saidai su rage wani Abin koda sun waye Aqeel yace Allah Ahmad Da gaske nake fada maka yana yinsu zaka gani bana Tina nin Wannan abin zesa su nutsu mu zamu tafi Kace da sauran aiki Ahmad yayi dariya Suka shiga mota suka tafi Abu da binta naciki jiki zafi yaki sauki in banda karuwa ba abinda yakeyi Suna dakinsu a kwance sai rawar sanyi sukeyi Arif da Aqeel dakin suka je Aqeel ya daka musu tsawa yace Waze muku aikin fitsa rinku da kukazo kuka kwanta Zazzabine a jikinmu shiyasa muka kasa gyarawa Ko to Ku tashi Ku wuce manya da kudai Asibi da kande baza su muku aikin fitsari ba To gamu nan zuwa Da dai yafi kutashi yanzu da rashin jine dakunyi kun gama dake yanzu fitsarin kune shine zakuce bakuda lpy ko cewar Arif Aqeel yace yaran unguwa zan fita na tara muku su muku wakar fitsari Abu tace Kut Allah ya basu sa'a naji wani yace fitsari hmm Yasin bakin shi zanfasa na zubar da hakorin bakin kirasu kaga Aqeel yace Wani kinga Nifa nariga na baro jirgin ki Abu kanki baya aiki kinfi gane fasawa da duka da danbe inajiye miki randa zaki samu dai dai ke Arif ya kalli Binta da tayi shiru tana jinsu yace ke lpy Tace jinake kamar jikina ba ya tare dani ga kaina namin ciwo ga soja ya mareni ga saitin gurin ciwo kawai yakeyi Arif yace kefa dama kin iya kan kara Naganoki da cin abincine baza Kiyi Lissa fin nanba kuje Ku gyara fitsarin na kaiku Asibiti To suka ce suka fita gurin me gadi Suka je sukasa ya Bude musu kofa Megadi yace gaskiya bazan bude ba bakusan matsalar da kuka sani ciki bane Abu tace Kaga nan wajene ba inda zamu kasa zamu Ehbo Megadi yace yanzu naji magana kuje ina kallon Ku Suka fita Abu ta baza maya fin jikinta Binta ta zuba mata kasa da kyar suka samu suka kulle mayafin sukayi kama kama suka dawo cikin gida inda sukai fitsarin sukaje suka ajiye kullin kasa Arif da Aqeel na zaune suna kallo A tashar AREWA24 suna kallon mai mai cin gari ya waye Abu ta kwance kullin suka juye kasar a gurin da sukayi fitsari Binta ta baza kasar Aqeel da Arif tashin kasa kawai suka ji suna juyowa suka ga inda kasar yake Abu ta bige maya finta ta maida gwullin da tayi dashi a kugunta Arif yace ma su KWALLIYAR Aljanu anya kanku 1 kuwa meye na zuba kasa Anan kuduba fadin falon nan a ina kuka ga kasa da zaku zo kuzuba Binta tace kaga nunar rana karkusake kuce bamuyi dai_dai ba danku kun iya ciki baki mu a *DARAUDAU* da kasa muke rufe fitsari tam bayi abu Abu tace ina nan bame karyataki ko dandali indan munje fitsari ya kama mu saimu samu guri muyi mu rufe da kasa ta fada tana dariya Aqeel tsabar haushi ya kasa cewa komai komawa yayi ya zauna bazaku hauka taniba wlh nagode Allah hutum mu yakusa karewa dabansan yanda zan yiba Wannan ai rashin hankaline Abu tace Banga abin rashin hankali a nan ba mun gama kuzo ku kaimu inda kukace zaku kaimu Yasin muna jin jiki Aqeel a kufula yace Ku mutu Yasin yaran nan kozasu waye sai anshawuya Yasin Kunji ko kunfara samin qauyan cinku a baki Haya niyarsu hajiya da Amal suka jiyo suka fito Amal baki ta saki tana kallon kasar cikin mamaki ta tambaya tace waye da Wannan aiki ko ince tinanin waye a cikin Ku Binta tace namune nan da magana ne ke nafa Riga na gane take taken ki abamu fili yau mu kece raini tsaka ninmu ki gani inbam miki dukan tsayaba Abu tace nakine ya fito fili nima inada cikinta kiris nake jira jikin wata ze gaya mata Bayan Hajiya Amal takoma tace wato kun shirya yanda zaku zaneni tsabar mukunta ko to shi kenan yaya Ahmad beyi nisaba sena Kirashi yadawo Binta tace Mudai hajiya bamuda lpy kice sukaimu gurin magani ko sassakene a bamu musha Arif Ku kaisu Asibiti karku damu da nan zansa kande ta share Abu binta Allah ya kara sauki Aqeel yace mommy kice musu karwanda ta sake tayi magana harmu karasa dan yanda nake jin haushin nan nasu tsaf zan dakesu wlh Hajiya ta masu Abu fada sukace sunji baza suce komai ba Aqeel yace Amal taho muje tare Amal ta zaro ido tace niii yaya bada niba saikun dawo kanajin abin da suka gamacewa shine zan rakaku kalan su toshemin baki su dakeni Bame tabaki kizo muje Amal tace zanbikune kadai idan kunce zaku dinga juyowa akai_kai saboda tsaro badan tsoroba Eh munji taho muje cewar Arif Hajiya tasasu suka canzo kayan jikin su amma basu goge KWALLIYA ba Abu tace fita zasuyi su sumar da samarin birni dan su Aqeel ma gani gani suke musu da alama suma zasu suma akan KWALLIYAR Aqeel idan ban sumaba na sumar dake kucaka me kamada Aljanu Amal a tsorace tabisu Kai tsaye Asibiti sukaje Likita ya duba binta da Abu ya rubuta musu magani da Allura Arif yaje ya siyo komai ya dawo suka wuce dasu inda za a musu Allura New writer's Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 39-40 Abu da Binta suka karewa gurin kallon Abu a tsorace take yiwa Binta rada tace anya ba gurin kashe mutane suka kawo muba Nima dai haka nake Tina ni kalli guri shiru ba mutane ni dai a tsorace nake Kinga Binta karmu saki jiki dasu munaganin abin da bamu yarda dashiba mu gudu Kawai shine magana Wata mace ce tafito Aqeel ya mika mata Allura Abu taradawa binta tace ga makashiyar ta fito Tabare allura ta zuko ruwan tace kuzo namuku sauri nakeyi Binta tace kut muda zaki kashe zaki gayawa sauri kije kidawo bamu shirya mutuwaba mu kinga tafiyar mu Aqeel ya kalle su cikin fishi da jin haushin maganar da suka fada yace wai Ku meyasa a ko ina saikun nuna haukan Ku Kiyi musu kawai karki damuda dabinda suke cewa Abu ta dunkule hannu tace taho idan ban hada miki jini da majinaba mace dake kizabi kidinga kisa ko tsoran Allah babu Ku Nifa ba kisa nakeba allura nakeyi kuma za a muku ne sabida samun lpy kodai ba sune marasa lpy ba Amal tace sune nan yaya kurikesu kawai da alamu zasu bada wuya Gaskiya a rikesu kinyi gaskiya saboda idan suka goce Akwai matsala To ba damuwa semu rikesu cewar Arif Aqeel yace zaka rikesu dai danni ba wanda zan rike manya dasu ida na rikesu Sabolu nawa zan karar a jikina kafin na dawo yanda nake fitsari sukayi kana gani suyi wanka kafin Susa Kaya sunki shine zan rikesu Arif yace kana kallo dai lokaci zasu bata mana babu wata hanya inba Wannan ba Aqeel ya rike Abu badan yasoba Arif ya rike Binta a ka musu allura suka cika gurin da kuka ana gamawa suka zube a kasa suna kuka Abu cikin muryar kuka take cewa muguwa yar iska kirasa a ina zaki biga kusa a jikina sai duwawo dan bakin mugunta Gashi gurin ciwo kawai yakemin Binta tace kitam bayeta kwana nawa kusar zeyi ajikin mu kafin mu mutu kinsan hine zesa baza mumutuba yanzu amma yana fita shikenan mun mutu suka kara fashewa da kuka Wadda tai musu allura tace kuyi hakuri nadan lokacine zaku dena jin zafi kunji karku damu Binta tace Muguwa yar iska kingama watanda da damu kinshirya randa zamu mutu dole kice haka mudai shikenan munkawo kammu daga Wannan sai wancan Aqeel yace Dan Allah Arif kayiwa yaran nan magana sutaso mu tafi tinda sun gama jizgamu Arif yace kutaso abinda Baku saniba shine idan kuka cigaba da surutu kusar zefita kuma kunsan abinda zefaru idan ya fita zabi ya rage naku Abu tace munyi shiru mutafi Abu da Binta suka karaso gurin su da rarrafe Aqeel yadaka musu tsawa yace meye haka kuma dallah kutashi kuyi tafiya da kafa finku malamai Abu ta marai raice bazamu iya tashiba tazira kusar canciki bata yanda zamu iya tafiya hakan shine kadai mafita Amal dariya harda hawaye Binta tace Allah yabaki sa'a Amal zamu hadu sata gidan barawo rancene Kiyi ta dariya lokacin kine yanzu namu na zuwa muma Yanzu ya zamuyi da yaran nan haka zamu barsu su rarrafa har waje kenan Arif yake tambayan Aqeel Kabarsu meye a ciki susuka ga zasu iya ni kaga tafiya ta Abu Binta kutashi ku gwada tafiya zakuji kusar ta fita kunga shikenan saiko taka da kafarku Allah ko naji dadi shawararki ke dama sokike mu mutu shiya sa kikace haka ta Allah ba takiba muna nan darai kece dai zaki mutu ki barmu Amal tace Kutafi a haka Kukuka sani tinda Ku bakwa daukar shawara Amal da Arif sukayi gaba Binta da Abu na rarrafe insunyi su tsaya duk wanda ya gansu saiyayi mamaki ga kafarsu garau amma suna rarrafe Arif dan takaici yadaka musu tsawa yace kosu mike koya kira Ahmad soja nanfa suka mike tafiyar abin dariya gaba daya hannun su sukasa suka rike kugunsu suka ware kafa finsu idan suka jefa daya saisu huta sukara jefa dayar ma Arif da Amal sun manta da sun fita kafin Abu da Binta suka fito gaba1 dai abin dariya suka Zama Abu tashiga mota dakyar tanashiga ta kwanta ta daga duwawunta sama Binta ma yanda Abu tayi haka tayi Suka cike guri Amal tagir_giza kai ni ina zan zauna yanzu kuduba fa kuga yanda kuka cike gurin Aqeel afusace yajuyo zaku matsa mata kosaina yi kwallo daku yanzu yan qauye kawai Allah ya dawo da daddy lpy saikun koma qauye ko kunaso ko bakwaso Abu tace tab banga me maida ni *DARAUDAU* ba nazo kenan kai gwanda ma kusaba da halinmu dan munzo kenan kekuma uwar masifa shigo ki zauna ko yaya kikaga gurin karkice komai Guri kadan suka matsa mata ta shigo ta zauna a takure Aqeel yace ga tirare Amal ki dinga shaka dan zakisha kanshi Binta tace kanshi a ina fito fili kafadi abinda ke cikin ka munan da kake jida gani munfiku tsafta damma kunrabamu da tiraren jikin mu aidaba hakaba Abu tace fada mihi kuma in karya ne atashi ayi yar hin-hine Aqeel yace dani banshirya jiyowa kaina abinda yafi karfin kaina ba kuji da kanku Arif idan kayi gaba kadan zakaga super market ka Tsaya zan sai Abu Arif yace to haka ko akayi suna karasa wa ya Tsaya Arif da Aqeel harda Amal Suka shiga ciki sukabar Abu da Binta a mota Suna zuwa gurin takalmi amal ta daukarwa Abu da binta wani takalmi me tsini👠 Arif yace Amal zaki karya 'ya'yan muta Nene dazaki ce a siya musu Wannan Yaya Kaine kake raina wa yaran nan hankali yaya idan suka tashi wayewa sai kayi mamaki Aqeel yace badai wayan canba gatakalmi dai ansiya musu kishirya kaisu gurin gyaran kashi Suka gama siyaiya suka fito suka koma gida Suna shiga Abu da binta da rarrafe suka je dakin hajiya suka fada mata abinda ya faru hajiya tayi dariya ta rarrashi su Abu *KWANAKI NATA SHUDEWA* akwana a tashi abu da Binta suka fara gyaruwa kadan sukafara sallah akan lokaci suna wanka ko ba ace suyiba saidai shirmen da haukan nan Aqeel da Arif suka kaisu maka ranta Amal kuma tana koya musu gayu da yanda zasu sakaya ba irin wanda sukeyi ba *KWANAKI NATA SHUDEWA* lokacin tafiyar su Arif na ta masowa yau ne su Arif zasu tafi Abu da Binta harsun kasa boye farin cikin su Aqeel da Arif sun gama shir yawa suna falo suna jiran fitowar hajiya dasu Binta da Abu Amal kuma tana dakinsu Abu da Binta ta shiryasu ta yanda zasu bawa Aqeel Arif mamaki Abu Binta sunsha kyau Amal ta dauko takalmin👠 da suka siyo musu tabasu Susa Abu tace Kut mezan gani nayarda da Wannan higar amma banyarda dasa Wannan kofaton ba ki barni da silifas dina nafi gane hi Amal tace Abu Binta indai kunaso kuyi kyau sosai to saifa kunyi abinda nace kungama hada Wannan wankan shine zakisa silifas dan yarfi Binta tace nifa banason kina raina mana Kaya Amal meye aibin silifas din nan Bashida aibo amma dole kuyi hakuri kufara amfani da kayan mu kuda yanzu manyan yara ne Sukayi dariya to shikenan zamu gwada baze kayar da muba kuwa kalli kasan fa kiga Bari nasa muku da kaina yanda ze zauna da kyau Amal tasa musu tace zakuji dadin tafiya dashi baze kayar dakuba baza Ku je falo kai tsayeba ina zuwa Amal ta dauko lemo a faranti taba Abu a hannu tace kuje ina binku a baya Abu Binta tinkafin su fita takalmin yafara girgidi kamar ze kayar dasu haka har suka karasa falo takalmin ya dena girgidi ka gansu baza kace ranar suka fara Sa takalmi me tsiniba suna tafe suna yauki Aqeel Arif Suka bisu da kallo sunyi kyau bana wasa ba tsaye Suka mike suna kallon su Abu da binta na kara sowa gurin su takalmi ya goce lemon ya zube Akayan Aqeel da Arif Aqeel ya balbalesu da masifa "Ainasan Wannan aikin kine waya gaya miki yaran nan zasu iya tafiya da takalmi nan jisu ko kyau basuyiba A'a yaya fadi gaskiya dai idan basuyi kyauba meyasa kuka mike Arif yace ai gaskiya ya fada wayan nan kowana irin Kaya zasu Sa baza suyi kyauba badan inaso muyi rabuwar arzikiba dasena falla muku mari wlh Aqeel da Arif sukaje suka canza Kaya suka fito Hajiya ta fito daga daki ta musu addu'a Alhaji ya turo wanda ze kaisu airport aka kaisu suka haujirgi suka wuce America Abu da Binta a gaban hajiya Suka fara rawa harda tafawa Amal tace murnar me kuke yika haka Abu tace yabaza muyi murna ba su nunar rana antafi bamasu takura mana Hajiya tayi dariya tace ba dadewa zasuyiba sunje su dawo da aikin su nan ne New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 41-42 Kut murna ya koma ciki kenan amma gaskiya banso haka ba Yasin cewar Abu Binta tace amma dai Bakomai zamu sha iska kafin su dawo Hakane kuma yeeeee Suka ci gaba da rawa Amal tace Ku Tsaya Abu Binta kuzo Ku zauna magana zanyi daku Suka zauna kusada Amal Hajiya tace bari na shiga ciki To Hajiya Amal ta maida kallon ta ga Abu da Binta "Binta me kike so ki koya kamar wani abinda yake birgeki kike son shi sosai nasamu wani gurin da a ke horar da mutane ta yanda zasu iya KWALLIYA girki dinki takalmi da jaka da sauran su nima inaso na shiga shine nace barina tambaye Ku idan kunaso saimu shiga tare Abu tace nidai KWALLIYA zanshiga tayanda zan amsa suna na *'YAR KWALLIYA* Binta tace nidai zan koyi girki tayanda idan naga abinci a TV inaso saina tashi na girka Alhamdulillah to shikenan bakomai nariga nayi duk abinda ya dace mommy da daddy sunsan komai farawa ya rage yau za ayi bita akuma nunawa kowa a jinshi gobe kuma afara koya mana dan Allah Abu Binta Ku kama kanku gurine na manyan mutane kuje a wayan Ku Abu dan Allah ki gyara maganar ki wahi hi da kikeyi dan Allah ki dena sonake Ku fito fes daku Binta tace Munji mungane zamu gyara yanzudai idan nafahinta fita za muyi Eh kuje Ku dauko hijabi mu tafi ba dadewa za muyi ba yanzu zamu dawo gurin ba nida Abu tace kefa me zaki koya Amal tayi dariya" dinki dinki zankoya tayanda danaga Kaya ammai dinki me kyau idan yamin sena yiwa kaina Da kyau jiramu bari mu shiga mu fito Abu da Binta na shuga suka Ciro kayan KWALLIYA suna mita Abu tace dan Allah binta kalli yanda nayi muni Nifa nafi gane KWALLIYA ta yafi min kayau Nifa nan ba komai ta nuna kuma tunta Radu da ita yanzu base Kiyi ba meye a ciki idan tayi magana kibarni da ita Allah Binta nice fa da haka takeso mu fita kalan a raina mana hankali Sukayi dariya suka tafa sukayi KWALLIYA kamar yanda suka saba suka daura mayafi a kugu suka je jikin madubi suna kallon Kansu Binta tace Abu dan Allah kalle mu yanzu ko su nunar rana Sa nuna mata Fari A'a muma dai munzama nunar rana anyama kuwa idan munje *DARAUDAU* zasu ga nemu kuwa Ah Haba zasu gane mu bana jin yan DARAUDAU zasu mantamu koya muka koma Abu ta rige hannun ta tana sosawa "Binta Nifa hannuna yana kaikayi duka kawai nakeso nayi Kibari idan mun fita duk wanda yamiki kallon banza kidaki rabonki ni Binta zantaya ki To shikenan muje Suna fitowa suka ga Amal tana fitowa daga dakin hajiya baki a Bude Amal take kallon su Binta tace rufe bakin Nifa bana son qauyan ci daga ganin KWALLIYAR mu kiwani saki baki idan so kike kizo muje mu yimiki ba kisaki baki kina kallon muba Fada mata dai duk qauyanci ne ya cikaki Amal narasa sanda zaki waye Allah ko kunada gaskiya bazan wayeba kamar yanda kuma bazaku wayeba dan Allah kalle ki kalli wani KWALLIYA a fuskar ki shiyasa yaya yake cemuku masu KWALLIYAR Aljanu kuma beyi karyaba nan fa na gama muku fada koda yake bazaku ganeba bari muje gurin kuga mutanen gurin kuda kanku zaku raina kanku kumani bazan fita daku da Wannan KWALLIYAR ba inkun dage dashi zaku fita to saidai mu raba hanya kuma koda munje karku sake kununa kunsan ni kunaji ko Binta tace Tab kema dai kinsan maganar da kike fada baze taba yiyu waba gidanmu1 kuma tare muku dake Wannan hine Abu tace Fada mata kebama jin dadin ki bane mu nuna tare dake muke yanda muka ci uwar KWALLIYAR nan duk wanda yagammu guri ze bamu mu wuce saboda tsabar haduwar mu A haka bahijabi mayafi a daure a kugu shine zasu bamu guri mu wuce to bari na fada muku koda haka yafaru kusani cewa suna muku kallon mahaukata shiyasa zasu baku guri Ku wuce dan sunsan cewa zaku iya kaimusu duka Abu tace Karya ne Wannan keki ka fada kefa dama 'yar bakin ciki ce dan kinga mun fiki waye wa shine kike fadar haka idan zaki zo mutafi to idan baza kiba wan nan Abudan sauki saimuyi tafiyar mu Harararsu tayi taja tsaki tayi gaba ta barsu a baya Binta tace abin da zaki iyayi kenan dan baza mu dakuba kinga Abu mu sake tafiya dan nasan ita kanta me koya KWALLIYAR idan ta kangi saita gir giza dan tasan kifita iyawa Nanfa kan Abu ya fasu sai Fari takeyi da ido "mu tafi karta tafi tabar mu A mota suka sameta a zaune suma Suka shiga direba ya tafi kaisu Suna cikin tafiya Abu tace naso ace da kafa zamu dawata taga abin mamaki yanda mutane zasuyita kallona suna dariya saboda haduwata Amal batace mata komai ba Abu da Binta sukai ta zuba kamar 'yayan kanya har suka karasa gurin Gurine babba cikeda mutane masu jida kansu kayan jikin suma ba a magana gurin zagaye yake da filawoyi gurin koya bitar kuma yana tsakiya Abu da Binta suna kallon su da Kayan jikin su suna dariya Abu tace dan Allah Amal kalli Sa Kaya kalli kayan jikin waccan kamar matatar Koko kalli takalminta kamar zata farau ta hahhhh Baza Ku Bar dariyar nanba ko ke kinsan kudin kayan jikin ta kotakalmin kinsan nawa ake siyar wa namiki uziri zuwa gaba zaki sani Binta dariya harda kwanciya a mota "dan Allah kalli KWALLIYAR waccan kalli wani Abu da tasa afuka kamar farar kasa Abu tace shine ma su ai basu da kayan KWALLIYA mu yan qauyan da suke raina wa munfisu da komai ta fashe da dariya Anya zamu shiga gurin nan kuwa kalli abinda sukeyi tin ba mu shigaba idan muka shiga kuma meze faru mukoma kawai shine Amal ta fada a cikin zuciyar ta Amal ta kalli direba tace kamai damu gida Abu naji tace tab ba a isaba ba inda zamu tinda muka zo saimun shiga kinma isa hmmm Binta tace fada mata zoki bude mana mu fita dinda ke bazaki jeba ita zaka mayar ba muba Abu tace bazata Bude mana bafa bari kiga Abu da Binta suka danno kofar da jikin su danya Bude Amal na kallon su ta bude kofa ta fito daga gidan gaba rai a hade tabude kofar tasu sukuma suka fado kasa Waiyoo kin gama karya mu Amal Wannan ai mugun tane kice zaki Bude mu matsa mana cewar Abu Ko kulasu bata yiba tawuce ciki suka mike suna binta ajinda za a musu bita Amal ta shiga suma suka shigo suna shiga aji suka fashe da dariya Amal ta kuma hade rai Abu da Binta suka sake tafiya Malam yace Ku tsaya banan bane Abu tace banan bane kamar ya mufa munsan a binda mukeyi matsa mu wuce Yace da ganin Ku gudowa kukayi yanzu haka suna can suna neman Ku Binta tace suwa ye suke neman mu da wani wandonka a yake daganima a bola ka tsinta Yace Injiwa shi ake yayi kunsan nawa ake siyar wa kuwa koda yake bazaku saniba saboda a can babu Abu tace can ina Yace gidan mahaukata mana barina kirasu suzo su tafi daku kafin Ku fara duka Abu da binta suka Ja baya suka dunkule hannu suna shirin kai mishi duka Amal ta taso da sauri tace ko zan iya magana dakai yace to ba matsala meye inajin ki Tace ba mahau kata bane su kanne nane kabarsu su zauna inba hakaba hmm tsaf zasu dakeka wlh bakaga sun dunkule hannuba Ya dago ya kalli hannayan su yagani adunkule "nagani amma meyasa kika barsu suna irin Wannan KWALLIYAR da shiga haka Wannan ai shigar qauyene Zazu dena komai lokacine suje su zauna Eh suje amma karsu sake Susa baki a abinda zan koya muku harna gama Bokamai Abu Binta kuje Ku zauna Binta tace Kibarmu mu hada mihi jini da majina muze wani cewa mungudo daga gidan mahaukata hi da yasa yagaggen wando ba mahaukaci bane sai mu New writer's Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 43-44 Amal tace beyi karya ba ai shi gayu ne kukuma haukane Abu tace Binta gyara kiga da alama harda ita zamu hada tintini nakeso na koya miki hankali kunyar hajiya nakeji shiyasa nake shiru Yace Dan Allah ki bari na kirawo gidan mahaukata ina tantaman hankalin su wlh Abu da Binta sukayi kukan kura sukayi kan malam bashiri Muta nan gurin suka rike Abu da Binta Abu tace bakomai muna nan ai zaka kuma fadan wani abin mara dadi kaga yanda zamuyi dakai ke kuma zamu koma gida Allah ya kaimu nima so nake na koya muku hankali kucakai kawai Amal ta koma ta zauna Abu da Binta suka zauna suma suna huci Malam dayayi karatu saiya juyo ya kalle su sukuma kwafa kawai sukeyi Abu na Sosa hannu Amal rai a hade hararar su abu da binta take ta yi Amal ta jiyo wata a bayan su tana cewa basuda hankali inba hakaba mezesa suyi yinkurin dukan namiji Ta kusa da ita tace yan qauye ne bakiga shigar suba ba hankali bansan abinda zasu daukaba da waccan ta taho dasu ta nuna Amal Amal tace ba laifinku bane laifin sune da basu kama Kansu ba har mata marasa aji irinku kuke gaya musu magana cemiki akayi bamu san komai ba mekalan dangi irinki Ke banyi dakeba in banda shisshigi meye naki nasa baki dake nayi ni da yan qauyan can nake qucakai dasu nake kalan dangi kuma iyawane watama tayi mu gani Amal ta girriza kai "a'a bada niba Wannan saiku dadinta nidai a gidan ubana nake ba wankewanke da shara nake yiba Yarin yar ta fashe da kuka yanzu nizaki yiwa gori dan kinsan mahaifinki nadashi muma aibamu muka dorawa kanmu talau Ciba dadinta ba a gidanku nake wanke wanke da sharaba balle kifada min magana Abu da binta suka baro inda suke suka dawo kusada Amal dansu tabbatar da abinda sukaji Amal tace Niban fada miki maganaba nadai tinatar dake ne idan kin manta koke wace shine kawai Yarin yar tace wlh saigin gane koni wace da zaki fada min magana zakiga gatan me wanke wanke da shara Abu tace Alhamdulillah naji dadin haka Wannan magana tamin dadi Amal matsa dan Allah kije ki turo duk wanda kika ga dama amma gashe da ki nuna mishi Abu da Binta suka rufeta da duka duka bana wasa saida suka tara mata gajiya sannan suka barta Malamin bita yayi iya yinshi akansu rabu basu rabuba saida suka gadama Abu tasa i hu tace naji dadi wlh da wacce takeso itama mu Nada mata na jakine ko da wacca zata shigar mata Kowa yace a'a Binta tace shegu sunji tsoro dagun shigar mata dakun ga danyan kai Yarin yar ta dago tana kuka tace ni kika yiwa haka ko bakomai kamar ni kucakan nan zasuwa haka gaskiya na fado idan bandau mata kiba Abu tace dama dukan be ishe niba dan Allah kidau mataki ni zan iya sugun nawa akan kidau mataki Base kin tsogun naba nariga nayi niya kuma sai nayi ta Ciro waya tana yauki jiki yayi tsami takira kannen ta tace su daho ta kashe waya Malam dai abi mamaki yake gani "Allah yasa bani yaran nan zasu yiwa hakaba da an samu matsala ke ya nuna Amal yace zo Amal taze Yace wayan can yaran anyafe musu bita base sun zoba subari in anfara koyawa sazo Amal ta jinjina maganar "nafada musu komai bazasu yarda su zauna agidaba indai ni ina zuwa karka damu hakan baze sake faruwa ba Yace Nasani indai ta maganar ki zanbi amma sudinne kalli fa ki gani sun rabamin aji2 wancan nacan wancan nacan kutsiri tsoma kawai sukeyi memakon su maida hankali a abinda ya kawo su kinga hakan be dace ba ko Eh zan musu magana hakan baze sake faruwaba Yauwa nagode meye sunan ki Amal Suna me dadi Nagode Amal ta fada taje ta zauna Abu da Binta sunsa 'yar mutane a tsakiya da tayi magana saisu dungure mata kai har aka tashi Suna fita suka ga yan uwan yarin yar sunzo Abu ta kare musu kallo A yasine "ni na dauka zanga wasu manya manyan mutane shine zaki turo min wayan nan da basufi nasa bulala na Zane suba Yarin yar tace kibar rainasu barga ninsu sirara karfine dasu bana wasaba shiyasa na kira wosu Binta tabisu da kallo 1bayan1 tazaga yesu ta tofar da yawu " nina dauka zanga rin dina guda shine zaki aiko saura yan nan guda3 tomu maza ma 5 sun mana kadan a duka balle Wannan abin ta nuna kannenta mata da suka zo Ke karki sake ki zage mu jikufa niba zan hada jiki da kuba Balle Ku goga min halin qauye da bulalana nazo na Zane ku Gaskiya kin kyauta da kika rage mana aiki kika tahoda abinda zamu zaneki dashi cewar Amal Yarin yar tace waime kuke jira Ku Dakar minsu indai kun cika kannena nane ku ciki1 muka fito daku kuramamin dan na tab batar da haka Yaran sukayi kan su Amal Abu Binta Abu da Binta tuni sukayi kukan kura suka rufar musu bayan sun gama dasu suka hada da yayar tasu Wannan karan harda Amal a dukan su Abu tace Ku dena raina qauye duk abinda kuke takama dashi Akwai a qauye nasan ba zuwa wanke wanke da shara harna tsawon sati Binta tace ba fita kice amuku ruwan zafi idan ba aso kujima a gida dan kar a kore Ku daga aiki Suka je suka shiga mota suna dariya suka barsu a kwance Haka suka jera sati1 suna zuwa bita wataran ayi dadi wataran kuma ba dadi dan kuwa su Abu ne suke nemo fada wataran Amal ta tayasu wataran kuma tabarsu su cika aiki da kansu sun gama bita zasu shiga koya gadan gadan Suka shirya tsaf dan tafiya Kaya iri1 suka saka Abu tace nakagu naga munfara KWALLIYA kinga KWALLIYAR da nagani a wayar yar ajinmu irin na amaren nan yamin kyau sosai sai lokacin nasan asheni ba KWALLIYA nake yiba Amal tace Alhamdulillah Gwanda da Allah yasa kika gane yanzu kya dena KWALLIYAR Aljanu ta bakin yaya Aqeel Waaaa ba abinda zan dena harse na iya waccan tukun na kalan nayi saki na dafe Allah sarki nunar rana gidan ba dadi da basa nan wlh Hmm yaya yace a siya muku waya ze tema kamuku sosai na fadawa daddy yace ze siya muku Binta tace da naji dadi wlh dankuwa wayata cika zeyi da hotu nan abinci iri iri Kura kyaci da Gashi sudai bazasu ciyuba saidai ki kalla da ido ki hadiyi yawu shine kawai Amal ta fada tana dariya Amal kenan lokacine da kanki zaki dena cemin kura niyanzu hanka lina ya kuma school wlh jibi zamu fara Exam Abu ta zaro ido "hakane fa ni harna manta wlh idan mun dawo sai muyi karatu Amal kallon su kawai take tana dariya "kaji student Allah ya te maka yasa Ku fito da saka mako me kyau Suka ce Ameen Binta tace mutafi karmu makara dan naga matar nan hakona kawai takeyi Meyasa take ha konki baki ce mata tsaka ninki da abinci Akwai amana ba da zata ce miki haka Binta Binta tace yauwa *point of correction* sunana *Fatima* ba Binta ba idan ya miki tsawo kice min *tima baby* zan amsa inata so na fada miki mantawa nakeyi Amal ta zare ido ta saki baki ta zube kasa tana kallon binta " menake ji Binta kicemin bake kika fadi hakaba nidai banida matsalar kunne fa Abu tace kunnan ki lafiyarsa kalau nima daga yau karki sake cemin Abu sunana *zainab* idan kuma zainab yamiki tsawo kice min *zee baby* duk1 ne Amal karkiyi mamaki *levels don change* *Oh my God what a surprise* amma kun shammaceni Amal ta bisu da ido cikin mamaki DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com New writer's Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 45-46 Abu tace Shammata ba batun Shammata Anan makaranta fa muke zuwa taya zaki dinga gaya mana wani suna mara dadi ga namu na yanka Binta tace Kalan yan ajinmu suji sufara kiran mu dashi ga yan makaranta da tsokana Amal tace tab A she daddy beyi asarar kudin ba kukara kokari kufi haka Allah ya te maka Suka ce Ameen mutafi harlokacin Amal kallon su takeyi cikeda birgewa harsuka je suka dawo Abu baki falda maganganu taci Sa a hajiya na falo da sauri ta karasa gurin ta Mommy kinsan me fuska nashan wuya Anan wlh kinga irin abinda A kanuna mana kuma wai duk a fuska ake amfani dashi Binta tace kut fuska nashan wuya ko abinci nashan wuya mommy kinga irin kakalan da akewa abinci kuma idan angama ya tafi ciki Abu tace injiwa kinga kayan KWALLIYAR da ta nuna nana ne shine zakice wani abinci karki damu idan aka siya min zaki gani Binta tace ba wani nan ke kinga kayan banzan da aka zuba wa a girkin da mukayi yau ne tin ina fahinta harna dena saida aka gama naci tukunna na gane komai Hajiya da Amal Suka sheke da dariya Hajiya tace Allah binta da fatan dai yayi dadi Sosai ma mommy zanmuku shi amma ba yauba Amal tace harna kagu naga girkin daya tafi dake Binta saidai kinsan me yanzu kika fara ganin girke-girke iri-iri Binta tace da naji dadi kinsan yanda nake son kirgin karyan nan kuwa idan na gama koya babban gidan abinci zan Bude fa kuma kuma zan koya muku Abu tace nikuma gidan KWALLIYA kekuma Amal gurin dinki zaki bude amma muna kusa da juna kowa zekoyi abinda kowa ya iya Hajiya tace insha Allah kumai da hankali a abinda kuke koya banda fada baruwanku da kowa Suka ce to mommy Abu tace mommy ai munyi sanyi sosai ma tambayi Amal a sati befi muyi fada da mutum 2 ko 3 ba aikin ga da sauki ko Amal tace sosai ma yanzu dai gobe kushirya mu shiga kasuwa kowa ya siyo abinda akace musiyo naji kunyi shiru ko ba a ce Ku siya bane Binta tace tafada mana yanzu na keso na fadawa mommy Hajiya tace Amal idan kudin gurinki baze kaiba ki fada min na kara muku Abu Binta kuje kuyi karatu gobe jara bawa Abu tace hakane bari muje Amal tace kujirani muje kunayi ina jinku Taho to suka tafi suna wasa da dariya hajiya ta kalle su tayi murmushi "Allah ya raya minku Abu da Binta suka jera sati1 suna zuwa zana jara bawa sai su raba dare suna karatu Amal dakinsu ta dawo da kwana tana temaka musu saboda ita jami'a take zuwa hankan yasa su Abu da binta suke fahintar abinda suke karan tawa hakan besa sun dena zuwa koyan KWALLIYA da girkiba sun bawa komai lokacin shi jiran ranar da za a basu hutu da saka makonsu suke jira duk sunbi sun hana Amal sakat daga sun tuno saisu ce mata na nawa zamuzo sai tace musu na 1 Binta tace Amal ni saina ga kamar ba gaskiya kike fada manaba Amal tace ban fa himtaba kodai duk irin karatun da mukeyi yatashi abanza Abu tace kamarya yatashi a banza bam fahim taba Kin fahimta hankali kawai zaku raina min woto idan munyi karatu idan kunje makaranta sai kuyi wasa ko Binta tace injiwa bakiga yanda muke cika paper ba To idan hakane karku sake damuna kusa a ranku cewa zaku fito da saka mako me kyau kunga ne ko To munji Yau zamu gama namu jara bawar natafi Saikin dawo Allah ya bada Sa a Ameen nagode muku Tashirya ta fita Amal na fita suka shirya zasu tafi makaranta dakin hajiya suka je suka sanar da ita tai musu addu'a Suka wuce makaranta Suna shiga aji yan ajin suka Sa dariya Abu da Binta suka kule suka basar suka samu guri suka zauna duk wanda ya juyo ya kalle su saiyasa dariya abinya ishi Abu me kuke nufi da mune dazaku kalle mu kusa dariya ko kungamu da wata makusa ne hannune daku muma muna dashi kuna da kafafu muma muna dashi to meye na dariya Binta tace Rabi dasu DA alama sai mun dagargaza bakin su tukunna zasu gane naga dan rainin hankalin da ze kuma dariya Anan inbamu koya mishi hanka liba Tana gama fada suka Sa dariya A zuciye Abu da Binta suka yi Kansu zasu daka Malamin su yace karku fara kutsaya tukun na Binta tace amma malam tinda muka shigo suke ta mana dariya dube mufa kaga meye abin dariya a jikin mu Yace kume yasa kuke musu dariya Yan ajin basu ce komai ba sai dariya da sukeyi Hakan ya kara konawa Abu da Binta rai Malam matsa kar jini ya tabaka dan cikin ajin nan yau ba wanda ze fita cewar Abu Yace meyasa kukeda saurin fishi ya fada yana dariya Binta tace harda Wannan abin a kara bata mana rai Abu me muke jirane Yace A'a ku Tsaya ni da kaina zan fada muku da lili an hada dika aji 2 a nan ne saboda wani abu Meye shi ayi a fada mana hannuna na kai kayi wlh zan fasa baki cewar Abu Yace Bakinwa dafatan dai ba nawaba a ss1A zainab kece kika dauki na1 A ss1B kuma Fatima kece ta 1 Yana gama fada yan haji suka tafa musu "suka ce Wannan shine abinda yasa muke muku dariya murna muke tayaku Abu da Binta baki harkeya suka koma suka zauna Yace ga result dinku kukai gida Suka ansa suna murna baki yaki rufuwa Ana tashi me mota ya daukesu ya maida su gida yana a jiyesu suka fella da gudu suka shiga gida suna shiga suka samu hajiya da Amal a falo sai kuma suka canza fuskar jiki a mace suka zauna Amal tace meya faru kardai kuce min kunfadi a jara bawa Hajiya tace Ku kwantar min da hankali mana Abu Binta Ku fada min meya faru Abu tace gaskiya mun tabbata marasa kokari mune mukazo na karshe a aji shine kawai Amal tace karya ne duk irin karatun da kukayi magudine Wannan anyi cuta wlh naga saka makon naku Suka mika mata Amal na budewa ta fashe da dariya ta run gumesu "nidai nasani cewa kuzakuzo na 1 indai ba ayi magudiba Hajiya cikin farin ciki tace Allah ya temaka kukara dagewa wajan karatu yanzu ss2 zaku idan ankoma hutu ko Eh Hajiya tace Da kyau Alhaji ya dawo daga tafiya fitayayi ba dadewa zedawo yana dawo wa nizan fara fada mishi Zeji dadi sosai na sani Abu da binta suka ce Muzamu shiga ciki sai anjimanku Amal tace kujirani ina zuwa mutafi tare Tabisu suka tafi koda dare yayi hajiya taje dakin Alhaji a zaune ta same shi Tai sallama Ya amsa Tasamu guri ta zauna " Alhaji wata magana na keso muyi da kai Ina jinki fada min Alhaji bansan yanda zaka dauki maganar ba amma ya dace na fada Ba komai koma meye ki fada min ina jinki Alhaji cewa nayi meyasa baza mu hada Abu Binta da Aqeel Arif aure ba kaga su Arif haryanzu basu fitar da matan da zasu auraba su Binta kuma yanzu ss2 zasu shiga za a iya daura aure idan sun gama makaranta saisu tare yaran Nada kokari sosai saboda karatun da ake musu a gida suna zuwa makaranta a kasasu a ss1 susu kazo na 1 a aji Murmushi Alhaji yayi "naji dadin maganar da kika fada nima nayi Wannan tinanin saidai amincewar yaran shine Zasu amince Wannan ba matsala bane Alhaji basa kula samari koda sun musu maga shiyasa nakeda tabbacin cewa bazasu kiba Alhamdulillah Wannan ba matsala bane Sunyi hutufa Alhaji shine nace kar a Ja abin meze hana muje DARAUDAU mu sanar dasu a dauro auren daga can mudawo Kemafa kin kawo shawara bakomai dama kuma zanjima kafin na koma jiya nayi wayada mahaifin Abu yadawo yana gida yanzu haka ki sanar dasu hajiya kisa rana sai muje Aini ko gobe idan mukaje ba komai Alhaji bakasan yanda na damuda Wannan hadinba dama sunjima basu jeba bari naje na sanar dasu su shirya gobe muje Hajiya kina maganar shirya wa su Aqeel Arif kin sanar dasu ne Zan sanar dasu kuma koda anyi musu aure baza suyi maganaba Allah yasani munbasu dama amma haryanzu ba lbr To shikenan Allah ya basu zaman lpy Ameen Bari naje gurin su Tana fita taje ta samesu suna ta hira basuda niyar yin bacci Sannun Ku da hutawa Mommy yaushe kika shigo bamuga shigowar kibafa cewar Amal Hakane kuna hira baza Ku saniba Abu Binta kushirya gobe muna *DARAUDAU* A tare Abu da Binta sukace muyi me a *DARAUDAU* Hajiya cikin mamaki tace mekuke nufi inna Nura da Umma kum manta dasu kenan ko yaya Abu ta zumbura baki tace badan na ajiye su a canba ba abinda ze kaini *DARAUDAU* Lallai Abu ma haifar taki cewar Amal Binta tace itafa bazaku gane bane mu baza mu iya zama a canba yanzu tinda muka saba da nan Allah dai yasa muna zuwa zamu dawo New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 47-48 Idan munje a can zamu zauna ba dawowa cewar hajiya Saikun dawo mudai ba inda zamu cewar Abu da Binta Amal dariya take ta yi "bantaba ganin mutum yaki komawa inda ya fitoba zuwa kamar anje Ehhhe nima inaso naje *DARAUDAU* Girgiza kai binta tayi "Kita zuwa mudai ba inda zamu saidai idan ta karfi za a mana bazaki ganeba Amal nagode Allah cewa dake zasuje zakika komai da idanki idan kin dawo kya bamu lbr Kun isa kafata kafar Ku zamuje *DARAUDAU* Abu tafashe da kuka " Nifa idan aka kira sunan garin tahin zuciya yake sani idan aka kuma fada kuma zan iya amai Hajiya tace Kyama dena dan idan muje zamu dan jima kafin mudawo Binta tace mommy kinga Ku musu kudin mota su suzo badai mu muje ba Nifa na gama magana kushirya gobe muna *DARAUDAU* cewar hajiya Tana gama fada tayi fice warta Amal tace hartsawan sati2 zamu zauna a gida ba inda zamu zamu iya zuwa idan mun dawo kuma sai muyi bikin gama koyan dinki KWALLIYA girki natafi yara kuyi murna saida safen Ku Bintasu kayi da kallo rai a bace Itafa waccan murna kawai takeyi cewar Abu Binta tace tinda naji ance *DARAUDAU* yanda kika san karna kwanta bacci dankar safiya tayi a ce mu fito mutafi Ya muka iya kayan aro baya rufe katara dole mu hakura muyi addu'a kar Allah yasa idan munje su baromu Binta tace bazasu baro muba idan suka baromu karatun mu fa Waze mana Hakane kuma hakuri kwai zamuyi mu kwanta bacci saida safe Allah ya kaimu Kwanciya sukayi badan suna jin bacci ba a kunne su aka kira sallar Asiba suka tashi sukayi sallah saiga Amal ta shigo Tinjiya na gama shirya kayana yan mata sai tafiya kufa Binta ta kalle ta "tsirara zamu Amal tayi dariya "Allah ya Baku hakuri daddy ya tafi masallaci yana dawowa sai tafiya shine nazo na fada muku Abu tayi tsaki "shine me ko kuka zamuyi saboda kin fada mana haka Bazan so kuyi kukaba kuyi farin ciki kuda zaku DARAUDAU kuga wayanda kuka jima Baku ganiba kuje dandali kokum mantane Abu ta kalli binta Suka kama hannun Amal suka fitar da ita daga dakin suka rufe Bakomai dai zamu hado a motar zuwa DARAUDAU Kinsan meyasa take mana haka saboda ta gane cewa ba masan zuwa daga yanzu mununa cewa munaso aje cewar Binta Bazan iyaba wlh saidai tai tayi ko a jikina Ai shi kenan sai kishiga Kiyi wanka kifito nima nayi cewar Binta Wai yanzu da gaske dai za a je Cewar Abu Gashi kuwa waccan kwandar tace tashirya harda hada Kaya ma Bakomai Allah gamu gareka Tashiga wanka ta fito Binta tayi ta fito Suka saka Kaya iri1 Sai ga Amal ta dawo Nazo naga wana irin KWALLIYA zakuyi Abu tace Ya akai kika shigo Makullin dakin ku yana gurina shiyasa bansha wahalaba kai kayama iri1 mukasa kai abin mamaki Ita kadai taita magana basu kulataba harsuka gama shiryawa ita ta daukar musu kayan da zasu tafi dashi dakin hajiya sukaje suka gaidata suna fitowa suka ga Alhaji shima suka gaida shi suka zauna a falo suna jiran fito warsu bajimawa suka fito suna karyawa suka shiga mota suka dauki hanyar tafiya DARAUDAU sunyi tafiya me tsawo kafin suka isa garin suna zuwa yara suka zagaye motar a kofar gidan su abu suka yi parking din mota koya ya fito banda Abu da Binta Saida hajiya tayi dagaske kafin suka fito dan cewa sukayi a kirasu suzo su gaisa sai su koma basai sun shiga ba suna fitowa Amal tace yara Baku gane su bane Abu da binta ne yaran suka shiga kiran sunan Abu da Binta sukuma suka hade rai Amal dariya take tayi cikin gidan suka shiga inna ta shimfida musu tabar ma Suka zauna Abu da binta na tsaye sunki zu zauna Inna tace Abu Binta Wannan wana sabon salone kuma haka Abu tace inna karki damu yanzu zamu koma base mun zauna ba Abu da Binta suka gaida inna Ta amsa cikin mamaki "lallai yaran nan sun shiryu yau kune kuka gaisheni mariya nagode naji yanzu ba kanshin gado sundena KWALLIYAR haukan nan amma naji dadi Binta tace inna ina yaya Nura ban ganshiba Dashi da baban Ku suna can wajan daurin aure yanzu zasu dawo Abu tace umma fa Tace gatanan zuwa dan nasan lbr yasameta cewa kunzo yanzu zata shigo Koda suka gaji da tsayuwa suka samu guri suka zauna Nan fa inna ta shiga gaisawa da Alhaji hajiya da Amal bayan sun gama gaisawa A tare malam munzali Nura da umma suka shigo Abu da binta sukasa ihu da tsalle Suka Tsaya a gaban Nura Yace na sani ai baza Ku taba gyaruwa ba ko ina kukaje yanzu Wannan ihun na me Nene kuma Farin ciki mana Tsaya ma tukun na baka farin cike da ka ganmu ne ko yaya kaga dama ba dadewa zamuyiba yanzu zamu koma kwantar da hanka linka cewar Binta Yace yazance bana farin ciki da ganin Ku babu wanda ya kaini farin ciki nayi kewarku sosai da kyar na iya jure rashinku wlh Sukace Allah sarki yayan mu Umma suka gani a gefe tana kallon su tana dariya Suka Sa ihu sukayi ganta cikin farin ciki da so da qauna ta rungumeso Amal na ganin haka tagane cewa mahaifiyar Binta ce Umma harda hawayan farin ciki ganin yarta tayi fari tayi kyau tana cikin koshin lpy Amal ta taso ta sunkuya a gabanta ta gaidata umma ta amsa gaisuwar tareda dago Amal umma ta samu guri ta zauna suka gaisa dasu hajiya tai musu godiya malam munzali ma gaisawa sukayi Abu da Binta sukace munganku kuna lpy mu zamu tafi daddy mommy Amal kutaso mu tafi Kudai kutafi mukuma muna nan bazamu koma gida ba cewar Amal Abu tace to ai shi kenan mu zamu shiga gari bazamu dadeba zamu dawo Amal taho muje kiga DARAUDAU Amal tace To muntafi Nura yace Ku Tsaya mu tafi tare dan yaran nan ba nutsuwa sukaiba suna iya zuwa wani ya tsokanesu sukuma su daka tatashi suhau fada Yaya nura we are not a kid's she kararmu 17 mun wuce yara ko Hakane bakiyi karyaba Amal mutafi Suka fita gaba 1 su wato sun hakura sun yarda suna karatu a can kenan Amal tace Eh yanzu ss2 zasu shiga Ss2 kuma dawana kanzasu shiga amma sunyi sauri yaranda basu iya karatu ba Sanin da kamusu yanzu ba haka suke ba susukazo na1 a ajinsu Tab amma kunyi babban yaki kafin su fara zuwa makaranta ko Wannan yazama lbr yanzu dan Gashi suna jin dadin makarantar tasu Koda yaran suka fita ya rage saura iyayan Alhaji Nasir yayi gyara murya "wata maganace take tafe damu nanya sanar dasu abinda suka yanke akan yaran nasu Malam munzali yace Wannan ba matsala bace kunfi karfin haka a wajan mu saidai ga mahaifiyar Binta bari muji daga bakinta Umma tace bakomai wlh ni banida matsala idan yaran sun yarda shi kenan Allah ya musu Albarka ya basu zaman lpy Alhamdulillah tinda munfahimci juna yaushe kuka zaba dan a daura auren nasu cewar munzali Alhaji Nasir yace munfi so a daura auren nasu Anan sai kusa rana munana har a gama komai na bikin a musu komai kamar yanda a keyi Bakomai Wannan ba matsala bane yau laraba mu bari ranar juma'a sai a daura musu aure Wannan ba matsala bane cewar munzali Inna tace ni kuma zanyi magana da su Abu da Binta nasan zasu a min ce To Bakomai Allah ya kaimu da rai da lpy Su Abu na cikin tafiya wani ya Tsaya a gaban su da redio irin nada yana jin waka Abu tace Wannan rashin hanka linfa zaka wani zo gaban mutane ahaka Yace kuyi min uziri san kune ya makantar dani tin kafin Ku tafi birni nake dawai niya da sanku banaci bana sha koda na samu lbr zuwanku nayi murna sosai shine nazo na sanar daku kafin kumin nisa Abu da Binta suka kalli juna suka tafa Binta tace a haka kake sonmu dubi kayan jikin ka Riga daban wando daban hula a yahe kuma dan idonka da kwalli shine zakace kana sonmu Abu tace maza wayanda suka fika a birni saudubo ko kulasu bama yi shine dan munzo nan zamu kulaka kabace a gaban mu komu gyara maka zama New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 49-50 Nura yace kina ganin suko Amal daga haka zakiga ga sun rufesu da duka Amal tayi datiya Nura ya karasa inda suke "kai katafi ka basu guri tinkan sununa maka cewa basu nutsu ba Ka fahim tar dasu cewa ina sonsu zuciyata ta kasa daurewa bazan iya rayuwa inba busuba Abu tayi kwafa "waiba iro bane dan gidan mati Godiya ta tabbata ga Allah madau kakin sarki shine mahaifina kinga komai yazo da sauki Binta takare mishi kallo " kura tayi lpy har yaushe tsoho ya dena yankan Aljihu kai kuma kadena kama kaza da a gwagi Ke nizaki gayawa magana dan ina sata hakan baze hana ni aureba ko Ya isa shiyasa nace katafi nasan su sarai cewar Nura Natafi da soyayyar Ku a zuciya ta sai wata rana Banza gaja kucaki dashi dan qauye cewar Abu da Binta Amal tayi dariya "Mudai muyi sauri muje mu dawo na fara gajiya da tafiya garinku da girma sosai Binta tace tin ba aje ko inaba kingaji mukoma daga nan to anjima muje dandali musha rawa Abu da binta Suka fara rawa da waka harda juyi Kinga halin nasu ko wai suna muku haka a can koda yake za suyi na sani kwabar rawar haka sai kunje dandali ko yaya Munbari muko ma gida cewar abu da binta suna komawa gida inna ta kirasu ta sanar dasu maganar da sukayi a Kansu Abu da binta suka tibire waisu baza suyi aureba koda zasuyi banda su nunar rana Inna tace meye aibinsu da zakuce bakwa son su yanzu Ku dan bakuda kunya zaku iya fadar maganar nan a gaban Alhaji nasiru da hajiya mariya da Amal Abu ta girgiza kai "mommy daddy da Amal sunfi karfin haka a gurina su nunar rana ne inna bakiga yanda suke takura mana ba wlh Hajiya tace Amal binta da abu zasuyi aure fa Aure mommy baza a barsu su gama karatu ba za a musu aure susunce suna sone gaskiya baze yiyu ba Murmusawa hajiya tayi " seki tsaya kiji wayanda zasu aura kafin kice haka Bazan jiba baruwana dasu bari naje gurin inna da kaina tinda Ku bazaku hana faruwar haka ba Aqeel da Arif zasu aura za a daura auren ranar juma'a Amal tayi murmushi ta dawo kusa da ita ta zauna "yaya Aqeel da Arif namu Eh su kina iya zuwa ki hana meyasa kika dawo Murmushi tayi " baki fada min da wuriba shiyasa naji dadin haka bari naje gurin su Dagudu ta tafi Binta tace gaskiya inna sai munyi shawara da Amal tukun na jiramu muna zuba Suna fita sukayi karo da Amal tana murmushi " ya kun amince Kinsan da maganar kenan meyasa zamu a mince kinsan komai fa base na fada miki ba cewar Binta Amal ta kamo Hanna yansu "karku damu da komai yanzu zaku rama abinda suke muku lokacin kune yanzu amma karku tsauwala musu saboda ni Abu tace insha Allahu hakan baze faruba Nifa nunar rana me KWALLIYAR Aljanu yake cemin fa Shine nace miki kuma kununa musu kunwaye yanzu kindena KWALLIYAR Aljanu kinkoma yi normal kamar kowa koda yake karku damu nida kaina zan biya muku karatun ku amince kawai Sukace ba komai kuje Ku fada mata kun amince cewar Amal Sukace muje tare suka shiga suka sanar da ita inna taji dadin jin haka sosai Ranar juma'a aka daura auren su Aqeel da Abu Arif da Binta A kan sadaki dubu dari ko waccen su Washe gari ranar asabar Alhaji hajiya Amal Abu da Binta suka kamo hanya suka dawo gida kano Abu da Binta sunsha nasiya a gurin inna da umma Alhaji ya kira su Arif ya sanar dasu batun auren saidai be fada musu kosu waye ba hanka linsu ya tashi sosai saidai baza su iya yiwa mahaifinsu musuba haka Suka hakura Bayan dawo warsu Abu da binta da sati1 akayi bikin gama koyan KWALLIYA girki da dinki da suke koya bayan shekara daya kuma su Abu da Binta suka sauke Al-Qur'ani me girma lokacin yakama suna ss3 suna daf da zana neco da waec ranar Asabar yakama dawowar su Aqeel Arif daga America inda suka dawo da aikin su Nigeria gida ya hargi tseda kanshi dan Binta ce a kitchen tana musu girki Amal na dinka musu kayan da zasu Sa Abu Asibi da kande kuma suna gyara gida gida yayi kyau sosai bayan sun gama komai suka je sukayi wanka Abu ta musu KWALLIYA na azo a gani suka saka kayan da Amal ta dinka musu sunyi yau sosai lokanin suka kira hajiya sukace mata gasunan zuwa gida jirginsu ya sauko Alhaji Nasir ya turo direba yadauko su ya kaisu gida motarsu na shigowa hajiya tayi waje cikin farin ciki take musu Sannu da zuwa koda suka gaida hajiya tace suje suyi wanka su fito basu jimaba wajan yin wanka suka fito a dining suka zauna suka samu hajiya a zaune tana jiran fito warsu Aqeel yace mommy gidan ba kowa ne ina Amal da kucakan "ya'yan ki Bazaku tam bayi matan kuba sai kucakan yarana Mommy rabu da matan nan nina tabbata ko mun gansu baza mu so suba saboda bamu mukace muna soba cewar Aqeel Mommy burina naji abincin nan a cikina zanfi kowa farin ciki jiwani kanshi da yake tashi cewar Arif Aqeel ya bubude komai ya gani "bakarya zeyi dadi sosai bari na zuba mana yazuba musu suka fara ci Takun tahowar mutane sukaji takalmi na kara suka dena cin abinci suka Tsaya suga waye Aqeel a zuciye yace momi waye Wannan yake cika mana kunne da karar takalmi A'a waidame kuka dawo gidan nan ne dagajin karar takalmi sai masifa har yanzu baka canza ba Aqeel Mommy karnayi magana idan andameni kenan cewar Aqeel Arif yace Naji dadi da kauyawan nan basa gidan nan harna fara jin iska na shigata ta ko ina wlh Kai koni ai duk wanda yayi farin ciki bekai ya nawaba nida yaran nan suka kusa hauka tani cewar Aqeel Natau sayawa mazan da zasu aure su dankuwa rabon fada zasuyi tayi nasani gurin yan sanda kuwa harse yakai idan ankai Kada ana jin sune za a kori karar cewar Arif Wai a binci zakuci ko tankamin yara zakuyi Yi hakuri mommy bari muci Sunaci Aqeel ya kware Hajiya tace a kawo musu ruwa Tinkafin su fito kanshin tiraren su yarigasu kara sowa Aqeel da Arif suka baza idanu dan ganin kosu waye Abu da binta suka fito suka Tsaya suna murmushi Aqeel da yake tari Cak tarin ya tsaya Aqeel da Arif suka maida kallon su ga hajiya Hajiya tayi murmushi "kubasu ruwa Suka taho tuni Aqeel da Arif suka zo gurin su suka anshi abinda suka zo dashi suna musu murmushi Hajiya dariya kawai takeyi Amal na labe tana kallon su Aqeel yace kuzo ku zauna mana tsayiwa be kama ce kuba da ajinku da komai Abu da Binta suka zauna Arif yace mommy wayan nan fa ban taba sanin suba wasu yan uwan nakine da bamu saniba Hajiya tayi dariya " Aqeel kasha ruwa mana waiba kwarewa kayiba Mommy manta kawai naga abinda yafi ruwa kaga mata kamar su sukayi Kansu A'a baze yiyu Ku zauna kuna tanka yaran mutane ba kuci abincin Ku kutashi Ku tafi cewar Amal Arif yace ina kika shiga tin dazu nake nemanki ya kalli su binta yace sunan Arif shikuma Aqeel ya nuna shi Wannan kuma Amal kanwa tace Yaya dan Allah base ka gabatar da niba sun san Nifa munjima tare dasu fa Aqeel Ya sunkuyo da ita "suwaye wayan nan wlh sun tafi da zuciyata musam man ma Wannan da muke kallon juna Amal Takalle ta taga Abu yake nufi ta maida kallon ta ga Arif da yazuba uwar tagumin yana kallon binta yana murmushi Amal tace Yaya Arif kallon ya isa haka fa mommy ki musu magana Aqeel yace karkice komai mommy banaji bana gani sai a binda yake ga bana Yafada yana yiwa Abu murmushi DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com New writer's Hakan take *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 51-52 Hajiya tayi murmushi "Wai dan Allah bakuji kunya ba kucakan 'ya'yan nawa a gabansu kuke haka Hankalin Aqeel da Arif ya dawo gurin ta Da kuke kallona karya zan muku sune dai Ku kalle su da kyau Aqeel da Arif suka kalli Amal Tace maganar dai 1 ce ga kucakai gaku Aqeel ya girgiza kai "baze yiyuba wayan nan yaran da basuda hankali zaku hada da wayan nan kyawawan yaran Arif yace kamata yayi Ku bawa yaran nan hakuri saboda hadasu da kukayi da kaza man yaran nan masu warin mushe Sosai maganar su na konawa Abu da Binta rai dakewa kawai sukeyi amma ina sunkasa sunce wa Kansu idan suka sake fadar wani Abu mara dadi bazasu hakura ba Aqeel da Ari suka kalli Abu da Binta sukace Ku jiramu muna zuwa Dagudu suka je suka dawo han nunsu dau keda leda Aqeel ya mikawa Abu Arif ya mikawa Binta Atare Aqeel da Arif suka ce tsara barku na America Amal tace yaya ina nawa Sukace ke mun saba kawo miki yaudaya dan bamu kawo mikiba Hajiya tace au Allah abin hakane Suka sunkuyar dakai suna Sosa keya Abu da binta Suka ansa a gurin suka bude Abu dai wasu ran tsasun kayan KWALLIYA ne a ledar Binta kuma wani hadaddan a bincine a ciki binta jiki na bari takai baki tanaci harda rufe ido nan ta shiga zaiyano abinda aka yi girkin dashi Abu ta kalli binta sukayi murmushi Abu ta zane fuskarta da KWALLIYA da yasanta dashi harya ke cemata me KWALLIYAR Aljanu tana gamawa Tace nunar rana na gode Sannu da zuwa sai dai banji dadin dawo warkuba da bakwanan nafi jin dadi iska na shigar mu ta ko ina yanzu kuma babu qazamai masu warin mushe sun hadune da kuka rude a Kansu mune dai ba wasuba Aqeel da Arif suka kalli juna Amal tayi dariya "yaya kun yarda yanzu Aqeel yace har yanzu muna kokwanto taya kucakan nan za ace sune wayan nan kyawawan yaran gaskiya da sake Binta tayi gyatsa tace Yasin ba sake munedai kalli da kyau ce maka akayi zamu cigaba da zama a hakane bazamu canza ba Arif yace sune sune mommy ya haka meya faru da bama nan Amal yi mana baya ni Amal tace ba lokaci gadai mommy kila ita ta fada muku Fatima zainab kutaso mutafi Ke ina zaki dasu ke ki tafi kibarsu bamu gaji da ganin suba Binta tace duda KWALLIYAR Aljanu Aqeel yace yafi miki yau nida zaki dinga yikullum ma sainafi kowa jin dadi dan juyo naga Yasin ka goge min handa ni kaga tafi yata Aqeel yace kokin tafi saina biyoki Yasin Wannan KWALLIYAR taki ta tafidani waiyoo zuciyata Arif yace nakaro miki wani Binta tace banaso abin ba dadi Yasin nadai cine kawai Bakomai nakawo miki wani nayi me dashi so kake cikina ya fashe Allah ya kiyaye na bari da anjima zan siyo miki masu dadi harararshi tayi suka tafi suka barsu a gurin Aqeel yaje kusa da hajiya "mommy meya faru da bama nanne kuma suwaye matan da aka aura mana Hajiya ta gyara zama tace kucakai qazamai masu KWALLIYAR Aljanu sune dai matan Ku yanzu kuma kukace masu warin mushe ko da kyau nagode Allah dayasa kuka fada a ga bansu Arif da Aqeel suka kama kai Arif yace kuskure ne mun riga munyi yanzu ta ina zamu fara gyara wannan kus kuren da mukayi Hajiya tayi dariya "yanzu kuma kuce min kucakai qazamai sunyi kuna son matan naku kenan Sosai maganar da hajiya ta fada ya taba musu rai dan itace yasa basuce komai Arif yace mommy bakyau Tina baya Aqeel yace mazane mufa hanyoyi da dama saidai Yasin mommy kun gyara su sosai godiya muke kun iya zabe mata sunyi kaga mata na sawa a gaban mota Hajiya tace sudin Sukace mudai bari muje muhuta da ganan kuma mufara gyara garinda muka bata Mommy sai anjima Tace mujima da yawa har suka tafi dariya suke bata Abu kai kawo takeyi a cikin daki Binta da Amal na binta da kallo Abu tace gaskiya nunar rana sun raina mana hankali kinajin abinda suke fada a kanmu fa Amal qazamai kucakai harda warin mushe Amal ta taso ta tsaya kusa da ita " meye na damuwa Abu da kenan yanzu haka kuke Ku gode Allah cewa kun shiga zuciyar su yanzu lokacin kune Idan nace hukun tasu zanyi to zanmusu babban hukun ci saidai zanmu musu daidai da su cewar Binta Yauwa Abu abinda nake so kuyi kenan Koda Arif da Aqeel suka shiga daki da niyar bacci kasawa sukayi dankuwa fuskokin su Abu da Binta ne yake dawo wa kowan nen su tareda mamakin yanda akai suka gyaru sai juyi suke yi koda suka ga haka baze kaisu ba suka tashi suka nufi dakin su Binta da Abu Ahankali suke tafiya dan kar hajiya ko Amal wani ya gansu suna karasowa zasu Bude kofar Amal ta gansu "da karfi tace yaya meya faru me kukeyi Anan Nanfa suka shiga in ina Amal tace na gane bacci sukeyi Ke karya zaki mana suwaye suke hira a ciki cewar Aqeel Arif yace bansan gulmar da ya fito da keba ko dai Sa ido kika koma yine bamu saniba Amal tace su yaya kenan duk abinda zakuce baze dame niba kuma ko a gefen takalmina kuka cewa matanku qazamai kucakai Aqeel ya daka mata wani tsawa mai razanar wa ta tsorata sosai "yace koda wasa karki kuma hadasu da Wannan kallaman inba hakaba bakinki zeyi jini Arif yace mutane sunzo gurin matan su kinwani fito kin tsare mu da surutu wuce ki shiga daki komu dakaki yan zun nan Amal dariya ne yake niyar kuf cemata ganin yanda suka gigice akan Abu da Binta yau daya dagudu ta shiga ta rufe Zasu shiga basu san hajiya na bayan suba " mezaku shiga kuyi Aqeel yace bacci zamuyi mommy Hajiya ta zare ido "A ina din kunga inda kuke niyar shiga Arif yace hakane Ashe ba dakin mu bane gurin Amal muka zo Baga dakin taba Aqeel yace hakane mun Bude yaki buduwa shine zamu duba dakin nan ko tana ciki Hajiya tace me kuke boyewa ne kwata kwata maganar Ku ba gaskiya kundawo a gajiye kuje Ku kwanta Ku huta kuzo Ku wuce ina kallon Ku Arif yace mommy Karka ce komai kuje Ku kwanta anjima na nan Haka suka tafi badan sun soba Abu da binta na jin duk abinda ya faru dariya sukayi Hajiya ta shiga daki Binta tace ko bamu muku komai ba Wannan ma ya isheku damuwa damu zuwa inda muke yanzu kuka fara Suka Sa dariya suka tafa Koda suka shiga kasa bacci sukayi suka dawo falo suna kallo bawai dan suna gane waba Amal ta shiga dakinsu Abu da Binta hannunta daukeda kaya "aikinku ze fara daga yau suna falo kuje Binta tace to muna zuwa Abu tace Wannan fa Tace sawa zakuyi Ta ajiye musu ta fita Riga da wandone sunyi kyau sosai Abu da Binta kowa ya dauki nashi yasa kayan ya hau da jikin su dan kayan sun yi kokarin nuna dirin jikin su gashinsu parking dinshi sukayi da ribom kalar wandon jikin su Abu ta musu simple make up suka fito suna ta fiya kamar bazasu taka kasaba wayo yinsu rike a hannu suka zauna a kujera me kallon su Arif da Aqeel Cak suka Tsaya suna binsu da kallo Aqeel ya kalli Arif Arif yayi gyaran murya "dama muna son magana daku sai Gashi kun fito munji dadin hakan dakyar ya iya karasa maganar tare da kauda idonsa a kan Binta da ya rasa wana irin kallo yake mata Aqeel tuni ya rasa inda zesa kanshi dayayi niyar yin magana sai yarasa abinda zece nunfashin shi na dauke wa Arif harya fishi karfin hali Binta ta wa tsawa Arif wani kallo "muba dan Ku muka fitoba munfinto yin kallo kubari sai wani lokaci Aqeel yace ya..... Cak maganar ta tsaya Yakasa kara sawa ya shiga buka kafa Abu tace dan Allah kayi a hankali karka fasa gurin kaga harya fara rawa Ya dauka da gaske take yadauke kafar shi yana kallon gurin Arif yace kumanta da komai mun yarda munyi kuskure saidai yanzu zamu gyara daman cewa mukayi Binta tace dan Allah kayi shiru maganar ka nasamin ciwan kai kuma ma kai kadaine zakai ta magana shi nunar rana baya magane kokuma sabon rainin wayone hakan Aqeel yace ba... haka bane ni in... Abu ta tashi ta rike hannun Binta " kabari randa ka iya magana saika fadi abinda zaka fada Suka barfalon cikin tafiyar daya gigita kowan nan su hatta Arif dayake daurewa yake magana yanzu kam yakasa dan shikadai yaga abinda ya gani Aqeel kwanciya yayi kan kujera kamar mara lafiya New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* 53-54 Suna shiga suka ga Amal suka tafa sukai dariya Amal tace ina zuwa tayi waje gurin su Arif Ta zauna taga ba wanda ya kulata "yaya sannun Ku da hutawa Ido suka Bude suka kalle ta suka dauke kai Tace Yaya a kwai wani temako dazan iya yi muku Aqeel yabu de ido baki na rawa " temako mezaki iya yi mukan mu mun kasa saike kice musu me fadi ina jinki Yaya kenan karka raina kwakwalwata zanyi abinda baka zataba nice nake tare dasu zan iya Aqeel ya daga mata hannu "jeki Amal dan Allah kinbi kin cikamu da surutu da Wannan surutu daba gurin su kika je kika gyara muba Arif yace zaki iya Amal nasani sosai kece kadai kika rage mana kice musu su saura remu koda baza suce komai ba Kinji To shi kenan nayarda zan musu magana amma saboda kai yaya Arif inda saboda yaya Aqeel ne ba abinda zance musu Arif yace yauwa qanwata tashi kije Tace Ehhto zantafi bazan tafi ba yaya Arif Usman ya dameni akan ya turo iya yansa maganar aure gannin ba kwa nan yasa bance komai ba amma Ku ya kuka gani Arif yayi dariya " Usman mutum ne nagari kuma duk macen da ta aure shi tayi Sa a kekanki kin sani Amal indai kina sanshi ba matsala kina gama makaran ta sai ayi bikin Ku kinga kina she karrar karshe Arif yace ke kina sanshi Amal ta sunkuyar dakai Aqeel yace dan Allah Arif kalli ita da kanta ta taso da zance daga tam bayanta tayi shiru Arif yace jeki Amal na gane Allah ya sanya alkyairi Aqeel yace ya zakace ta tafi batace komai ba fa Arif yace duk da bata ce komai ba yana yinta ya nuna tana sanshi ka kula da haka Bankula da komai ba sai matata Ni tamayi aure ta tafi mu huta kila idan ta tafi su saura remu nida kaina zance Usman ya turo kuma bazan bari a sa lokaci me tsawo ba Bari daddy ya dawo nizan fara mishi magana Kiran sallar maga riba sukaji suka tashi sukayi Alwala suka je masallaci a masallaci suka zauna har a kayi isha'i tukun na suka dawo gida Abincin dare ma kasa ci sukayi zuciyar su cikeda tina nin Binta da Abu Washe gari da Sa fe Abu Binta da Amal suka shirya ma yan gida abin karyawa basu jira fito war suba suka ci nasu suka tafi dakin Amal suna kallon ankon su da bata karada dinka waba Amal taci gaba da dinka musu ankon bikin kawarsu da zasu je a yau tin kafin ta gama din Kawa suka da meta da tayi sauri suna zaune a dakin harta gama kowa ya dauki nashi yana kalla Abu tace duk nawa yafi naku kyau dame musawa Amal tace babu me musawa idan yaya Aqeel yace yayi kyau magana ta kare Binta tace fada mata Amal tace harda kema ai yaya Arif na nan zegani jiya sukace na Baku hakuri Ku Tsaya kuji a binda zasu fada muku nimadai gaskiya Ku Tsaya kuji wata kila maganar Nada mahimmanci Sukayi shiru Abu tace kin san me harna kagu naga munsa Kayan nan zamu bada kala Sosai ma kuwa yan gurin hankalinsu ze dawo kanmu mu kuma zamu dinga daga kai da yau ki cewar Binta Amal tayi dariya tace "au Allah abinda za kuyi kenan idan munje karku manta dai Ku matan aure ne Abu da binta sukayi dariya a tare sukace "mun fiki sani tinda igiyoyin na kanmu bari muje dakin mu muna zuwa Amal tace to Suka fita tabi su da kallo Karfe 4 nayi suka shirya tsaf cikin material Ja sunyi kyau sosai suka fito falo suna kanshi tirare Arif Aqeel da Hajiya na zaune a falo tinda suka fito Suka dauke hankalin Aqeel da Arif duk wani motsin da Abu da Binta zasuyi akan idon su Abu da Binta suka gaida hajiya ta amma Har kun fito ina ita Amal din Abu tace tana ciki yanzu zata fito ta gama shir yawa Hajiya tace bari naje gurin ta Hajiya ta tafi ta barsu a falo Aqeel yace ina zaku baku sanar da muba yanzufa ba kamar da bane kuna karkashin mu duk inda zaku sai da sanin mu idan mun amince kuje shikenan idan bamu aminceba kuma Ku hakura Arif yace fada musu nasaki baki ina kallon ikon Allah Baku tam baye muba zaku fita da izinin wa zaku fita Abu da Binta suka kalle su basu ce komai ba Arif yace kuyi magana da izinin wa Binta tace dan Allah bana son haya niya surutunka ze samin ciwon kai mun fadawa mommy shi kenan Aqeel yace mommy ce take auren Ku da zaku tam bayeta ina zaku jema tukun na Abu tace bikin kawar mu sannan kuma ba a gidan Ku muke ba balle kuce dole sai mun gaya muku a gidan mu muke Arif yace tanan kuka fito to shikenan zamusa a gobe kutare sai muga idan kun tare kai tsaye zaku dinga fita Binta tace tab babu inda zamu je muna nan Anan zamu zauna dakuke cewa mu tare qazamai kucakai damu zaku tare a gidan Ku a'a ajinmu bekai nan ba Aqeel yace injiwa kunkai har kunyi yawa zamu yiwa mommy maganar tarewar dan Allah kuma Ku goyi bayan haka kunji Abu tace waaa mu ba abinda zamuce kuda kuka baro zancen kusan yanda zakuyi yama za ayi kucakai masu warin mushe Susa baki a maganar Ku Arif yace dan Allah Ku mance da Wannan maganar tsautsayine da subutar harshe yanzu kun wuce haka sai dai a jera Ku da manyan mata masu ji da Kansu Binta tace kinajin dadin baki irin nasu ko maganar da kake fada bekai zuciyar kaba kafada ne kawai dan ka ganmu kuma maganar ka bazeyi aiki a kan muba Aqeel yace ba maganar dadin baki Anan kufus kan cemu kuskure mun Riga munyi kumance da baya yanzu a kar ka shinmu kuke be dace muna fada kuna fada ba kunsan da haka tinda har sauka kunyi Abu tace ko to shikenan kunga tafiyar mu idan ta fito kuce mata ta samemu a can dan kun bata mana rai bazamu jirata ba Aqeel yace karku sake Ku fita bada izinin muba Abu da Binta Suka kalle su Arif yace bamu Baku izinin fita ba da ga yau Anan zamu fara gwada muku ikon mu a kanku Ganin da gaske suke yasa Abu da Binta Suka kalle su suka koma ciki rai a bace dakin Amal suka je suka samu hajiya na dakin Suka zauna rai a hade Arif da Aqeel Suka biyo bayan su dakin Suka shi ga rai a hade hajiya ta bisu da kallo daya bayan daya Me kuka musu naga ransu a bace Aqeel yace mommy kiji wani kwado fita zasuyi bada izinin muba mukace da izinin wa zasu fita sukace da izinin ki Shine muka ce musu ke kike auren su mune nan maza jansu na aure ko sunki ko kunso ba a canzawa tuwo suna bazamu taba rabuwa da kuba mutu karaba ko dan Wannan bazaku sassauta mana ba dan Allah Ku duba halin da kuke shirin jefamu mana Amal kince mubar komai a hannun ki me kikayi a kai nayi zaton zanga sauyi Ashe wani sabon salon zasu fito dashi da ana tsaga zuciya damun tsaga kodan kuga gaskiya qaunar da muke muku Arif yace irin qaunar da muke muku bamu taba nunawa wata mace ba dan'uwana yayi gaskiya Ku duba fusko kinmu shikadai ya isa ya gamsar daku Hajiya shiru tayi tana jin ikon Allah a gaban ta suke furta Kalmar so da qauna Kalaman nasu na faran tawa Abu da Binta rai "ko banza qauyawa kucakai sun kai matsayinda sonmu yake wa halar da Ku a zuciya gaskiya mun ciri tuta Abu ta fada a zuciyar ta Abin kamar A film maza irinsu Arif ne suke qaunar mu mutanen da su kaje guri daban daban amma yanzu sun zabe mu sun kuma yi na am da zabin iya yansu gaskiya a jin-jina mana Binta ta fada a zuciyar ta Dakin yayi shiru kamar ba mutane Amal tayi matukar jin tau sayin yayyun nata cikin muryar kuka" Abu Binta lokaci na kurewa fa idan bamu jeba bazata ji dadi ba Abu da Binta ko mutsi basu yiba Hajiya rasa abin cewa tayi kallon su kawai takeyi Arif yace da Alama Baku yarda ba ko to shikenan kuje sekun dawo duk abinda ya Sa memu kune sila Jikin su Binta yayi sanyi New writer's Hakan Take *husba'ahfama*🌹🌹💋 👠👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com 👠👠👠👠👠 👝👝👝 👠👠 👝 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄 👝 👠👠 👝👝👝 👠👠👠👠👠 👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠 NASADAU KARDA WANNAN SHAFIN GAREKU *mahaifana* bazan manta da kuba nagode da so da qauna hakika rayuwa bazeyi dadiba idan baku Allah ya kara muku lpy da nisan kwana Ameen 💞🎉🎊😘😘 YAN'UWA RABIN jiki 💍 Bazan manta da kuba Alhaji Muhammad AUWAL Anty hajara Anty Aisha Anty Fatima Yaya ABUBAKAR Anty halima Kune jinin jikina rabin zuciyata ba abinda ze yiyu idan Baku Allah ya barmu tare🍾🍻😻 Written by *husba'ahfama* 55-60 Hajiya taja dogon numfashi "Aqeel Arif kum manta cewa ina gurin ne Mommy Kiyi ha kuri gaskiyar zuciyar mu muke fada musu kila suyarda idan sunji cewar Hajiya tace kuyi hakuri yanzu kubar su suje gurin bikin babbar qawar suce ita baza taji dadi ba idan basu jeba ina rokan alfarma a barsu To mommy suje amma karsu dade saboda maza nasan baza su rasa maza a gurin ba koda yake suzo mu kaisu cewar Arif Hajiya taci gaba da cewa Aqeel Arif zan yiwa su Abu magana zasu gyara insha Allah Arif yayi wani irin murmushi "To bakomai Ku taho mu tafi Abu Binta Amal Arif da Aqeel suka fito jiki a sanya ye suka shiga mota Arif ne yake tuka mota Binta a kusa dashi baya kuma Aqeel da Abu sai kuma Amal da take gefen su suna tafiya suna satar kallon juna har suka karasa ba wanda yake cewa komai suka fito harda su Aqeel suka je gurin Amarya taji dadin ganin su ta musu sauka ta mu samman Sukayi hotuna Abu tace mata zasu tafi suka dauki kautar da Suka zo mata dashi suka bata Amarya taji dadin kyautar ta musu godiya suka shiga mota suka dawo gida suna dawo wa hajiya tayi kiran Abu da Binta tayi musu nasiha hakan ya kara kashemusu musu jiki haka suka lallaba Suka shiga daki nasihar da hajiya ta musu na dawo musu Suna shiga ana kiran sallah sukayi sallah Suka kwanta wayo yinsu ya shiga kara ko da suka ga number ne ba suna suka ki dagawa saida number ta damesu da kira tukunna suka daga sallama akayi cikin nutsuwa tareda kiran sunan kowan nen su hakan yasa suka kara gyara zama Binta cikin mamaki tace dawa nake magana Shiru yayi bece komai ba jin shirun yasa zata katse kiran yasa yace Ni ne mosoyinki Wa kenan dan sunada yawa Sarai ta gane me magana Mijinki Arif nakira ne na Kafin ya karasa "ya wuce karka damu mune zamu baku hakuri A'a Fatima mune muka jawo duk abinda ya faru da bamu furta irin kalaman da muka furta a kan kuba nasan daba za Ku mana haka ba kuyi hakuri hakan baze sake mai-maita kan shiba insha Allah Dan Allah karka sake bamu hakuri mune ya dace mu baku hakuri baza mu sake fada kuna fadaba a matsayin mu na matan koba komai ya wuce zaku Sa memu yanda kuke so Naji dadin jin haka yanzu yaushe kuke ganin ya dace Ku tare Abu na gani a gefe daya tana waya harda dariya Aqeel sarkin zuciya yana ta tsara Abu Aqeel yace zainab yaushe kuke ganin ya dace Ku tare Abu da binta suka kalli juna Kamar sunsan abinda aka fada mata shi aka fadawa Binta Abu tace zamu fara waec da neko sai dai inmun gama tu kunna Aqeel yace a'a zainab baza a yi haka ba kutare ba komai idan kuna gidan namu zamu barku Ku je Ku zana jara bawar Ku ba komai Abu tayi dariya "na sani shiyasa nace Ku bari mu gama zanawa a gidan mu .mukanmu zamufi jin dadin haka Aqeel yayi shiru "to badan munso ba dan dai kawai hakan ze faran ta muku shiyasa Abu tace godiya Muke haka suka shafe a wanni suna hirar masoya kafin suka yi sallama da juna Suka kashe wayo yinsu suka kwanta bacci Washe gari Usman ya sake kiran su Arif akan maganar Amal aqeel yace mishi karya damu Alhaji na kan hanyar dawowa idan ya dawo zasu sanar dashi Usman yaji dadin jin haka sosai gurin hajiya suka je suka sanar da ita tayi farin ciki da jin hakan bayan Alhaji ya dawo ya huta Aqeel da Arif Suka sanar dashi Alhaji Nasir ya yaba da hankalin Usman ya kuma san mahaifin Usman shiyasa yayi saurin amincewa da su turo ayi maganar aure suna sanar da Usman Yaji dadin jin haka dan haka ya turo iya yan Sa aka saka ranar aure wata1 Alhaji nasir yace baya son lokaci me tsawo Hajiya na zaune a falo tareda su Abu Binta da Amal suna hira Aqeel da Arif suka zo suka zauna Aqeel yace mommy me kuka fara yine akan maganar auren Amal dawani abinda zamu taya Ku Hajiya dariya tayi tace munyi komai ranar kawai muke jira Da kuma fatan Allah ya kaimu da rai da lpy Atare suka ce Ameen Arif yace dama mun yanke shawarar kaisu su zabo abinda sukeso ne mommy shine mukazo muji ko kina da sako A'a ni banida sako idan matan kune gasu nan Ku dauke su Ku tafi yanda kuke Sosa keyar nan nasan abinda ya rage ku tam baya kenan Arif yace A'a mommy da bamuyi niyar tafiya da suba tinda kince suje shi kenan Ku taso ba komai Hajiya tayi dariya "to shi kenan kuje Ku kadai su kuma Ku bar su Anan tinda badasu kukayi niyar tafiya ba Aqeel ya za bura " mommy kinriga kin Sa musu rai ki barsu muje kawai idan kika hanasu baza suji dadi bafa Amal Abu da Binta dariya sukeyi jin ga abinda suke so sai suce hajiya ce tace haka Arif yace Ku taso mu tafi Abu da Binta kamar jira suke suka mike Aqeel da Arif na ganin su suka mance da hajiya da Amal suka koma wa matan su suna tafe suna musu magana cikin rada suka yi hanyar fita ganin basu da niyar juyowa suyi wa Amal magana Hajiya tace Amal din ta fita kenan Aqeel a kun yace "kinga yarin yar nan ko mommy kina kallo ita na fara yiwa magana da magana nata da wan nan zaman da tayi yaci ace ta kai waje amma dube ta ki gani Arif yace gaya mata wan nan san jikin naki ba inda ze kaiki gwanda ma ki dena gidan wani zaki yanzu idan kinje gidan Usman abinda zakiyi kenan Amal baki ta saki tana kallon ikon Allah yanda suke shirin Dora mata laifi tana ji tana gani Amal tace yaya dan Allah kun manta dani abinda zakuce kenan hasa Lima bada ni kuka yi niyar fitaba shiyasa suna tashi kuka tafi Aqeel ya dawo kusa da ita ya zauna "Amal taso mu tafi zaki iya tafiya kona Goya ki abinda kike so mu muki kenan kadai ba karamar yarin ya bace da zamu dinga yi miki magana cikin rarrashi idan zaki ki taho idan baza kiba gaba ta kaimu Arif yace baza taba tace taho mu tafi tana bata mana lokaci Injiwa yanda ba kwaso naje kamar naje na gama kome za ayi ko a siya nima a siya min Arif yace kinga Usman Anan ne da zakice haka ba abinda zamu siyar miki idan kin bimu yarin ya kinje a banza Bakomai nayi gaba Ku biyoni a baya Amal ta bisu badan sun so ba haka Aqeel da Arif sukaita hade mata rai ko a kanta ita da Kansu suka gaji suka koma yanda suke Kaya suka siya musu bana wasa ba daga Abu Binta har Amal suka biya ta gidan cin abinci sukaci Aqeel da Arif sun zagaya dasu guri da ban daban dasu hakan ya kara saka sha kuwa tsaka ninsu da matan su suka fahimci junan su sosai hakan yasa Amal ta dena jin kewar rabuwa dasu sai dare suka koma gida har dakin su Aqeel da Arif suka rakasu suma suka wuce nasu dakin bayan sunyi sallah suka Ciro littattafan su suna karan tawa saura kwana 5 su fara waec Bayan sun karan ta suka kwanta bacci saida safe suka Ciro kayan da maza jensu suka siya musu suna dubawa Kayan nan sunyi kyau ko Binta Sosai ma wai yau lpy kuwa Amal bata shigo ba ko duk baccin ne Zo muje suna zuwa suka samu kofar dakin a Bude suka shiga kan gadon suka dira Amal a tsorace ta Bude ido Abu da Binta suka Sa dariya suna ce mata matsora ciya Cikin muryar bacci tace ba batun tsoro Anan koku nayiwa haka saikun tsorata ina nan lokacinda kuka zo dokan Ku su yaya sukayi a kafa kuka ce barayi barayi Amal Allah ya Baku hakiri gidan Ku muka zo Au abin yar Tina baya ne to ai shi kenan kije gaban yayyunki ki fadi haka Abu na gama fada tasa dariya daga ita har Binta Binta tace dafa munyi hauka wauta iya san ranmu kunyi hakuri damu Amal tace ni kanhin tiraren nan nafi so dama kunga biki ya maso yakamata kufara tanadin tirare na musam man danni da mutane tirare da ze fasa taro yasa a to she hanci Suka kara fashewa da dariya Abu tace wai na gode Allah na da na dena Wannan haukan koyan zu ya zanyi idan kanhin na Jikina Amal tana dariya "gaskiya zan g aya miki inda kina shiga suna to she hanci yanzu kam daki zasu miki su kulle ki saida mu Tsaya daga waje mu gaisa harda ke Binta Bakomai tinda za kuzo mu gyai Sa meye a ciki kanhi rahamane ga Almiski a bakin mu Tana gama fada suka Sa dariya Amal tace dan Allah Ku barni haka kar cikina yayi ciyo kuzo muje muci abincin nasan kuma Baku Ciba Yasin kuwa kamar kinsani ke muke jira mutafi Amal tace Yasin din nan baze fita daga bakin Ku bako Binta tace bama fada sai in munason Tina baya To shikenan mu tafi Suna tafe suna hira har suka karasa dining Suka ci abinci saiga Asibi da kande Asibi tace Amal zamu fita bazamu dade ba zamu dawo ko zaku temaka kukula da girkin dana Dora Abu da Binta kai a kasa Amal tace Eh zamuyi sai kun dawo Mun gode Amal tace bakomai Suna tafiya Binta tace ni gaba dayama kunyar su nake ji wlh Abu tace ke koni manya damu saboda qazantar mu su suka fara mana Wanka daga nan muka fara sabawa Amal dariya takeyi "to meye a ciki kila masu sun manta da zancen kune dai Baku mantaba Binta ta girgiza kai "ya zakice sun manta bayan muna tare saidai matan nan akwai karfi wlh wani riko da suka mana haryau mun kasa mantawa Aqeel ne yakatse musu hirar su da cewa mommy gaskiya abinda ake mana a gidan nan be da ceba Hajiya mariya fito warta kenan taji abinda yace saida ta samu guri ta zauna "da aka yi me fa Suma zama sukayi Arif yace mommy ya dace da auren mu da komai amma haryanzu muna tare daku kamata yayi ace muma muna gidan mu ko Hajiya cikin jin kunyar maganar "Arif ban gane inda ka dosa ba fa ka fahim tar dani Aqeel yayi gyaran murya "mommy kamata yayi wan nan abincin da muke ci Anan a gidan mu ake dafawa gaskiya ana hukun tamu da yawa Sarai hajiya ta gane abinda suke nufi saita shashantar da maganar da cewa Amal Abu Binta horan yunwa kuke musu shiyasa naga suna rama amma a sanina ana dafa abinci kowa na samu garin yaya haka tafaru Mommy bafa haka muke nufi ba fa muna nufin yakamata matan mu su tare a gidan mu horon ya isa haka Ko to gaku gasu Mommy ba haka ba fa munaso ki amince su tare yau Hajiya tace yaushe kuka zama marasa kunya ne Aqeel Arif yanzu dan bakuda kunya ni kuke fadawa haka to kunjawa kanku bazasu tareba duk abinku Aqeel a mairaice "mommy karkice haka mana ba dadi fa shikenan zamu zama masu biyayya a gareki duk sanda kuka ce keda daddy su tare dai dai ne Arif yace amma gaskiya zamu horu da yawa kafin su tare wai ace ka gama da wata matsalar sai wata ta kunno kai Aqeel yace taho mu tafi suka bar gurin rai a hade Abu da Binta kunyar ce ta rufesu Suka kasa cewa komai ahankali suka tashi Suka tafi Hajiya na kallon su ita dariya ma suka bata Akwana a tashi yau ya kama Abu da Binta zasu zana jara bawa waec da sassafe suka shirya a dining suka samu hajiya suka gaidata ta amsa sukaci abinci Aqeel da Arif suka kaisu makaranta haka sukai tayi har suka gama zanawa wa gaba daya suna jiran saka mako *An daura Auren* Amal da Usman ansha biki bana wasa ba Amal taga gata sosai Amal gidan da zata zauna na Abuja tayi nisa da gida Abu Binta Aqeel da Arif saida suka kaita har Abuja sannan suka dawo Washe gari kafin Amal ta fafi tayiwa Abu da Binta nasiha sosai wanda ya kashe musu jiki Aqeel da Arif baki har geya dan sunsan matan su zasu tare koda suka dawo yan biki basu gama watse waba hajiya tayiwa Abu da Binta nasiha itama yamma nayi tasa wasu daga cikin yan bikin su kaisu gidan maza jansu tin kafin su dawo daga Abuja hajiya mariya tasa aka gyara musu gida jen su da zasu tare babban gidane me part 2 gidan yaci Ado da kayan Alatu kowan nansu aka kaishi ban garen sa sannan suka koma gida yayiwa hajiya girma sosai ban garen Ango Aqeel da ango Arif kuma baki yaki rufuwa suna ganin akai musu matan su suka baro gidan Hajiya rantsatsen gurin gasa kaza suka je kowan nen su ya siyowa matar sa suna dawo wa gida kowa ya wuci gurin matar sa Aqeel da Arif sun kasa boye inrin farin cikin da suke yi sallama sukayi sannan suka shiga dakin Abu ta amsa cikin miryar kuka Aqeel ya zauna a gefen Gado "zainab meye na kuka kuma keda zaki godewa Allah daya nuna mana Wannan ranar da ranmu da lafiyar mu Ba kuka nake yiba kukan farin cikine gaskiya zamuyi kewar Amal sosai Aqeel ya matso kusa da ita ya janyota jikin shi "idan kinyi kewar ta baga niba ni zan debe miki kewa Abu ta dago jajayan ida nunta da suka cikuka suka gaji Aqeel ya kashe mata ido da sauri ta sun kuyar da Kai Murmushi yayi " da alma cewa kunyata kike ji bakomai dai je Kiyi alwala kizo muyi sallah jiki a salube Abu ta shiga bandaki Bangaren Binta da Arif ma haka Binta ta fito bayan tayi Alwala Sukayi sallah raka'a2 sukayi Addu'oi Arif ya dauko kazar daya siyo mata da lemu ka ya ajiye a gaban ta binta kura jiki ba kwari ta kalla ta dauke kai Arif yace Amarya bakya laifi nakine na siyo miki Eh kici iya cinki Nakoshi hasalima bazan iya cin komai ba Saboda me Saboda na koshi Ba a gidana ba ki daure kici Kinji Ganin bazata Ciba yasa shida kanshi yake bata abaki saida ya tabbatar ta koshi sannan Yabar ta Da suka gama sukayi shirin wanciya ina ganin lbr ya fara sauya wa dagudu na fito har tintibe sanda nayi 🙄🤔 wai yau Kazamai ne a jikin Aqeel da Arif harda🤐 Amare da Angwaye ASIBA TA GARI Garin Allah na waye Aqeel da Arif kamar su hadiye mata nasu suko sai shagwaba suke zuba musu Hajiya tayi kokari wajan gyara yaran nata sunsha gyara da jiki shiya Aqeel da Arif Suka Hauka ce akan matan nasu Haka suka cigaba da rayuwa cikin soda qaunar juna Harsu Abu suka samu ciki suka haihu Abu yan2 dika maza Binta yan2 mace da namiji An yi suna an kuma nunawa yaran gata sosai Inda yaran Abu suka ci suna kamar haka Samir Salim Inda na Binta suke amsa Maheer Macan kuma taci sunan hajiya Mariya Abu da Binta sunyi karatu me zirfi da suka gama suka nemi aiki DARAUDAU suka je suka Bude makaranta da Asibiti da masallatai suka Bude kun giyar tallafawa yara mata DARAUDAU na Alfahari dasu mahaifiyar Binta tayi aure bayan bikin Binta Koda suka dawo gida kano Abu ta Bude gurin da za a dinga yiwa Amare KWALLIYA da kawayan su ta zuba ma aikata Binta ta Bude gidan abinci kamar yanda ta fada Amal ta hafi danta na miji wanda yaci sunan Alhaji Nasir Yaya Nura yayi aure ya zama babban ma ai kaci matarsa ta Haifa masa yan2 mata ya maida sunan qannen nasa 2 Zainab Fatima *Alhamdulillah* GODIYA GA DUK WANI MASOYIN NOVEL din 💄💅 *'YAR KWALLIYA* 💅💄bansan wana irin godiya zan muku ba kunmin komai na gode kucigaba da bani goyan baya ta yanda zan ci gaba da suburbudo muku novel din da ze dinga saku ni shadi 😀 Allah YABAR QAUNA 😘😘 Ina ganin sakon ninku koda ban kama suna ba godiya ga kungiyar maru buta da kuka yaba da novel dina har kuka su na zama 1 daga cikin Ku nagode Wannan ma wata alamace nacewa inawuta🔥😜 Nagode da kula warku gare ni Ana tare🤝 Masoyan *HUSBA'AHFAMA* ina muku Albishir cewa ina nan zuwa da sabon novel dina me sunaaaaaaaaaaa🤔😀 Yana nan tafe nan bada dadde waba Love you All 😘👩‍❤‍💋‍👩 DOMIN MAIDAWA KO HADA MAKU LABARIN KU ZUWA PDF KO DOCUMENTING KO SAKAWA LABARIN KU SECURITY CODE A KIRA 07068808039 HAUSA NOVELS SOKOTO: WHATSAPP NO: 07068808039 WEBSITE: Abdulmkibab.hexat.com 😎😎 *BANYAR DA WANI KO WATA YAJUYA MIN NOVEL* *DINA BA DUK WANDA YAYI NABAR SHI DA ALLAH HAKAN* *HAKA BAYA NUFIN BAZAN DAUKI MATA KIBA* 👨‍⚖😎 *A KIYA YE* 😎😎 New writer's Hakan Take Hakan Take Hakan Take *husba'ahfama* 🌹🌹💋 Edited By Admin Abdul