HAUSA NOVELS SOKOTO 07068808039 Abdulmkibab.hexat.com Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 1⃣ Hafsart Hassan (HH💋) Dady ni dae gaskia banason zuwa kd dinnan, me yasa jalilanah dady sbd mutanen gidan suncikamun wulaqanci oh jalilanah hakuri akeyi pah mumynta dake kusa tace ko kin manta da ke me hakuri ce tai musrmushi sai sukajie ance kada ma tai hakuri suka hada baki tare yaya Mahmud da yaya Abdoul ne gaba daya dakin sukai murmushi a tare yay Mahmud yace ga anty rahma idan kke tashi ki dinga zuwa wajenta achan haka dae suka dinga fira sae ga Anty ruky tashigo tace hutun dazakiyi ynzn yanada yawa tunda kinyi graduation anty ruky nasani ammn idan nae 1mnt zanxo na ganku dady yace A'ah 1mnt yayi kusa sae dae 1yrs tazaro ido mumy tace lalle kam haka dae sukata fira ana Kiran sallah daddy dasu yaya Mahmud da yaya Abduol sukayi masallaci suma su mumy sukatapie wajen sallah , bayan sun gama wayan jalilah tae ringing tana dubawa taga cwt mum tana dauka tace cwt mum ya kke nae missing dinki tace miss u more haka daea suka sha fira maman ta tace gobe xakixo ko tace A'ah mumy ta bata rai tae shiru jalilah tai murmushi tace just kidding mumy gobe zanxo tau na aeko daukan kie ne tace A'ah yaya Mahmud zae kawumie suka taba fira daga karshie sukayi sallama tai mata fatan Allah ya kawosu lapia gobe tace Amin. [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH ❣❣❣ 2⃣ Hafsart Hassan (HH💋) Tunda safe ta tashi bayan ta gama sallah da karatun qur'ani dama jalilah akawae son ibadah bayan ta gama ta Shiga kitchen tafara hada kayan breakfast sai ga anty ruky ta shigo kitchen din tace idan dae kan girkie ne jalilah bakida sauqee sukayi murmushi tace anty wajen kie na koyafah anty ruky tace kin cika xolayah suna fira suna aekin su cikin jindadi da raha bayan sun kammala suka jera a dining table dinsu, mumy da daddy dasu yaya suka fit2 suka fara breakfast dinsu yaya Mahmud yace kai Napa manta ban gayamaku cewa matar abokina ta haepu shekaranjia an samu dah anty ruky tace yaya an 'iya sunti jalilah tace lalle kam yayi daria yace tau ae Ku dinne bana wasa ba agurin girke musammam jalilah anty ruky tace iyye nipah yace wasa nakai kinfita iyawa mumy da daddy dae sae murmushi sukeyi sbd jindadi yanda family dinsu yake da hadin kai yanda mumy ta dauki jalilah kaman ita ce biological mother dinta haka suma su yaya Abdoul da Mahmud, bayan sun gama breakfast mumy tace tau duk kin shirya kayan nakie ko tace eh Amman mumy ynzn inaso muje jifatu nayiwa cwt mum, anty zaenab, anty Habebah, anty umma, da yaya Usman, da sauran mutanen tsarabah daddy yace kinyi tunani me kyau jalilanah mumy tace ae haka akeso, anty ruky tace dadina kenan da sister in_law dita tanada zurpin tunani yaya Abdoul yace ni kuwa jalilah sae naga basae kinkae masu kmae ba duk abunda zaki kaemasu sunada shi fah , yaya Mahmud yace ae kmae kke da Abu kanaso wanie ya Baka yace baka ganim me kudi idan hidima tasamishi yana jindadi Dan uwansa ya basa koda naira ne kma zaeji dadi Abdoul yace hakane yaya mumy tace najidadi sosae Allah ya maku Albarka, suka amsa da Amin, daddy yace jalilah nawa kke bukata tace ko nawa aka bata yaya Mahmud yace daddy kada kadamu duk abunda zata sayah ae tare zamu tapie yace tau Allah yayi Albarka yace Amin jalilah tace anty ruky tare zamuje ko tace A'ah mumy tace kutae tare manah tace tau mumy , suka tashi suka shirya suka fita sae jifatu wajen sayayah. For corrections or advice 07069243939 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 4⃣ Hafsart Hassan (HH) Tunda suka kama hanyar zuwa Kaduna jalilah tayi shiru a zuciyatan tana tunanin irin abubuwan dazata fuskanta a gidan baxata manta ba wancan hutun datai gidan tayi 2weeks taga wulaqanci ballantana yanzun hutun da zatai yanada yawa tayi zurfi cikin tunani yaya Mahmud da tunda suka shiga mota yake magana ammn tayi shiru sai yace JALILAHHHH..... Sannan ta dawo cikin tunani da takai yace me kke tunani haka inata mgna kinyi shiru tace ba kmae yaya, yace A'ah da kmae fa tace Allah yaya ba kmae ina tunanin zanyi Hutu me tsawo nae missing dinku yayi murmushi yace ni kinaban daria fa au yaya hakama zakace yayi nayi fushi ma tunda daria nake baka yace eh manah, ynzn idan kinkae Aure ya kenan, ko kma kinkae Aure wanie gari, yaya nipa Kasan bana kula samari hmmm jalilah kenan wata rana zakiyi tace bazanyi bah yace sae kiyi haka tace tau yaya. Wayanta tai ringing tana dubawa taga cwt mum ce tana dauka tace mumy kinsan tapiar yamma mukai shiyasa mum tace nasani daman inaso ta tambayekia me za'a hadamaku tace mum kmae akayi daidai ne tau ya yayan nakie tace yana nan lapia qlw tace bashi wayan ya karba wayan yana amsa tace Mahmud ya kke ko dae nace yaya Mahmud yace ah mumy na isa Mahmud dae gaba daya sukayi daria tai masa ya hanya yace Almdllh tace ynzn kun kawo ina kuwa yace mum munkawo Zaria tau Allah ya kawuku lapia yace Amin. Sukai sallama , sae ga kiran Daddy tana dauka tace Daddy na yace jalilanh ya hanya tace Alhmdllh ya mumy gata nan tanajinki mumy ta amsa taimata ya hanya suka gaesa anty ruky da yaya Abdul ma suka amsa wayan suka gaisa sannan sukai fatan Allah ya kaesu lapia. 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 3⃣ Hafsart Hassan (HH💋) Suna shiga jifatu ta fara saema cwt mum wanie hadden lace da tsadadden lace da wasu bangouls masu masifen kyau, sannan ta daukarwa yaya ahmada dasu anty zaenab, da baaba ladi, da lantana tai masu tsarabah sannan taewa frnd dinta Wanda suke shire, da ita sosae waton fareda, bayan sun gama tace tanaso ta sayo daudawa da bula idan tajie ta dinga kwadawa anty ruky tace sarkin cin bula yaya Mahmud yace ni banson daudawa tace ni inaso, sukajie suka sawo daudawa da bula suna kma gida mumy tace sannanku da zuwa sukace yawwa mumy bayan sun zauna sun huta suka sha ruwa mumy tace tau Ku tashi akama hanya jalilah tace tun dazum cwt mum taki kirana kuwa itada fareeda tana rupie vaki sae ga kiran cwt mum tana dauka mumy tace jalilanh kun taso, kuwa tace mumy A'ah ynz dae zamu taso insha Allah tace tau Ki gaeda gidah Allah ya kawoman ku lapia tace Amin, Daddy ya shigo parlour dashi da yaya Abdoul daddy yace tapian ta tashi ne jalilah tace eh aka kira me aekin su baba marka ta saka kayan jalilah a mota su daddy da mumy dasu anty ruky sukayu rakiyi jalilah ta fashi da kuka " mumy tace haba jalilah ki daena kuka tanata kuka Daddy yayi rarrashi yace Daddy's Lilgal mene na kuka tace zanyi missing dinku, mumy tace jalilah sae kace mutuwa zamuyi, anty ruky tace ga waya missing din me zakiyi, yaya abdoul yace sai mu dinga video call gaba dayah sukai murmushi' Daddy da mumy dasu anty ruky da yaya Abdoul sukayi bankwana sukayi masu fatan Allah ya kaesu lpy sukace Amin. Harta shiga mota ta dawo tace I will miss u oll sukayi daria suka hada baki we will miss u more daddy yace yau ba muurshi ta goge hawayenta tai murmushi sannan ta shiga mota, yaya Mahmud ya jah mota suka kma hanya zuwa garin KADUNA. [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 5⃣ Hafsart Hassan (HH💋) Tafiya kadan sukai sai gasu acikin garin kaduna, inda suka wuce a unguwar marafa estate, unguwar da sae wanie wanie unguwa ce wadda take da tarin masu kudi, masu hannu da shunie, tafia kadan sukai sai gasu gaban wani katon gida wadda idan mutum yaga gidan sai ya rantse dan qaramin gari ne gidan babban gida ne, gaban gidan anrubutu FULANI FAMILY, yaya Mahmud yana Honored aka bude masu first gate suka Dan qara tafiya suka isa second gate haka sukace gaba da tafia sae gasu a last gate. Fulani house gida ne Wanda ya amsa sunan sa Wanda kallo daya za'aema gidan ansa gidan masu kudi ne, gidan kmae nasa farie ne inda wasu sukewa gidan da laqami da white house, suna isa last gida Hajia khadeeja ta tarbisu oyoyo mah cwt daughter inda itama jalilah ta nuna farin cikin ganin cwt mum dinta, sai mumy rabi, mumy Adama, mumy Ameena, mumy maimuna da mumy Hauwa suka mata barka da zuwa ta duka har qasa ta gaida su suka amsa cikin farin ciki yaya Mahmud ya gaidasu, sai sukaje ance waton jalilah kin manta dani ko jalilah tace ah kakus ni na'isa na manta da tsohuwa me ran karfie gaba daya wajen suka bushe da dariya, cat mum tace tau muje cikin gida ko, suka kama hanya sai cikin gida, gidan part, part ne tsakanin ko wanie part da wanie akwae tafia me nesa, suka sauka a wanie katon parlor wanda 'yayan gidan duk ran weekend anan suke taruwa suke nishadi suke fira, wata rana kma sujie farm- house su shakata. Suna isa cikin parlour jalilah tace Assalamu Alaikum fareeda ta taso da gudu tayi hugging din jalilah tace BFF u most be wlcm jalilah tace BFF nayi missing dinki tace miss u more mumy Ameena tace aepa yau ba zama kaka tace ae kuwa kinsan hanta da jini basu rabuwa, jalilah tace ina su anty maryam anty nabeelah, saudah, sadiya, rasheeda, Habeebah, xarah, asiya, Anty sauda tace gamunan ta'ina zakisan damu kinga BFF dinki jalilah tace sorry anty sauda, ant sauda tai murmushi tace ba kmae jalilah ya gida yasu mumy kun'iso lafiya tace lapis qlw ant sauda ta gaida sauran Aunty's dinta suka amsa ba yabo ba fallasa, ammn ant raheeda da Asiya saida suka harare jalilah, ' fareeda ta dauki kayan jalilah tace muje, part dinmu BFF' jalilah tace BFF na gajie hutawa zanyi, yaya Mahmud yace tau raguwa fareeda tace yaya Mahmud ya gdh ya kke yasu mumy da anty ruky yace duk lapiansu qlw, mumy Ameena tace yanzun dai muje kuci abinci, suka wuce wajen dining, anty saudah tace woooh mumy waya hada abincin ga, mumy Ameena tace wa kuwa zaihada ne nahada ma babban diyata yaya Mahmud yace ae kuwa mumy kin kyauta ant rasheeda tace lallae mumy waton Sbd wannan yarinya kinka shiga kitchen mumy Ameena tace eh ya ranki tace ba kmae, gaba dayansu suka ja kujeran dining zasu zauna jalilah tace mumy ku dakata..... 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣ Hafsart Hassan(HH💋) Mumy Hauwa tace wannan wanie irin Abu ne , jalilah tace banga yaya Ahmad ba, yaya munnir, yaya Yusuf, yaya zaid, yaya mustafa, yaya sahal, yaya kamal ba, 'Ant rasheeda tai tsakie oh sbd bakiga su yaya ba zaki wanie cewa mutane kwa ya dakata tafada tana hararan jalilah, mumy Adama tace haba rasheda mene na fushi kma, mumy kinsan jalilah tacika bakin shishigie mumy rabi tace ya isa haka rasheda sun cikin magana sukaje Sallama jalilah najin sallama ta juyo taga yannenta yaya Ahmad yace oyoooyooo swt sis, jalilah tai dariya yayana oyoooyo, ya zaid yace oh yaya Ahmad dai kke ganie ko, tace yaya am sorry kaina akasa tuba na kai ya munnir yace hmm ba kmae an jalilah ta gaeda yannenta suka amsa cikin farin ciki da jindadi, sannan suka gaesa, da yaya Mahmud ' mumy Hawwa tace tau kuxo kuci abinci idan kun gama sai kuyita hiran, ya sahal yace wlh kuwa mumy yunwa nakeji, suka nupie wajen dining kwa yaja kujera, 'irin qaton dining dinnann ne family dining kujerun sa sunkai 30 mumy kahdeja ta tashi zatafara serving dinsu jalilah tace cwt mum ni zanyi tace A'ah jalilah kin gajie kinsha hanya kibarshi zanyi tace A'ah mumy zanyi ant rash da ant asiya da sadia sukace aepa yznn kaehi da shishigie ya tashi cikin gidan ga, yaya Ahmad yace mene haka sbd tace ita zatayi shine na kaihi bakuda mutunci fah 'yafara masu fadah jalilah ta vashi hkr yayi shiru, fareeda tace BFF ae tare zamuyi serving din kma gaba daya wajen sukayi murmushi, fareeda da jalilah sukai serving mummy's dinsu da yannensu sannan suka zauna fareeda tace BFF ni zanyi serving dinki, ' jalilah tace A'ah BFF ni dae zanyi haka suka tayie yaya Ahmad yace oh ni Ahmad yau naga ikon Allah yaya Mahmud yace hmm jalilah da fareeda kunfara ko yace tau ni zanraba maku gadama zanyi serving dinku fareeda tace A'ah yaya da kanka kma yace eh, yaya Mahmud yae serving dinsu haka suka dinga cin abinci suna fira, bayan sun gama yaya Mahmud yace tau shie zae kama hanyar zuwa gida 'mumy tace A'ah Mahmud kabarshi saida safe yace tau shikenan ammn inaso anjima zanje gidan ant rahma 'jalilah tace yaya nima zanje yace tau shikenan, su mummy's suka tashi gaba dayah ko wacce ta nupie part dinta, suna fita ' ya munnir yace jalilah in d night inason kidafamin indmie, 'ant rasheda tace Asiya tashi muje part dinmu nadan huta sadia tace nima zanje suka tashi suka wuce, suna fita waje rasheda tace yanzun fa wanga shegian yarinyar taxo Hutu kicihi da shishigie zata dinga yiwa mutane, 'Asiya tace wlh kuwa banson jalilahn ga musammam yanda su daddy's dinmu sukejie da ita, sadia tace Agola kenan sai wanie iskanci takewa mutane bakincikina daya Hutu zatai me yawa,'Rash tace hhhhh ku kwantar da hankalinku idan tasan wata batasan wata ba zatace ubanta cikin gidan ga , sai ta gwammace ta kma garinsu a zamfara, Asiya tace wooh anty rash kina wuta, kanki na jaaa gaba dayah suka kyale-kyale da dariya.. For corrections or Advice 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 7⃣ Hafsart Hassan(HH) A bangaren su fareeda, da jalilah sai fira sukeyi da yannensu, cikin farin ciki da ba'a, "ya zaid yace Habiba inaso anjima kihadamin coffee tace tau yaya, haka sukata yin firansu har akayi kiran sallar magriba, kwa ya tashi ya nupie wajen yin sallah, bayan sundawo, ya sahal yace su daddy's sundawo ant sauda tace ku tashi mutafi mu gaishi dasu Abba, gaba dayansu suka tashi , kamar yanda 'ya'yan gidan sukeda babban parlour Wanda duk ran weekend suke haduwa suna fira haka suma 'iyayensu sunada babban parlour Wanda duk ran weekend suke haduwa suna fira da matansu, Suna kawowa sukayi sallama, mummies dinsu suka amsa masu Da daddy's dinsu, Alhaji Ibrahim yace ah diyana ya kke ya gidah gaba daya suka amsa da lapia qlw Daddy, Alhaji umar yace wa nake ganie kamar jalilah, mumy Ameena tace itace yace ah jalilah saukan yaushe tace Abba yau mukaxo nida yaya Mahmud ya kawuni, " Mumy Adama tace ae wannan hutun dazatayi muna yanada yawa, koba hakaba jalilahna tace hakane mumy, Alhaji Haladu, bashar, da Alhaji Yusuf sukace tau anzo lapia tace lapia qlw munsamiku lapia sukace lapia, ta qara gaeda Alhaji Ibrahim ya amsa cikin farin ciki, da kulawa. Sauran diyan suka gaida 'iyayensu suka amsa cikin farin ciki da kaunar juna, suna cikin gaisawa saiga rash, asiya da sadia suka shigo suka gaeda mahaifan nasu suka amsa, mumy Hauwa tace ina kunka shiga tundazu rash tace mumy mundan jie part dinmu ne muka Hutu, "Alhaji Yusuf yace su rasheda sarkin sun Hutu, haka dai suka gama gaesawa da 'iyayensu , Alhaji Haladu yace saudah yaushe zaku wuce gida naga dare yafara yie , 'ya munir yace Daddy yanzun zamu wuce, yace tau shikenan, zasu tashi Alhaji Ibrahim yace Ku zauna inason magana daku gaba dayan ku, sukace Daddy muna saurarunka, yace Dan Allah Dan Allah nasan kunajin maganar mu duk abunda muka saku shi kkeyi tau banaso wani Abu fa faru banason tashin hankali ku zauna lapia yace rasheda tace na'am Abba yace nasan hakinki da fada, kada zuwan jalilah yasa kullum cikin gidan ga a dinga tashin hankali jalilah dae qanwa ce gareki idan tamaki laei matsayinke na babba bisa gareta kiyi hakuri da ita sannan kinuna mata laepin ta kinje abunda na gayamaki ko tace" Abba insha Allah ba abunda zai faru , yace tau Allah yasa hakan suka amsa da Amin cikin zuciyanta kuwa cewa takai ae kuwa jalilah zataga Abu cikin gidan ga tai murmushin mugunta, mumy Rabi ma tayimasu nasiha, sannan taimasu fatan Alkhaeri sukayi godia sukayi masu sallama, suna fit2wa ant sauda da yaya munnir sukayi masu sallama sukace su sunyi gida , jalilah tace ant ina aeman da Affan ya munr yace sai yanxun kke tuna dasu tace tun dazun pah nake tambayan su ant sauda tace suna wajen baaba ladi .... ✍🏼 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 9⃣ Hafsart Hassan(HH) Tana gama waya tace BFF yaya Abdoul-jalil ne pah ya kusa dawowa jalilah tace ni kam ynzn ae bazan ganie ya Abdoul-jalil ba "fareeda tace kai BFF yayan ne bazaki ganie ba tace wlh kuwa, sbd kinsan duk time dinda zanxo hutu baya nan, eh hakane ammn ynzn daya dawo shikenan bazai kma ba , jalilah tace ni kam daman inaso na tambayeka BFF, tace ina jinki ammn ya naga su yaya duk sundawo ammn ya Abdoul-jalil har yanzun, fareeda tace BFF kenan, yaya shi karatun medicine ya keyi, su kma bashi sukai ba, kinga dole su rigashi dawowa oh hakane pah, tau Allah ya dawo dashi lapia Amin, fareeda tace idan yaya ya dawo ae zaki ganie shi ko tace A'ah, bara in nunamaki pictures dinsa, tana dauko wayanta ta nunamata wayan jalilah tai ringing tana dubawa taga, Anty ruky, ant ina wunie lapia qlw ya gidah tace lapia qlw yasu mumy kunsame su lapia tace Alhmdllh, ina ya Mahmud, oh waton daman ya Mahmud kke kira bani bako' ant ruky tace sorry jalilah nakira bai dauka ba shiyasa, tace eh driving yake yie zamuje gidan Ant rahma, ne tau bashi wayan, yana amsa tace cwthrt nayi missing dinka sosai yaushe zaka dawo wlh duk banajin dadi yau zan kwan, bazan kwanta saman jikin kaba, Mahmud yace uhmmm babyna Akwae Audience pah, " jalilah tace hmm ya, kenan mu Audience ne, yace eh mnh kunsan ku yara na, bakusan kmae ba, fareeda da jalilah sukayi murmushi,yace gaba da,wayan sa, idan mun sauka zankira kie tace ohk take care tai masa kiss, jalilah ta amsa wayan tace tau sis in-law sai muyi waya ina gaida mum da dad, da ya Abdul zasujie jalilah, Tafia kadan sukayi sai gasu gaban gidan ant rahma, Mahmud yayi honored gate man ya bude masu gate, suka shiga sukai parking, din motansu, gida flat house me kyau, ya hadu iya, haduwa ga flowers zagaye da gidan gidan gwanin ban sha'awa suka nupie kofar shiga gidan, Assalamu Alaikum, 'ant rahma ta fito daga kitchen dinta, ohhh Amin Alaiku salam, wazan ganie haka , Mahmud yace kanninke ne kke ganie tace sannuku da xuwa yawwa anty, shine bazaku fadamin yau zakuxo ba ko, ant kiyi hakuri, daman munaso muyi surprising dinki ne ae kuwa kunyi, ku wucekie ciki suka shigo suka zauna anty ina wuni lafiya kalau, ya gidan,ya hanya, anxo lafiya, sukace lafiya kalau, fareeda yasu mumy lafiya kalau Anty ina Ameer tace yana wajen babansa, jalilah ba gaesuwa ko anty ne,'na'isa naga kuna magana da BFF ne, ohh su fareeda da jalilah waton kawan cenku dai yana nan, eh anty tau ae haka akeso , fareeda tace ant ruwa zansha, ki shiga kitchen hard a ice cream ma sai ki dauku kusha, akwae fruits kma, jalilah tace ant kaman kinsan abunda nakeson sha kenan, Mahmud yace jalilah kin cika sun ice cream, Mahmud dole jalilah taso ice cream, sbd tayi gado wajena ko kuwa jalilahna sosai ma kuwa, anty, ya Mahmud yayi murmushi, ina zuwa zankira cwthrt dita, ant rahma tace lalalala, Mahmud bakada kunya gabana kke kira cwthrt, anty idan banyi gabankiba gabanwa zanyi inji sanyi, jalilah tace yaya ganie, suka bushi da dariya, yace 2mnt ina zuwa, yana fita, fareeda ta shigo da katon tire, ga ice cream, ga snacks ,a gefe daya ga water melon, BFF gaske naga kindade, Ashie kayan dadi kke tsaya hadamuna hmm eh, Anty rahma tace ina zuwa, bara nakira Abban Ameer Ku gaisa, tahau sama, su kma suka kama shan ice cream da snacks sukace suka koshi, bangaren Mahmud kuwa yana chan yana love da matanshi , ruky sai shagwaba take zubawa Mahmud,kan ta matsu ya dawo tana missing dinshi , shi kuma sai hkr yake bata yana fadamata baiso ya kwana ba, mumy khadeja ce, tace ya kwana shiyasa zai kwana, tau cwthrt ammn Dan Allah gobe kadawo da wuri , yayi murmushi ya mata kiss nvr mnd rukyna da wuri zandawo ok bye take care ok , mah love said a safe, sukai sallma ya dawo cikin gida, yana shigowa, ya iske Usman, usman shine mijin anty rahma suka gaisa, cikin far'a da kulawa Mahmud yace Ameer ba magana ko , "Ameer yace uncle Ina wuni lapia qlw mah boy, jalilah ta buda hand bag dinta ta dauko chocolate Mae yawa tabashi ya masa yana tnk u anty, tai kissing dinsa, sunata fira gwanin sha'awa, suna cikin fira akayi Kiran sallag isha'i , usman da Mahmud sukayi masallaci wajen yin sallah, su fareeda da jalilah suma suka tashi domin sunyi sallah, bayan sun gama sundawo parlour fareeda tace anty mu zamu wuce, anty rahma tace tun yanzun ko abinci baku ciba, anty munsha ice cream, Muncie snacks, munsha water melon cikin mu ya cika , kada muyi overfeeding, suna cikin magana, Mahmud yace ni kam anty bankushi ba zance ,tau muje dining, suka nufie dining area, anty rahma tace fareeda saurin me kke haka, anty bawai Sauri nakeba , banso muyi dare, mijin ant rahma yace haba fareeda sai kace kunxo wanie wuri ae nan kmar gidane , hakane, ya Abdoul-jalil yace kada na dadie, ;halan Abdoul-jalil ya dawo cewar usman mijin ant rahma A'Ah waya dae mukayi, ohk yaushe zaidawo very soon insha Allah, usman yace nima munyi waya jia da Abdoul-jalil, kinsan halin yayanki akwae tsare gida, zanso naga matan dazai Aura, fareeda tace wlh kuwa Nina insao naga wadda ya zai Aura, usman yace Allah dae ya nunamuna sukace Amin, anty rahma tace Allah ya dawo dashi lafiya, skuce Amin, jalilah tace ya Mahmud kayi sauri, iyye jalilah so kke nayi sauri, tau kustashi mutafie, fareeda tace ya kyaleta sai ka, kushi, yawwa sis fareeda haka yaci abincinsa har ya kushi, sukayi bankwana da ya Mahmud, inda jalilah tace anty hutun da zanyi Mae tsawo nie, bayan kwana 2 zanxo naimaki kwna 2tau shikenan jalilah, sukayi sallma , suka kama hanyar dawowa gida waton marafa estate, ... ✍🏼 07069243949 Hafsart Hassan💋💋 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 8⃣ Hafsart Hassan(HH) Jalilah tace ant muje nima na gansu nayi missing dinsu, ya Mahmud mutapie daga chan idan kin gansu sai muwuce gidan anty rahma, fareeda tace tau mutapi sbd nima zanje, sukayi sallama da sauran 'yan'uwansu, suka kama hanyar zuwa part din masu aekin gidan su, suna tapie ya munir yana jansu da fira, har suka kai part din masu aekin Nasu suka shiga cikin part din sukayi sallama, baaba ladi da lantana suna zaune suna fira dasu iman da affan, iman da affan suka taso da gudu iman tayi wajen Daddy dinta Daddy oyoyo inda Affan ya tapie wajen mamansa mumy oyoyo , suka daga su sama suma suna, masu, oyoyo, suka gaisa dasu baaba ladi, "baaba lantana tace zaku tapie gida ne sukace eh baaba, jalilah tace baaba ina wuninku suka amsa lapia qlw Affan da iman sukace anty jalilah yaushe kkexo tace yau naxo sukayi hugging dinta suna murna sukace mumy yau wajen anty jalilah zamu kwana, tace A'ah kunga gobe akwae skull kubari sae ran weekend ko, iman tace Daddy ni wlh wajen anty jalilah zan kwana, baaba ladi , da lantana sukayi lallashin su ammn suka kie jie, Jalilah tace ohh iman dina da Affan dina, kunsan me sukace A'ah, tace kada kudamu kuatapie gidah kunga gobe akwae skull, zanxo ran Wednesday na kwana wajenku yeyyyy, anty promise tace promise🤝 sukayi hugging dinta tai masu 💋, fareeda tace su iman da Affan na anty jalilah, iman tace anty fareeda harda kie zaki kwana gidanmu ko tace eh, su baaba ladi dai sai murmushi suke, jalilah tace ina wasila, da mardiya baaba lantana tace suna ciki, tau ina gaidasu, " baaba ladi tace bazaki shiga ku gaisa ba 'tace baaba pita zamuyi zamuje gidan anty Rahma nabar yaya Mahmud waje yana jirana, sukace tau shikenan jalilah sae kundawo Allah ya tsare hanya tace Amin, ant sauda da yaya munnir sukayi masu saida sape suka kama hangar zuwa gidansu , suna pitowa yaya Mahmud yace muje na ajieku ko kuwa sukace tau suka shiga mota , suna tafiya Affan sai hira yakeyi da jalilah, tapia me Dan nisa sukayi a cikin gidan suka kaisu part dinsu sukayi masu saida sape, suna zuwa first gate, aka bude masu gate haka suka dinga tafiya har suka kai last gate, suka kama hangar ,zuwa MALALI Qtrs , gidan anty Rahma suna tafie suna fira , jalilah tace yaya idan mundawo inaso ice-cream "fareeda tace tau sarkin son ice-cream, ya Mahmud yace fareeda ae jalilah idan kam ice-cream nie batada sauqee ita dai murmushi kawae tayi. Suna cikin fira wayan fareeda tai ringing tana dubawa taga ya Abdoul-jalil yake kiranta, ta dauka tace ya Abdoul-jalil ina wunie ya kke ya skull, yaushe zaka dawo yace lapia qlw ya gidah, ya mummies da daddy's tace Ya Alhmdllh, " yace fareeda na kira mumy bata dauka ba , lapiya kuwa tace ya lapia qlw, bata dae kusa ga wayanta ne, yace tau kijie ki kaimata tace ya bana gidah yace kina ina tace nadan fita yace kinsan fareeda banason yawa ko, "ya ba yawo banie jalilah tazo shine zan rakata muje gidan sis dinta ant rahma, yace ohk tau ammn kada kuyi dare ,tau cwt yayana yaushe zaka dawo ne na matsu kadawo yayi murmushi fareeda very soon insha Allah, tau Allah ya nunamuna yace Amin, sukayi sallama... ✍🏼 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣0⃣ Hafsart Hassan (HH) Sun kama hanyar dawowa zuwa gida, jalilah tace ya pls muje asawo ice cream, fareeda tace BFF yanzun fa muka gama shan ice cream, eh wlh naji inason sha, Mahmud yace tau sarkin kwadayin ice cream, eh ni dai naji, suna tafiya suna fira, har suka tsaya wanie shago suka shiga suka tsayo ice cream , fareeda ma tadauka, jalilah tace oh me zakiyi dashi yanzun fa muka gama sha, hmm abunda zakiyi dashi, shi zanyi dashi, au ashie dama bani ka daice sarkin kwadayin ice cream ba, fareeda tace eh mana, suka sakarwa juna murmushi, bara nadau karwa su anty's dinmu nasan zasu sha, fareeda tace sosai ma kuwa, suka tsaya harda popcorn, da Pringle's, suna gamawa suka kama hanyar zuwa gida, suna kaiwa, Mahmud yayi honoured gate man din first gate ya budemasu , sukace gaba da tafiya, har suka kai 3rd gate, ya Mahmud yayi parking, a parking space, suka kwaso kayan dasuka sawo, fareeda tace bara nakira, habeeba naji suna ina , idan suna part dinmu, mu wuce chan, idan kuma suna parlour muje chan, jalilah tace namasan suna parlour tunda yau weekend, kuma kinga duk ran weekend a chan kke wuni har dare, eh hakane pah tau muje chan, suna tafiya suna fira, har suka isa part din, sukayi sallma , habebah tace en tafiya har kundawo "jalilah tace eh sis habeeba, mundawo tau barkan Ku dazuwa suka amsa da yawwa, ant maryam tace ina tsaraba jalilah, tace anty ga tsaraba suka bajie kayan da suka tsawo, xarah tace wooh jalilah kun kyauta kaman kunsan inason cin Pringle's kamin na kwanta, tace sis xarah ga yanan sai kin kushi, godia nake sis jalilah, ya kamal yace zan sha ice cream, ya Ahmad yace jalilah ina nawa, fareeda tace ina zuwa ta buda kayan , ta shiga kitchen ta dauko tire ta zuba ice cream, popcorn da Pringle's ta kaiwa yannenta ta ajie masa, ya Ahmad yace yawwa fareeda sannu , tadai yi murmushi, ta zube sauran a tsakiyar su , suka dinga shan ice cream da popcorn, jalilah tace anty rash naga bakici kmae ba, nasan kina son Pringle's na onion da Arish, eh hakane ammn yau banajin cin shi, haka suka dinga shan ice cream dinsu suna fira da 'yan uwansu, suna cikin fira jalilah tace BFF ina zuwa ina zakie zanje part din mumy ne tau muje na raka kie ko kuwa , eh ammn ina kke ajieman jakana, fareeda tace na kaita part dinmu inda muke kwana, ammn BFF me zakiyi da ita, zan baewa su mummy's tsaraban su, fareeda tace BFF kibari sai da sape kinji ko tace tau shikenan, rasheeda tace 10 tayi pah zanje na kwanta , mustapha yace , rash tun yanzun eh , ya , bacci zanyi kma naga nan anata haya niya , au firan da mukeyi itace hayaniya tace eh mana rash bakida sauqee , tace tau nidae sai da sapen ku , sadiya da Asiya sukace anty rash muje muma bacci muke jie, ya Ahmad yace yau naga kunyi saurin shiga bacci ko dai wanie Abu ya faru ba kmae yaya, ku dae sukace Allah yaya, yace tau Allah ya tadamu lafiya sukace Amin, suna fita rash tace yarinya sai baka'in kicihi "wai ant rash ga Pringle's mtsww sadiya, tace wlh anty rash sai jalilah taga abubuwa cikin gidan ga , rash tace kubarta dani zanmata hankali , sai tayi bayani da harshen larabci, asiya tace hmm anty rash shiyasa nake son kie ynzn meyi first plan, tace no not now abarie tai 2weks sannan afara gasa mata aya ko kuwa ya kunka ce eh hakane anty hakane ma yayi dai, sukayi murmushin mugunta, suka tafa hannu yieeee, haka suka wuce sukabar 'yan uwansu sunata firan su gwanin ban sha'awa, ya Ahmad yace ina zuwa "jalilah tace ina zaka ya, zan had a coffee ne, bara na hadama no kibarshi, fareeda tace BFF ni zanhadawa ya Ahmad coffee dib " jalilah tai murmushi cikin ranta tace hmm ya Ahmad da fareeda kenan, "fareeda tace murmushin me kkeyi ba kmae, Nima zandawa ya Mahmud ne da sauran yannenmu , tau muje suka shiga kitchen suka gama hada coffee , suka kawowa yannensu suka sha bayan sun gama ya Ahmad yace ya kamata kowa yajie part dinsa ya kwnata, mustpaha yace hakane yaya suka fito part din ya Ahmad, ya kullesa sanna kowa ya nupie part dinsa. Fareeda, jalilah habeebah, xarah part dinsu daya sbd sune kanana a gidan, ammn ko wacce da dakinta acikin part din, Anty rash, anty sadiya, anty Asiya part dinsu daya sbd sune manya gasu fareeda. A bangaren maza kuwa part dinsu game yake sbd duk Wanda yayi Aure acikin su, a cikin gidan yake zama , kamar yanda ya munnir, da ant sauda suke zama cikin gidan, Ya Ahmad yace Mahmud bismillah muje ciki suka shiga bangaren ya Ahmad, ya bashi inda zai kwanta yayi masa godia yace haba Mahmud sai kace wani bako yace , eh bakon nie sukayi dariya a tare sanna sukai sai da safe, A bangaren su rash suna shiga part dinsu parlour suka zauna sunata shirya yanda zasu dinga yiwa jalilah sharri da wulaqanci, A bangarensu fareeda, jalilah, xarah, habeeba sai fira sukeyi da junan su , daga bisani sukayi sallama ko wacce ta shige daki... ✍🏼 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣1⃣ Hafsart Hassan (HH💄) Asuba nayi, su daddy's suka nupie masallaci wajen yin sallah tareda 'ya'yansu, bangaren su mummy's ma haka da sauran matan gidan suka tashi domin suyi sallah, dabi'ar gidan ne kowa sai yayi sallar Asuba a cikin jam'i idan kuwa mutum bae yiba sai idan bayada lapiya ko wata lalura ta sameshi, fareeda, da jalilah suna gama sallah fareeda tace BFF ina zuwa tace tau, jalilah ta dauko Qur'an dinta ta buda tayi sumun biyu, ta rupe tana gamawa , ta fito suka gaesa da sis xarah da habeeba, zata fita suka ce ina zataje , zanje kitchen ne na tama su baaba da aeki tau kindawo a hadamuna delicious fah tace, angama sisters, sukayi murmushi gaba daya, sannan ta nupie part din da main kitchen dinsu yake, inda suke hada breakfast, tana zuwa ta, tararda su baaba ladi da lantna, wasila da mardiya sunata aekin hada breakfast, tana shigowa tace ina kwananku , lafiya qlw jalilah har kin tashi tunda wuri haka, eh baaba ladi, daman nazo na tayako aeki "baaba lantana tace Jalilah halin yana nan duk kkezo hutu garin ga, sae kin tayamu aeki , kibarshi kawae tace A'ah baaba ni dae zanyi, sukayi murmushi tau zo kiyi , ta shigo ta reka masu aeki , sunayi suna fira da wasila da mardiya, baaba ladi tacewa baaba lantana " yarinyar nan jalilah tanada hankali, ga hakuri, gashi bata dauki duniya a bakin kmai ba, "baaba lantana " tace ae haka akeso mutum kullum ya kasance , ammn kinga rash, sadiya , Asiya basuda mutunci musamman rash, " baaba ladi tace ae nie idan naga yarinyan nan rasheeda gaba har faduwa yake baaba lantana tace, ke ko nie Allah dai ya sauwaka Amin, haka suka dinga firan su , suna aekin hada breakfast , Bangaren su daddy's da 'yayansu sundawo cikin gida kowa ya nupie part, dinsa, baaba ladi dasu jalilah bayan sun gama hada breakfast , sai ga fareeda tace ina kwananku baaba suka amsa lafiya kalau fareeda, suka gaisa da wasila da mardiya, "fareeda tace oh baaba lantana aeda kin kirani na hadamaki , tace kee fareeda ae baki'iya ba lalala baaba ladi kinje abunda baaba lantana tace ko, wae ban'iya abinci , jalilah da sai murmushi takie tace A'ah fa baaba kawata ta'iya abinci ku fa abinci in daa kunka 'iya mu kma abincin en zamani ko kuwa kawas haka kuwa suka tafa suna dariya, fareeda tace BFF tun dazun nake Neman kie nama zata kina part din kakus , no inana ina tama su baaba aeki, ammn ae da mun gama breakfast chan nayi musha hira , da kakus dina , harda nima , su baaba lantana sukace harda muma, zamuje wajen Hajia mu tayata hira ko kuwa, tau shikenan, sai mun hade a chan, kun gama koda saura, mungama , zubewa kawai ya rage, fareeda tace tau bara na dauko kolulin su daddy's dinmu , jalilah, tace ni kuma zan dauko na kakus, da dana yannenmu, su baaba da wasila da mardiya sai murmushi suke sbd su dai, kawancen fareeda da jalilah yana burgesu, Fareeda ta dauko kolulin daddy's dinsu aka fara zuba pepper chicken, ga farfesun kidney, da liver , abubuwa dai na kwalama sai Wanda jalilah ta hadama su daddy's dinsu tai masu Arish da nama ta hada waje daya ta tasaka tarugu da tattasai, ta suya masu, tai masu lemon water melon, sbd tasan mummy's dinsu suna matakur son kankana, fareeda tace Allah sarki BFF inda kin kirani na tayaku kunsh aeki hmm kaji BFF sai kace wanie aeki ne me yawa ni banjin wahalar aeki pah, hmmm tayi kyau, fareeda tace ae kuwa mijin ki zaisha kayan dadi kai kawata bakijin kunya ta hmmm tau nayi shiru su baaba sukace Allah ya nunamuna Auren ku , fareeda tace Amin "jalilah tace 7 pah tayi ya kamata muje kai abinci, " fareeda da jalilah suka dauke kululin so daddy's dinsu Dana kakansu Dana yannen su, jalilah tace zanje part din kaka , BFF sae kije part dinsu mummy's, da daddy's, wasila kma sukai namu parlour dinmu. Jalilah ta nupie bangaren kaka , tana shiga tai sallama , kaka tace bazan amsa ba tunda , yanzun kinbar zuwa wajena , kakus ni, na'isa , kakus tace eh mana, tun jia kinka xo ammn baki liqo part dina ba sae ynzn yi hakuri kakus dina ta kaina kinsan jia na gaji kma munje gidan Anty rahma shiyasa , ni da zanyi kusan hutun shekara daya , anan, ae sai kin gajie dani kakata ta kaina, kaka, tayi murmushi jalilah kenan, kin taba ganin inda kaka ta gajie da jikanta, bazan taba gajiya dake ba nasani kakata, tau ynzn zanje nayi wanka, idan na shirya zanxo munsha fira tau jikalle na , ammn ina kawar takie fareeda, tayi part dinsu mummy's ta kai masu breakfast, tau jalilah sae kindawo, Bangaren fareeda kuwa tana shiga part dinsu daddy's , kai tsaye dining area ta wuce ta fara jera kayan breakfast, sannan ta aje kayan hadin tea, ta wuce part dinsu domin tayi wanna. Bangaren wasila tana shiga part din da 'yayan gidan suke zama waton parlour , sai da gabanta ya fadie kasancewar ganin rasheda datai zaune a saman kujera tana karkada kafa, ta zube kasa ina kwana anty rasheda, rasheda ta kalleta tace Dan ubanki , sae kin kira suna na anty kawae zakice , Allah ya baki hakuri ina kwana Anty lapiya , ya akai yau kuka dadi Baku gama hada breakfast ba, anty aeki mukayi da yawa yau , ubanwa yasa kuyi aekin me yawa tun daxun sai yunwa nakeji, anty jalilah ce ta tsaya hadama su Alhaji da su Hajiya wanie kalan abinci, rasheda tayi tsaki mtswww, OK tai ki aje abinci a dining area ta tashi tace tau nagode tane tafiya kamar zata fadie, rasheda tace ke wace irin dabba ce, kiyi tafiya a hankali mana, ta fada cikin tsawa, tace tau, tana kaiwa dining area, ta jera kayan ta fito, tana fitowa tace wai! Wannan mata ta cika masifa da fada ta kama hanyar komawa par dinsu. ✍🏼 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣2⃣ Hafsart Hassan (HH💄) Tana shiga part, dinsu a firgece, baaba ladi tace lafiya wasila kinka shigo a yamuce , tace Abincin da na tafie kaiwa , ina shiga parlour na tararda sarkin masifa, baaba ladi tace wa kenan, baaba lantana tace wa ko in banda rasheda, baaba ladi tace me taimaki, ta kwashie abunda ya faru ta fadamasu, sukace tayi hakuri daman haka halin, rasheda yake ba mutunci gareta ba, ta zauna suka fara cin abincin su, Bangaren su yannen su, sun shirya tsaf ko wannie ya sha wanka a cikin su, suka fito suka nupie part din kakarsu domin su gaisheta, suna fitowa suka gaisa da junan su , sannan suka kama hanya, ya Ahmad yace Mahmud muje ko suka wuce, haka a wajen su 'mahaifansu ko wannie ya shirya zai je part din mahaifiyar su domin su gaishe da mahaifiyar tasu Alhaji Ibrahim shine babba a gida sannan, Alhjia umar, Alhaji , haladu, Alhaji yusuf, Alhaji, bashar, ko wannie su ya fito daga part dinsa inda suna kawowa part din mahaifiyar tasu suka hade da juna inda su Alhaji, umar, halau, yusuf da Alhjaji bashar suka gaishe da yayan nasu waton Alhaji Ibrahim, ya amsa suka gaisa sannan, suka shiga dakin mahaifiyar tasu, sukayi sallma ta amsa cikin farin ciki suka durkusa har kasa suna gaisheta ina kwana inna ta amsa da lafiya kalau 'ya'yana kun tashi lafiya sukace lafiya qlw, Alhaji bashar yace inna, ya naga baki fara cin abincin ba tace , zance ina Dan hutawa ne, yace tau yayi, zasu tashi tace wai nie kuwa yaushe yaron zae dawo Abdoul-jalil naga har yznn Alhaji umar yace nan da satu biyu inna , insha Allah tace tau Allah ya nuna muna ya dawomana dashi lafiya suka amsa da Amin, sannan sukai mata sallma suka kama hanyar zuwa part dinda suke zama, suke kma cin abinci ciki , suna wucewa sai ga sarakan inna matan diyan ta , su mummy's kenan suka shiga suka gaishe da ita sannan tace Abdoul-jalil ya kusa dawowa haka umaru yace suka amsa da eh tace Allah ya nuna muna, bayan sun gama gaisawa kai tasye su mummy's suka wuce part dinda maza jensu suke , inda suke huduwa suna fira da cin abinci, suna shiga sukayi sallama suka kara gaisawa da maza jensu , suka fara yin breakfast, Bangaren su 'ya'yan gidan kuwa haka suka tapie suka gaisa da kakar su ,sannan suka wuce part din , mahaifan su, suka gaishe su, sannan suka wuce part din su, inda suke haduwa suna fira da kma cin abinci , kwa yaja kuje ransa ya , zauna suka fara breakfast, ya sahal yace woow yau kma an hada muna kwalma sosai, fareeda ta kalla jalilah suka sakar wa juna murmushi, yannen su sai sunti suke zubawa, xarah da habeeba sukace aekin sis jalilah ne, ya zaid yace uhmm kanwata kin kyauta gaskia musamman juice dinka da kinka hada muna na water Melon , kankana ya Mahmud yace ae haka jalilah takie akwae son yien abinci kala-kala , tace nagode sosai yayyena suka hada baki mu keda godiya 'yar kanwar mu, sukace gaba da cin abincin su, rasheda tai tsaki cikin ranta tace hmm godiya ko zakiyi bayani yarinya, haka suka gama cin abincin su , sannan ya Mahmud yace zaeji ya ma su daddy's da mummy's bankwana haka kuwa akayi ya masu bankwana da sauran mutanen gida jalilah, Ahmad, da fareeda suka raka shi , yace ya kamata yama su munnir, da saudah bankwana Ahmad yace hakne Ammn bana tunanin zaka iske munnir, gida nasan ya tafie kai su eman, da Affan makaranta kma daga chan office zaya sai dai muje wajen saudah , tau muje suka tafi part din saudah suna shiga tana saman dining tana breakfast suka gaisa, yace mata yau zai wuce, tace tun da safe haka , eh wlh taimasa fatan Allah ya kaishi lafiya, jalilah tace ant sauda kinyi kyau hmmm lalle yarinyar ga so kke nace kinyi kyau, ko tunda bance kinyi ba bara kice ni nayi, A'ah fa anty na , sauda tace Allah sis kinyi kyau , kina son kayan larabawa sosai tace, eh, ya Ahmad yace kuxo mutafi idan mundawo kuci gaba da firanku, suka fito suka raka Mahmud , gate man ya bude masa har ya kai last gate ya kma hanyar dawowa gida daga Kaduna , zuwa Gusau. Suna dawowa ya Mahmud yace zae wuce office dinsa jalilah kuma tacewa fareeda ta dauko mata jakanta zata raba masu tsaraba , jalilah tace tana part dinda muke kwana suka wuce chan, suka dauko jakan, fareeda ta bude jakan tace BFF wannan irin tsaraba haka, hmm! Kinji kie dai, tace wa dannan shadudin Nasu daddy's dine da takalma da Agogo, fareeda tace Allah sarki kin kyauta su daddy's sai sunji dadi, jalilah taji dadi a ranta sbd ta zata fareeda cewa zatai me su daddy's zasuyi da kaya , ashie ba haka zatace ba , sannan ta dauko laces mai matsifan kyau da ganin shi kasan babban Lace's nie da wasu bangulous masu matsifan kyau tace wannan nasu mummy's ne da gyale , sunyi kuwa kin'iya zabe kawata, tau ni ina nawa, bakida su kinma 'isa tace eh, tace wasa nake , ae na sani, haka dae ta nuna mata tsaraban tace kin kyauta yanzun muje wajen su mummy's nasan suna chan parlour din su, sai mukai masu tunda kinga su daddy's duk sun tafie office, idan sun dawo sai mukai masu, suka wuce part din da mummy's dinsu suke, sukayi sallama , mumy Ameena tace aminan juna an fito sukayi dariya sukace eh, suna cikin magana sai ga su rasheda, sadiya, Asiya, sun shigo , suka zauna parlour din fareeda tace daman mumy jalilah ce tai maku tasarba shine muka kawoma ku, mumy Ameenah tace Allah sarki jalilah harda tsaraba kma , fareeda ta ceri kayan ta basu, wooh ammn yayi kyau inji mumy rabi , gaskiya mun gode Allah ya maki Albarka, tace Amin, rasheda ta kalla su Asiya tace kinga wani sabon salo , eh anty , su mummy's suna cikin nuna jin dadinsu, jalilah a ranta tace oh nazata su mummy's bazasu amsa kayan ga ba sbd basu bukatar su, sai dae suba wanie ashie zasu so tayi murmushin jin dadi, sannan fareeda ta dauko nasu ta baewa su , rasheda, dasu Asiya, tana cikin basu sai ga su xarah, da habeeba suma ta basu nasu suka amsa suka mata godia , tace ba kmae sisters, anty rash tai tsaki tace ammn ke jalilah bakida hankali ko, haln munyi kama da wa danda suke Neman kyautar kaya, zaki wani zuwa kina bawa muatane kaya ,sai dai mu bada kaya ba dae abamu ba , Asiya tace wlh kuwa tai tsaki, mumy maimuna tace haba rasheda ina laifinta Dan ta kawomaku tsaraba, ae badan kun rasa ba tabaku kulawa ce da so da kaunar juna , bakisan kmai kudin mutum ba, kmae dukiyarsa yana, son Dan sa , ko Dan 'uwansa ya masa kyauta ba , kma ba wae don baya dashi ba sai ko yanada halin abun nan dadi zaeji, mu ae munada kayan ta bamu, muka amsa, muka nuna jin dadi mu, haba ku daina yin haka manah sukayi shiru sbd rasheda tana tsoron mumy maimuna, tace tau mungode suka kwashi kayan sukayi waje , suna fita mumy maimuna tabaiwa jalilah hakuri akan abunda su rasheda suka mata , tace mumy Allah ba kmae, suna ciki magana wayan mumy Ameena tai ringing tana dubawa taga mah son ta dauka cikin far'a suka gaisa tace yaushe zaka dawo yace mumy kin matsu nadawo ne, eh mana yace very soon zae dawo, suka gama gaisawa ya gaisa da sauran mummys dinsa sannna ya kashi wayan, mumy kahdeja tace fareeda shiga kitchen dauko min ruwa nahsa, jalilah tace mumy zanje wajen kaka , fareeda tace sai naxo , jalilah na fitowa tana tafiya zata part din kaka, Asiya na juyawa tace ant rash gata nan taxo sai da suka bari takawo kusa garesu ,rasheda ta fara yin magana, yanda jalilah zataje abunda za suce tace Asiya nifa bazan sa wadanga kayan da wannan yarinyar ta kawoba in banda tsabar iskanci, mu zata kawowa kaya, wannan lace din qaramin lace ne pah bayada tsada, Asiya tace wlh kuwa ant mu zubar dashi A'ah baza'a zubar ba,, inji rasheda daukoman Almakashi nan daman kuda suka fito sadiya ta dauko Almakashi, jalilah tana jinsu kuma tana hango su , rasheda ta barka ledan lace din tace rikaman Asiya , ta fara yanka laces dinnan ta yayyan keshi , haka duk tabi Lace's dinnan ta yanke su, sannan suka daddage agogon jalilah bata San sanda takie kuka ba , ta wuce da gudu , suna zuyawa suka ga ta wuce suka kyale- kyale da dariya kadan kenan yarinyar...... ✍🏼 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣3⃣ Hafsart Hassan (HH💄) Jalilah kuwa tana samun waje ta dan tsayah, tana nazari tace oh nie Allah na me naiwa su Anty rasheeda suka tsananine haka , Ammn ba kmai nasan wata rana sai labari , haka tayita tunani har takai part din kakaus, tana shiga tai sallama, ta, tatarda su baaba ladi da lantana dasu wasila sunata fira da kaka, ta zauna ta gaishe su, suka amsa , kaka tace Jalilah meke damunki , kakus me kke ganie naga kaman kina cikin damuwa , tayi murmushin karfin hali, tace Kakus ba abunda yake damuna , anya jalilah da taga alamun kaka zata matsa mata sai tace kanta yake ciwo, kaka tace ni dai nasan ba lafiya ba , tace kakus kenan, "kaka " tacewa mardiya ta shiga kuryan dakin ta akwae maganin ciwon kai ta daukowa jalilah, mardia ta shiga ta dauko maganin taba jalilah , tasha sannan ta dan kwanta, su baaba ladi sai sannu suke mata ita kuwa a ranta damuwarta tsanarda su Anty rasheeda suke mata ita take damunta, tana cikin tunani wayan ta tai ringing tana dubawa taga ya Mahmud, ta dauka tace ya, ya hanya yace bansani ba waton idan ban kira kiba, baki kirana ko , tace ya kayi hakuri ,yanzun nake son na kira ka, yace ammn ya naji muryan ki sai a hankali , yaya, banda lafiya kaina yake ciwo , kinsha magani eh nasha, tau ki kwanta, ki dan samu, huta Allah ya sawwaqa tace Amin, tai masa fatan Allah ya kaisa lafiya su kayi sallama , kakus sai sannu takewa jalilah, sai ga sallamar fareeda tana shigowa taga jalilah kwance tace BFF me ke damunki bakida lafiya, ne, kakus tace eh kanta ka ciwo kakus tasha magani, eh tasha tace Allah ya sawwaka ki danyi bacci , idan kke tashi kan zai daina ciwo sannan, ta zauna suka fara fira da kakus, dasu baaba ladi, suna fira suna yiwa Jalilah sannu , har bacci yayi awon gaba da ita, Bangaren su mummy's sai shirye shiryen akeyi akan walimar da za'a hada idan Abdoul-jalil ya dawo, Wanda Hajia khadeeja ce, ta bada wannan shawara , kuma duk suka aminta , Hajia rabi tace ammn idan su Alhaji sun dawo sai a nemie shawaran su, Hajia Adama tace hakane , ae nasan insha Allah zasu yadda haka suka yita tsara yanda walimar zata kasan ce. Bangaren su rasheeda sai shirya makircin su sukeyi na ganin sunma jalilah wulaqanci kala kala, rash, tace bara na kira ya Abdoul-jalil naji ya , ya kke ta kira shi kusan 5 miss call bai dauka ba , sai a na shida ya dauka , yana dauka tace ya, ina wunie sai ya danyi shiru sannan yace lafiya , cikin ranta tace wannan ya cika Jan aji tace hmmm! kira ka nai , na gaisheka yace ngd ki gaeda gida ya kashie waya, Asiya tace hmm kinyi kokari ,ni ya Abdoul-jalil ban cika son kiran saba kinsan ba wasa , akwae tsare gida , rasheeda tai murmushi, sadiya tace Anty murmushin me kkeyi tace idan , ya Abdoul-jalil ya dawo gidan ga akwae abubuwa nami kenan tace idan lokaci yayi zanfada maku, haka sukayita firan su . Bangaren Alhaji Ibrahim, yana cikin office dinsa , aka kira ga land line, security suka shaida masa cewa yayi bako , yace ya sunan sa , suka ce yace acemaka sunan sa alhaji Abdullahi ammn anfi sanin sa da Ado, Alhaji Ibrahim yayi murmushi yace a barshi ya shigo , Aka bar Alhaji Abdullahi, ya shiga cikin office din, Alhaji Ibrahim, yana shiga yace iro , iro Alhaji Ibrahim yace Ado mutanen mu suka, tafa suna dariya yace bismillah ga wuri nan ka zauna , Alhaji Ibrahim yace, Ado har ynzn baka manta da sunan da mukewa juna ba sanda muna yara ba, alhaji Abdullahi, yayi murmushi yace iro ae bazan manta ba haka suka dinga firan kurciyan su, suka sha fira, sannan , Alhaji Ibrahim yake fadamasa cewa dan sa Abdoul-jalil ya kusa dawowa, daga turai, ya kammala karatun sa na likitan cie, dan haka yana son a idar da gyara Asibitin, kanga yana dawowa da kwana biyu sai ayi bukin buda asibitin sannan, a dauka kwararrun ma'aekata, Ado yace hakane iro, haka suka yita fira yanda bukin zai kasan ce. Jalilah tasha baccin ta sai da akayi kiran sallaar azahar, kakus ta, tatada ita tace taje tayi sallah, bayan ta gama sallah ta dauki wayanta ta kira ya Mahmud, tace yaya ya gida ya akai kinka san na'isa gida tace yaya nasan kana gida , inajin kamshin gidan mu fah yace lalala , jalilah yau kinyi karya tace A'ah yaya ni bana karya sai da nafadi abunda ba'ayi ba , yace hmmm! kin ganki ko , yace tau ya jiki tace Alhmdllh na samu sauki, Allah ya sauwaka tace Amin, yaya ya gida ya mumy da daddy , suna , lafiya qlw Ina ma tareda su, tace tau kabasu wayan yace naki , ki kirasu mana tace pls yayana sannan ya mikawa mumy suka gaisa jalilah tace mumy nayi missing dinki Allah sarki nima nayi missing dinki , sannan daddy ya amsa wayan , yana amsa yace jalilanah tace Daddy na ina wuni ya gida lafiya kalau Jalilana , ya Kaduna Alhmdllh ya mutanen gidan , lafiya kalau , suka dan taba hira sannan. Sukai sallma, tana gama waya fareeda tace tashi muje muci abinci A'Ah nan zance wajen kakus , baaba ladi tace Jalilah ta, kakus tace kwarae ko, Jalilah tace kakus banson cin abinci yau kwado nakeso bula zance fareeda tace ohhh nima inaso , su baaba ma sukace zasu ce, haka mardiya da wasila , fareeda tace ammn ina bulan takie , Jalilah tace nazo da bulan , OK tau bara na dauko , fareeda ta dauka bulan suka hada suka zauna suna cie , Jalilah tace kakus , ko na kwada maki kanxo tunda bakison bula A'Ah Jalilah nagode abinci zance , haka suka yita fira, har mare ce ya fara su baaba ladi sukace zasu wuce su hada abincin dare, Jalilah tace muje na tayaku aeki, kakus tace A'ah ba inda zakije kin San bakida lafiya kakus naji sauke tau ba inda zaki , su baaba ma sukace ta zauna ta huta, suka wuce haka suka yita fira wajen kakus har dare yayi sannan sukayi sallama suka wuce part din su , suna shiga anty rash zaune tana kallo suka gaida ita, ta amsawa fareeda cikin sakin fuska , ta harare Jalilah, Jalilah tace zan kwnata BFF sai da safe, fareeda tace BFF kixo muyi fira dasu anty rash A'ah bacci zanyi, anty rash tace kyaleta manah tai ki kwanta , tai masu sai da sape ta shige daki, a ranta gwama haka , saboda harka da ant rash sai hakuri, haka tayita tuna ni har bacci ya dauke ta, fareeda sai fira sukeyi da junun sa , har suka gajie, rasheeda tace wa su Asiya ku tashi mu tafi part din mu, sukayi sallama da fareeda.. ✍🏼 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣5⃣ Hafsart Hassan (HH💄) INA MIKA GODIYA A GAREKU GROUP DIN ZAHRA M MAHMUD HAUSA NOVELS GROUP (FCBK) , INA GANIN COMMENTS DINKU, YANA KARA ENCOURAGING DINA, KUMA INA JIN DADI , NAGODE ALLAH YA BAR SO DA KAUNA, 😘😘 GODIYA A GAREKA HASSAN ATK TNX WIT UR SUPPORT 😘 QUEEN BILLY GUSAU, TNX WIT UR SUPPORT Hajia Hawwa tace "Don haka akwae walima taji da ganie, saboda haka aka kira ku don a shaida maku" ya Ahmad yace "Alhmdllh insha Allah za'ayi duk wani shirye shiryen daya dace" 'Yan uwansu suka ce "hakane" Hajia Adama tace Allah ya maku Albarka sukace "Amin" Fareeda tace "To bari muje mu fara shirye shiryen walimar" Hajia rabi tea murmushi Tace "sarkin zakwadie" Kea Fareeda ta langa6e tai smile tana kallon hajian tace "Uhmm mumy na matsu yaya ya dawo kinga dole nai zakwad'i" Mumy tai daria kad'an kapin tace "Ba fah daga dawowar sa yau gobe za'ayi walimar ba sai ranar Alhamis" Fareeda ta zaro ido tare dayin rau2 da ido alamar zatai kuka "Yayyo mumy pls ayi ran talata" Alhaji bashar yace "A'ah fareeda, kinga idan ya dawo yana buk'atar hutawa" Fareeda tace "Tau shikenan, haka suka yita tattaunawa kan yarda walimar zata kasan ce. Har tsawon wani lokaci. Ita dea jalilah iyakar nata murmushi.. *** Bayan sun koma d'aki. Jalilah da Fareeda na zaune. Jalilah na zaune kan gado tana rik'e da d'an k'aramin pillow. Fareeda na zaune kan abun gado. Duk inda rayuwar fareeda take tayi sanyi ta kuma ji dad'in dawowar da yaa Abdoul-jalil zayyi. 'Bangaren su yaa munnir, da saudah , mumy khadeeja ta sanar dasu gamida dawowar Abdoul-jalil sun nuna murnar sa , sannan suka ce , suna nan shigowa yau. "Anty rasheeda, tana dakin mumy Hawwa , " tace " mumy yau dadi nakeji sosai yaa Abdoul-jalil zai dawo, mumy Hawwa tai murmushi, "tace rasheeda kenan, tau me kke shiryawa yayan naki. " mumy abubuwa da dama zamu shirya masa" sai dai akwai abunda yake damuna , mumy Hawwa tace me kenan, banson shegiyar yarinyar ga idan yaa Abdoul-jalil ya dawo ta hada masa abubuwa kamar yanda takewa sauran 'ya'yan gidan ga. Mumy Hawwa tai murmushi "tace 'yata kenan kwantar da hankalin ki, idan ma jalilah tayi , kinsan halin Abdoul-jalil baya son shishige , idan tace zata masa kaihi zai mata wulakanci a cikin gidan ga ko a gaban ku ne, Woww hakane mumy kinsan bana son jalilah dinga ko kadan, mumy Hawwa tace ni kai na ba sonta nakai ba , ki kwantar da hankalin ki , idan ma zataiwa Abdoul-jalil shishige, akwai plans da yawa ,wadan da zamuyi , Allah ko mumy sosai ma , anty rasheeda tai dariyan mugunta haka suka yita shirya abubuwa. 'Bangaren mumy Adama, tana zaune part din ta, sai ga fareeda da jalilah , su kai sallama ta amsa, " tace 'yan matan mumy sannun ku suka ce yawwa mumyn mu ,tau murmushi tace, nasan akwai magana a bakin ku, fareeda tace mumy daman akan magnar dawowar yaa Abdoul-jalil ne. Shine nace inaso muyi masa abinci idan zai dawo mu hada masa delicious, mumy Adama tai murmushi, tace tau wannan ai ba kmai bane, mumy na rufe baki sai ga rasheeda, asiya, da sadia, suka shigo cikin parlour, Suka gaisa da mumy sannan suka zauna, "mumy tace tau sai me kma, fareeda tace shikenan mumy, " mumy tace jalilah kinyi shiru, "jalilah tai murmushi tace" mumy daman wannan maganar ce kma BFF ta fadamaki, Anty rasheeda tace fareeda meke faruwa, " mumy tace suna so ne idan Abdoul-jalil ya dawo gobe su hada masa abinci, "anty rasheeda tace Sam hakan bazata faru ba ni zan hada masa abunda zai ce , suna cikin magana sai sa Anty sauda, tace ni dai zan hadawa yaa Abdoul-jalil abunda zai ce ko kun manta kafin nayi Aure , yafi son cin abinci na. Anty rasheeda tace Wannan daban , Anty sauda , kinga yanzun idan ya dawo daga London bazai kuma ba fa gaskiya ni zanmasa, Anty sauda tai murmushi tace , rasheeda baki fah'iya abinci ba, banda indomie da ruwan zafi ba abunda kke 'iya taya zaki hadama yaa Abdoul-jalil abinci, Anty rasheeda tace zan dauko littaffan girke girke na zaba nae masa ciki. Mumy Adama tace ya 'is a hakan, tana cikin magana wayan ta tai ringing tana dubawa taga my son , ta dauka suka gaisa , take fadamasa ga kannen sa nan , sai rigima sukeyi ko wacce so takai ta hada masa abinci yace, mumy ki fadamasu , Abinci ki kawai zance , tai murmushi tace suna jinka ai ,sukayi sallama... Fareeda tace gaskiya banjo dadi ba naso nida BFF idan yaa Abdoul-jalil ya dawo mu masa abinci ammn anty rasheeda kince ke zakiyi tace kwarai, kuwa sadiya, asiya habeeba, da xarah suka ce hard a mu zamuyi wanie Abu, fareeda tace gaskiya A'ah mumy kinji su dai ko, ni da BFF muka fara requesting , don haka mu zamuyi. Mumy Adama dai tana sauraren su. Sai murmushi take , a zuciyan ta , tace Allah sarki Fulani family akwae hadin kai ga nuna soyayya ga 'yan uwa. Jalilah race BFF ki barshi anty saudah, da Anty rasheeda suyi masa pls , kinga ya nuna abinci mumy yakeson ci , don haka haba dayan mu, mubari mumy tai masa ko kuwa, anty saudah tace dadina kenan da kanwata akwai hankalin Anty rasheeda "race ke jalilah idan many a suna magana ki daina saka baki kinji ko, ta hada cikin tsawa, mumy Adama tace ya 'is a rasheeda mene haka, ai gaskiya ta fada tunda yace ne yake son nai masa abinci sai na masa , jalilah tanada gaskiya, anty rasheeda tace tau mumy, Mumy Adama tace Abdoul-jalil din nan ya dawo kenan ba kmae zaeyi ba , kunga idan ya dawo idan ma Kullum ko waccen ku abinci zata had a masa sau'dari ba matsla gab dayansu suka bushie da dariya.. ✍🏼 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣4⃣ Hafsart Hassan (HH💄) Da gari ya waye suka gabatar da , Al'adarsu, da sukeyi ko wace safiya, 'Bangaren jalilah tana kammala sallah tayi kitchen wajen su baaba ta rika masu aeki, tana zuwa tai sallma suka amsa , sannan suka gaisa da junan su, baaba ladi tace jalilah ya jikin Alhmdllh naji sauqe, baaba lantana ma taimata ya jiki "jalilah tace baaba na samu sauqee pah yanda nake jin jikina yanzun zan'iya aekin nan gaba daya, wasila da mardiya suka ce Ayya jalilah tayi dariya tace kwarai kuwa, zanma 'iya daukan ku, dake da wasila , gaba daya suka bushie da dariya, haka suka yita aekin su har suka gama ,sai ga fareeda tace BFF nayi fushi dake jalilah tace me naimaki , BFF kinsan na fadamaki cewa idan zaki xo, kitchen da safe hada breakfast ki fadamun muxo tare, shine kke xo ke kadai , jalilah ta kama kunnen ta tace am sorry BFF tuba nakeyi , ayiman afuwa naga kina gama sallah kke kma bacci shiyasa , Ammn kiyi hakuri , "fareeda "tai murmushi tace ai da kin tadani daga baccin haka kke ce ko eh, "jalilah tace ae kuwa gobe idan naga kina bacci ruwan sanyi zan zuba maki, uhmm BFF nasan ba zaki'iya bah,zan'iya mana , su baaba dasu wasila da mardiya sai murmushi, suke, " fareeda tace BFF yau me kke hada mana "jalilah tace 'buda kolulin, tana budewa taga, potatoes' doughnut, plantain pie, meat yamball, fareeda tace woow BFF gaskiya kunyi kokari, kma naga aekin yayi sauri yau " jalilah tace yau ina gama sallah Nazo nan, shiyasa, "fareeda tace hmm sarkin son girke , su baaba suka hada baki sukace ae haka akeso diya macce ta kasan ce ta 'iya Abinci kala-kala , fareeda tace hakane ai kuwa BFF zaki koyamun abinci " jalilah tace BFF kin fa 'iya, hmm! Eh ammn ae ban'iya hada wa dannan kayan dadi ba, "jalilah tayi murmushi tace tau an gama madam suka yi murmushi " baaba lantana tace fareeda baki buda juices din da muka hada ba, fareeda tace ko ka hada ko kawata ta hada, " mardiya tace ai harda mu tunda duk tare mukai aekin "fareeda tai dariya tace tau ai kun kyauta, bara na duba juices din, ta buda manyan Jock's dinda suke gaban ta, tana buda na farko taga , guava juice, na biyu melon juice wit milk, sai na uku kma Carrot's juice, " fareeda tace wooh gaskiya kun sha aiki , tace Amman ni kma banason Carrot's juice, "jalilah tace, kakus kawai naiwa Carrot's juice saboda kinsan karasa yanada amfani , anaso a dinga cinsa, yana kara lafiyar ido , sannan kakus tana son , karas sosai , don haka nayi shie , " fareeda tace ni bancika son hada juice da kai na ba sai naga kamar bazai dadi ba, "jalilah tace BFF yana dadi fa, " fareeda tace sai na sha sannnan , zan baki maki, "jalilah tace tau godiya nake, suka hada kayan inda " fareeda tace yau baaba sai kun rikamin kaya sun min yawa, su baaba suka rikawa "fareeda , " jalilah kuwa ta dauki na kakus, su mardiya da wasila suka dauke na 'ya'yan gidan. Fareeda dasu baaba suka kai part din su daddy's, inda fareeda ta jera kayan ta wuce part dinsu, Jalilah ma haka ta kaiwa kakus nata, kakus tace yau harda lemon karas akayi tace eh kaka saboda nasan kina son shi , shiyasa nai maki, kaka , tayi murmushi tace nagode jalilah Allah ya maki Albarka ya baki miji na kwarai tace Amin sannan ta wuce part din su, inda suke breakfast, Haka wajen su mardiya suka kai abincin a parlour inda 'ya'yan gidan suke cin abinci , suna zuwa bakin kofa wasila tace mardiya fara shiga, tace wa.. Ni tab ai sai dai mu shiga tare, Allah yasa wannan matar bata nan, haka suka shiga cikin parlour , jikin su yana rawa, sukayi sa'a koda suka shiga 'ya'yan gidan maza da mata suna zaune saman kujerun parlour dinsu fareeda kawai ne sai jalilah basa gurin, suka gaishe dasu , suka wuce dining area suka jera kayan , sanann suka wuce part dinsu, suna wucewa sai ga fareeda da jalilah suka hade bakin kofa , suka shiga tare , suna shiga suka gaisuwar da 'yan'uwansu, daga nan suka wuce dining area gaba dayan su , suka fara breakfast, 'Bangaren su daddy's da mummies, suna breakfast wayan Alhaji Ibrahim tayi ringing yana dubawa yaga mah son, ya dauka wayan Abdoul-jalil yace daddy ina kwana , ya amsa da lafiya haka dai suka gama gaisawa , sannan ya shaida masa cewa gobe zaidawo, Alhaji Ibrahim yayi murmushin jin dadi , yace Ammn kace sai nan da sati biyu zaka dawo , eh daddy daman nazata zan kai sati biyu sai naga duk na gama abunda nake , Alhaji Ibrahim yace tau Allah ya kaimu goben Lafiya yace Amin , yace ina gaida su mummies dinmu da daddy's dinmu, Alhaji Ibrahim yace suna jinka , yanzun haka muna tareda su, sukai sallama , sanann ya shaidawa , kanensa kan cewa gobe Abdoul-jalil zae dawo gaba dayan su sukayi murna sannna suka ce gaba da yin breakfast dinsu, 'Bangaren su fareeda da yannen su , suna breakfast sai sunti sukeyi , yaya zaid yace woow gaskiya abincin ga yayi dadi , juices din ga yamin dadi sosai , yaya kamal yace wlh kuwa sunyi dadi, haka suka dinga sunti, habeeba tace gaskiya juices din sunyi sweet, "fareeda tace aikin " jalilah ne, xarah, nabeelah, da sauran yannen su sukace gaskiya jalilah kinyi kokari kin 'iya abinci , yaya Ahmad yace ai jalilah ta 'iya girke ba wasa , haka suka yita yaba ta , xarah, habeeba , da nabeelah sukace jalilah zaki ko yamuna abinci da kalulin juices, masu dadi, fareeda tace harda nie, nabeelah tace ae fareeda kin fimu saboda mu fa bamayin girke ko kadan, "jalilah tace sis nabeelah yanada kyau 'diya macce ta 'iya abinci yanda amfani sosai, yaya Ahmad yace sosai ma kuwa , saboda mu maza mu nason mu Aure macce wadda ta'iya abinci, ya sahal yace , 'iya abinci ga 'diya macce yana kara mata darajata sanann mijin ta yana kara sonta, ya zaid yace idan kinka 'iya abinci mijin kie ko bata masa rai kinkai da yace abincin ki zai jie sanyi, " rasheeda tace ya 'is a haka haba , tun dazun sai yaba wanann yarinyar kuke yi ni a ganina diyan masu kudi basuyin abinci sbd ba 'en wahala banie , idan Ku ka, ga macce tana yin girke ba diyar masu kudi bace , a ganina mu bama bukatan 'iya girke munada kudi , idan munyi Aure masu aeki ,zamu dauka , don haka sister's dina Ku daina damuwa, mu diyan manya ne , masu hannu da shuni , itama jalilan inda gidan kudi ta fito ba zata bata lokacinta ba , tana wanie abinci Chan, mustafa yace, haba rasheeda wannan wanie irin wukakanci ne haka , yarinya tayi Abu ammn kina ci mata fuska haba , ya dinga mata fada, sosai, ya Ahmad zai yi magana jalilah ta girgiza masa kai , cikin ranta kuwa cewa tayi lalle wannan ant rasheeda , akwae aiki , Amman ba kmai wata rana sai labari, yayi shiru, wayan shi tai ringing yana dubawa ya ga mah dad , yana dauka , Alhaji umar yace ina son ganin ka yanzu da kai da 'yan 'uwanka ,Alhaji umar yace ina part dinmu inda muke cin abinci, yace tau daddy ga munan ,zuwa suna gama waya ya fadawa 'yan uwansa abunda yake faruwa, suka tashi suka nufi part din daddy's dinsu suna shiga suka kara gaida mahaifan su , sanann Alhaji umar ya fadamasu cewa , gobe Abdoul-jalil zai dawo , sukayi murna , sanann Hajia khadeeja tace don haka za'a hada walimar kammla karatun 'dan uwanku da kuma buda Asibiti ..... ✍🏼 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣7⃣ Hafsart Hassan (HH💄) Yinan rannan Fulani family haka suka zauna sunata hira da 'ya'yansu idan sun tashi sallar ce zata tadasu, abinci kuwa anyi kala - kala , Wanda mummies din su suka dinga hadawa , rannan su baaba ladi basuyi abinci ko daya ba, 'Yan uwa da Abokan arziki sai zuwa suke , suna taya shi, murna, Fareeda tace BFF ga yaa Abdoul-jalil dai yau kinganai, Jalilah tace eh, a zuciyanta tace ai kuwa ni naga wannan mai bakin rai, ba far'a. Anty rasheeda sai wani kaihi take yiwa yaa Abdoul-jalil . Haka Fulani family suka sha fira tareda mahaifan su , har dare yayi sanne sukai sallama ko wanne ya shiga part din sa. **** Gari na wayewa Kamar kullum kamar ko yaushe yanda Fulani family sukeyi da safe hakan ta faru. Jalilah tana gama sallah ta wuce kitchen domin ta, tama su baaba aiki, ta shiga kitchen suka gaisa cikin wasa da dariya , baaba lantana tace yau me za'a hada naga Abdoul-jalil ya dawo nasan yau abinci kala kala za'a had'a, emm bara na kira Kawata taxo muyi aikin tare, sbd koda na gama sallah bata dakin ta, inaga tayi dakin mumy Adama, Zata kira fareeda ga waya, sai Anty rasheeda, Asiya, da sadiya, Suka shigo cikin kitchen din, Anty rasheeda tace idan kinka kira fareeda me zatamaki halan ta fada cikin tsawa, Jalilah tace zamu taya su baaba aikin hada breakfast ne, Anty rasheeda tace to sarkin kaihi da kicihi, Anty Asiya da sadiya suka tafa hannu suna yeeyyy lallae yarinyar ga, akwae ashibanci suka tafa hannu suka kara kyale kyalewa da dariya Anty rasheeda tace ba aikin da zakiyi anana , fita kitchen dinga nace yanxo, drama Queen kinaso idan kin kai abinci ayita yabon kie ko, yanda 'ya'yan gidan ga keyi, ni ina mamakin ina kinka 'iya bakin kicihi. Dan haka ki wuce kibama mutane wuri ko baki jeba ne ta fada cikin tsawa, Jalilah bata ce kmai ba ta kama hanyar wucewa, zata fita wajen, Anty rasheeda tace ji mana tana juyowa , Anty rasheeda tace kixo ki dau wannan wayar take wa kke barma ita, taxo ta dauka wayan ta ta wuce. Anty rasheeda na juyawa suka hada ido da mardiya da wasila, Tace ubanwa ku ke harara , suka hada baki jikin su har yawa yakai , anty ba hararen ki mukai ba, Sannan suka gaishe da ita tace ba gaisuwar ku bane a gabana aiki nazo muyi abinci nakeso a hada naji da gani, Su baaba sukace wani iri , tace ku jira mana , tacewa Asiya ta dauko littapin nan na girke girke Asiya tace gashi , Sadiya tace Anty rasheeda mu yi Wanda zai burge kuwa tace hakane shiyasa nake kara son ku kannina sukai murmushi, Haka suka zaba abinci kala kala suka fara aikin tare da su baaba, wasila da mardiya. Jalilah tana fita kitchen din rayuwarta a bace, Allah sarki yanzun idan da gidan Baba na, nake ba Wanda zaimun wulakanci , me naiwa wadannan mutanen suka tsanan , oh saboda naxo gidan su, shiyasa suke man abunda suka ga dama, haka tai ta tunani, Wayan ta tai , ringing tana dubawa taga yaa Ahmad ta dauka suka gaisa , yace jalilah na'am yaya , inaso yau ki dafamin indomie da kwai, sannan ki hadamin lemo , Tace yaa wani iri , ko wannie kke hada , kanwata nasan me dadi zaki had'amin. Kinsan bakida saukee wajen Abinci tayi dariya, tace yaa kacika zolayah , to ai gaskiya na fada, tace tau shikenan, bara naje na fara aiki, Zata juya taje kitchen , ta tuna dasu Anty rasheeda suna chan, Anya zanje kuwa , nasan idan naje wulakanci zansha, yanzun ya xanyi Ganin nai jalilah ta nufi part din kakus Tana Shiga suka kara gaisawa da kakus, Jalilah tace kakus inaso na dafa indomie a kitchen din ki, Kaka tace , to idan zaki dafa sai kinfadamin , Jalilah tace eh mana, Kaka tayi dariya tace yau baki tama su lantana da ladi girke ne Jalilah tace eh , kakus zan dafawa yaa Ahmad indomie ne Kaka ta dai kalleta tace Ammn , ya akai yau bakison aiki a kitchen din da akeyin aiki. Jalilah tace ba kmai kakus dina yau nan nakeson girke, kinga kitchen din ki ba amfani akeyi dashi ba ,shiyasa nace yau nan zanyi, ta shige kitchen , sabida taga alamun kaka nason gano damuwar ta, Kaka a zuciyanta tace , jalilah kenan duk yanda kkeso ki buye damuwarki ina ganiewa B'angaren su anty rasheeda sai aiki sukeyi da su ,baaba ladi, Haka suka gama , suka rarraba abinci , suka kai ko wanne a part din da ake kaiwa kamar yanda aka saba, **** Su daddy's da mummies , suna cin abinci suna fira yanda walimar zata kasan ce gobe, Mumy Rabi tace , Ana gama walimar , zuwa 4 sai aje a buda Asibitin ko, Mumy khadeeja tace , eh hakan ma yayi, Haka su mummies da daddy's suka yita , tattauna yanda bukin zai kasan ce, 'Bangaren 'ya'yan gidan suna zaune a dining table zasu fara breakfast, yaa Ahmad yace ina jalilah fareeda , Fareeda tace yaa tunda safe da muka rabu banganta ba, na ta kiran wayan ta bata dauka, bah, yace tau shikenan nasan tana nan zuwa. Anty rasheeda tace nima banga yaa Abdoul-jalil ba Kamal yace yana nan zuwa shima, suna tsakar magana sai ga yaa Abdoul-jalil yaxo yaja kujera ya zauna, Suka fara cin abinci, ko wa yana cin abinci banda yaa Ahmad, Yaa Abdoul-jalil "yace Ahmad bazaka ce abinci ba yace zance ina jiran jalilah taxo ne, Abdoul-jalil yaji ranshi ya bace , saboda kiran sunan jalilah da akai, yace sai ka jira wata yarinya zaka ce abinci, sbd me Yaa Ahmad yace nace ta had'amin wani Abu shi nakeson ci yau, yace tau shikenan. Fareeda tace yaa Ahmad nasan tana nan zuwa yanzun, 'Bangaren jalilah sai sauri ta kai taje, tana 'is a tai sallama ta shiga ta kara gaishe da su duk sunksa Amsa, banda Abdoul-jalil shine kawai bai amsa ba. Yaa Ahmad yace naga kin dadi ,kayi hakuri yaya ta aje kululin gaban yaa Ahmad, ta dauko plate ta zuba masa indomie din , ga Arish ga kunun aya, Ya Ahmad yace woow kamar kinsan ina son kunun aya nagode kanwata kinji ko Yaya ka daina mani godiya ni kanwar kace idan ka sani aiki dole zanmaka. Ya Ahmad yayi murmushi sannan ya fara cin abincin Jalilah taja kujera zata zauna Sam bata lura da yaa Abdoul-jalil ba , ta taka masa kafa da takalminta masu tsine , yay wata irin kara , ya tashi tsaye , bakida hankali ne ,baki 'iya tafiya cikin natsuwa ne, ji yanda kke takani da takalmanki, Anty rasheeda tace ke jalilah wannan wani irin iskanci ne zaki taka yaa Abdoul-jalil waye ke, halan , na lura kina takaran iskanci fah to wallahi bazan daukar maki iskanci ba, Fareeda tace haba yaa Abdoul-jalil da anty rasheeda ku mata uzuri kuskure nie tayi, ko wani 'Dan Adam yana kuskure, Asiya da sadiya sukace ke fareeda yi muna shiru , ita mahaukaciya ce , halan , taya za'ayi kina tafiya ba ki kallon gabanki , wannan ai sai jaa ki kawai yake irin wannan tafiyar, Jalilah batasan sanda kwalla ta cika mata ido ba, Tace yaa Abdoul-jalil don Allah kayi hakuri. Yaa Ahmad yace ke rasheeda bakida mutunci , ko Anty rasheeda tace yaa Ahmad dole kace banda mutunci saboda wannan yarinyar, zai yi magana jalilah tace yaa , don Allah ka kyaleta, Yaa mustapha yace yanzun dai kowa yayi hakuri , Fareeda tace BFF xo kice Abinci. Anty rasheeda tace ki zagayo saboda kada ki kara takan yaa Abdoul-jalil, Jalilah ta zagayo ta zauna ta kasa cin Abinci tana zuya cokali tana tuna irin magan ganun da , yaa Abdoul-jalil da su Anty rasheeda suka fadamata . Yaya Ahmad yace , kanwata kce Abinci ko kinji. Spoon biyu zuwa hudu tai , ta , tashi ,zata wuce , Yaa zaid yace ina zakije jalilah tace zanje na kwanta ne , kaina ciwo ya kai Yaa Ahmad yace , kixo sai kin kushi , tace yaa na kushi, Baki kushi ba kam cewar fareeda, Jalilah tace Allah na kushi, Anty rasheeda tace barta ta wuce manah . Yaa Ahmad , muje nabaki maganin ciwon kai, Tace yaa kabarshi har ka gama cin abinci pls , yace tau shikenan, tana fita, Sahal yace , rasheeda abunda ki kaiwa jalilah baki kyautawa ko kadan , me taimaki ne, Anty rasheeda tace ba aunda tamin ita ba kaga abunda taiwa yaa Abdoul-jalil banie, Yace inaji baki taiwa ba gaskiya ki daina mata hakan , yarinyar ga tana baki respect dinki, idan kinka ce gaba da mata haka , girman ke zai zube, tace naji Xarah, nabeelah, fareeda, su kace hakane Anty rasheeda, jalilah ta Nada mutunci , pls ki daina mata haka, tace,naji. Haka jalilah ta fita part din , ta wuce part din da suke kwana , ta Shiga dakin ta , ta rufe kofa ,ta fa da , saman gado ta fashi da kuka, yau ni jalilah ake cewa jaa ka , yau ni ake wa wulakanci , shiyasa bana son zuwa garin nana nai Hutu mai tsawo, ta fashi da kuka tana tuna Asalin zumuntar ta da FULANI FAMILY.. WAIWAYE ASALIN LABARI... ✍🏼 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 1⃣6⃣ Hafsart Hassan (HH💄) Washe gari, Kamar kullum , Fulani family suka gabatar da Al'adar su wadda suka saba a ko wace sahiya. 'Bangaren Alhaji Ibrahim, yana zaune da Hajiya Adama suna fira, wayan shi tai ringing, yana dubawa yaga my son, ya dauka suka gaisa . Abdoul-jalil yace daddy yanzun na sauka a airport , Alhaji Ibrahim yace what!! Kasan me kke fada kuwa. Abdoul-jalil yace eh daddy, Alhaji Ibrahim yace ya akai hakan ta faru, Abdoul-jalil yace daddy daman inaso nai surprising dinku ne , Alhaji Ibrahim yayi murmushi. Abdoul-jalil yace daddy yanzun na sauka a airport din Abuja, zan hau flight nazo kd , daddy ya ce Allah ya kawo ka lafiya ya tsare hanya, Amin. Mumy Adama tace Alhaji naji kuna magana halan ya dawo . Eh ya dawo yanzun ya sauka a airport na Abuja, mumy Adama tace Alhmdllh ammn ya kai haka Alhaji Ibrahim yace cewa yayi surprising dinmu yayi, Mumy Adama tayi murmushi, "tace ai kuwa yayi surprising dinmu . Alhaji Ibrahim ya kira kannen sa, yace , su hadu a main parlor, sannan yace suxo harda matan su . *** Suna isa cikin parlor Suka gaisa da junan su. Alhaji haladu yace yaya meke faruwa wannan kira tunda safe hankalina ya tashi. Alhaji bashar yace wlh kuwa Allah dai yasa lafiya, Alhaji Ibrahim, yayi murmushi yace ku kwantar da hankalin ku, 'danku ne zai dawo yau, yanzun haka ya sauka a airport na Abuja , shine yace , daman ya nason yayi surprising dinmu ne shiyasa na kira ku na shaida maku. Alhaji Yusuf yace masha Allah , sai a fadawa yaran ga naga tun jiya su keta shirye shiryen dawowar sa, Alhaji umar yace hakane, bara na kira Ahmad ya fadawa 'yan'uwansa, ya kira Ahmad yace suxo yanzun shida 'yan 'uwansa, a parlor , " Ahmad yace tau daddy insha Allah ga munan zuwa, Hajia Hawwa ta kira Rasheeda tace ta fadawa 'yan uwanta suxo ana Neman su a parlor yanzun, *** 'Ya'yan gidan gaba dayan su suna zaune a kasan carpet, suna jiran suje kiran da maihafan nasu suke masu tunda safe. Alhaji Ibrahim yace daman Abunda yasa muka nemi ku a nan wajen shine, Abdoul-jalil ya dawo yanzun haka ya sauka a airport na Abuja. Gaba dayan su, sukai murmushi, Ya Ahmad yace daddy zanje na dauko shi yanzun , Anty rasheeda tace zanje nima, gaba dayan su suka ce zasu je jalilah kawai ce bata ce zataje ba, Mumy kahdeja tace A'ah fa sai dai wasu su tafie saboda muma zamuje daukan sa , idan kunka je gaba daya wa za'abari a gida, Jalilah tace mumy nie Zan zauna zanje part din kaka na tayata hira. Alhaji Ibrahim yayi murmushin jin dadi yace tau shikenan. Kuna 'iya tafiya. Kamar kullum , yanda suke hada breakfast hakan ta faru. Su daddy's dinsu suna zaune suna cin abinci . Alhaji umar ya kira Abdoul-jalil yace ,ka taso daga Abujan ne yace A'ah daddy idan na taso zan kira sai a xo dau kana yace tau shikenan. 'Ya'yan gidan suna zaune suna breakfast sai hira sukeyi , Anty rasheeda tace yau ina cikin far in ciki yaa Abdoul-jalil zai dawo, xarah , nabeelah, habeeba, dasu Asiya suka ce mu ma yau muna cikin farin ciki , haka suka yita nuna farin cikin su. Jalilah tace zan wuce part din kaka , Fareeda tace BFF tunda wuri haka kin koshi kuwa , Eh na kushi BFF , Fareeda tace tau shikenan muna gaida kaka , muna nan idan muka gaba breakfast nan zamu zauna har yaa Abdoul-jalil ya sauka a airport sai muje dauko sa, Jalilah tace tau shikenan sai kundawo. Ya Ahmad yace jalilah ta kaka ta dai yi murmushi ta wuce. *** Tana shiga part din kaka ta iske su baaba ladi da lantana, su nata hiran su, tai sallama ta gaishe dasu, sannan ta zauna. Kaka tace jalilah bazaki je dauko Abdoul-jalil din ba, Jalilah tace kakus gaba daya gidan zasu je, shiyasa nace ni bara na zauna naxo part dinki musha hira. Kaka tace kin kyau ta kuwa, haka suka yita firan su gwanin ban sha'awa, Kaka tace jalilah inaso ki hadamun lemon nan , na karas inaso na sha shi. Jalilah tace tau kakus. Wasila tace , ko naxo na rika maki aekin ne .A'ah zauna kusha firan ku aikin ba yada yawa. Jalilah ta wuce kitchen , ta fara aiki, tana aiki ta kira , ya Mahmud suka sha firan su, sannan ta kira daddy da mumy, anty ruky, da yaa Abdul suka sha fira sannan sukai sallama. Sannan ta kma part din kakus ta kai mata lemon, ta zauna suka ce gaba da Hiran su , suna shan lemon Carrot's. 'Bangaren 'ya'yan gidan, Yaa sahal yace har yanzun yaa Abdoul-jalil bai kawo ba , Yaa Ahmad yace bara na kira shi , ya kira Abdoul-jalil yace kana ina har yanzun baka 'iso kd ba, kace. ,kada muxo sai ka kira , Abdoul-jalil yayi murmushi yace Ahmad eh idan naxo zan kira ka, yace tau shikenan. 'Bangaren mummies dinsu sai abinci ake hadawa kala kala. 'Bangaren kaka sai fira sukeyi. Wanie dogon guy na ganie ga tsawu , ga kyau, ga manyan idanu gashin kansa ya kwanta saman kansa fatar jikin sa Kamar ka bantala jini ya fito, idan na tsaya Baku labarin sa sai mu kwana munayi. Haka naga wannan guy din ya nufi part din kaka, ya na tafiya cikin 'is a da kasaita har ya kai part din kaka ya tsaya bakin kofa. Yana knocking din kofa, jalilah tace bara na duba waye, tana bude kofah tsantsin tile's ya jata sai saman jikin wannan guy din, Tana dago fuskan ta suka ido, hudu, ta yi sauri ta janye jikin ta , a cikin zuciyan sa dariya ta bashi yanda ta janye jikin ta, a ransa yace me zanje ga jikin wannan yarinyar take wani Jan jikinta, A fili kuwa wani kallon banza ya mata. Yace , KE, baki'iya tafiya cikin hankali ne , ya fada cikin tsawa, Jalilah tace kayi hakuri bawan Allah kuskure ne tsantsin tile's ya ja nie Dan Allah kayi hakuri. Tace ammn wa kke nema nie, Yace bani hanya na shiga daga ciki Jalilah tace A'ah sai kafadamin wajen wa kaxo. sannan taya daga zuwan ka , zakace na baka hanya, Guy din yace ke nace ki bani hanya mana Jalilah tace baxan bayar ba, Guy din ya dakata mata tsawa, Sai da gaban ta ya fadie, Kaka dasu baaba lantana, ladi, dasu mardiya, suka je hayani yar tayi yawa suka leqo, Suna lekowa kaaka taga Abdoul-jalil a tsaye, bakin kofa, Kaka tace Abdoul-jalil cikin farin ciki Jalilah taji gabanta ya fadie RAS! RAS! RAS! Ta saukar da kanta kansa. Abdoul-jalil yace granny , wannan wace irin yarinya ce tun naxo na buga kofa, nace taban waje na shiga , wai sai na fadamata ko ne waye, Kaka tayi murmushi" tace bata sanka ba shiyasa, Ammn granny idan bata sanni ba tunda taje nace zan shiga ciki ai tasan dole inada dalilin da zan shiga, Kaka tace kayi hakuri, jikana. Yace granny wace ce ita, Kaka tace JALILAH ce fh , yace wace jalilah , tace diyar khadeeja matar daddyn ka umaru ce, Yana juyawa ya kalleta , suna had'a ido ta kauda kanta, shi kma ya balla mata harara, Kaka tace yanzun dai ya 'is a haka. Ku shigo ciki gaba daya, Suka shiga cikin parlor Abdoul-jalil ya zauna saman kujera, suka gaisa dasu baaba, dasu wasila, Jalilah tace ina kwana yaya Abdoul-jalil yace, lafiya a dakile. Kaka "tace ya akai haka yaushe kaxo , su Ahmad suka dauko ka ko wa, Abdoul-jalil yayi murmushi, yace granny sarkin tambaya, lokacinda muke waya Admad duk ina cikin gidan ga, sai da naje part dinmu naga duk 'ya'yan gidan basu nan , na Shiga nai wanka na canja kaya, surprise dinku nai Kaka tai murmushi tace ka kyauta yanzun ku tashi mu tafi parlor da mahaifan ku suke zama, nasan suna chan yanzun haka. Tace jalilah kira min Ahmad ga wayan ki , kibani shi muyi magana, Jalilah ta kira yaa Ahmad tabawa kaka, Kaka tace Ahmad inaso da kai da 'yan 'uwanka , yanzun mu hadu a parlor mahaifan ku, yace tau kaka. Jalilah, kaka, Abdoul-jalil suka kama hanyar zuwa part din *** Kaka da jalilah suka fara shiga cikin parlor , Alhaji Ibrahim yace inna , Allah dai yasa lafiya, tai murmushi tace lafiya qlw, bako naxo maku dashi shiyasa nace gaba daya har yaran gidan suxo a nann Kaka tace ina son gaba dayan ku , ku rufe , idon ku, suka rufe idon su gaba dayan su, sannan kaka tace bako shigo, Abdoul-jalil ya shigo cikin parlor, ya zauna saman kujera. Sannan kaka tace ku bude idun ku, suna bude idon su Alhaji umar yace Abdoul-jalil yaushe ka dawo, Rasheeda tace yaa Abdoul-jalil ne ko mafalki nakai, Abdoul-jalil yayi murmushi yace daddy nie ne dai, na dawo , *** Nan ya kwashi ya fadamasu, yanda akai har yaxo sannan naje part din. Granny , Yace surprise surprise . Gaba daya dakin sukai murmushi... ✍🏼 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH ❣❣❣ 1⃣8⃣ Hafsart Hassan (Cool Hafsart) WAIWAYE..... zangon Aya, gari ne Wanda ya shahara ainun ta fannin kiyo da noma nau' ikan kayan abinci, musamman shinkafa. Malam Hashimu na d'aya daga cikin mazauna garin, sannan kuma ya shahara wajen kiyo, da noma, kiyo da noma ita ce fitacciyar sana'arsa da ya gada yake koma ci da kansa da iyalan sa da it. Tafka- tafkan gonaki gare shi, na kwarai, don haka babu abunda baya nomawa a cikin su, shanu kuwa ba'a magana yanada shanu, tumaki, masu yawa. Nan zangon Aya asalinsa yake tun fil'azal. Mallam Hashimu bafulatani ne gaba da baya , Zangon Aya wani kauye ne a cikin garin Kaduna. Yana da mata d'aya sunan ta munawara, yanada 'ya'ya shida, maza shida , macce d'aya. Ibrahim shine babban 'dansa, sai umaru, Haladu, Yusuf, maimuna, sai Dan Auta shine Bashar. Gashi tsayayyen mutum mai matukar kula da iyali daidai gwargwado, har Allah ya karb'i rayuwarsa. Ibrahim shine babban Dan mallam Hashimu , tun bayan rasuwar mahaifin su, shi yake kula da kiyo, kannen sa kuma suna zuwa gona sunayin noma, haka rayuwan su tace gaba da tafiya. Wata rana suna zaune tareda mahaifiyar su , Ibrahim ya ce inna ina son mu kma birni da zama , ina so dani da kanne na muyi karatun buko tunda daidai gwargwado munada na Islama, Inna tace , Ba wai naki banie , ammn ta'ina zaka fara bamusan kowa a birni ba , idan ma mun kma birni ina muka ga wajen zama , ya ce inna gobe idan Allah ya kaimu zan shiga birni idan na samu masu sayen gonan kimu zanxo dasu a nan , inna tace Anya , 'Dan nan , ya ce , inna kiyi fatan Alkhaeri, shine kawai nake so, ta ce tau shikenan Allah ya azamu a kan sa'a yace Amin, inna tace da kai dawa zaka je , yace inna, tareda Ado zamu tace tau shikenan Allah ya kaimu gobe. Ibrahim yace da kannen sa gobe zaije birni, haladu yace yaya ina zuwa, ya ce A'ah ka zauna gida Ku rinka kula da shanu , da aikin noma, kaga idan na dawo daga birni , chan zamu kma da zamani, sannan mu shiga makarantar zamani, kunji ko , bashar yayi tsalle yace yeey inaso naje birni. ** ** Washe gari Ibrahim ya shirya yayi bankwana da mahaifiyar sa da 'yan uwansa ya kama hanyar zuwa Kaduna, dashi da Ado Suna shiga garin Kaduna suka yita kalle kalle, Ado yace iro dama haka birni take yanzun waza mu nema , wadan da zai sayen gonan, Ibrahim yace Allah zai had'amu dashi mu shiga cikin gari mu zagaya , haka suka yita yawon za gayan gari, sai da suka gaje ,sannan suka samu wajen wanie mai saida kayan abinci suka zauna, suna zaune suna fira sai ga wani Alhaji yaxo ya saya kaya, aka cika masa bayan Motan sa, da kaya wajen rufewa jikan ta fado bai kula da ita ba yaja mota. Ibrahim da Ado suna zaune suna kallon abunda yake faruw, suka tashi da Sauri suka dauka jakan suka tare A keke napep sukace tayi sauri ta cimma wanchan motan, haka suka dinga bin Alhaji yana gaba suna baya har ya kai inda zai shiga aka bude masa gate, su kma suka biya me napep kudin sa, suka tsaya nesa ga gida. Alhaji na shiga gidan, masu gadi suka dinga kwasan kaya suna, shiga dasu cikin gida, bayan sun gama, da zai shiga gida ya duba motan shi bai ga jakan saba, hankalin sa ya tashi, ya kira, masu gadi yace da suna kwasan kaya , basu ga jaka ba, su kace Alhaji bamu ganta ba, yace kun tabbata suka ce wlh Alhaji bamu ganta ba, ya shiga cikin gida , ya kira matar shi Hajiya Aliya, tace Alhaji lafiya kke kuwa. Yace Hajiya ina fa lafiya , jakan dana ceri kudi a banki dazun million 'Dari biyar ta fadie, Hajiya Aliya tai sallati , sai ga diyar su Adama, tace baba meke faruwa, nan ya kwashi abunda ya faru ya fadamata, Hajiya tace ka kira , yaron da kke sayayya wajen sa, tace Alhaji naga idan ma kayan abinci sunyi kasa, sai dai ka buga waya, a kawo yau, ya akai kaji da kanka yace ,hajiya Kaddara ce, wlh, ya dauki wayan sa zai kira ,sai ga me gadi yace Alhaji kayi baki, fah, Alhaji yace kai bakada hankali ne, ji kafada masu banda lokaci yanzun, me gadi yace , na fadamasu cewa bazaka samu damar ganin suba , shine suka ce nafada maka jakan ka nie suka tsinta, Alhaji yace yi sauri ka shigo dasu cikin, Me gadi ya shigo dasu Ibrahim da Ado suka zauna Kasan carpet sai kalle kalle su ke. Ibrahim ya gaida Alhaji , da Hajiya, ya ma Alhaji bayanin yanda suka tsinta jakan shi, Alhaji yayi masu godiya, yace a zamanin ga abunda kun kai ba ko wanie Dan Adam zai tsinta wa danga kudi kuma ya dawo dasu ba, ya ce nagode sosai, Hajiya ta tashi ta dauko masa abinci da lemo. Ibrahim ya ce sun gode ammn zasu wuce , Alhaji yace A'ah Ku tsaya kuci abinci , Ibrahim ya ce Alhaji Sauri muke yi zamu kuma kasuwa, mu ba 'yan garin ga banie yau muka fara shigowa akwai abunda ya shigo damu, Alhaji yace me ya shigo, daku a garin Ibrahim ya ce ba kmai, Alhaji yayi murmushi ya ce Ku fa'damin naji , yanda kunka taimakan nima zan taimaka maku, da yardar Allah. Ibrahim yace da farko dai suna na Ibrahim wannan kma sunan shi Ado Abokina ne. Nan dai Ibrahim ya kwashi dalilin zuwan su ya fadama Alhaji. Alhaji yace nie kuma suna na Alhaji mansur , kuma insha Allah zan taimaka maku, yanda kunka taimaka min. Sukayi ta godiya Alhaji ya ce su ce Abinci yanzun idan sun gama sai suje kauyen nasu tunda ba nesa sosai, suka yimasa godiya sanan suka fara cin abinci... ✍🏼 (COOL HAFSART 😘) 07069243949 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH ❣❣❣ 1⃣9⃣ Hafsart Hassan (cool Hafsart) Bayan su gama cin abinci, su ka kama hanya zuwa garin zangon Aya. Suna is a garin , Alhaji mansur yace Ammn yana so suje ya ga gidan su Ibrahim haka akai , suka je gidan su Ibrahim, ya gaisa da mahaifiyar sa, da kannen Ibrahim. Sannan suka kama hanyar zuwa gona , Alhaji mansur yaga tafkan- tafkan gona kin , sannan yace , ya naso a kira megari domin ya shaida, Ibrahim yace Alhaji bana bukatan me gari , sbd nayarda da kai, Alhaji mansur yayi murmushin jindadin maganar ya ce tau yanzun naga gonan ki su fa , shanu , Ibrahim ya ce ya samu Wanda zai sai shanun , Alhaji ya ce tau shikenan yanzun zan kuma Kaduna idan gobe Allah ya kaimu zanxo da kudin sayen, su kai sallma da Alhaji. Ibrahim ya wuce gidan su , shima Ado haka, Ibrahim yana shiga gida , inna tace ina ya samu wannan mutumin , ya kwashi labarin yanda akai har suka hadu da Alhaji Mansur da yanda sukai yau inna tai murna ta ce kaga amfanin gaskiya ko ya ce eh, inna tace tau ka rike gaskiyan ka a duk inda kke ya ce insha Allah inna. ** ** Washe gari Alhaji mansur yaxo kauyen zangon Aya, ya wuce gidan su Ibrahim suka gaisa da mahaifiyar Ibrahim sannan suka wuce gona , gaba d'aya ya had a gonakinsu na gado ya harhad'a ya sayar wa Alhaji mansur. Ibrahim ya ce Alhaji ina Neman taimakun ka, ya ce taimakun me nan Ibrahim ya fada masa cewa ya na son a sai masu gida a Kaduna, Alhaji mansur ya ce wannan ba matsala ba nie akwae wani babban gida na abokin na ya saka shi a kasuwa ammn fa idan zaku saye shi, duka kudin gonan ka sai ya shiga ciki , Ibrahim ya ce ba matsala. Alhaji mansur ya kira abokin sa ga waya ya fada masa bukatan sa ya ce ko yanzun suna'iya zuwa , Ibrahim ya ce Ammn Alhaji Dan Allah inaso mu biya gida nafadawa inna, Alhaji mansur yayi murmushi ya ce ba kmai, suna shiga gidan Ibrahim ya fada wa inna yanda su kai da Alhaji ta ce tau shikenan Allah ya sanya muna Alkhaeri a ciki ya ce Amin. Alhaji mansur da Ibrahim , suka kama hanyar zuwa Kaduna, suna is a , suka wuce gidan na Abokin Alhaji mansur, nan akayi cinikin gidan , lokacin duniya na kwance filayi basuda tsada. Sannan suka wuce gidan Alhaji mansur , 'diyar sa Adama ta kawowa Ibrahim Abinci , yayi godiya yaci, zaya wuce Alhaji Ibrahim ya ce tau yanzun yaushe zaku dawo garin Kaduna ya ce sai ya nemi mortar da zata kwaso kayan su, Alhaji mansur ya ce wannan ba matsala ba nie zaisa driver dinsa ya kwaso masu kayan Ibrahim yayi godiya ya kama hanyar zuwa kauyen su Washe gari Alhaji da driver dinsu suka kama hanyar zuwa zangon Aya, koda suka 'is a, inna da d'iyan ta sunyi bankwana da 'yan uwa da Abokanan Arziki, Haka suka shiga motar Alhaji suka kama hanyar zuwa Kaduna, suna is a suka wuce gidan da suka tsaya, a marafa estate, inna sai mamaki takai wannan irin katon gida, haka koda suka shiga , su ka ga kmai ansa na gidan , Ibrahim ya ce ya naga haka , ya ce kada kadamu nie na saya maku suka dinga godiya , Alhaji mansur ya ce , batun makaranta kuwa na nema maku da kai da kannen ka , suka yitawa Alhaji mansur godiya. ** ** Haka rayuwar su ta ce gaba da tafiya , har suka kammala karatun su, suka kama kasuwanci Alhaji mansur ya zama kamar 'Dan uwansu , daga kasrhe ya yanki shawar ha'da diyar sa Adama, da Ibrahim Aure suka Amince akayi Aure aka kawota nan cikin gidan su Ibrahim a marafa estate. Gaba 'days gidan su kai Aure, inda Alhaji ibrahim ya Aure Hajiya Adama, su Nada diya biyu, Abdoul-jalil , da fareeda. Alhaji Umaru ya Aure Hajiya khadeeja su nada d'iya uku Ahmad , duk shekarun su daya da Abdoul- jalil watanni ne kawai Abdoul-jalil ya bashi, sai saudah , da maryam, Alhaji Haladu ya Aure Hajiya rabi diyan su hudu maza uku macce d'aya sahal, mustapah, zaid, Asiya Alhaji Yusuf ya Aure Hajiya Ameena diyan su hudu munnir, sadiya , xarah, habeeba Alhaji bashar ya Aure Hajiya Hauwa diyan su biyu rasheeda, Yusuf. ( COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 2⃣1⃣ Hafsart Hassan (cool Hafsart) Alhajin na zuwa unguwar marafa, ya tambaya aka nuna masa gidan FULANI FAMILY , yaxo shiga me gadin first gate ya tambaya yiesa wajen wa yaxo, ya ce wajen Hajiya , da yaga Alamun me gadin zai masa dogon tambayoyi , ya ce masa , tasan da zuwa na , sannan ya bude masa gate ya shiga ciki har yakai last gate. Ya rasa ta 'ina ma xai nufa ya ga gidan babban gida ne yana cikin tunani sai ga Hajiya Hauwa zata wuce, sai ta gansa har zata wuce sai taga kamar jakan Hajiya kahdeeja a hannun sa , sai ta dawo. Ta ce sannu bawan Allah wa kke nema , ya ce ina wuni ta ce lafiya, Yace ina Neman Hajiya kahdeeja ne, Hajiya Hauwa tai murmushin mugunta ta ce tau shigo ciki mana, tana gaba ya na binta a baya ta kaishi part din Hajiya kahdeeja ta ce ya jira a nan waje. Hajiya Hauwa ta na shiga cikin part din ta ga Hajiya kahdeeja tana Neman jakanta, ta ce me kke nieme ne. Hajiya kahdeeja ta ce jika ta , nake niema , yanzun da dawo daga kasuwa kma kinga bangan taba, yanzun. Hajiya Hauwa tayi dariya ta ce yeeyyy kasuwa ko dai wajen rage zapi tunda mijin ki ya ratsu kin kasa hakuri , har kina fita Neman maza . Hajiya kahdeeja ta ce innalillahi wa'ina ilaihi raji'un. Kin san me kke fad'a kuwa. Hajiya Hauwa ta ce kwaira nasan Abunda nake fa'da idan ba wajen rage zafi kin ka je ina , wannan mutumin ya samu jakar kie har ya biyokie a gida ya kawo makie jakan har gidan, sabida tsabagen jin dadi ya sa har ya manta ya biyo ki a gida, Hajiya kahdeeja ta ce ya 'isa haka , ban tab'a tunanin duk kiyayyar da kke nunamin zata taba kaiwa a haka ba, haba Hajiya Hauwa. Wanie mutumi kuma ta ce yana nan wajen part din ki na ce ya zauna a gadina, Hajiya kahdeeja ta ce muje. Suna fita Hajiya kahdeeja ta hango jikan ta a hannun sa , Gaban ta ya fadie , suka 'isa wajen sa, yayi mata sallama bata ma amsa masa ba, nan ya kwashi labarin abunda ya sa yazo gidan ta, saboda ya kawo mata jakanta ta amsa ta ce tagode . Hajiya Hauwa tayi dariya ta ce heehhh ni za'a maida mahaukaciya kenan , ta ce kai Alhaji bayan kun gama aikata abunda kun kai sannan zaka xo kana wanie tsara karya, Alhaji ya ce ban fahimceki ba me kke nufi. Ta ce ina nufin ai ka iskanci, Alhaji ya ce subhanallah ki nada hankali kuwa wace irin magana ce wagga . Hajiya kahdeeja ta ce bawan Allah kana 'iya tafiyan ka , nagode ka rabu da ita. Hajiya Hauwa ta ce ba inda zaya. Ta ce kai Alhaji sabida mijin ta ya ratsu shine kun kai amfani da wannan damar kuna aikata Alfasha Hajiya kahdeeja ta fashi da kuka ta wuce cikin dakinta. Alhaji ya ce Hajiya kiji tsoron Allah na fa'damaki duk yanda akai har nazo gidan ga ammn kke wannan maganar, ni kuma idan har Hajiya kahdeeja zata Auran nima zan Aure ta ya fad'a . Hajiya Hauwa tayi murmushin mugunta ta ce lalle kara ka Aure ta da kuce gaba da aita abunda kke aikatawa. Alhaji ya juya yana tafiya, Hajiya Hauwa ta ce unguwar mahaifin ta , unguwar dosa, da kajie ka ce a nunama gidan larabawa kowa ka tambaya zai nuna ma , yana jinta ammn bai juyo ba ya wuce. Hajiya Hauwa ta kwashi da dariya ta ce haka nake so wannan matar tabar gidan FULANI FAMILY har abada. Ta wuce part din ta sai dariyan mugunta takai 'Bangaren Hajiya kahdeeja kuka tai wuni tana yie , data tuna da maganganun da Hajiya Hauwa ta fa'damata. Alhaji yana fita bai tsaya ko ina ba , sai unguwar dosa, ya tambaya aka nunamasa gidan larabawa ya shiga, ya ga gidan shima babban gida ne , gidan masu kudi ne, ya ce wa me gadi Dan Allah ina son ganin me gidan ga, me gadi ya ce, yana zuwa, ya shiga ya fa'dawa Alhaji jameel Abdullahi ya yi bako , ya ce ya shigo dashi. Aka shigo da shi dakin Alhaji Abdullahi suka gaisa. Alhaji Abdullahi ya ce sai dai bangane ka ba. Ya ce da farko dai suna na Alhaji Muhammad ni d'an garin zamfara ne a cikin gusau, Nan ya kwashi dalilin sa na zuwa wajen sa ya fa'damasa, Alhaji Abdullahi ya jidadi a cikin zuciyan sa , sabida ya yaba da hankalin mutumin ya ce naji duk abunda ya ke tafie da kai Ammn zan ma kahdeejan magana insha Allah . ya ce tau baba yaushe xandawo kenan ya ce kadawo gobe misalin la'asar ya masa godiya sukai sallama. Alhaji Abdullahi ya shiga gida ya fad'a wa matan shi tai murna ta ce taji dadi ammn Alhaji , matsala 'daya na keji kada kahdeejan take Aminciwa , ya ce zata amince insha Allah. Ya dauki wayan sa , ya kira Hajiya kahdeeja ya ce gobe yana son ganin ta, ta ce tau Abba insha Allah ina nan zuwa. ** ** WASHE GARI.. Hajiya kahdeeja ta shirya ta tafie gidan mahaifin ta, ta iske mahaifinta tareda mahaifiyar ya, a parlor , ta gaishe dasu sananan ta zaun. Mahaifin ta ya ce , Kahdeeja inason magana dake , nan ya kwashi dalilin da yasa ya kira ta, akan Aure, ta ce Abba ni gaskiya Aure yanxun baya gabana 'diya na zan zauna nabawa tarbiyya, Mahaifinta ya ce, kahdeeja kin manta da Annabi (S.A.W) ya ce macce ko 'yar shekara sitin ta samu miji tayi Aure, idan mijin ta ya ratsu , mutuwa dole ce, ko wanie 'Dan Adam sai ya mutu , mu kanum idan lokacin mu yayi dole zamu mutu, mutuncin d'iya macce Aure a rayuwarta kiyi hakuri, haka kaddaran kie ta kie ki mikawa Allah Lamarin kie sai ya maki mafita, haka maifinta yayi ta bata shawara har ta Aminci. Ta ce tau baba ammn wa zan aura ya ce ta jira idan la'asar tayi zata gansa. 'Bangaren Alhaji umar kauyen da ya fad'a yana jin dadin zaman gidan sosai , suna nuna masa Kauna , inda Addu'ar su kullum ya tuna shi waye, ya kuma mahaifan shi, saboda sun San 'yan uwansa suna cikin tashin hankali wata kilama su 'dauka ya mutu. Bayan la'asar Alhaji Muhammad ya dawo suka gaisa da mahaifin Hajiya kahdeeja. Sannan ya ce ya ma kahdeeja magana idan ta yarda nanda sati biyu ayi Aure. Alhaji Muhammad yayi godiya, Mahaifin Hajiya kahdeeja ya ce nasan zakayi mamaki da nace nanda sati biyu, ya ce ina da Abokanai a Gusau kuma nasa anyi bincike a kanka kuma an kasamu shaidun kwarai shiyasa harna yarda ka Aure 'diya ta, ya ce nagode baaba. Mahaifin Hajiya kahdeeja ya kira ta tana shigowa ta ganie wannan mutum bata daice kmae ba ta zauna, suka gaisa sannan mahaifinta ya ce ga yanan sunan sa Alhaji Muhammad . Hajiya kahdeeja tayi shiru , Mahaifinta ya ce zan baku waje kuyi magana idan kun gama zan dawo . Alhaji Muhammad ya ce da farko dai suna na Alhaji Muhammad a garin zamfara nake a cikin gusau , inada mata d'aya Aisha da 'ya'ya uku Rahma , Ahmad , Abdul, nan ga kwashi labarin sa ya fadamata taji dadin yanda ya mata bayani ta kma Aminci. Haka magana ta biye Fulani family Hajiya kahdeeja Aure zatai , Hajiya Hauwa sai dadi take ji Hajiya kahdeeja zatabar gidan. Hajiya Adama taima hajiya kahdeeja murna taimata Allah ya sanya Alkhaei , sannan ta ce kada tadamu 'diyan ta kamar nata ne zata kula dasu sosai haka suka yita firan bankwana ** ** Sati biyu na zagayowa Aka d'aura Auren Alhaji Muhammad da Hajiya kahdeeja aka kaita zamfara a garin gusau. Suna zaman lafiya itada Hajiya Aisha uwargidan Alhaji Muhammad haka suke rayuwa cikin kwanciyar hankalin, tana ciki wata uku ta samu ciki, 'diyan ta Ahmad da saudah suna kawo mata ziyara a gidan. Har cikin ta ya tsofa ta haifi 'diya macce ran suna aka sakamata JALILAH, FULANI FAMILY ma sunxo ran suna suka taya Hajiya kahdeeja murna , Hajiya Hauwa kawai ce bata xoba. Haka aka yita raenon JALILAH har takai shekara 'daya. 'Bangaren Alhaji umar wata rana ya shirya , yace zaije farauta yanda yaga su lado sunayi zae bisu , haka suka kama hanyar zuwa farauta, suna farauta wajen dawowa su , tsallaka titi ,mota ta buge Alhaji umar , haka lado ya daukeshi ya kaisa gida, bayan ya fallaka daga bacci . Ya ce ina nake a nan, nan ya rude yana cewa su waye su, Nan su lado da sauran mutanen gidan suka dinga cewa Alhmdllh , Allah mungode ma , Lado da ya kwashi labarin yanda suka tsintai ya na shi labarin kmai , Alhaji umar ma , ya basu labarin kamsa sannan ya masu godiya. Lado yace gobe idan Allah ya kaimu sai muje Kaduna din a haka sukai sallama suka kwanta. Washe gari , Alhaji umar da lado suka kama hangar zuwa Kaduna. Suna isa garin Kaduna suka tare keke napep, ya kaisu kofar gidan FULANI FAMILY, lado yace daman haka kke cikin jin dadi Allah abun godiya Alhaji umar yayi murmushi ya ce mu karasa a cikin gidan , suna karaso wa me gadi yana ganin Alhaji umar ya fara gudu yace na bani fatalwa, ya dinga gudu har ya kai second gate, me gadin second gate na ganin sa ya ce lafiya yace Alhaji umar naganie yanzun yace kai kasan abunda kke fad'a kuwa, ya ce eh, suna cikin magana sai ga Alhaji umar da lado sun shigo second gate, Ai kuwa suka ce gaba da gudu har suka kai last gate. Lado yace anya ba gidan Ku sun dauka ka mutu ba Alhaji umar yace haka nake tunani . Masu gadi sai gudu suke suna shiga cikin gidan suka wuce part din da su Alhaji Ibrahim suka zama suna ihu, Alhaji Ibrahim yace lafiya masu gadi su kace Alhaji ne ya dawo . Alhaji Ibrahim ya ce kuna hauka ne, Alhaji Haladu yace wanna ai hauka ne suna ciki magana sai ga lado da Alhaji umar sun dusu , su masu gadi zasu fara gudu Alhaji ya ce Ku tsaya , Suna isuwa inda suke, Alhaji Ibrahim ya ce shin, umar ne nake gani ko fatalwa ya matsa kusa da Alhaji umar. Alhaji umar ya ce ne ne yaya, Alhaji Haladu da sauran 'yan uwansa suka rungumeshi suna kuka. Alhaji Ibrahim yace ku shigo daga ciki, suka shiga suka zauan. Sanann aka kira FULANI FAMILY harda inna , duk suka ha'du a parlor, Lado ya kwashi labarin duk abunda ya faru ya fad'amasu suka yitawa lado godiya , aka kai lado dakin masaukin baki sabida ya huta. Alhaji umar yajie yayi wanka ya dawo ya sami 'yan uwansa zaune a parlor yace yaya banga Hajiya kahdeeja ba. Dakin yayi tsit nadan wani lokaci, ya kara tamabaya . Alhaji Ibrahim ya masa bayani akan cewa Hajiya kahdeeja tayi Aure a zamfara har ta haihu 'diya Alhaji umar baisan lokacin da yake kuka, ba kanensa Alhaji Yusuf yabashi hakuri yace ya jira gobe insha Allah zasu jie zamfara , kuma yasan insha Allah Hajiya kahdeeja zata dawomasa a haka suka ajie sannan kowa ya nufie part dinsa WASHE GARI su ka shirya sai garin gusau suka sauka a parlon Alhaji Muhammad kasancewr Alhaji Muhammad ya ganie su , suka zauna , Alhaji Ibrahim ya fad'amasa dalilin zuwan su, Alhaji Muhammad a ransa baiji dadi ba, ya ce yana zuwa , yana dawowa suka shigo tareda Hajiya kahdeeja ta gaisa su Alhaji Ibrahim, tana juyawa taga Alhaji umar tace shin Alhaji ne nake ganie ko fatalwa mijin ta yace shine , gabanta ya fadie , nan Alhaji Ibrahim ya kwashi labarin kmai ya fad'adamata , dakin yayi shiru na'dan wani lokaci ka'dan Alhaji Muhammad yace Hajiya kahdeeja su shiga cikin gida yana son magana da 'ita, suka shiga yace ynzn tsohun mijin ta ya dawo , idan mijin ta , takeson koma mawa ta fad'amsa tayi shiru ya mata tambaya har sau uku ta kie fa'da a ranta tace ita dai ko wanni cikin su taji dadin zama dashi. A ranta Alhaji Muhammad yaji dadi yanda ta nuna kulawan ta , don haka ya shiga kuryan dakin sa ya rubuta mata takarda , ya fito ya bata , yace ta shiga cikin gida Yana fitowa yayiwa su Alhaji bayani ya saki Hajiya kahdeeja badan kmai ba sai dai yasan tana son komawa dakin mijin ta ammn bazata 'iya fadimasa ba, nan suka masa godiya suka kama hangar komawa Kaduna , Hajiya kahdeeja ta na shiga d'akin ta , tana bud'a takarda taga Alhaji ya saki ta fashi da kuka. Tana cikin kuka Alhaji Muhammad ya shigo ya dinga bata hakuri ya mata bayanin dalilin daya sa yayi haka , ta yarda ta Aminci, Ranarda zata kuma kaduna sukai bankwana da Hajiya Aisha , Hajiya kahdeeja tace Hajiya Aisha idan na tab'a maki wani abunda ya 'batamaki rai ki yafeman Hajiya Aisha tace bakiman kmai ba , kuma insha Allah zan rike maki JALILAH tamkar nie na haifita. Hajiya kahdeeja tayi murmushi ta ce nasan banada matsala zaki kulamin da 'diyata haka sukai bankwana ta wuce Kaduna . Hajiya kahdeeja aka sake 'daura Aure da tsohun mijin ta Alhaji umar ta kma gidan mijin ta sukace gaba da rayuwa cikin farin ciki. Inda jalilah tana zuwa tana Hutu wata ran sati biyu wata ran sati uku a haka ta shiga ran kaka, da sauran 'yan gidan. Musamman Alhaji Ibrahim yana son JALILAH idan ya tuna da irin halaccin da mahaifinta yama 'dan uwansu, Alhaji umar. Hajiya Hauwa dasu Anty rasheeda, Asiya, da sadiya, sune basu sonta ko kadan. Haka take zuwa Hutu a gidan har ya kai ta gama NCE yanzun taxi Hutu me tsawo . Wannan shine ASALIN LABARI. ** CIGABAN LABARI** ✍🏼 ( COOL HAFSART😘) [1/3, 2:34 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 2⃣0⃣ Hafsart Hassan ( cool Hafsart) Haka rayuwar Fulani family ta ce gaba kasuwan cinsu yana ce gaba da ha'baka, daga karshe ko wanne a cikin su ya buda company, FULANI GROUP INDUSTRIES gaba d'aya a camfanin su da abubuwan da camfanin yakeyi, sannan suka gyara gidan su , su kai gina naji Dana gane, haka rayuwa taci gaba da tafiya a cikin jin dadi. Wata rana Alhaji umar ya shirya zaije kano ziyarar Abokin sa , yayi bankwna da 'yan 'uwansu , matar sa , inna, da diyan su. Sannan ya kama hanyar , zuwa kano, yayi niesa cikin tafiya sukai waya da yayan sa ya fada masa cewa ya kusa , shiga kano , yayi masa fatan Allah ya kaisa lafiya, suna gama waya ya kira matan sa Hajiya kahdeeja suna waya taji yayi salati, ta ce Alhaji lafiya , taji shiru wayan ta yanki, ta kara kira wayan bata shiga hankalin ta ya tashi, tai ta kira ba'a daukan wayan , sai ta kira. Alhaji Ibrahim ta shaida masa abunda yake faruwa ya ce subhanallah , yanzun bamu jima da gama magana dashi ba, magana ta biye Fulani family aka had'u a parlor hankalin su ya tashi 'ya'yan gidan sai kuka suke, aka yita kiran number ba'a dauka, sai chan Aka dauka, Alhaji Ibrahim ya ce wa ke magana ina me wayan , ya ce munxo wu cewa muka ga motar tai had'ari Alhaji Ibrahim yayi salati ya ce tau yanzun ina me wayan yace bamu ganshi ba , gida ya ru'de da kuka. Alhaji Ibrahim suka shirya da kannen sa suka kama hanyar zuwa kano suna, isa daidai inda hada'rin ya faru , ta gada ne , aka kira police akayi ta bincikin ruwa babu labarin Alhaji umar, a chan gida kuwa sai kuku sukeyi. Haka aka yita Neman Alhaji umar babu labarin sa , haka su Alhaji Ibrahim da kannen sa suka ,dawo gida , gida ya rud'e da kuka Hajiya kahdeeja tana jin abunda ya faru ta suma , bata kara sanin inda kanta yake ba har sai da aka gama amsar gaisuwa sannan ta fara dawowa a cikin hanya cinta. Haka rayuwa ta ce gaba da tafiya har Hajiya kahdeeja tayi hakuri ta ce gaba da rayuwan ta. ' Bangren Alhaji umar da yayi ha'dari a cikin ruwa ya fad'a inda wasu mutane suka tsin tai, suka kaisa gidan su , duk ya kakkare , suka dinga basa magani , sabida yayi loosing memories dinsa , haka suka dinga rayuwa dashi, suna fatan Allah yasa ya tuna dashi ko waye, Bayan Hajiya kahdeeja ta gama takaba, wata rana ta fita taje kasuwa ita da diyar ta saudee suje sayen kaya, mai kayan yake mata gaisuwar rashin mijin ta , tai godiya suka gama sayen kayan su ka. Wuce wanie Alhaji da yake sayen kaya ya ce mijin ta ya ratsu ne , me shagon ya ce eh, nan mutum ya ce , wanie gida take , ya fad'amasa ya ce ya gode, mutumin zai wuce ya ga jaka , ya ce wa mai shagon wannan kamar jakar wannan matan, me shagon ya ce eh. Hakane ta hajiya kahdeeja ce, ya ce kawo zan kaimata zuwa ajima. Alhaji ya ce A'ah kabarshi, fadamin wace unguwa takie zan kaimata, me shago ya fada masa yace idan kaje marafa estate da ka tambaya gidan FULANI FAMILY, KO GIDAN WHITE HOUSE ko wa ka tambaya zai kai ka , Alhaji yayi godiya ya kama hanyar zuwa unguwar marafa estate. (COOL HAFSART😘) ✍🏼 07069243949 [1/3, 2:37 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 2⃣2⃣ Hafsart Hassan (cool Hafsart) CIGABAN LABARI Yaya Ahmad ya ce JALILAHHHH tunanin me kkeyi haka tun dazun nake magana kinyi shiru, ta ce ya ba kmai ya ce anya tace wlh kuwa , ya ce tau daman zamuje kasuwa gaba d'aya gidan , shine nace kixo muje . Jalilah ta ce yaya ku tafi sai kundawo . Yace sabida me ta ce banajin dadi ya ce A'ah kanwata pls pls kixo muje tare kinje , kinga kuwa zaiyi tsayayyan kayan da zaisa a gobe , kinji kanwata kixo muje , yanda ta ga yayan nata yana son taje, ta ce tau gata nan zuwa , zata shirya , ya ce idan kin shirya kisa mimu a wajen parking tayi murmushi tace tau yaya , ammn idan zamu dawo ina son ice cream dasu snacks, yayi dariya yace dami kuma kanwata ta ce shikenan, ya ce, ice cream idan 'dari zaki kwaso sai kin gaji ta daiyi murmushi ta ce tau yaya sai na fito , yan fita. Jalilah ta ce kai gaskiya duk maccen da ta samu yaa Ahmad a matsayin miji tayi dace ina masa fatan Allah ya bashi mata ta kwarai sannan ta fara shirinta tana cikin shiryawa , fareeda ta shigo ta ce BFF baki shirya ba ta ce eh , shiryawa nakai. Jalilah ta ce woow kinyi kyau BFF wannan irin kyau haka Fareeda ta ce godiya nakai Jalilah ta ce BFF ki tafie zanxo idan na shirya Fareeda ta ce A'ah tare zamu je. Suna cikin magana ya Ahmad ya kira ta ya ce tana ina , ta ce gata nan tareda jalilah take jira ta shirya ya ce tau shikenan sai kunxo. Jalilah ta ce pls BFF ki tafie idan na shirya zanxo kinga za'a ga mundadi bamu zoba, da kyar jalilah ta samu ta lalla'ba fareeda ta je. Anty rasheeda sai tsuki sukeyi ita da su Asiya , sadiya, suna cewa wai dole sai anje da jalilah ne , idan bata shirya ba mu wuce ta ciki kicihi ga bakar nawa. Suna cikin magana sai ga fareeda ta iso , tana isowa Anty Asiya ta ce ina jalilan takie ne wai Fareeda tace gata nan zuwa Ya Ahmad yace pls kumata uzuri kanta yake ciwo fan Anty sadiya ta ce idan kanta na ciwo ai ba'ace dole sai tazo ba , don haka mu wuce kawai. Suna cikin magana xarah ta ce ga jalilan nan , ta kusa kawowa . Anty rasheeda tace tau mu shiga mota kafin ta iso . Suka shiga mota , ga'ba 'dayansu Jalilah na isowa taga mutucin sun cika , ta matsa kusa ga yaa Ahmad tace yaa ina zan zauna naga ko ina ya ciki. Zaiyi magana kenan . Sai ga mumy Adama ta ce , mota bata cika ba , ga motan Abdoul-jalil can daga shi sai rasheeda da sadiya je kishiga , Gaban ta ya fa'di . ta so tace fareeda ta shiga motan yaa Abdoul-jalil ita ta shiga motan yaa Ahmad sai taga mumy Adama bazata jidadi ba. Tai shiru tana tunanin idan ta shiga motan ya kenan. Mumy Adama ta ce ki tafie ki shiga kinji jalilah ko. Ta d'aga mata kai . Mumy ta ce daman abunda yasa na biyo a nan nace kada Ku manta da batun dauko masu decoration inda za'ayi walima, yaa Ahmad yace mumy wlh harmun manta ammn gwara da kke tunamuna tace tau shikenan sai kundawo Allah ya tsare hanya. Mumy Adama tana jiyowa taga jalilah tsaye inda suke magana, Tace ah jalilah baki tafie ba , tayi shiru . Yaa Ahmad ya lura da bata son shiga motar Abdoul-jalil sbd rasheeda dasu asiya suna ciki. Yace jalilah ko wannan motan kke son shiga , bara na fita na jawo wata motan , sai mustapha yaja wannan Jalilah taga idan ta ce hakan a Gaban mumy Adama bazata ji dadi ba. Tace A'ah yaya zan shiga Mummy Adama ta ce muje na rakaki ko jalilahna . fareeda ta ce tau BFF sai mun hadie. Ko ta ce ok. Mumy Adama ta rakata har gaban motan Abdoul-jalil din , Anty rasheeda tace mumy da kanki kma . mumy ta ce eh 'yata narako har gaban mota. Anty rasheeda ta b'ata rai. Jalilah ta bu'da mota ta shiga , ta zauna gefen da yaa Abdoul-jalil yake , inda su Asiya da sadiya suke gefen da Anty rasheeda take , inda Anty rasheeda take ,zaune gaban mota , duk sun sha kwaliiya jalilah kawai ce batayi makeup ba powder kawai ta shafa da lip gloss . Mumy Adama tace Abdoul-jalil ya ce na'am my dear mum ta ce kayi tafiya a hankali ka kulamin da 'diyata jalilah.. Anty rasheeda dasu Asiya suka ha'da baki mumy mu ba 'diyan ki ba nie . Mumy ta ce dukkan ku 'ya'yana nie sai dai duk kun girme jalilah ko itace karama ko kuwa , suka ce mumy mu ma , muna bukatar kulawa mumy tai dariya ta ce kun cika son magana. Sannan tace sai kundawo. Mumy na wucewa suka tada motocinsu haka suka jera motar ya Abdoul-jalil ita ce gaba sai ta Yaa Ahmad Yaa zaid Ya sahal. Haka suka jira motocin su suka shiga cikin kasuwa gwanin sha'awa ko wacce mota fira akeyi . Anty rasheeda sai surutu take zubawa Abdoul-jalil yana amsa mata kamar baya son magana. Jalilah a ranta tace sai bakin jin kai da isa sunma wanann yaa Abdoul-jalil yawa zanso naga matan sa idan ita zaimata haka tai tsaki a ranta. Su na tafiya wayan ta tai ringing tana dubawa taga Anty rahma tai disconnecting din wayar Anty rahma ta kara kira take 'dauka Anty rasheeda tace ke 'dauki waya mana wayan ke ta cika muna kunne da ringing. Anty sadiya tace tunda kke ga takie 'dauka ai batada gaskiya Shidai yaa Abdoul-jalil ya na jinsu baice kmai ba. sabida bai cika son shiga magnar da bata shafisa ba. Wayan jalilah ta, kara ringing ta da'uka . tace ina wunie Anty rahma , tana magana cikin sanyin murya da muryan nan tata me dadin jie, Anty rahma tace lafiya qlw tace har kinxo kinyi kwana biyu ko, tace anty kiyi hakuri insha Allah zanxo ina 'dana Ameer tace ga yanan yana jinki , Ameer ya amsa wayan ya ce Anty jalilah yaushe zakixo gidanmu ta ce ina nan zuwa , kaji 'Dana yace anty idan zakixo ki xoman da abun dadi Jalilah kuwa tama manta tana tareda su yaa Abdoul-jalil dasu anty rasheeda. Tace fad'amin abunda kkeso tau, yace anty komai kke kawoman inaso haka suka yita fira da Ameer har suka kai ga wani babban soap right na Kaduna , sukai parking motocin su, sannan suka shiga. Suka dinga kwasan kayan da zasu saka a gobe da sauran abubuwan da suke bukata Jalilah ta ce BFF ina zuwa zanje wajen fannin turaruka Fareeda tace muta tafi tare Jalilah tace A'ah ki tsaya idan kun ka gama 'zaben kayan ni kma lokacin na dawo wajen daukan turaren bana son muje mu dadie a chan kinji ko , yaa yusuf yace hakne . Jalilah ta nufie fannin turaruka . Yaa Abdoul-jalil da suna shigowa ya bacewa su 'yan 'uwansa ya nufie fannin turaruka Yana is a ya fara zaban turaruka sabida shi mutum ne me tsanin son turare sosai Haka jalilah itama ta fara za'ban turaruka bayan ta gama za'ba zata wuce shima yaa Abdoul-jalil zai wuce sukai clashing ya zubar mata da turaruka, suka du'ka kasa a tare batareda ko wanne ya ga fuskan juna ba, ya ce baiwar Allah kiyi hakuri don Allah , duk suna a kasan suna kwasan kayan sabida harda nashi duk sun zube turarukan sun ha'de waje d'aya, tace ba kmai kada kadamu suna kwasan kayan ya kalla hannun ta a ransa yace hannun me kayau sosai itama ta kalla hannun sa a ranta tace gaskiya hannun wannan mutumin ya ha'du . Suna gama kwashiwa suka d'ago Kansu a tare wa yaa Abdoul-jalil zai ganie 👀 wa jalilah zata ganie👀 gaban ta ya fa'di ta ce yaa Abdoul-jalil zatai magana ya ce shishhhh ya 'isa ya amsa kayan ya wuce dashi , a ranta tace nawa fah, yana nufin harda su zai wuce. Bara na dai 'dauka d'aya idan ma baiban wadan chan ba shikenan ta za'ba extreme aud Sannan ta kma inda 'yan 'uwanta ta koda ta zo duk sun gama sayayyan su , Yaa Ahmad yace jalilah ina turarukan kie za tai magana Yaa Abdoul-jalil yace gasu nan a hannun . Anty rasheeda ta juyo cikin bacin rai, tace yaa ya akai kayanta suka xo a hannun ka ya ce ganin nai kaya sun mata yawa shiyasa na rikamata , Anty sadiya tace ina kayan . Jalilah dai kallon shi takai da ciki da mamaki. Yaa Abdoul-jalil yace inaga ta manta dasu bara najie na d'auko mata Anty rasheeda tace A'ah yaa hakan ba zai faruba taje ta 'dauko da kanta Anty sadiya ma tace hakan Yaa Abdoul-jalil ya ce no kubarshi na 'dauko kunsan muna Sauri don haka kuje ku biya ku'din ganin zuwa Anty rasheeda zati magana yace bana son mu su haka suka wuce wajen biyan kudin tareda 'yan uwansu Yaa Ahmad yaji dadi yanda yaga Abdoul-jalil yayi treating din jalilah as a sister. Jalilah ita abun mamaki yake ba ta sosai Haka suka wuce wajen biyan ku'din bayan sun biya Yaa Ahmad yace muje cikin mota mu jira har Abdoul-jalil ya fito haka suka fita ga'ba 'dayan su . Abdoul-jalil yana dawowa ya saya turaruka sannan ya ha'da da wata dogwan riga sannan ya biya ku'di ya wuce . Suka tada motarsu ga'ba daya suka wuce cikin gari sabida magana da Wanda zaixo gobe tunda safe yayi decoration. Suna is a wajen me decoration sukai magana yace gobe tunda 6 zaixo sannan suka wuce gida ** ** DA DADDARE Suna zaune a parlor ga'ba 'dayansu suna duba kayan su sunata firan yanda walimar gobe zata kasance Yaa Abdoul-jalil yace ina zuwa kubani 2mnt Yaa musfapha ya ce jalilah Dan Allah ina son kidafamin indomie ta ce tau yaya Ta na shiga kitchen ta ga yaa Abdoul-jalil yana ha'da coffee Tayi sauri zata juya tabar kitchen ya ce KE xonan Taxo ta dukar da kanta kasa sabida batason suna ha'da ido da shi Yace nasan zakiyi mamakin abunda ya faru dazun ko tayi shiru Yace nayi haka ne sabida bazan 'iya using din turarukan nanba , sabida kin ta'ba su ita dai ba ta ce kmai ba ya ce amsa nace Ta amsa tayi godiya bai kulata ba yace ga wanan Riga ce abunda ya sa na 'dauko ta sabida kada 'yan uwana su d'auka da nace kin manta da kayan kie shiyasa na d'auko ta , sabida nasamu damar komawa na 'dauko wasu turaruka shiyasa nai haka. Ta ce yaa ngd Ammn kabar rigan Yace ke ina wasa dake ne ta amsa cikin sanyin jiki tace ngd sosai Allah ya saka da Alkaheri. Ta ajeyi kayan gefan ta sanan ta fara dafawa yaa musfpaha Indomie da yace ta dafamasa Yaa Abdoul-jalil yana ha'da coffee yana gamawa ya kma a parlor, Anty rasheeda tace yaa ina katafi ya ce coffe na ha'da Ta ce yaa inda kafa'damin ai da na ha'dama ya ce kada kidamu sai fira take janshi da ita yana amsawa kad'an ka'dan sabida shi mutum ne wanda baya son yawan surutu. Jalilah na shigowa ta shigo da katon Teri a hannun ta ta ajie a tsakiyar yaa mustapha ya ce wow nasan sai tayi da'di sabida kanwata ta'iya abinci. Tayi murmushi tace yaya kenan . haka suka yita fira da 'yan uwansu Anty rasheeda sai kicihi takema Yaa Abdoul-jalil Jalilah kuwa sai haushin Anty rasheeda takeji yanda taga tanama yaa Abdoul-jalil magan yna amsawa cikin 'isa a ranta tace tab ni wlh bazan 'iyama wannan me girman kan magana ba inba gaisuwa ba ballantana har na jashi da fira jalilah bata san time din da tai wanie tsuki ba 😚😙😗😚 Yaa Ahmad ya ce jalilah lafiya kke kuwa tace yaa lafiya qlw me ya faru naji kinyi tsuki Anty rasheeda tace tsaban iskanci mana sabida ta raena mutane Jalilah tace kuyi hakuri wlh yaa bansan sanda nai tsuki ba Tace sai da safen ku tayi sauri ta fita a parlorn Anty sadiya tace wanana ae rainin hankali ne inda kusa garan takie da sai nama rita. Yaa zaida yace shikenan tunda ta Baku hakuri kmai ya wuce haka suka yita fira har 11pm tayi sannan ko wanne ya wuce part dinsa.. (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:37 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 2⃣3⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) WASHE GARI Gidan Fulani family ya cika da 'yan uwa da Abokanan Arziki walima ta kai walima inda duk wanie don, duk wani kusa a garin Kaduna ya halarci wannan 'diyan masu kud'i 'yan mata sai liqewa Yaa Abdoul-jalil da sauran mazan Fulani family sabida mazan Fulani family ga kyau, ga, had'uwa. Ga kamala, ga ku'di , ko wace mace tana burin ta Aure 'ya'yan gidan FULANI FAMILY . haka mata suka dinga biyan su musamamn Abdoul-jalil ammn ko a jikin shi basa gaban sa, haka aka gama walima sannan a ka shaida zuwa 4 za'aje bud'e Asibitin Aka rinka serving din mutane da abubuwan da akayi na walima 4 Karfe hudu nayi ga'ba 'daya Fulani family da sauran 'yan uwa da Abokan Arziki aka cika motoci sa unguwar , sabuwan Kaduna a chan a ka bu'da asibitin . Su na i'sa su Daddy's suka fara shiga tareda malamai akwae Addu'o'i sanan su mummies da abokanan Arziki da 'ya'yan fulani family. Gaban asibitin ansa mata suna FULANI SPECIAL HOSPITAL asibitin ya tsaru 'iya tsaruwa , mutane sai yaba asibitin akeyi yanda aka tsarata kamar kana waje. Haka aka Karie duba asibitin mutane suna taiwa baban Abdoul-jalil waton Alhaji Ibrahim murna, da sauran Fulani family, haka wajen mahaifiyar Abdoul-jalil waton mumy Adama Abokanan ta suka dinga taya ta murna. Haka aka gama , sannan aka sanar da gobe za'a 'dauka ma'aikata a asibitin. Da haka Fulani family sukai sallama da kowa suka wuce gidan su.. ( COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:37 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 2⃣4⃣ Hafsart Hassan (cool Hafsart) Bayan sun dawo gida da daddare , gaba 'dayan su , suka wuce a parlorn mahaifan su suna fira. Abdoul-jalil ya ce mahaifana ba abunda zan ce sai dai na ce maku Allah ya ha'damu a gidan Aljannah a tare hakika kunyi muna abunda bamuda bakin muyi maku godiya. Alhaji bashar yayi mursmushi ya ce ba kmai hakkin mu ne muyi maku duk abunda ya da ce Alhaji Haladu ya ce daman ina son magana daku kunga yanzun Abdoul-jalil ya dawo ya gama karatun sa ga asibiti nan an bu'da masa ya ce Ahmad, zaid, sahal, kamal, mustapha, Yusuf suka amsa ya ce ya kama ta daga gobe ku fara zuwa aiki sabida ganin , mu mahaifan ku munada kud'i bai kamata ace Baku aiki ba tunda dai kunyi karatu kun ga cikin ku munnir kawai ne yake zuwa aiki . Su kace insh Allah daga gobe zamu fara zuwa aiki Mumy kahdeeja tace Allah ya kara ha'da kanmu ga'ba d'aya . suka amsa da amin dukan su. Haka suka yita fira da mahaifan su. Suna cikin fira jalilah ta fita d'akin Tana dawowa , tana riqe da babban plate , d'auki da ruwan sanyi da lemo. Tace mummies nasan kun gaji yau sosai ta fara zuba masu ruwa da lemo Sanan ta kuma wajen su Daddy's dinsu ta zuba masa Taxo wajen yannen su , suma haka ta dinga zuba masu har ta kai ga yaa Abdoul-jalil zata zuba masa ya ce bana bukata Anty rasheeda dake gefe taji dadi hakan . ta kara gaba zata zubawa anty rasheeda, tai magana a hankali yanda daga ita sai jalilahn kijin abunda take fa'da ta ce idan dai shishige da kilinbibi shine sana'arki ki ce gaba dayi naji dadi da yaa Abdoul-jalil ya maki , shishige ba farin jini ke irin me tausai din nan tayi murmushin mugunta. Jalilah ba ta cemata kmae ba. Ta samu waje ta zauna. Alhaji Ibrahim ya ce jalilah baki gajie ba halan Xarah tace Daddy bata gajiba sabida tunda aka fara walima zaune take waje d'aya tunda muka gama pictures mu ne kawai muke kai da kawo. Alhaji Ibrahim yayi murmushi ya ce kunsan 'diyata na lura da ita bata cika son hayaniya ba ko Jalilah na , ita dai murmushi kawai tai. Anty rasheeda ta ce ma sadiya kinga munafaka sai wani murmushi takai Anty sadiya ta ce bar 'yar iska murmushin ta yana gab da komawa kuka nana da 'yan kwanaki kad'an. Haka suka yita fira da mummies dinsu da Daddy's dinsu har akai kiran sallar isha'i Ko wanie ya tashi ya fita wajen sauqee farali, inda mahaifan su da 'ya'yan gidan suka wuce masallaci . ** ** 'Bangaren kaka sai fira sukeyi da su baaba, mardiya da wasila suna cikin fira sai ga jalilah suka gaisa sanan suka fara fira cikin gwanin sha'awa jalilah ta ce kakus gobe gidan anty saudah zanje nayi kwana biyu Kakus ta ce idan kinje gidan bazaki xo musha fira tace kakus zanxo kawai dai na sanar dake ne. Kakus ta ce Allah ya kaimu gobe . Jalilah ta ce kakus zan shiga kitchen din ki zanyi farfeson Arish Kakus ta ce yau kma shi kke son ci ta ce eh banson tuwon semo kma naga shi akai Kakus ta ce nima zan ci idan kin gama ha'dawa Jalilah ta ce kakus bakin nan nake ya cika son dad'i kakus ta jiefa mata pillow ta ce tsohuwa mai ran karfe kakus tayi dariya . Jalilah ta ce mardiya kuxo ku tayani firan dankali 'din. Baaba lanta tace ina ruwan jalilah akwai son tayi wasa da kaka Kakus tayi murmushin jin dadi ta ce ina son yarinya sabida tana da hankali , banda zumunta da ita ammn jalilah ta 'daukan kamar kakarta ta ainahi nima a wajena na d'auketa kamar jini nace, shiyasa nake kara sonta , ta ce akwae abunda nake fatan ya kasance Allah ya cikaman Burina suka ce Amin Jalilah dasu mardiya sai aiki sukeyi. 'Bangaren 'ya'yan gidan sai fira sukeyi Yaa Ahmad yace fareeda ina kawarki ta ce yaya taceman zataje wajen kaka nasan yanzun tana sama hanyar dawowa ya ce tau shikenan haka suka yita fira . Jalilah tana gamawa ta zubawa kakus dasu baaba wasila da mardiya sannan ta ce kakus zan wuce sai da safe Kaka ta ce ki zauna a nan kicie abincin ta ce kakus zanje parlor na kaiwa yaa Ahmad dankalin kinsan yana son dankali Kaka tayi murmushi tace tau 'yar yaya sai da safe sukai sallama ta nufie parlor. Tana shiga tai sallama suka amsa Yaa Ahmad yace ina kinka shiga tun dazun Yaya dankali na dafa kasan bana son tuwon semo Fareeda ta ce BFF kin ha'da dani kuwa Jalilah ta ce A'ah Fareeda tai murmushi tace nasan kin ha'da dani Jalilah ta ajie kulan ta shiga kitchen ta 'dauko plate tana shiga bata lura da yaa Abdoul-jalil ba ta fa'da saman kirjinshi , ta dago fuskan ta bakin su ya ha'die . Jalilah ta ja da baya zata fa'da saman gas din da ya dora ruwan zafi ya janyota ta kwanta saman kirjin sa, taji wani irin feeling da bata taba fuskantar kanta a ciki bh shima hakan yaji. Suna cikin wannan yana yin Anty rasheeda da sadiya suka shigo kitchen din Anty rasheeda ta zaro ido👀👀 tace yaa Abdoul-jalil me zan ganie haka cikin bacin rai Jalilah ta janye jikin ta cikin sauri ta ce Anty rasheeda wallahi ba kmai bane zata kara magana Anty rasheeda ta yanke ta da mari tas tas jalilah ta gigeci zata kara fad'awa cikin gas Abdoul-jalil ya janyota ta fad'a jikin sa . ya dakawa Anty rasheeda tsawa ya ce me yake damunki idan kinka kashie yarinyar mutane fa, tana so tai maki bayani kin mammareta idan da ta fa'da cikin gas ta kune fah. Ant rasheeda mamaki ta kai yau ita yaa Abdoul-jalil zai dakawa tsawa a kan jalilah . Jalilah kuwa tunda tasha Marie kuka takai sannan ta zame jikin ta daga jikin yaa Abdoul-jalil Suna cikin haka yaa kamal da Yusuf da fareeda suka shigo kitchen din , yanda suka gansu tsaye Fareeda ta ce lafiya kuwa me yake faruwa Jalilah ta ce ba kmai muryan ta yana rawa cikin kuka Yaa Yusuf ya lura da fuskan ta tayi jaa kamar an mareta ya ce jalilah me ya faru ? Me ya samie fuskan ki Ta ce yaya ba kmai ta 'dauki plate tayi waje Yaa kamal yace rasheeda me ya faru tace bata saniba ya tambaya jalilah . Jalilah na fitowa sauran 'yan 'uwanta yanda suka ga fuskan ta tayi jaa , suka fara tambayan ta , meke faruwa meya sami fuskanta duk yanda taso ta tsaida hawayen ta ammn ta kasa tace Ba kmai fa'duwa nayi Habeeba tace ammn idan fa'duwa kinkai ya akai fuskan kie kamar sawun yatsa . Tace Ba kmai ,ta fara zuba masu abinci zata juya taga anty rasheeda da sadiya sai hararenta suke , zata fita daga parlorn Yaa Ahmad ya tsaida ita yace taxo nan , taxo ya ga tana hawaye ya ce fa'damin me akai mekie tace Ba kmai yace kinfasa cin abincin ne tace na koshi ta wuce , tayi part din da suke kwana , tana shiga ta fa'da saman gado kuka takai sosai yands takejin zapie a fuskan ta. Xarah tace gaskiya akwai abunda akama jalilah lafiya fah ta shiga kitchen yanzun kma ta fito tana kuka ga kma sawon Marie a fuskan ta fuskan kma yayi jaa Mustapa yace Rasheeda da sadiya ku kunka shiga kitchen me aka mata. Rasheeda tace ta ina zansani kuwa Inaji tace maku fa'duwa tayi tau mene na damun mu da tambaya. Sadiya ta ce Anty rasheeda tashi muje. Suka wuce ko saida safe ba suma 'yan 'uwansu ba. Abdoul-jalil yana fitowa cikin kitchen din . Fareeda ta ce yaa Abdoul-jalil Dan Allah me akaiwa jalilah har zai fad'amasu sai ya ga idan ya fad'amasu kamar zai ha'da fa'da ne , yanda rasheeda ta Marie ta , shi kanshi bai jidadin haka. Nabeelah ta ce yaa tunanin Me kkeyi pls fad'amuna abunda ya faru. Yace baisan sanda abun ya faruba sabida koda suka shigo kitchen din waya yakeyi Haka sukabar maganar .yaa Ahmad a ransa yace sai ya tilastawa jalilah gobe da safe ta fad'amasa gaskiya... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:37 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 2⃣5⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) WASHE GARI jalilah bata samu damar zuwa tanya su baaba aiki ba , sabida tasan idan taje suka ga fuskan ta sai sun fad'awa kaka don haka tai zamanta a 'daki takie fita waje . Fareeda na gama sallar tace BFF inaso na tambayeki pls pls pls inaso kifad'amin gaskiya me ya faru jia Jalilah tace BFF sau nawa kkeson na fad'amaki Allah ba kmai Fareeda tayi lallashin duniya jalilah take fad'amata haka ta gaji ta barta. Tace naga yau bakiyi sallah ba . jalilah ta ce OFF nake Fareeda ta lura kamar kawar tata sai a hankali nan tayi ta bata labaran dariya har ta sa jalilah cikin nisha'di . Fareeda a ranta tace haka nakeso nie nasan akwai abunda kawata takie boyeman ammn nasan wata rana zata fad'amin. Sannan tace tau zan shiga nai wanka , kma ki tashi kiyi wanka kinga muna shiryawa muje muyi breakfast Jalilah ta d'aga kai tana murmushi a ranta tace ngd kawata da irin kaunar da kke nunamin nasan kin bani labaran dariya don ki sani, ni shadie. 'Bangaren kaka da baaba ladi ta kaimata abincin tace yau ina jalilahn takie Baaba ladi tace yau batazo ba Allah dai yasa lafiya kaka tace Amin. 'Bangaren su Anty rasheeda sadiya da Asiya suna shiryawa Asiya tace wai ni kuwa jiya me ya faru Sadiya ta kwashi kmai tafad'awa Asiya Asiya tace tab ai wallahi kinman dai dai da kke marie fuskan shegiyar idan ni ce sai na watsa mata ruwan zafie a jikin ta. Anty rasheeda tace ba wannan ne yafi damuna ba , damuwa ta ace akan Jalilah yaa Abdoul-jalil zai daka man tsawa. Sadiya tace haba Anty rasheeda ki kwanatar da hankalin ki zamuyi maganin ta, wai har ta kwanata saman kirjin shi. Asiya tace emm ammn ni inaga bada gangan hakan ya faru ba , kunsan yaa Abdoul-jalil macce bata isai kallo ba taya zaya rungemita idan kun lura ko magana bata had'asu . Anty rasheeda tace hakane ammn dole na koyawa jalilah hankali kun san yanda na keson yaa Abdoul-jalil dole zanyi kishin sa, ina son sa zan'iya aikata kmai sabida naga na sameshi , wajen malami ko boka kawai ne bazan'iya zuwa ba, su kace anty munsan yanda kke son shi , ammn Matsala kawai ita ce munga kmar shifa baya sonki , baya nuna maki so , kada kudamu akwai hanyoyi daza mubi , sukace tau Allah yasa ya soki ta ce Amin , saanann suka gama shiryawa suka nupie parlor wajen breakfast. Fareeda na fitowa wanka bayan ta gama shiryawa tace BFF me kkeyi har yanzun baki shirya ba Jalilah ta ce ki tafie gani nan zuwa idan na gama shiryawa Fareeda ta ce A'ah tare zamu je pah Jalilah ta ce a'ah ki tafie sai nazo Fareeda ta ce tau sai kinxo sannan ta wuce Tana shiga parlorn ta gaisheda yannen ta sanann taja kujera ta zauna. Habeebah tace sis ina jalilah ta ce tan nan zuwa suna cikin magana sai ga jalilah ta gaida su suka amsa , zata zauna Yaa Ahmad yace taje yanzun nan wajen mumy tana kiran ta Tace yaa wace mumy yace maman ki , ta juya ta pita parlorn. Suka ci gab da yin breakfast. Tana zuwa part din mumy kahdeeja ta gaisa da ita , sai kuma taga kaka. Kaka tace jalilah me ya sameki naga kuncen kie yayi jaa tace ba kmai Mumy kahdeeja tace jalilah fad'amin gaskiya tace mumy ba kmai Mumy kahdeeja tace jalilah ne na haifiki ni ce maman ki bakida wata uwa duniya sai nie , idan dai kin d'aukan da muhimmanci inaso kifad'amin gaskiya bakida wanda zaki fad'awa damuwar ki sai nie. Kaka tace jalilah mu ba yara banie duk wanda ya ga fuskan kie yasan cewa ba fad'uwa kin kai ba , ji yanda tayi jaa . Jalilah ta kwashi labarin abunda ya faru kaf ta gayamasu Yaa Ahmad dake bayan ta , yace daman abunda rasheeda taimaki kenan lallai zan rama makei zai fita mumy ta kira shi ya dawo. Kaka tace lallai rasheeda batada hankali ammn sai nace mutuncin ta yoh in banda wauta irin ta rasheeda idan kinka Aure Abdoul-jalil zata hanaki kwantawa saman kirjin shi ballantana yanzun kuskure ne ya faru kaka ta dinga masifa inda take shiga banan takie fita ba , Mumy kahdeeja dai shiru tai tana kara kallon d'iyar tata yanda fuskan ta taija. Yaa Ahmad ya ce jalilah yau kinka tabbatamin da ni ba yayanki banie na jini yau kin nunamin ni ba kowa banie a wajen ki. Ba yanda banyi ki fad'amin abunda ya faru ba kke Tace yaya kayi hakuri don Allah abunda yasa nakie fa'dama nasan cew zakayi sai ka ramamin shiyasa ni kma banson tashin hankali ayi fa'da a kaina Kaka tace ai kuwa sai nacema rasheeda mutunci yaa Ahmad tace ina bayanki kaka Jalilah tace don Allah kar kuyi mata magana, Mumy kahdeeja tace inaga da gaskiyar jalilah kada ayi mata magana sabida kunsan halin Maman rasheeda mumy Hauwa abun zai zama fa'da da kyar mumy ta shawo kan kaka sannan ta yarda . Yaa Ahmad yace kije kici abinci , zata fita mumy ta ce ta je kan dining ta had'a mata breakfast ta wuce sabida yunwa takeji tun jiya da rana marabinta da cin abinci. Yaya Ahmad yace mumy zan wuce kinsan yau zamu fita aiki tace Allah ya bada sa'a. Amin Yace kakata bakiman Addu'a tace na 'isa Allah ya bada sa'a ya amsa da amin sananan ya wuce. Haka 'yan 'yan gidan su ka bi mahaifan su , tare suka fita ko wanie yana cikin motan sa, sannan aka rarraba su ko wanie da camfanin da yake aiki , Shi kuwa yaa Abdoul-jalil yana fita ya wuce asibitin shi , koda yajie ya iske asibitin ciki da mutane ya kira Doc. Hureeyah , frnd dinsa ce tare sukai karatu a London , suna mutunta juna sosai yace tana ina tace gata nan cikin asibitin. Ya isketa ya nunamata office dinta ya ce ta shiga dashi da ita zasu yi screening ta zauna ya fita yayi masu bayanin ko shi waye yawan cinsu ma sunsan cewa asibitin ta gidan su ce Sannan ya jie office dinsa na Alfarma wani babban office ga ha'du iya had'uwa , ga tsare , Haka mutane suka dinga shiga office din Doc. Hureeyah , da office din , Abdoul-jalil suna masu screening har suka gama sananan suka shaidwa mutanen da suka samu aiki. Abdoul-jalil yayi jawabin sa , ya shaida masu cewa baya son wasa, sannan bazai d'auka a dinga wa maras lafiya wulaqanci, nan dai ya gama masu jawabin sa , su kace sun Aminci insha Allah zasu kiyaye. Yace gobe za'a fara zuwa sannan kowa yazo in time sukai sallama suka wuce.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:37 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 2⃣6⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Kamar kullum kamar ko yaushe , yanda Fulani family suka sabayi duk safiya hakan ta faru. 'Bangaren Alhaji Ibrahim suna magana da matar sa ya ce inaga yanzun lokaci yayi da ya kamata a ce 'ya'yan gidan nan sunyi Aure ko ya kkce Hajiya Adama tace nima nayi wannnan tunanin Yace tau shikenan zuwa anjima zanje wajen inna muyi maganar , duk abunda tace hakan zai faru. Hajiya Adama tace Allah ya cikamin burina Alhaji Ibrahim yace burin me Tace idan lokaci yayi zan fad'amaka. Yayi murmushi yace nima inada burina Tace tau burin me , Yace idan lokaci yayi zan fa'damaki. Bangaren Anty rasheeda suna ta shirya makircin su Aseeya tace Ku tashi mu tafie kitchen nasan 'yar iskan yarinyar nan tana chan tana rikawa su baaba Sadiya tace inaga kamar ta tafie gidan Anty saudah naji suna maganar itada fareeda Aseeya tace A'ah bata tafie ba bansan me ya hanata zuwa bah. Haka suka iske su sunata aiki suna shiga ba Wanda sukai wa magana Wasila da mardiya sai dunar da kansu sukeyi basu son , ko kadan su had a ido dasu Anty rasheeda. Jalilah tace ina kwanan ku suka had a baki Idan bamu kwana ba zaki ganmu a anan ne , Anty rasheeda tace uban me kkeyi a anan wajen, Jalilah tace ina tanya su aiki ne. Sadiya tace idan munka kara ganin kie a kitchen din ga sai Muncie ubanki , mun baki matsiyacin kashi kinji ko bakiji ba , naji Anty sadiya Anty rasheeda ta Nunamata hanyar fita tace wuce maza ki wuce tunda nan ba kitchen din ubanki bane. Jalilah ranta a bace ta fita, tana tunanin irin gori , wulakanci, da zagen da suke mata. Aseeya tace lafiya kuke kallon mu ne su baaba ladi lantana wasila da mardiya suka ce Allah ya Baku hakuri Anty rasheeda tace idan naji wanan maganar wajen kaka sai kunga abunda zanmaku sannan suka wuce. Suna fita baaba ladi ta sauke Ajiyar zuciya tace a gaskiya wad'anan yara basuda mutunci na rasa me jalilah taimasu sun tsanita ko ka'dan basu sonta Baaba lantana tace wlh kuwa , ammn kibarsu wata rana zasuyi nadama don duk randa hakurin jalilah ya kare gidan ga , akwai rigima ba yar kad'an ba. Baaba ladi kunga ya kamata muje mukai abincin ga , tun kafin lokaci yayi. Haka suka rarraba abinci duk suka kai yanda aka saba. 'Ya'yan gidan suna zaune suna breakfast Xarah tace yaa zaid inaso Dan Allah anjima da daddare idan mun gama sallar isha'i ka kaimu kasuwa zamuyi sayayya nan da 2weeks za'ayi bukin kawarmu Fareeda tace hakane nima zanje ,yaa Ahmad yace tau nima zanje sai mu tafie harda jalilah , ko kuwa, Jalilah tace A'ah yaa ku tapie banson fita yau Fareeda tace pls BFF kixo mutai tare sai ki tanyanie zabin kayah pls pls Anty rasheeda ta ce idan bata zuwa ki rabu da ita mana aiba dole sai tajie ba mu zamu raka ku, dake dasu sis xarah, habeebah . Yaa Ahmad zaiyi magana jalilah ta girgisa masa kai kawai sai ya sharie Yaa Abdoul-jalil duk yana lure dasu ammn bai ce kmai ba. Jalilah da taji su anty rasheeda zasu , sai ta fasa zuwa tasan idan taji sai sun bata mata rai. Tace BFF karki damu Dan Allah kuji dasu Anty rasheeda banjin dadin jikina shiyasa Fareeda da taji jalilah tace batajin dadin jikin ta, shi yasa ta aminci ammn badan ta yarda bah. 'Bangaren maihaifan su , suna zaune suna yin breakfast Alhaji Ibrahim yace inaso muyi magana mai muhimmanci nan ya shaida masu cewa ya kamata mu yiwa 'ya'yan mu magana maza da mata kan su fitar da matan Aure da mazan Aure ko ya kunka ce. Alhaji umar yace wannan hakane yaya nima haaka nakeson tunda dai duka yaran ga sunyi karatu , sun isa Aure. Alhaji Yusuf yace naji dadin wannan maganar yaa nima na dadi ina wannan tunanin. Alhaji Ibrahim yayi murmushin jin dadi yanda yaga kannen sa sun amsa maganar cikin farin ciki. Yace tau ku kunji, me zakuce yacewa matan kannen sa Hajiya kahdeeja tace ai duk abundan kunka ce shi za'ayi kuma wannan ai magana ce me dadin jie. Hajiya Hauwa tace Gaskiya wannan abu yayi dad'i ammm inada wata shawara me zai hana kawai mu ha'dasu Aure da junan su Alhaji bashar yace A'ah kada a fara idan sun ha'da Kansu shikenan idan kma basu ha'da Kansu ba , kada a fara Hajiya Adama tace ina bayan ka gaskiya kada ayi masu Auren ha'die. Alhaji Ibrahim yace yznn dai lokaci na kurewa zamu wuce wajen aiki idan mun dawo da daddare zamuje wajen inna mu tattauna maganar... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:37 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 2⃣7⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Abdoul-jalil yana shiga Asibitin ma'aikatan asibitin sai gaida shi suke, good morning sir, ya na amsawa da morning har ya shiga office dinsa ya zauna Yana zaune yana duba files sai ga Dr Hureeyarh ta shigo office din suka gaisa sanan ta ce gaskiya Abdoul-jalil asibitin nan ta karbu wajen mutane ka duba yau fah muka fara aiki ammn diba kaga yanda ake kawo marasa lafiya duk da asibin ta kudi ce Yace hakane kinsan munada kwararron likitoci kma insha Alllah xamuyi aeki tsakani da Allah , mu kuma tabbatar da duk wani Mara lafiya ba zai kuka da wannan asibitin ba , doc hureeyah tace hakane Allah shige muna gaba yace Amin zan kma office di na yanznun yace tau doc. Tayi dariya tace tau doctorn doktoci Wanda baya dariya yace kin ganki ko ta wuce taja masa office. Abdoul-jalil ya d'auki wayarsa ya kira fareeda ta ce yaa ya dai yace dai dai inaso ki gyaramin d'akina tace tau yaa angama Yana gama waya ya fita yana duba Mara lafiya. Fareeda suna gama waya da yaaynta tace BFF inaso ki rakanie part din su 'yanen mu xan gyarawa Yaa Abdoul-jalil dakin sa , Jalilah tace A'ah kije kawai zanje gidan su anty saudah musha fira. Fareeda ta b'ata rai gaskiya BFF yanzun kinamun wulakanci duk nace kiman Abu bakiman, Dazun da safe nace anjima da daddare zaki rakamu wajen sayayya nida su sis zarah, da habeebah kin kace baki jin dadin jikin ki, kuma nasan lafiyar ki kalau ammn na share, yanzun kma nace ki rakanie zuwa part din yannen mu kince baki zuwa ngd sosai ni zan wuce. Jalilah tace BFF sorry idan na 'batamaki rai nima yaa Ahmad yace na gyara masa 'dakinsa Fareeda ta ce tau mutapi manah Jalilah tace A'ah inaso sai zuwa anjima zuwa 4 ynzn zanje wajen Anty saudah musha fira kinga jiya nace zanje gidan ta nae kwana biyu , bansamu damar zuwaba shiyasa zanje idan mun gama fira zuwa 4 zanje na gyara dakin yaa Ahmad Kixo muje tare idan mun sha fira da anty saudah zuwa 4sai muje muyi gyaran dakin. Fareeda tace promise Jalilah tace promise. Suka taba hannu✋🏼 sukai murmushi suka wuce. Suna 'isa part din Anty saudah suka shiga , sukai sallma , Anty saudah tace bazan amsa maku ba, tunda ni kunka ka'dawa omo kun kace kuna nan zuwa jiya ku kwana ammn shiru Suka had'abaki Anty kiyi hakuri kiyi mana uzuri tace baznyi hakuri ba Fareeda ta ce sorry Anty bazamu karaba Anty saudah tayi dariya tace kun ganku kun'iya bada hakuri. Haka suka zauna sunata firan su 'Bangaren mummies din gidan suna zaune a parlor suna fira Hajiya Hauwa tace ni dai inason a had'a wadannna yaran Aure kunga sun cika ya kamata kawai a ha'da su Hajiya rabi tace Haba Hajiya inaga kinyi maganar ga 'dazun kinji abunda su Alhaji suka ce yanzun fa ba'ayin Auren dole ni dai a nawa ina bayan su Alhaji abari yaran ga idan sun had'a Kansu ayi , idan kma wasu daga waje suka kawo mu bamuda matsla da wanana Hajiya kahdeeja tace nima na goye bayan hakan sosai. Hajiya Hauwa ta b'ata rai, a ranta tace dole nasan abunyi kada rasheeda ta kasa samun abunda takeso ,haka suka yita fira . 'Bangaren Su Anty rasheeda suna zaune suna fira , tace zuwa 4 inason muje part din su yaaa Abdoul-jalil mu gyara masa daki Aseeya tace ammn shi yace ki gayara masa ne. Anty rasheeda tace A'ah ni dai zansa kaina kunga idan ya dawo zaiji dadi sosai son na kai ya iske mu , muna gyaran kunsan dole yanzun na rinka abunda zaisa ya fara sona ko kuwa Sadeeya tace ohhh hakane nasan dole zaiji dadi tau ammn mubari sai zuwa 5 yana kan hanyarsa ta dawowa daga asibitin Anty rasheeda ta ce hakane sis dina shiyasa nake son ku , kuna banie kwarin gwaiwa sosai.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 07069243949 [1/3, 2:37 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 2⃣8⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Fareeda da jalilah sunata firan su da Anty saudah har driver ya dawo da iman, Affan daga skull suna shigowa suka rungume jalilah da fareeda suka ce Aunty's munyi missing dinku sosai Jalilah da fareeda suka ha'da baki muma munyi missing dinku sosai Anty saudah ita dai tana zaune tana kallon su . Fareeda ta ce BFF Muci abinci zanyi sallah kinga 4 ta kusa sai mu wuce ko Jalilah ta ce eh Haka suka gama cin abinci inda fareeda tai sallah sanna suka fa'dama anty saudah zasu wuce gobe zasu dawo tace tau Allah yasa suka ce Allah Anty insha Allah zamuxo tace Allah ya kaimu Iman da Affan sukace bye bye Anty's sukayi kissing dinsu sannan suka nupie part din su yannen su. Suna isa cikin part din fareeda tace BFF inaso ki gyara dakin yaa Abdoul-jalil ni kuma na gyara dakin yaa Ahmad sabida aga dani dake wa yapie 'iya gyaran daki Jalilah tace A'ah pls kada muyi haka dake Fareeda ta 'bata rai tace shikenan ngd Jalilah yanda taga fareeda na nuna kulawa da ita, sannan duk abunda tace fareeda tana mata ba tareda musu ba tace tau shikenan na yards. Fareeda tayi murmushi tace thank you BFF . Fareeda ta kai jalilah dakin yaa Abdoul-jalil ita kuma ta wuce 'dakin yaa Ahmad. Fareeda ta fara gyaran dakin yaa Ahmad tana murmushi tace ohh yaa Ahmad dakin baiyi dirty ma sosai haka tayita gyaran ta . Jalilah kuwa tana shiga'dakin yaa Abdoul-jalil taga dakin ya mata kyau sosai tsarin irin Best colour dinta White with light green tayi murmushi tace woow gaskiya dakin yamin kyau. Ta shiga kuryan d'akin shima taga d same colour da parlor tace dakin ma baiyi dirty sosai ba , kura ne kawai yayi Ta shiga toilet ta gyara tsaf sannan ta pito zata fara gyaran kuryan tana cire takalmanta ta aza kafanta tsantsin tiles ya jata ta fad'a saman gado ta tashi ta gyara gadon tsaf zata wuce tajie wajen wardrobe gyalenta ya Manne ga abun gado ta janyo gyalen wanie vase cup dake gefen gado ya fadi ya fashi yayi ratsa ratsa. Ta juyo taga yanda vase cup din yayi gabanta ya fadie tace yau nabani me na aikata hakan nasan wanan cup yanada amfani garesa tunda har ya ajiesa a bedroom duk ta rude hankalinta ya tashi wajen sauri ta janyo wasu pictures wadan da akayi enlargement dinsu manya manya ansa masu glass suka fa'do saman cheese drawer suka fashi gaba dayansu ta ce yau na shiga ukku ni jalilah nasan yau mutuwata taxo , duk ta rikice ta rude , tayi Sauri zata fito daga parlorn ta kira fareeda wajen sauri ta bankade burner ta turaren wuta ta fashi da kuka yau na shiga ukku abunda naiwa gudu kenan ,wajen sauri ta shiga toilet ta dauko takalmanta ta taka glass din pictures , ta sakie ihu jini ya fara zuba a kafanta zapin da takeji yasa batasan sanda ta kashie wasu frame's na pictures din flowers , tace na bani nie jalilah yau make faruwa dani ga jini yana zuba a kafanta duk ya bata bedroom din haka ta dinga Jan kafa zata shiga parlor ta kara taka glass din burner ga kafanta guda , ta fashi da kuka ga baking cikin 'barnar da tayi , ga zapin da takejin kafafunta nayi mata , ga kuma fa'dan da zata sha wajen yaa Abdoul-jalil, haka ta dinga Jan kafafunta har ta shiga parlor sabida azaban da takeji ta zauna , ta dauko tissue tasama kafanta , wajen ta maida tissue din saman center table turaruka suka fadie suka farfashi ta tashi tana tafiya jini yana zuba duk da tasaka tissue parlon duk ya lalace da jini ga kwalabin turaruka duk sun farfashi ta zauna tanata kuka . 'Bangaren su Anty rasheeda sun shirya sun nupie part din yaa Abdoul-jalil. 'Bangaren fareeda ta gama gyaran dakin yaa Ahmad kenan zata pito sai ya shigo yace ahh fareeda ya akai Nan ta kwashi labarin yanda sukai da jalilah ta fa'damasa yayi dariya yace nasan kanwata tapiki 'iya gyaran 'daki Fareeda ta ce auu yaa haka kace tau zamu ganie Yace wasa na kai maki cwt sis Fareeda ba karamin da'da taji ba , da yace mata cwt sis Fareeda ta ce yaa muje dakin yaa Abdoul-jalil din . Suka fito suna tapie suna fira kasancewar part din mazan gidan duk waje 'daya yake sai dai ko wanne danasa part din. Suna kaiwa sai ga yaa Abdoul-jalil yace fareeda har kin gama gyaran tace eh yaa yau zakaga gyaran manya yace kina cika baki sai dai naga Gyaran ko kuwa Ahmad, yace kwarai kuwa . Suna buda kofan suka ga 'dakin yayi kacha kacha ga jini duk ya 'bata dakin , ga turaruka duk sun farfashi . Abdoul-jalil yace fareeda me zan ganie haka . Jalilah tana ganin su ta zaro ido👀👀👀 ciki da hawaye . Fareeda ta ce BFF ya akai haka . Yaa Ahmad da fareeda suka jie wajen jalilah dake zaune saman kujera tana kuka , jini yana zuba da kafafunta Yaa Ahmad yace jalilah meke faruwa haka ita dai kuka kawai ta kai . Yaa Abdoul-jalil yace da fareeda ya akai hakan ta faru waya gyaran dakin nan tace jalilah yace ita nasa ko ke tayi shiru yace ki amsa man manah ya fada cikin tsawa Fareeda ta ce yaa kayi hakuri nan ta kwashi yanda sukai da jalilah ta fa'damasa tace yaa wlh jalilah batadaa laefi sabida ne ce nace muyi hakan ta gyara dakin ka, na gyara dakin yaa Ahmad. Yaa Abdoul-jalil ya nupie inda suke jalilah ta tashi ta buye bayan fareeda , ya cigaba da tafiya ya kusa kawowa inda suke ta kara boyewa bayan yaa Ahmad tana kuka. Suna cikin haka sai ga su Anty rasheeda anty sadeeya da Aseeya sun shigo Anty rasheeda ta ce me zan ganie haka Meya samie dakin yaa Abdoul-jalil haka . duk basu hange jalilah ba . Anty Aseeya tace fareeda meke faruwa haka Tayi shiru Anty rasheeda ta ce bakiji ne Fareeda ta ce wlh gyaran daki yaa Abdoul-jalil ya sanie nan ta kwashi labarin yanda sukai da jalilah Anty rasheeda najin an kira jalilah ta ce kenna jalilah tayi wannan danyin aeki , ina jalilan takie Anty Aseeya tace ga munafukar chan bayan yaa Ahmad. Anty sadiya tace mu shiga bedroom muga idan batai bannar ba. Suna shiga bedroom suka zaro ido gaba dayan su👀👀👀 Anty rasheeda tace me zan ganie haka yaaaa vase cup dinka harda shi ta fashi yaa Abdoul-jalil da yaa Ahmad suka xo kuryan suka ga yanda kuryan ta lalace gaba data,tayi kacha kacha ga jini . Yaa Abdoul-jalil yace vase cup dina kke fashi me yasa ransa abace yake fad'an maganr kinsan yanda nake da wannan vase cup din lokacinda na gama secondary skull mahaifina ya banishi a matsayin kyautar graduation dina a Paris yasa akayiman shi, duk 'diyan gidan ga munada shi me yasa kke fashi nawa, Ki farfashin pictures dina na childhood dina nida frnds dina kin batamin daki me yasaaaa Jalilah ta fashi da kuka tace yaa Abdoul-jalil wallahi bada son raina naiba Dan Allah kayi hakuri tana kuka tana bashi hakuri. Anty rasheeda ta daka mata tsawa tace KEEE dallah mufakar banza wannan vase cup din ko gidan ku aka saida bazai sayesa ba , duk kin lalata daki sannan kke bamashi hakuri , wallahi sai kin biya wadanan kaya Anty Aseeya tace yooh ina taga kudin biyan wananan vase cup din . Haka suka dinga zaginta suna cimata mutunci Yaa Ahmad zai masu magana sai yaga idan ya masu magana anann sai suka ga sabida jalilah tana kanwan sa kuma Abdoul-jalil zai ga abinda jalilah ta masa shi bai da misa ba , sai ya kyalesu . Fareeda data kasa hakuri tace haba ya 'isa don Allah kuna ta zagen jalilah akan abun duniya haka Allah ya kaddaro hakn zai faru yau , kuma ko da jalilah bata gyaran dakin , wananan abun zai 'iya kasancew ga kowa a cikin mu , idan da vase cup yaa Abdoul-jalil ya fashi shie haka zaku dinga zagen sa , haba anty ku mata uzuri aka rasa rai ballantana abunda rai ya bidah pls ku daina zagen jalilah . Anty rasheeda ta ce yi muna shiru idan da yaa Abdoul-jalil ya fashi wannan vase cup din ba damuwa ammn wannan ya muke da ita Agoola ce pah Fareeda tace ya isa haka haba ta fada cikin tsawa Anty sadeeya tace fareeda mu kke dakawa tsawa akan jalilah Fareeda ta ce anty kuyi hakuri bansan lokacin da naiba Dan Allah kuyi hakuri ammn pls pls pls na rokeku, ku daina zagen jalilah nasan bazata taba aikata hakan da gangan ba . Yaa Ahmad yaji dadin maganar da fareeda tai masu Anty rasheeda tace shin waima waya saka kie gyaran dakin Yaa Abdoul-jalil yace NI nasaka ta Anty rasheeda taji xuciyanta yana zapie tayi shiru Yaa Ahmad yace pls Abdoul-jalil kayi hakuri ni zanbaka vase cup din nawa Yaa Abdoul-jalil yace kabarshi kamar yanda fareeda ta fa'da Haka Allah ya kaddara Su Anty rasheeda suka kara jin haushin jalilah . Jalilah da tunda aka fara maganar kuka takai Zata fita cikin bedroom din taji jiri na daukanta zata fa'da saman kwallabi Yaa Abdoul-jalil ya rungumeta saman jikin sa. Anty rasheeda taji xuciyanta na bugawa kirjinta na zapie ta fita tabar part din su Anty sadeeya , da Aseeya suka Mara mata baya.. (COOL HAFSART😘) ✍🏼 07069243939 [1/3, 2:40 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 2⃣9⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Anty rasheeda tafiya sukai kuka takeyi sosai Anty Aseeya tace Anty rasheeda ki daina kuka hakan munsan abunda zamuyi Suna tafiya sai ga Mumy Hauwa ta ce raaheeda me kkewa kuka hakan Anty sadeeya tace akan ya Abdoul-jalil ne take wannan irin kukan. Mumy Hauwa tace kuxo muje part dina mu tattauna maganar. 'Bangaren jalilah tana farkawa ta ganta kwanci cikin dakin fareeda , ta buda idon ta taga Yaa Ahmad da fareeda tsaye tace yaa Ahmad ka yarda dani wlh bada son raina nayi hakan ba Dan Allah kabawa Yaa Abdoul-jalil hakuri ni gobe zan kma zamfara Dan Allah. Fareeda tace haba BFF Yaa Abdoul-jalil ya hakura fa idan kinka ce gida zaki kma kinsan dole sai tayi magana akan me zaki kma gida da wuri hakan abunda ya wuce shikenan kinji ko. Tayi murmushin jin dadi nagode sosai BFF Fareeda tace sai godiya kamar ga bakinta aka tsara godiya. Yaa Ahmad ya ce fareeda nagode sosai irin yanda kke nunawa jalilah so da kauna . Tace oh kaji yaa Ahmad dai ni nadauka jalilah kaman 'yar uwata ko kuwa BFF ita dai jalilah murmushi ta kai . Zata tashi yaa Ahmad yace ina za kije Tace zanje na gyarawa yaa Abdoul-jalil 'dakinsa ne Fareeda tace BFF zauna ki huta kin gaji Jalilah ta ce naji sauki sosai jinin yabar zuba pls ku bari najie na gyara masa dakin sa. Yaa Ahmad yace tabari sai taji sauki A'ah yaa Dan Allah kabarni naje Duk wannan abun da sukeyi Abdoul-jalil yana bayan su yana jinsu . Ya matsu kusa garesu ya ce Me yasa kinka cika gardama ne ya fada da zazzakar muryansa me dadi. Jalilah tayi shiru bata ce kmai ba Yace akwai inda ya ke maki ciwo ne ta ce A'ah . Zai fita cikin 'dakin Ahmad yace jirani muje tare naga an kusa Kiran sallah magrib haka suka fita tare. **** Zaune suke saman kujeran 'dakin mumy Hauwa Anty rasheeda sai kuka takai Mumy Hauwa tace wai mene na kuka rasheeda ki daina kukan ga banson kanki yayi ciwo Anty rasheeda ta ce mumy akan yaa Abdoul-jalil ne pah Mumy Hauwa tace ma akai mashi halan Anty sadeeya ta kwashi duk abunda ya faru ta fa'dama mumy . Mumy Hauwa tace chab lallae wanana yarinya ta kai shegiya ammn ba hukuncin da Abdoul-jalil ya mata ne Anty Aseeya tace bai mata kmai ba karshema da yaga xata fad'a cikin kwalabi rungumita yayi Mumy Hauwa ta zaro ido👀👀 tace rungumewa tab Anty Aseeya ta ce nifa ganin nake son jalilah yakai gaskiya Anty sadiya tace KEE asiya bakida hankali me yaa Abdoul-jalil zaiyi da jalilah haba ki saki tunani dai. Mumy Hauwa tace rasheeda tashi ki shiga toilet ki wanki fuskan ki kixo Ta shiga ta wanki fuskan ta sannan ta dawo. Mumy Hauwa tace Sadeeya har yanzun yara kuke kina cewa me zaiyi da jalilah lalle bakisan namiji ba Ammn inason fadamaku ba namijin da zai ga jalilah yaji baya sonta ku diba yanda take da kyau ,ga diri , ga kwarjini most important ma yanda take da coca cola shape Sannan kyaun uwanta ta kwaso fah kinsan dangin mamanta larabawa ne duba kuga duk kyau mamanta ammn jalilah ta fita kyau. Don haka ku daina tunanin Abdoul-jalil bazai jalilah Zai 'iya Sonta ammn yanzun dai ba sonta yakai ba Don haka dole muyi mata abunda zaisa tabar gidan ga ta kuma gidan ubanta. Anty rasheeda tace mumy ga shawara inaga idan mukai wannan abun shine kawai zaisa ta kuma gidan su Aseeya da sadeeya suka taba hannu ✋🏼 yeeeeh wannan plan din yayi suk a kyale kyale da dariya . Mumy Hauwa tace lallai ku yara ne har yanzun baka'iya makirci ba matukar kunason ayi wannan plan din dole sai kuyi Abu biyu Na farko dole sai kun shiga tsakanin jalilah da fareeda ina nufin kun ha'dasu fad'a na biyu kuma idan kun shiga tsakanin su ba daga shiga tsakanin su za'ayi wanana plan din sai an dauka lokaci yanda idan hakn ta faru fareeda bazata shiga cikin maganar ba. Anty rasheeda tayi murmushin mugunta wlh mumy wannan yayi dai dai. Anty sadeeya tace anya zamu'iya shiga tsakanin su kuwa abun gaskiya da kamar wahala Anty Aseeya tace gaskiya kam mumy sabida akwai shakuwa me karfin gaske tsakanin su. Mumy Hauwa tayi dariya tace bakusan makirci na ba zaku'iya ku dai zuba ido sai kun ga yanda fareeda zata dinga yiwa jalilah wulakanci sanann zaku yarda . Suka ha'da baki mumy Allah ya nunamuna ranar lallae da munyi celebration sosai Gaba 'dayan su suka kyale kyale da dariya 'Bangaren su xarah da Habeebah sai fira sukeyi da yannen su zaid da mustapha inda kowa ya jaa gefe Zaid da xarah sai fira sukeyi ta soyayyar su inda yace xarah lokaci yayi da ya kamata mu shaidawa 'iyayenmu akan muna son juna ko ya kke ganie tace uhmm yayana kabari nanda 2weeks mungama bukin kawar mu sai mu shaida masu yayi dariya yace to Mrs zaid Fulani ta sakar mashi murmushi kaji yanda najidadin wannan suna Allah yabar mu tare yace Amin uwargida. Haka wajen mustapha da Habeebah sai soyayyan su sukeyi inda yace lokaci yayi da ya kamata ace mahaifan mu su San cewa muna tare ko ya kkce tayi murmushi ta rufe fuskanta yace auu kunya ta kkeji ne ta 'daga kanta yace kada kidamu da munyi Aure zan cire wannan kunyar takie tayi murmushi yace Mrs mustapha Fulani Tace yaa hakane ammn inaso kabari mu gama bukin frnd dinga tamu sai mu fad'amasu ko kuwa yace duk yanda mrs mustapha tace hakan za'ayi suna ta firan su cikin so da kauna Sai ga zaid da xarah , zaid yace tau kubar soyayyan hakanan kaxo muje muyi sallah Mustapha yace iyye da kuna luv dinku mun takura kune zakuxo ku damimu gaba 'dayansu suka bushie da dariya Habeebah tace yaa sai ka dawo pls ka kulamin da kanka idan ka dawo sai muci gaba da firanmu yace tau Mrs mustapha bye bye sai mundawo daga masallaci. Xarah tace yaa ka kulamin da kanka zanyi missing dinka sosai yace tau Mrs zaid Fulani . Gaba 'dayansu suka bushie da dariya . Sannna suka wuce zuwa masallaci.. (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:40 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣0⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Da daddre suna zaune a parlor bayan sun gama sallar isha'i gaba 'dayansu . Xarah tace sisters ku tashi mu tapie shopping din tunda duk mun gama sallar isha'i . Daman a shirye suke jalilah ta ce BFF sai kun dawo tace tau tnx u ammn bazaki rakamu ba ne tace zan raka ku , ku shiga mota . Haka suka wuce gaba 'dayansu har su kai inda suke parking motocin Yaa zaid yace yau kowa ya shiga motan sa ko ya kke ce Yaa mustapha yace eh haka yayi . Yaa Ahmad yace tau shikenan. Anty rasheeda tace jalilah me kkeyi anan bakince baki zuwa ba me ya kawoki a nanan kuma Fareeda tace eh rakoni tayi a nan Yaa zaid dashi da xarah suka shiga mota Yaa mustapha dashi da Habeebah Yaa Ahmad dashi da fareeda Sai ga yaa Abdoul-jalil yace ku tafie bazan jeba banajin dadin jikina Anty rasheeda tace pls yaa kaxo muje yace A'ah kuje pls Tace idan bakajeba nima banzuwa Yace A'ah kije pls fareeda tace Anty rasheeda Dan Allah kixo muje tare Yaa Abdoul-jalil yace ku tapie pls Sannna tace tau bara na 'dauka motata mu shiga tareda su sadeeya da Aseeya haka suka kama hanyar zuwa shopping. 'Bangaren daddy's dasu mummies suna zaune a part din kaka , bayan sun gama gaisawa da innar taau Alhaji Ibrahim ya fara magana yace inna daman akan maganar 'ya'yan gidan ga ne naga lokaci yayi daya kamata ace sunyi Aure Kaka tayi murmushin tace Alhmddlh daman nima ina son nayi maku wannan maganar ammn tunda har Allah yasa kunyi wannan tunani ai hakan yayi dai dai. Mumy Hauwa tace inna nace me zaihana a hada yaranga Aure tunda dai duk sun cika Inna tace A'ah Hauwa'u kada a fara Sam bazan yarda ba idan sun hada kansu ba matsala ammn bazan yarda da Auren dole ba Alhaji bashar yace haba Hajiya Hauwa jiya kinyi maganar ga ance kada a fara kuma yanzun ki kara yinta. Kaka tace yasuhe za'ayi masu magana akan su fitar da mazajen Aure mazan kma su fitar da matan Aure. Mumy Adama tace eh inna ammn kinsan yanzun bukin kawar su za'afara inaga abari idan sun gama shagalin bukin sai ayi masu magana Inna tace eh nima nagoyi bayan haka Allah ya nunaman sunyi Aure suma gaba daya dakin suka amsa da Amin suka yiwa inna sallama sannan ko wanne cikin su ya nupie part dinsa tareda matan shi. 'Bangaren jalilah kuwa tana dawowa dakin yaa Abdoul-jalil ta shige ta yita gyaran shi. Yaa Abdoul-jalil kuwa ya kma parlorn su ya zauna yana hutawa. 'Bangaren su yaa Ahmad da yaa zaid haka suka Shiga babban mall suna zaban kayan da zasu saka na bukin kawar su juhaima haka suka gama zaben kayan bukin Yaa zaid yace xarah muje nima zanyi sayayya ki rakani Xarah tayi murmushi jin dadi tasan so yakai kawai su kasance tare Ya mustapha yace Habeebah muje nima ki rakani tunda kun gama Sayan naku Yaa Ahmad ma yace fareeda muje nima ko Anty rasheeda ta ce iyye muje tare dai Baku barinmu nan mu kadai Yaa Ahmad yace kuje cikin mota Idan mun gama sai mu iske ko Anty rasheeda tau yayi zasu wuce Yaa sahal yace sadeeya zo ki rakani nima zanyi sayayya Yaa Yusuf yace Aseeya nima xo ki rakani Anty rasheeda tace duk barina zakuyi kenan ni kadai a cikin mota Yusuf yace Anty y muje tare ko kuwa. Haka suka gama sayayyan sanna suka kama hanyar dawowa gida. Zaid tunda suka shiga mota sai shan tuka yakai yanda yaga xarah tasai kayan maza ya tambayita me zaitai dasu tace wanie frnd dinta ta saima. Haka a wajen mustapha sai fushi ya kai da Habeebah yanda yaga tasai Agogo da turare yace me zaita dasu tace zata bawa frnd dinta ne ya bata rai tana mashi magana yayi shiru. Fareeda da yaa Ahmad taga ya sai kayan mata dogayen riguna , da turare, tace yaa Ahmad jalilah ka saima wannan halan yace A'ah wata masoyiyata na saima Wanda na dadi ina sonta ina kaunar ta zan bata wadannn kayan ne Fareeda taji ranta ya bacie sai tace ka kyauta ta bata rai Yaa Ahmad yayi murmushin a ransa yace abunda nake tunani hakane Allah nagode ma. Haka suka isa gida suka zauna a parlorn su sunata diba kayan su. Fareeda tace ina jalilah taki ne yaa Abdoul-jalil yace ta ina zansan inda takie. Fareeda ta dauki wayanta ta kira jalilah 3missed calla bata dauka Anty rasheeda tace ki kyaleta mana yanzun haka tana ganie takie 'dauka Fareeda tace may be bata kusa ga wayarta ne sabida bata saba yiman hakan ba. Jalilah kuwa tunda ta gama gyara dakin yaa Abdoul-jalil ta wuce part din kakus sunata firan su . sai chan ta diba bataga wayan taba tace ah nasan dai nafito da wayata dana gama gyaran dakin yaa Abdoul-jalil tau ina na ajiyata haka sai suka yita fira da kakus da su baaba lantna . Yaa zaid yace zan ha'da coffee zan shiga kitchen xarah tace yaa zanhada maka yace A'ah kibar shi nagode ya shige kitchen ta bisa a baya Mustapha yace saida safen ku bacci nakeji yayi sallma da 'yan uwansa ya kma hanyar sa zuwa dakin sa . Habeebah sai taji bataji dadi ba tasan ta batawa yaa mustapha rai. Fareeda ta ce nima zan shige sai da safen ku nayi part din mu Yaa Abdoul-jalil yace ya haka duk da wuri zaku wuce tace eh yaa mun gaji shiyasa Yaa Ahmad yana mata magana bata saurare saba ta wuce kawai . A ransa yace hooh fareeda . Yaa Abdoul-jalil yace shima zai wuce gaba 'dayansu sukai sai da safe . koda zaid ya fito cikin parlorn yaga duk sun wuce shima zai wuce xarah Tasha gabansa tace haba my love tun muna kitchen nake baka hakuri dan Allah kayi hakuri yace A'ah bakiman kmai ba kije wajen frnd dinki manah Xarah tai smiling tace yaa ba kowa nake nupin frnd dina ba sai kai , kai naiwa wannan sayayyar wanann gift din takace Yaa zaid ya ce really tace eh yayi smiling ya rungumeta itama haka suna shakar kamshin juna saida zaid yaji yana shirin shiga cikin wanie yanayi sanann ya saketa Ta rufe idon ta . yaa zaid yace muje na rakaki part dinko tace tau my love. Yaa mustapha yana shiga dakin sa yayi tsuki ya fad'a a fili ni Habeebah zatai wa wulakanci sai yaji maganarta tace yaa mustapha ,mrs mustapha bata isa tamaka wulakanci ba taxo ta zauna a gabansa tace yaa am sorry idan na batamaka rai ya kyaleta sai ta dauko ledar kayan ta bude ta mikawa yaa mustapha yake karba tayi lallashin sa ammn yake sai ta fashi da kuka Yaa mustapha yace my love pls ki daina kuka nima zanyi kuka idan baki daina ba Tayi murmushi tace ba kai bane ina baka hakuri kke kai naiwa wanana gift din yana dubawa yaga ga agogon ansa I love u yayi murmushi ya rungumeta itama haka sannan ya rakata ya dawo . Fareeda tunda ta shiga dakin ta , take magana a fili tace yanzun yaa Ahmad ya nada galfrnd shikenan na rasa shi ta fashi da kuka, tana cikin kuka sai ga yaa Ahmad ya shigo dakin ta Yace cwt sis me kke yiwa kuka tace ba kmai yayi da ita tafadamasa ammn takie Yace damn inason magana dake ammn amsa wannan idan kin karanta abunda yake ciki sai muyi magna da safe tunda naga bacci kkeji tace ba bacci nakeji ba . Ta amsa ledar tace ammn wannan ledar da ka sayoma galfrnd dinka kayan ce . Yaa Ahmad yayi murmushi yace ki buda zan wuce part dina idan kinga abunda ke ciki xamuyi magna da safe yace good nyt cwt sis . Tana buda ledar taga kaya sanana taga ltr a cikin envelope tana budawa taga I LUV YHU FAREEDA and I mean it 4rm d btm of mah heart. Fareeda tace Alhmdllh ta saki wanie irin ihuuu wooooh tnx u god Allah na godema Sananna tace gaba da karanta ltr tana murmushi. Jalilah taiwa su kakus dasu baaba sallama sannan ta nupie part din yaa Abdoul-jalil ta diba wayanta , tace Allah yasa baya cikin dakinsa Haka ta isa part din yannen nasu ta wuce dakin yaa Abdoul-jalil tana tafiya kadan kadan ta shiga dakin ta diba parlorn bataga wayan tace bari na shiga kuryan nasan baya dakin tunda naga bangansa a parlor ba tana shiga dakin Yaa Abdoul-jalil yana fitowa daga toilet daga shi sai towel a jikinsa ita kuma bata lura dashi ba sai ta hango wayanta saman gado tayi murmushi tace nan nabar wayan zata matsu taje wajen gadon ta ha'da ido da yaa Abdoul-jalil tace innalilahi ta juyar da fuskan ta Yaa Abdoul-jalil yace me kkeyi a anan tace wayana naxo dauka yace fita waje ki jira idan na shirya fito nabaki Haka ya gama shirywa yayi zamnsa har tsawon 30 mints ita kuma tana zaman jiransa Ga dare nayi ta gaji da zama Sannna ta fito ya mika mata wayarta yace ya akai wayan ki taxo dakin ga tace yaa na gyarama dakin kane yace auh wai ashie kin gyara dakin ba laifi ammn ni nasaka ki halan tace A'ah ni dai nasaka kaina yace tau kada ki kara shigoman daki tace Allah ya baka hakuri ta wuce tana fita taga mage manya kwara biyu ta saki ihu taga magen suka biyota ta dawo dakin yaa Abdoul-jalil da gudu tana shiga ta rupe kofar yace lafiya me kke dawo yie a nan tace mage na ganie kwara biyu Yaa Abdoul-jalil yace tau sai me maza ki wuce kibar man daki Jalilah ta marairace idonta tace yaa Abdoul-jalil ka taimakamin wlh tsoron mage na kai banson ganin ta ko kadan Yace ina mage taga wajen shigowa gidan ga tunda dai nasan bamuda ita , ta ina ta shigo Jalilah tace bansani ba Dan Allah ka rakani naje part din mu Yace kina haukani ni zan raka ki ya nuna mata kofar fita wuce kibar dakin ga nace Tace yaa kayi hakuri wlh tsoron mage na kai Ya daka mata tsawa yace na ce kibar dakin ga Haka ta juya tana tafiya a hankali tana kuka tana buda kofar taga magen suna nan ta rufe tayi tsaye bakin kofa tana kuka Yaa Abdoul-jalil sai yaji ta bashi tausai yaxo daf da ita yace muje na raka ki tace ngd ta goge hawayenta Haka ya fito suka jera tare ya kurie magen sannan suka dinga tafiya ba Wanda yakewa Dan uwansa magana . Anty sadeeya xata rufe kofar part dinsu sai ta hango su tace Anty rasheeda Aseeya kuxo ku ganie idan na idona yake ganieman hakan ba , suna zuwa anty rasheeda tace tab yaa Abdoul-jalil da jalilah tare suna tafiya a cikin Daren ga ina suka hadu ne Sadeeya tace da Alama dakin sa 'yar iskar ta fito me taje yie Anty rasheeda zata fita taje wajen su Aseeya ta janyota tace haba kina hauka ne idan kinka tafie kice masu me pls kyale su muga inda zasu Haka ya kaita har cikin part din tace yaa ngd sai da safe bai tanka mata bah ya fita Anty rasheeda tace kenan iskanci sukai bayan sun gama ya dawo da ita dakinta Sadeeya tace A'ah ba dai yaa Abdoul-jalil nasan akwae ya faru ammn ba wannan ba kina son shi kma kina zarginsa Anty rasheeda ta fashi da kuka ta dauki waya ta kira mamanta mumy Hauwa, mummy Hauwa tace lfy kke kirana cikin dare har shabiyu da rabi Rasheeda tace yaa Abdoul-jalil da jalilah nagani tara yanzun sun jera ya rakata a part dinsu kma ga alamu dakin sa suka fito Mumy Hauwa tace ya 'isa yanzun ki kwanta da safe zamuyi magana kada babanki yaji kinji ko yi hakuri sannan ta kashie wayan... (COOL HAFSART) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 3⃣1⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) WASHE GARI Kamar yanda Fulani family suka sabiyin duk sahiya hakan ta faru suka gabatarda da al'adarsu Wanda sukeyi duk sahiya. 'Bangaren su Anty rasheeda , sadeeya da Aseeya suna gama sallah part din mumy Hauwa suka wuce , suna shiga suka gaisa da mumy Hauwa . Anty rasheeda tace mumy jiya dakyar nasamu nayi bacci yanda naga yaa Abdoul-jalil tareda jalilah Mumy Hauwa tai murmushi tace ku kwantar da hankalin ku Abdoul-jalil da jalilah ba soyayya sukai ba Anty sadeeya tace mumy ya akai kke san hakan Mumy Hauwa tace ranan naje wajen Hajiya Adama kafin na shiga dakin naji tana tambayar Abdoul-jalil shin kanada budurwa kanada wadda kkeso yace baida ita kunga kuwa idan yana son jalilah zai fadawa mamansa kunsan baida boyoh duk abunda yake so yana fadawa maman sa don haka ku kwantar da hankalin ku na tabbata akwai abunda ya kaita dakinsa ina kyautata zaton tsoro takeji ya rakota Suka ce Allah mumy tace kwarai kuwa Inason ku kwantar da hankalin ku Anty Aseeya tace mumy ni dai inaga da anyi wancen plan din Anty rasheeda tace eh mumy ayishi sabida jalilah tabar gidan ga kwata kwata . Mumy Hauwa tace ba yanzun ba, kamar yanda nafada maku dole sai an shiga tsakanin jalilah da fareeda wannan abun zai faru. Anty sadeeya tace mumy yaushe za'a shiga tsakanin su Mumy Hauwa tace ko dai jira ammn inaso daga yau ku dinga samasu ido. Tau mumy zamuyi hakan . Mumy Hauwa tace ku tashi kuje kuyi breakfast kunga lokaci ya kusa yie Sannna sukai sallma da mumy suka wuce inda suka saba breakfast. 'Bangaren fareeda tana gama sallah ta kwanta saman kujera sai murmushi takai Jalilah ta shigo dakin tace BFF ya dai naga tunda na shigo dakin ga sai murmushi kkeyi na tabbata kina cikin farin ciki yau Fareeda ta ce hakane BFF ina cikin farin ciki sosai abunda nake so nasamu don haka nake son yau dani dake zamuyi abincin zansa masu gadin gidan ga su taro Almajirai da wadanda basuda karfie zamuyi saddaka Allah ya sanya min Albarka a cikin wannan abun dana samu Jalilah tace woooh gaskiya nayi farin ciki sosai BFF sukai hugging din juna suna murmushi tace ammn a fadamin wanana wani abu ne aka samu Wanda ya sakie farin ciki haka mene kke samu Wanda kkeso haka Fareeda zatai magana sai ga xarah ta fito cikin dakin ta tace sisters muje muyi breakfast haka suka wuce wajen yin breakfast. Suna shiga suka gaisa da yannen su Sannna suka fara breakfast Ahmad da fareeda suna ha'da ido suka sakarwa juna murmushi. Haka suka gama breakfast sannan ko wanie cikin su ya kama hanyar zuwa aiki. Yaa Ahmad yana kaiwa inda suke parking motocin su yayiwa fareeda text ina wajen parking space kixo ina jiran ki , kixo ke kadai tana zaune itada jalilah sai taga text dim tace jalilah ina zuwa tace tau. Fareeda ta nufi inda yaa Ahmad yake tana zuwa tai sallama ya amsa suka sakarwa juna murmushi yace tau ya dai cwt sis kina so na tayi shiru yace ko baki suna tayi shiru yace tau shikenan ni zan wuce Fareeda tace I.... Luv uuuu Yaa Ahmad yace da gaske habibaty , bansan abunda zansaka maki dashi ba cwt sis ammn inaso anjima zuwa 2 zandawo wajen aiki da wuri ki shirya zamuje wajen shakataw kinji habibaty , sannan banason ki fadawa kowa idan lokaci yayi zan shaida mahaifan mu Fareeda tace yaa Ahmad jalilah kawai zanfadawa yace ai jalilah tasan ina sonki sosai sabida na fadamata sai dai nace mata kada tayimaki magana Fareeda tace woww yayana Allah ya barmu tare ammn ae kaga jalilah batasan kafadamin ba yace eh shine batasani bh sai kifadamata tace tau yaana ba kmai ta rakashi har cikin mota tana masa bye bye sunawa junan su murmushi har ya wuce fareeda murmushi takai. Jalilah dake bayan fareeda tace toh pah kawata an 'iya soyayya , yanzun an zama Juliet ba saukee yayana zai sha luv Fareeda tace iyye nie kke xolayah ko ae luv akwae dadi bazaki ganeba sai kinfara luv Jalilah tace ni banda lokacin luv ammn ke BFF ina ganie ki harda lumshi ido da smiling akewa yayana Fareeda tabi jalilah da gudu tace kin cika Jan magana ph haka suka dinga gudu suna zagaye flowers jalilah sai yiwa fareeda gwalo take tace yeeeh bata 'iya kamani sunayi sunata dariya. Sai ga su Anty rasheeda sadeeya da Aseeya. Anty Aseeya tace diba kuga yaran ga ni nasan shiga tsakanin su sai mun wahala yanda suka shaku da juna Anty sadeeya tace kibar wannan magnar ae zuciya batada kashie aka shiga tsakanin mata da miji ballantana kawance mu dai saka masu ido yanda mumy ta bukata kawai... (COOL HAFSART) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣2⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Mumy kahdeeja na zaune a part dinta tana hutawa sai ga mumy Adama ta shigo suka kara gaisawa. Mumy Adama tace ina baran wanie abu wajen ki mumy kahdeeja tace yau kuma da zolaya kke xo Mumy Adama tace A'ah da gaske nake nan naji suna kuskus Mumy kahdeeja tace anya hakan zai yiwu Mumy Adama tace insha Allah zaiyi tace tau Allah ya nunamuna lokaci sukace Amin. Mumy Hauwa dake tsaye bakin kofar daki tace Hajiya Adama me kke nema wajenta ne Mumy Adama da mumy kahdeeja sukayi ajiyan zuciya sabida jin dadin mumy Hauwa bataji abunda suka tattauna ba Mumy Adama tace emm dama Dama Mumy kahdeeja tace Neman takeyi jalilah tai mata abinci yau da daddare zata rakata asibit wajen kawar ta shine nace ae ba kmae bane mumy Hauwa tace daman naje part dinki akace kina nan wajen Hajiya khadija Mumy Adama tace eh muna Dan fira ne tace tau shikenan zan wuce idan kun gama zan iske ke part dinki muyi firan Mumy Adama tace da kin zauna munyi firan tareda ke tace A'ah kibar shi ni natapi har ta wuce ta juyo suka ha'da ido da mumy kahdeeja ta balla mata harara sannan ta wuce 'Bangaren yaa Ahmad yana shiga office fareeda na kirashi tace yayana dafatar ka 'isa lafiya habiby yace lafiya qlw habibaty yau inaso kiman kwalliya mai kyau tace tau habiby yanzun zanje na fara shirye shirye sai ka dawo yace kada ki manta zuwa 2 zandawo sai mu tafie tace Allah ya kaimu. Suna gama sai ga kiran yaa Abdoul-jalil yace sis inaso ki dafamin abinci zuwa 2 ki kawoman a asibiti tayi shiru yace naji kinyi shiru ko baki samun damar zuwa ne tace ah yaya zanxo yace tau sai kinxo Suna gama waya tace ohh ni yanzun ya zanyi fita zamuyi da habiby ga yaa Abdoul-jalil ya sani dafuwar abinci chan ya zanyi kenan ohh inada idea Ta fita tana neman jalilah bata ganta ba sai taga Anty Aseeya tace bakiga jalilah ba Anty Aseeya tace inaga tana part dinku Fareeda tace tau ta nufi part dinsu anty Aseeya ta dinga binta Tana shiga taga jalilah tana waya saida ta gama fareeda tace BFF dawa ake waya halan tace da ya Mahmud ne Muke waya dashi Fareeda ta ce wata alfarma nake nema wajen ki yaa Abdoul-jalil ya sani dafuwar abinci na kai masa a asibiti kuma fita zanyi shine nake son ki dafa abincin ki kai masa a asibitin Jalilah tace kai gaskiya A'ah kinga dai ke yasaka tau inaga ke ya kamata kidafa ki kai masa Fareeda ta ce haba BFF fita zanyi kuma zuwa karfe 2 yace na kawomasa abincin kinga kma lokacin zan fita pls pls Jalilah ta danyi shiru sannan tace tau zanyi ammn me kkeso na dafamasa tace kinsan ur special so nasan kmai zakiyi masa special ne jalilah tai murmushi hmm BFF kin ganki kin cika xolaya Fareeda tace tau ni zanje in fara shirye shiryen fita Jalilah tace nima zanje na fara kokarin dafa abincin haka fareeda ta shige toilet tayi wanka Jalilah kuwa ta shiga kitchen dinsu na part dinsu. Anty Aseeya dake labe sai da tagama jin kaf maganar da sukai sannan ta wuce tana murmushi. Anty Aseeya tana fita ta kira Anty rasheeda kuna ina haka Anty rasheeda tace muna dakin mumyna Anty Aseeya tana zuwa tacewa mumy Hauwa kinsan abunda naje yau tace A'ah nan ta kwashi labarin duk abunda ya faru tsakanin jalilah da fareeda ta gaya masu Anty rasheeda tace what jalilah zata kaiwa yaa Abdoul-jalil abinci a asibiti wlh bazan yarda bah ta tashi zata fita Mumy tace dawo nace ta dawo ta zauna Mumy Hauwa tayi murmushi tace bakuda wayo har yanzun bakusan me duniya ta ke ciki ba kunga ta wannan hanyar zaku 'iya shiga tsakanin fareeda da jalilah Anty sadeeya tace mumy kaman ya bamu ganeba me kke nufi ba Mumy Hauwa tayi murmushin mugunta tace huhuhu tabbas yau na yarda kunada karamar kwakwalwa bakuji yanda Aseeya ta baku labarin yanda jalilah da fareeda sukai ba saida fareeda tayi lallashin 'yar iskan yarinyar sannan ta yarda kunga satin ga buki zasuyi na kawarsu juhaima na tabbata Abdoul-jalil zai dinga cewa fareeda ta dinga dafamasa abinci kunga fareeda batada lokaci ta wannan hanyar zaku shiga tsakanin su Anty rasheeda tace mumy taya za'ayi hakan ta faru Mumy Hauwa tace yaro yaro ne ku daici gaba da saka masu ido idan lokaci yayi zan fadamaku yanda za'ayi kada ku damu gaba dayan su suka kyale kyale da dariya wooh mumy bakida saukee tace yoh an gamaya maku cewa ina son jalilah ne bana sonta ko kadan da ita da uwarta kahdeeja na tsanesu suka kara kyale kyalewa da dariya. Anty sadeeya tace ku tashi muje part dinsu sabida muga me ke faruwa Mumy Hauwa tace eh ku tashi Ku tafie. Fareeda tasha kwalliya tana fitowa ta iske jalilah cikin kitchen Hello ya kke gani Jalilah ta ce wooh wannan irin kyau haka mash Allah kinyi kyau sosai yau kam za'a rud'a yayana Fareeda ta ce da gaske nayi kyau kuwa Jalilah ta ce sosai kinyi kyau Fareeda ta ce ngd kinga da kin gama da mun ajeki a asibitin Jalilah tace ba kmai idan nagama sai driver ya kaini Fareeda ta ce ngd sosai Jalilah tace godiya akan me tace sabida kin yarda kin dafama yaa Abdoul-jalil abinci tayi murmushi BFF yayanki kamar yaya na sabida haka ki daina godiya idan na nafama yaa Abdoul-jalil abinci ba sai kinman godiya Fareeda ta yi murmushi kinsan me BFF jalilah tace sai kin fadah kinada mutunci ina rokon Allah yasa kiyi Aure a Kaduna Jalilah tayi murmushi tace ba amin ba Fareeda zatai magna wayan ta tai ringing tana dubawa tayi murmushi tace gane nan zuwa habiby sukai sallma da jalilah sannan ta wuce. Jalilah tana gama abincin ta shiga ta karayin wanka ta saka jallabiya tayi rolling ta Dan shafa powder da lipstick sannan ta wuce part din mumy kahdeeja tana shiga ta iske mumy Adama ta kara gaishie su Mumy Adama tace masha Allah kinyi kyau diyata sosai nazata tareda fareeda zaku fita ta kirani tace fita zatayi Jalilah tace ba tare zamu fitaba ita da yaa Ahmad suka fita ni kuma abinci zan kaiwa yaa Abdoul-jalil a office mumy kahdeeja tayi murmushi tace injin dai kin hadawa d'ana abinci me dadi Mumy Adama tace yoh ance maki diyata bata'iya abinci bane halan Jalilah tayi murmushi a ranta tana jin dadin yanda mumy Adama take nunamata soyayya Mumy kahdeeja tace tau sai kindawo wa zai kaiki tace driver sukai mata Allah ya tsare hanya sannan ta wuce ta shiga mota sai asibiti tunda suka shiga asibitin taje gabanta yana faduwa tace sai na fito ka jerani yace tau Jalilah na shiga ta dinga gaisawa da ma'aikatan asibiti har ta kai ga wata budurwa fara me kyau itama nurse ce suka gaisa jalilah zata wuce sai nurse din ta kirata tace me kkexo yi anann Jalilah tace wajen yaa Abdoul-jalil naxo Nurse din tace me kke nema wajen sa Jalilah tace ni kanwar sa ce Nurse din tace ni suna na zainab sannan bansan ki cikin kannen boss ba sabida duk munga pictures din 'yan gidansu a office dinsa Wanda akai ran walimar buda asibin ga ko kma dai kina cikin matan da suke zuwa asibitin ga suna labawa da basuda lafiya alhali kuwa lafiyar su kalau sabida kawai suxo su ga boss suke zuwa Jalilah tace da alamu kema kina cikin wadan da suke son sa inbanda haka ina ruwan ki dasu banie hanya zanwuce Zainab tace bazan bayarba ta nunamata hanyar fita ga hanya nan wuce kiba mutane wake Suna cikin haka sai ga yaa Abdoul-jalil ya fito dashi da doc hureeyah yaga jalilah abun yabashi mamaki Jalilah data ganshi sai ta juya zata fita Zainab tace ga boss nan bakince ke kanwar sa bace Sai yace jalilah tunda taxo garin Kaduna har ya dawo baitaba kiran sunan taba wannan ne karo na farko daya kirata Ta juyo suka ha'da ido ta saukar da idonta a kasa yace ki jarani zan shiga naiwa wani theater ta daga kai ya wuce suka gaisa da doc hureeyah itama tabi bayansa Jalilah ta samu waje ta zauna harta gaji sai ga driver ya shigo cikin asibitin yace zanje na dauko Hajiya Rasheeda tace nayi maza nazo fita zasuyi nafadamata cewa ina nan tare dake shine tace nayi sauri naxo Jalilah tace ba kmai katafi idan na gama zan shiga napep Driver yace ba matsala hajiya tace ba kmai sannan ya wuce. 'Bangaren yaa Ahmad da fareeda sai yawo sukeyi suna shan luv dinsu Yaa Ahmad yace fareeda ina matukar godiya yanda kke amsa soyayyata ba karamin dadi naji ba sai dai nakarawa Allah godiya fareeda tayi murmushi yace ammn kin batamin rai pah tace yaa me nai maka yace wannan irin kwaliya da kinkai duk inda muka wuce maza sai kallon ki sukeyi pah Fareeda tayi murmushi hmm habiby kaima pah wannan irin kyau da kayi haka mata sai kallon ka sukeyi nima nayi fushi yace habibaty am sorry kinsan bazan'iya jurie fushin kiba tayi murmushi tace nima haka yaaa habiby yace Allah ya barmu tare tace Amin . Jalilah ta gaji da zama ga yunwa tanaji ga yaa Abdoul-jalil har yanzun bai fito ba Nurse zainab da sauran 'yan uwanta nurse's sai gulman jalilah suke Zainab tace ni dai haka dai na tsani wanchan yarinyar sosai Nurse balkisu tace me taimaki ne ba kmai hakadai ni kinsan ina kaunar boss banason ina ganin wata macce da zataxo kusa garesa kuma pha wannan da kke ganie sai nayi kokarin gano alakar dake tsakanin ta da boss Nurse balki tace baki Kadai pha kkeson boss ba a ganina duk matan asibitin ga suna son shi matsalar kawai bai basu fuska ba Nurse zainab tace harda ke kina sonshi kenan Nurse balkisu tace A'ah abunda Baka samu ha'da shi da bakaso so kinga bazan sama kaina son abunda nasan bazan samuba Nurse zainab tace inason Abdoul-jalil kuma duk matan da naga zata aurai sai inda karfina ya kare wajen ganin na raba Auren Nurse balkisu tace A'ah zainab ni dai shawarata itace kada kiyi hakan sabida son masu wani koshin wahala Nurse zainab tace naji ya 'isa haka . Jalilah ta gaji harta godewa Allah sai ga ya Abdoul-jalil ya fito ya shiga office dinsa saida takara zaman jiran sa sannan ya bada umarnin ace ta shigo Tana shiga ta gaida shi yayi shiru na kusan 3mnt sannan yace me ya kawoki a wajena Jalilah tace daman abinci ne nakawo ma yace ke nasaa aikin ne ina ita fareedan Jalilah tayi shiru yace ba tambayarki nakeyi ba har zata fa'damasa ta fita itada yaa Ahmad sai taga xai 'iyama fareeda fad'a idan ya kma gida yace fitan da zatayi tafie aikin sa Yace tambayarki nakeyi kinyi shiru Tace yaa batajin dadin jikinta shiyasa tace na kawoma yace Allah ko tayi shiru yace kawo abinci tana mika masa gabanta ya zubar da abincin cikin dustbin Yaa Abdoul-jalil yace a tunanin ki ke har 'iya abincin dazaki dafa nace shi , idan ma baki kinka dafashi ba sabida kin rika kulan bazan ci ba ga hanya nan ki fita idan ka kara ganin kafan ki a asibitin ga abunda zanmaki sai kin raina kanki Jalilah tace Allah ya baka hakuri zata wuce yace ji mana kiyi tafiya a hankali ki kma kula sabida kada wajen tafiya a farfashi min abubuwa a cikin office idan kma kin fita ki kula kada kiman banna a cikin asibiti kinji ko bakiji ba tace naji yaa Abdoul-jalil Allah ya baka hakuri Yace ohh na manta kada ki kara kiran sunana sabida ni ba yayanki banie Dan kinji dazun nace ke kanwata ce nayi hakan ne sabida kada na kunyata ki a gaban mutane ammn idan kinka kuskura kinka kara zuwa asibitin ga da sunan kin kawoman abinci a gaban mutane zan maki wulakanci kina 'iya tafiya. Jalilah tunda ta fita xuciyanta take zafie abunda naiwa gudu Kenan nasan duk naxo sai yamin wulakanci sabida ya tsanan ba kmai wata rana sai labari.. (COOL HAFSART) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣3⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Jalilah tunda tabar asibitin zuciyanta zafi takai mata tana tunanin maganganun da yaa Abdoul-jalil ya fadamata haka ta samu napep ta shiga tana isa gida ta biya me napep kudinsa ta shiga cikin gida ranta duk a bace sai ga su Anty Aseeya tace ah jalilah daga ina hakan tace asibiti ta wuce Anty Aseeya tayi dariya ohh da alama dai batajin dadin zuwa asibiti wajen yaa Abdoul-jalil ba yanda fuskanta ya nuna ammn idan hakan ta faru sai nafie kuwa jindadi. Mumy rabi na zaune itada mumy Ameena sai fira sukeyi yanda zasu gunadar da shagalin bukin 'ya'yan su yaa zaid yayi sallma yace mumy pls ina xarah take ne mumy tabi tace me zataimaka yace mum abinci zata dafamin ohh duk abincin da aka dafa bai maka ba sai na xarah zakace . Yaa zaid yace eh mumy na kanwata nakeson ci Mumy Ameena tayi murmushi tace tana bedroom dina yayi murmushi yace mumyna nagode ya wuce bedroom din . Mumy rabi tace Anya yaran ga akwai wani abu tsakanin su mumy Ameena tace ai kuwa idan hakan ta kasance da munyi murna munyi farin ciki mumy rabi tace Allah ya tabbatar da Alkhaeri Amin Jalilah bata tsaya ko ina ba sai part din kakus tana shiga ta zube saman kujera Kakus tace lafiya jalilah yunwa nakeji kakus Kakus ta kira wasila tace kawoma jalilah abinci sai da tace ta koshi bacci yayi awun gaba da ita 'Bangaren yaa Ahmad sun shakata sosai fareeda tace yaa mu biya gidan gidan Anty rahma mu gaisa da ita yace tau haka suka isa gidan Anty rahma. Anty rahma tace ah yau fareeda a gidan mu ina jalilah batare kunka zoba ne fareeda tace eh batare mukaxo bh haka suka dinga fira har 5 tayi sukai sallama sannan suka kama hanyar zuwa gida. Yaa Ahmad yana parking din motarsa sai ga yaa Abdoul-jalil shima yayi parking din motansa yayi tsaye yana mamakin ya akai fareeda da batada lafiya tasha wannan kwalliya ta kuma fita yawo yace ah har kun dawo fareeda tace eh yaa Abdoul-jalil yau munsha yawo shiyasa nace jalilah tamin abincin ta kaima Yayi shiru a ransa yace ni wannan yaranyar zatama karya tace fareeda batada lafiya lallae kuwa zan ko yamata hankalin Yaa Ahmad yace ya dai naga kayi shiru yace ba kmai yace zan wuce ina bukatar hutawa ya wuce part dinsa su kuma sukayi cikin gida Fareeda tace yaa Ahmad mun kwaso gajiya ya kamata ace kaima kayi wanka ka Dan samu Hutu yayi murmushi yace nasani rakoki nayi sannan na koma nayi wanka kafin ayi kiran sallar magrib tace tau ngd ka kulamin da kanka yace angama madam sannan ya juya ya kma part dinsu. Fareeda na shiga dakinta ta zube saman gado sannan ta shiga wanka bayan ta fito ta shiga dakin jalilah bata nan ta nufi parlour bata chan tacce nasan tana wajen kakus ta nufi part din kaka da shiganta dakin tayi sallma suka gaisa da kakus taga jalilah kwance tana baccin ta hankalinta kwance ta zauna suka yita fira da kakus har saida aka kusa kiran sallar magrib jalilah ta tashi ta shiga toilet din kakus tayi wanka ta fito suka fara fira da fareeda . Fareeda tayita bata labarin yanda fitar su tayi dadi itada yaa Ahmad tace jalilah da kinka kaiwa yaa Abdoul-jalil abincin yaji dadi kuwa Jalilah tayi murmushin karfin hali tace eh sosai ma Fareeda ta ce kinsan muna dawowa nida yaa Ahmad shima yana dawowa yace daga ina nake na fadamasa fita mukayi da yaa Ahmad shiyasa nace ki kai masa abinci kinsan yaa Abdoul-jalil abunda ya tsana a duniya shine karya baya son karya ko Kadan Jalilah taji gabanta ya fadi a ranta tace ina cikin tsaka me wuya nayi mashi karya kuma ya gane gaskiya ohhh ni jalilah Fareeda tace ya dai naga kinyi shiru tace ba kmai . Da daddare bayan sallar isha'i Suna zaune fareeda tace BFF tashi muje muci abinci yunwa nakeji kinga yanzun kowa yana Chan a dining nasan zasu fara cin abinci tashi muje Jalilah tace A'ah tashi ki tafi banjin yunwa fareeda tace ba wani nasan kinajin yunwa ni dai muje mana tace A'ah don Allah ki tafi am not in a good mood, ki tafi kawai fareeda taga yanayin yanda jalilah take tace tau shikenan BFF na tafi. Fareeda na fita dakin jalilah ohh ai bazan yarda nakara ha'da ido da yaa Abdoul-jalil ba. Fareeda na 'isa parlorn ta iske Anty Aseeya dasu Anty rasheeda . Anty sadeeya tace ah fareeda ina kawarki ne tace tana part din mu nayi nayi tazo muje bata jindadi shiyasa bata xoba Anty Aseeya tace kada kidamu zamuje muxo da ita fareeda tace A'ah Anty da kinbarta tunda batajin dadi tace A'ah kinga idan tana ita kadai sai ta kara gajiya ammn idan taxo a nan cikin 'yan'uwa kinga sai ta sake ranta ko kuwa Fareeda tace hakane tau kuyi kokari kuga taxo ant rash tace ba matsala 'yar kanwa mu Suka kama hanyar zuwa part din su fareeda Suna shiga suka tararda jalilah a parlor kwance saman 3str tana kallon wani Indian series film me Suna HOW MUCH I LOVE YHU, sai murmushi takeyi batasan ma da zuwan su Anty rasheeda ba kallon ta takai cikin jindadi . Anty Aseeya tace da Alama ba tasan mushigo dakin gaba anty rasheeda ta dauki remote ta kashi TV jalilah tana juyowa tagan su tsaye . Tace ina wunin ku sukace lafiya kalau jalilah abun ya bata mamaki yanda suka amsa cikin magana me dadi tayi shiru tana tunani Anty rasheeda tace nasan kina tunanin yanda mukaxo wajen ki ko ta gyada kai anty rash tayi murmushi tace gani mukai abunda muke bamu kyautawa shine mukaxo Neman afuwa wajen ki kiyi hakuri Dan Allah jalilah taji dadi tayi murmushi tace ku daina bani hakuri ba kmai ya wuce Allah ya karamuna hakurin zama tareda juna sukace Amin kanwar mu . Anty Aseeya tace daman munga kowa yana parlor wajen cin abinci munga baki wajen shiyasa muka ce kitaso muje jalilah taji gabanta ya fadi tace A'ah banajin yunwa kuma kallo nakeyi shiyasa . Anty rasheeda tace pls pla jalilah kitaso muje kinji kinga yau 'yan 'uwanmu zasuji dadi idan suka ganmu tare cikin farin ciki. Jalilah bataso zuwa ba sabida batason ta hadu da yaa Abdoul-jalil, ga su Anty rasheeda Suna so taje haka tayi murmushin karfin hali tace tau mutafi sukace ko ke pah 'yar kanwa . Haka suka 'isa parlorn jalilah gabanta sai faduwa yakeyi suka is a wajen dining ko wacce taja kujera ta zauna. Tunda jalilah ta zauna bata daga fuskan taba fareeda tace BFF ya dai ko jikin tace A'ah Anty rasheeda na kula da ita yanda take daga kanta Anty rasheeda tayi murmushin mugunta tace jalilah Dan Allah hadamin coffee Jalilah tace tau tana tashi taga bataga yaa Abdoul-jalil tayi ajiyan zuciya sannan ta shiga kitchen wajen ha'da coffee Anty rasheeda suka ha'da ido da Aseeya sukayi murmushin mugunta . Jalilah na gama ha'da coffee ta fito daga kitchen yaa Abdoul-jalil yana kawowa wajen dining yaja kujera ya zauna ta kawoma anty rasheeda coffee zata zauna Anty Aseeya tace fareeda da jalilah ku ya kamata kuyi serving din kowa . Sukayi serving din kowa sannan suka zauna yaa Abdoul-jalil suna ha'da ido da jalilah ya balla mata harara ta sunkuyar da kanta ta kasa cin abinci sai juya cokali takeyi . Bayan sun gama cin abinci Jalilah kawai ce bataci abinci ba Habeebah tace sis jalilah bakijin yunwa ne tace eh na koshi zan wuce na kwanta bacci nakeji yaa Abdoul-jalil ya kalleta ta kallai ya kara hararanta taje bazata 'iya jurei hararan da yake mata bah ta kauda kanta tai masu dai da safe ta fita parlorn. Duk abunda ke faruwa su Anty rasheeda idon su nakan idon yaa Abdoul-jalil da jalilah sukayi murmushi , suma sukace zasuje part din mumy Hauwa daga nan su wuce wajen bacci sukai sallma da 'yan 'uwansu suka nufi part din mumy Hauwa. Suka 'isa dakin mumy Hauwa na kwance saman carpet suka gaisa da ita yanayin yanda ta gansu cikin farin ciki tace yau da alama akwai labari me dadi suka ha'da baki mumy ya akai kke San da hakan tace ga fuskokin ku na ganie hakan sukayi murmushi kwarai kuwa mumy yau akwai labari me dadi . Nan rasheeda ta kwashi labarin kaf abunda ya faru ta fadawa mumy Hauwa . Mumy Hauwa tayi dariya tace na fadamaku Abdoul-jalil baya sonta na tabbata baiji dadin yanda takai masa abinci ba shiyasa ya dinga hararenta don haka ku kwantar da hankalin ku d game start now wasa yanzun aka fara . Suka kyale kyale da dariya mumy na matsu ranar tazo ranarda jalilah zatayi kukan bakin ciki tana kuka tabar gidan ga . Mumy Hauwa tayi murmushi tace kada kudamu lokacin ya kusa zuwa kuwa haka suka yita shirye shiryen makircin su daga bisani sukai sallma da mumy Hauwa... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣4⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) **WASHE GARI** zaune suke suna breakfast Alhaji Ibrahim yace idan yaran ga sun gama bukin kawar su juhaima da sati daya zamu Tara su a nan sabida mu shaida masu kan maganar Auran , sannan akwai wata muhimmiyar magana Wanda zanyi ta idan matan suka tsaida mazan da zasu Aura hakan wajen mazan idan suka tsaida matan da zasu Aura duk wadda a cikin su bai fitar ba ni zan tsaida masa kum ko yana so ko baya so dole sai anyi haka a wajen matan. Alhaji Yusuf yace yaya duk abunda kace hakan za'ayi mudai fatarmu Allah ya nuna muna lokaci yasa ayi damu cikin koshin lafiya gaba daya dakin suka amsa da Amin. 'Bangaren 'ya'yan gidan suna gama breakfast ko wanie cikin su ya wuce wajen aikin sa. Yaa Abdoul-jalil yana shiga asibiti ma'aikatan sai gaidashi sukeyi yana amsawa ba dariya ki murmushi a fuskar ka . Nurse zainab na hango shi tash kwalliya tafiya ta keyi Kadan kadan tana marmad'ie da idonta tace good morning sir yace morning ya wuce ranta ya baci yanda tasha wannan kwalliya ace ko kallonta baiyi ba, sauran nurse's din wajen suka kwashi da dariya. Suka ce yoh ae baki kadai kke son sa ba ko wacce nan a cikin mu sonshi takai kuma ko wacce cikin mu tasha kwalliya ba Wanda ya kula sai ke. Nurse zeey tayi murmushi tace a naku ganin Kenan ammn ko kanku kunsan ni ba tsaran ku bace nafiku kyau diri da sura don haka mu zuba mu ganie Boss nawa ne ni kadai ta juya ta wuce ta barsu a nan. Doc .Hureeyarh ta shigo asibitin tana gaisawa da ma'aikatan asibitin ta shiga office din Abdoul-jalil suka gaisa sannan ta wuce dakin marasa lafiya tana duba yanda jikin su yake , daga bisani ta fito ta fara diba maras lafiyan da sukaxo asibitin. Fareeda da jalilah suna zaune parlorn da sauran 'yan 'uwansu sunata fira jalilah ta saka series film dinta da take kallo HOW MUCH I LUV YHU . Xarah tace nima inason Indian series film sosai jalilah ta ce sis muna tare kenan tace sosai ma . Anty rasheeda tace ni kam nafison Korean films Aseeya tace ni kma Philippines nafison haka suka yita firan su suna kallon how much I luv yhu sadeeya tace wooh jalilah film dinga ya shiga raina sosai gaskiya yamin kyau zamu dinga kallon sa tare tace tau Anty sadeeya Fareeda , xarah, da Habeebah sunji dadin yanda suka ga su Anty rasheeda sun shirya da jalilah har ana zaunawa ayi fira cikin farin ciki da kaunar juna. Suna tsakar kallon yaa Abdoul-jalil ya kira fareey yace sis ki dafaman abinci ki kawoman zuwa 2 tace tau. Tana gama waya tace jalilah na tabbata jiya yaji dadin abincin da kke kaimasa yace na kai masa abinci yauma don haka tashi mu shiga kitchen muyi abinci mai dadi mu kaimasa . Jalilah a ranta tace hmm BFF bazaki ganeba ni nasan wulakancin da yaman jiya naji dadi yau baki fita ballantana na kaimasa abincin. Suka shiga Fareeda tace BFF yau me za'a hadama yaya tace uhhm duk abunda ki kaimasa tace A'ah ni dai fadamin tace tau ki dafa masa shinkafa sai ayimasa Ghana soup tace wooh hakan ma yayi haka suka dinga aikin su sun kusa gama aikin sai ga juhaima kawar su ta shigo part din ta gaishe dasu Anty rasheeda , sadeeya da Aseeya . Xarah tace ya akai kkesan muna nan tace tunda gidan naku ne ku kadai ba suka kwashi da dariya tace saida naje duk wajen mummies muka gaisa sannan naxo nan yau zamu fara rabin invitation cards Habeebah tace da wuri haka Anty rasheeda tace ai gwara ku raba tunda wuri kunsan akwai mutane da yawa don haka ku tashi Ku tafie Fareeda nafituwa kitchen itada jalilah juhaima suka gaisa da jalilah sannan tace habeebah da xarah duk sun shirya fareeda ke kadai muke jira muje. Fareeda tace ku tafi yaa Abdoul-jalil ya sani dafuwan abinci idan na kaimasa zamuyi waya naji inda kuke sai na sameku Juhaima tace haba xarah pls kixo muje tare dai tace nafadamaki yaa Abdoul-jalil ya sani dafuwar abinci Anty rasheeda tace haba fareeda ku tafie manah ga jalilah nan idan abincin ya 'iyar da dafuwa sai ta kaimsa jalilah ta zaro ido👀 tace A'ah Anty rasheeda miya ce kadai ta rage kuma saura kadan su jira idan ta dafu sukai masa Anty Aseeya tace A'ah baza'ayi hakan ba kinga juhaima bazata ji dadiba su tafi idan miyar tayi sai ki kaimsa kinji jalilah Fareeda tace BFF pls ki kaimsa kinga zamuje raban iv Jalilah tace A'ah BFF pls ku jera miyar tayi idan kunka kaimasa sai ku wuce wajen raba iv din Juhaima tace pls jalilah Dan Allah dai ki yarda tace tau shikenan zan kaimasa juhaima tace ngd . Xarah Habeebah da juhaima suka fita sukace fareeda muna jiranki a mota. Fareeda tace BFF waton sai da juhaima taimaki magana kinka yarda kenan juhaima ta fini matsayi wajen ki ba kmai ngd Jalilah ta rike kunneta da hannun ta tace am sorry BFF ba haka bane naga ke yaa Abdoul-jalil yasa shiyasa tace dani da dake duk dai ne kinji BFF jalilah tayi murmushi tace tau sai kun dawo idan zaku dawo ki sayoman shawarma tace an gama madam suka kwashi da dariya tai sallma dasu Anty rasheeda zata wuce jalilah ta ce BFF kin manta wani abu tace me kenan tace wayan ki ta amsa tayi murmushi tace kinsan wani abu BFF ur my BFF my one and only frnd nagode Allah daya hadani da kawa me kirki da mutunci Jalilah tayi murmushi tace ni kuma ur not mah BFF fareeda ta zaro ido👀 tace yeah I mean it fareeda ta bata rai tace ngd Jalilah tayi murmushi tace ur not mah BFF but ur soul is mah BFF fareeda tayi murmushi itama jalilahn hakan Anty sadeeya tace wooooh kawancin ku yana burgenie sosai Allah ya barku tare sukace Amin jalilah ta ce kinbar su juhaima a mota ki tafie sannan ta wuce ita kuma ta shiga kitchen. Anty rasheeda tayi tsaki tace kunga ne nafadamaku shiga tsakanin yaran ga akwai wahala Anty sadeeya tace tabbas akwai wahala ammn zamuyi kokari muga yanda zamuyi Anty Aseeya tace ni kuma banga wahala a ciki ba ,yanzun sai da fareeda tadanyi fushi da fareeda akan juhaima kunji dai abunda tace sabida haka mu jera muga yanda reaction dinta zaiyi idan tadawo kawoma yaa Abdoul-jalil Abinci.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣6⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) WANNAN PAGE DIN NAKU NE ZAHRA M MAHMUD HAUSA NOVELS GROUP NGD YANDA KUKE NUNA KUNA SON NOVEL DINA ALLAH YA BAR SO DA KAUNA NIMA INA SON KU IRIN SOSAI DINNAN ANA TARE🤝🤝 NANA AYSHA AND HAUWA ALIYU INA SON KU SOSAI MUNA TARE🤝🤝 Washe gari an tashi da hadari sosai gari yayi luf luf ga iska me dadi yana kadawa ana cikin haka sai ga ruwan saman 🌧🌧 haka akayita ruwan sama kamar da bakin kwarya. Zaune suke suna breakfast Anty rasheeda ta ce fareeda yau bazaku fita raban iv bah fareeda ta ce yanzun dai ruwa akeyi idan sun tsana kila zamuje . haka suka gama breakfast ruwan basu dauki ba . yaa Abdoul-jalil yace ni dai zan wuce asibiti Anty rasheeda ta ce yaa kabari a tsaya har ruwan ya dauki yace A'ah inada aiki yau sosai yace fareeda ki kawoman abinci zuwa anjima tace tau yaa angama. Yaa Ahmad yace nima fita zanyi sabida inada meeting yau zuwa 10 sauran 'yan 'uwan ma sukace mu ma munada aiki yau a company so mu fita tare suna cikin magana jalilah ta shigo parlorn ta gaidasu tace Ah yanne na fita zakuyi cikin ruwan sama🌧⛈ gaba dayah suka amsa banda yaa Abdoul-jalil . Tace tau ga tsaraba taba kowa lema a cikin su bata ba yaa Abdoul-jalil tace tau sai kun dawo yaa zaid yace tnx kanwa kamar kinsan muna bukatar ta tace emm nima mumy Hauwa taban tace na kawoma ku . Fareeda duk tana ganin abunda yake faruwa sai taji ranta ya baci don me jalilah zata bawa kowa lema ammn banda yaa Abdoul-jalil kenan shi ya jike anty rasheeda na kula yanda taga fareeda ta bata rai Anty rasheeda ta tashi taje wajen su yaa Abdoul-jalil tace yayana ga lema banaso ka jeki kaman ka kai wajen parking yace ngd kanwata sosai sannan gaba dayansu suka wuce. Anty rasheeda tace ammn jalilah baki kyautaba abunda kinkai shi yaa Abdoul-jalil ba mutum bane ko kinfin ruwan sama 🌧🌧 ya dake shi kinsan kafin ya kai wajen parking space sai ruwa sun jeki shi ammn kinka ki bashi lema Anty sadeeya tace gaskiya baki kyautaba ba'a hakanan Jalilah tace ba haka bane abunda yasa naga kwara daya ta rage naga idan zamu fita ba wadda zamuyi amfani da ita shiyasa Fareeda batace komai ammn ranta ya bace tace Anty rasheeda ba kmai ya wuce banga amfanin wanga maganar ba tunda dai kinbashi shikenan. Yaa Abdoul-jalil yana isa asibitin office din sa ya wuce ya zauna yana duba file's sai ga doc. Hureeyarh ta shigo suka gaisa yace ke ma cikin ruwa kke fito kenan tace eh wlh ina gida nurse zeey ta kirani tace akwai wadan da za'ayiwa aiki tun jiya da daddare suke a nan sun zata tana'iya haihuwa da kanta ammn abun baiyi ba shiyasa na fito cikin ruwa , yace tau ko naxo na taimaka maki ne tace A'ah kabar shi zan'iya handling din kmai yace Allah ya bada sa'a yasa ayi cikin nasara tace Amin sannan ta wuce labour room ta fara aikin ta. Haka akayita ruwan sama 🌧🌧🌧🌧 har sai 11 sannan ruwan ya dauki . Yaa Abdoul-jalil yana zaune sai ga nurse zeey ta shigo tasha kwalliya sai yauke take yi tace boss ga wannan matar ta jiya nan taxo amsan result dinta da akai mata scanning yace OK shigo da ita. Ta shigo suka gaisa yace ya jiki tace Alhmdllh tace doctor ina fatan ba cancer ne dani bah yace kada kidamu domin kuwa Normal breast shape and contour. Normal ducts pattern. And no obvious change. Breast dinki lafiyan su kalau ba matsala ko Kadan a ciki tace wai Allah nagode ma nazata cancer garan sabida idan suna man ciwo jinake kaman zasu fadie kasa watarana har kuka nakeyi doctor yace emm ana saman wadannn matsalolin kinga misali idan kina kwana da breziya ko kma kina saka brezeyan data kama makie jiki sosai ma'ana wadda ta matsikie sosai yana zanyo ki dinga jin breast dinki na ciwo , ko kma idan anasaka brezeya me dirty duk yana kawo ciwon nono dirtyn yana gogan breast din so ya kamata a kiyaye Allah ya sauwaka yanzun ga wannan magnin BRUFEEN duk lokacin da kke ji ciwon ki shasha insha Allah ba matsala tace Doc ngd Nurse zeey dake tsaye a cikin office din sai hararan matan takeyi. Fareeda na zaune suna fira dasu Anty rasheeda bata kula jalilah ba sai firanta takeyi su Anty rasheeda, sadeeya da Aseeya sai murna sukeyi yanda suka ga fareeda tayi banza da jalilah. Sai da zata shiga kitchen tace BFF tashi ki rakani muyi abincin dazan kaiwa yaa Abdoul-jalil jalilah ta tashi suka shiga kitchen. Anty sadeeya tace kai plan din mu zai 'iya lalacewa pha kunga sundan samu mis understanding ammn har sun shirya gaskiya ya kamata musan abun yie Anty Aseeya tace ta dauki wayarta ta kira juhaima suka gaisa tace ah juhaima yau ba zakuyi raban iv ba Juhaima tace emm Anty naso muyi sai naga anyi ruwa shiyasa Anty Aseeya haba juhaima ai tuwa sun dauki kixo kawai kuje kuyi raban iv dinku kinji tace tau Anty gani nan zuwa. Anty Aseeya ta kira xarah da Habeebah tace inaso kuje gidan frnd dita Ameena zaku amsoman sako kunji sukace yanzun Anty Aseeya tace eh idan bazaku jeba na tafi da kaina sukace A'ah Anty zamuje suka kama hanya inda ta aeki su . Anty rasheeda tace mene haka munata yanada plan din mu zaiyi aiki sai harkan gabanki kkeyi tace ku dai saka ido kuyi kallo zanmaku bayani ba yanzun bah. Jalilah tace BFF kiyi hakuri dazun naga kaman na batamaki rai ammn am sorry I don't mean to hurt u Fareeda tace ba kmai ya wuce kawata Jalilah a ranta tace nasan koda nabashi leman bazai amsa ba shiyasa ban bashi ba bazaki ganie irin wulakanci da yayanki ke man ba ammn bazan fadamaki tunda kmai yazo karshe bani zankara kaimasa abinci ba fareeda tace tunanin me kkeyi tace ba kmai kin tabbata ta gyada Kai suka ci gaba day in aikin su. Anty rasheeda da sadeeya suna kallon Asiya don sun kagara ta fadamasu me take shiryawa itama kuma tace su jira manah suna cikin magana sai ga sallmar juhaima ta gaidasu suka amsa cikin farin ciki tace su fareeda dasu xarah fa Anty rasheeda tace su xarah da Habeebah basa nan ammn fareeda na nan ina zakuje halan tace raban iv Anty Aseeya ta kwalawa fareeda kira tace ina zuwa BFF ana kirana ta fito taga juhaima tace ah juhaima ya dai tace d2 juhaima tace raban iv zamuje Fareeda tace kash sai dai aiki yaa Abdoul-jalil ya sani don haka ku tafie da xarah da Habeebah Anty sadeeya tace basu nan Aseeya ta aiki su , fareeda shirya ku tafie manah tace A'ah yaa Abdoul-jalil kunsan yace na kaimasa abinci nafison idan nakai masa sai muwuce daga chan. Anty rasheeda tace sabida ke kadai ce mutum bh ga jalilah nan ta kaimasa nasan ko shi idan yaje kin fadamasa cewa raban iv kunka je tareda juhaima bazai maki fada ba ta ce hakane bara na mata magana . Fareeda ta shiga kitchen tace BFF ga juhaima nan taxo raban iv zamuje kinga kuma su Habeebah da xarah basu nan da sun rakata shine nace kinga abincin ma baiyi bh idan yayi pls ki kaiwa yaa Abdoul-jalil a asibitin. Jalilah taji gabanta ya fadie ta tuna maganganun da ya fadamata ranar farko data kaimasa abinci da rana ta biyu tsayen da tayi da wulakancin da yayi mata gaskiya bazata jeba idan naje yau abunda zaiman sai yafi haka Fareeda tace naga kinyi shiru Jalilah tace kiyi hakuri gaskiya ki kaimasa sabida ke yasaka bani bah sabida haka ki kaimasa kinji BFF kafin fareeda tai magana Anty Aseeya tace haba jalilah wai me yasa kkeyin haka duk lokacin da akace ki kaiwa yaa Abdoul-jalil abinci a asibiti baki son zuwa sai kace ba yayan kiba Naga kaman kin tsanai baki son shi haka dazun kika bawa kowa lema kika hanamasa yanzun kuma nace ki kaimasa abinci since A'ah tunda fareeda ta shigo kitchen na biyo bayan ta nasan cewa da wuya ki yarda Fareeda tace eh ko dai bakison yayana naga duk nace kimasa abu bakison yie. Jalilah tace bahaka bane naga ke ya saka don Allah ki masa ni dai gaskiya bazan jeba Anty Aseeya tace haba jalilah ba kawarta nan juhaima taxo iv zasuna rabawa pls ki taimaka ki kaimasa Jalilah tayita basu hakuri akan fareeda ta tafie ammn anty Aseeya tace dole ita zata je Jalilah tace to bazan jeba wlh haba ana dole ne nace bazan jeba Fareeda tace yanzun BFF ni zaki yiwa haka Jalilah batace kmai ba ta fita kitchen Anty rash tace ah jalilah har kun gama em kawai tace tabar part din. Anty Aseeya tace kinga dai ya tabbata jalilah bata son yaa Abdoul-jalil ko Fareeda tace Anya nasan halin jalilah na tabbata akwai abunda yake damunta zan tambayeta . Anty Aseeya tace A'ah kada ki tambayita gaskiya ta fito fili bata son yaa Abdoul-jalil don haka ki rabu da ita kawai Fareeda tace A'ah Anty abar maganar. Suka fito parlorn fareeda tace juhaima ki tafie sai gobe muje sabida yanzun aiki nakeyi Juhaima tace ga jalilah nan ta taimaka makie Anty Aseeya tace jalilah ta ce bata 'iyawa Juhaima tace sabida me wanana ae rashin mutunci ne jiya mafa sai da aka dinga hadata da Allah da kyar ta yarda. Suna cikin magana sai ga xarah da Habeebah sun shigo Fareeda tace yawwa ga xarah nan da Habeebah sun dawo kuje tare Anty rasheeda tace sabida me kuje harda ke manah tace A'ah suje kawai haka suka wuce wajen ravan iv din. Anty Aseeya tace fareeda wlh jalilahn nan ba ta don yaynki ki yarda dani race A'ah Anty nasan akwai abunda ke damun kawata ta juya ta shiga kitchen . Anty Aseeya tace ina jalilahn take ne Sadeeya tace tana waje. Anty Aseeya tace sadeeya bita kiga abunda takeyi Anty sadeeya ta fita sai taga jalilah zaune cikin garden ranta a bace ta labie tana ganin ta sai wayan jalilah tayi ringing tana dauka tace Anty rahma ina wunie suka gaisa Anty rahma tace me ke damunki naji kaman muryan ki ya nuna ranki bace yake tace A'ah ba kmai anty rahma tace banson zurfin ciki fadamin gaskiya tace wlh Anty fareeda ta matsamin sai na kaiwa yaa Abdoul-jalil abinci tana magana wayan ta tsinke . Anty sadeeya ta kira Aseeya tace kuyi sauri ku fito tareda fareeda ga jalilah nan tana waya da Anty ta rahma kuxo kawai dai. Anty Aseeya tace kixo muje yau zan tabbatar maki jalilah batasan yayanki haka suka fito gaba dayansu suka labe inda sadeeya take labe . Sai ga wayan jalilah ta kara ringing tana dauka tace anty kina jina . Wlh matsala muka Dan samu da fareeda naga kaman ranta ya bace tace antyc cewa tayi na kaiwa yaa Abdoul-jalil abinci a asibiti shine nace banzuwa naga kaman ranta ya bacie . Anty rahma tace sabida me Jalilah tace wlh Anty yaa Abdoul-jalil bayada mutunci ko Kadan baisan darajar mutane bah banson ganin shi ko kadai idan naga fuskan shi raina har bace yake yi yanda naga mata na sonshi abun mamaki yake ban sabida a tunani nah mutum mai kirki ya kamata ace mutane zasu so ba yaa Abdoul-jalil ba Wanda baida kirki ko Kadan da mutunci anty yaa Abdoul-jali mugu ne na tsanai sosai . Fareeda tunda jalilah take waya hawaye ta keyi yau Jalilah ce take zagen yayanta take cin mutuncin yayanta tabar wajen da gudu ta kuma parlorn ta zauna tana kuka . Anty rasheeda sadeeya da Aseeya suka taba hannu yeeey Aseeya kinyi kokari lalle yau mun shiga tsakanin jalilah da fareeda. Anty sadeeya tace ya kamata muje mu kara hurewa fareeda kunne . Anty rasheeda tace mu jira muje sauran maganar sai da sukaje kaf labarin da jalilah ta fadawa Anty rahma abunda yaa Abdoul-jalil ya mata suka kwashi da dariya sukaje jalilah na cewa anty bazan fadamata kmai ba nasan idan ta huce zamu shirya . Anty rahma tace tau shikenan Allah ya sawwka . Anty Aseeya tace muje mu kara hurewa fareeda kunne yanda bazata saura jalilah ba ko taxo bata hakuri. Haka suka iske fareeda tana kuka tace Anty rasheeda idan wani ya ceman jalilah zata'iya zagen yayana bazan taba yarda ba . Anty Aseeya tace ai nafadamaki kinka musanta wlh bata son yayanki ko kadan said da muka gama jin kmai sannan muka dawo har cewa tayi yana Neman mata dan iska ne Haka sukayita hurewa fareeda kunne. Anty rasheeda tace mene amfanin son da take nunamaki fareeda tunda dai batason yaynki ciki daya ku kah fito ke da yaa Abdoul-jalil ance masu uwa yaso danta kinga idan jalilah tana sonki bata son yayanki tabbas bata sonki. Haka suka yita zuga fareeda da hure mata kunne da yake ance ZUCIYA BATADA KASHI NAMA KE GARETA HAKA FAREEDA TA DAUKI ZUGANSU. Tace nima kuwa zan nunawa jalilah tsanar da sati tayi dana sanin zagen yaayana Anty rasheeda sadeeya da Aseeya sukayi murmushin mugunta .... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣ JALILAH❣❣❣ 3⃣5⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Jalilah tana gama abinci ta zube a kula ta shiga toilet tayi wanka ta shirya yauma jallabiya ta saka tayi rolling ta saka powder da lipstick tana fitowa Anty rasheeda taji ranta ya baci yanda taga jalilah tayi kyau a fili kuwa taci wow masha Allah kanwa kinyi kyau sosai tace ngd tace na tafi sai nadawo tana fita Anty sadeeya tace kai shegiyar yarinyar nan ba karya akwai kyau nan pa cikin batayi mkup ba inada ga tayi kyau nasan ba saukee da gaskiyar mumy da tace wannan yar banzar yarinya kyaun gidan mamanta ne ta biyo Anty Aseeya tace ina ruwan mu da kyaunta mu dai kawai muga burinmu ya cika shine kawai . Jalilah saida ta biya ta fadawa mumy kahdeeja zata kaiwa yaa Abdoul-jalil sannan suka kama hanyar zuwa FULANI SPECIAL HOSPITAL. Suna kaiwa asibitin jikinta ba kwarie haka ta shiga cikin asibitin tana shiga ta dinga gaisawa da ma'aikatan sai ta hadu da doc.Hureeyarh suka gaisa cikin sakin fuska . Jalilah tace baiwar Allah don Allah yaa Abdoul-jalil yana office din sa doc. Hureeyarh tayi murmushi tace ni sunana doc.Hureeyarh ina aiki a anan ne tare mukai karatu da Abdoul-jalil a London jalilah ta ce Allah sarki nyc to meet u doc. Hureeyarh tace nyc to meet u too🤝 suka sakarwa juna murmushi sannan tace yana office din sa tace ngd ta wuce ta shiga cikin farkon office din zata buda wajen shigan inda zata hadu da yaa Abdoul-jalil tayi tsaye kusan 5mints sai taxo bude kofar ta kasa budewa tana tsaye sai ga nurse zainab zata shiga office din tace toh yau ma andawo akawo abinci kenan ya naga kinyi tsaye a nan shiga ciki mana zainab na shiga jalilah ta shiga ina wuni yaa muryanta na rawa ta gaidashi ya kalleta da mamaki yace lafiya kalau. Yace zainab ya akayi tace daman wasu matane sukaxo ganin ka basuda lafiya yace kai su wajen doc. Hureeyarh ynzn abinci zanci tace OK sir.ta wuce. Jalilah tayi tsaye shi kuma baice mata kmai ba har tsawon 40mnts baiyi mata magna ba ta gaji da tsaye ya zatai kenan ta zauna saman kujera tana zaunawa yace tashi waya baki izinin zama saman kujera ta tashi tayi shiru nanma yake mata magana ta gaji da tsaye harta fara ganin juwa yana kula da ita sannan yace ta zauna , tana zaunawa ta aza kanta saman table tana hawaye kafafunta na mata ciwo tayi kusan 5mnt kanta na samn table sannan ta taso da kanta taga swan water saman table ta buda tasha Yace waya baki izinin shan su tace kayi hakuri kaina naji yana sarawa tace ga abinci nan fareeda tace na kawoma yace toh sarkin karya yauma fareeda batada lafiya ne ni zaki yiwa karya jiya kinyi kuskure da kke yiman karya na tsane aman karya tace don Allah yaa Abdoul-jalil kayi hakuri wlh bada son raina nayiba kma ni banayin karya .zai kara magana sai ga doc. Hureeyarh ta shigo tareda wasu mata tace na duba sauran ammn wadannn kai ne zaka dubasu sabida faninka suke yace tau shigo dasu ciki Ta farkon ta shigo suka gaisa sai wani murmushi takeyi yace meke damun ki malama tace breast dina nono na suke ciwo yace kina jin zafi tace eh yace akwai kololo tace em bansan ko akwai shiba yace tau yanzun abunda za'ayi za'ayi maki scanning zansa amaki scanning tace wa zaiman yace a nan asibin za'amki wani zansa tace A'ah gaajiya doc . kai nakeso kaman yayi shiru kamam ance ya dago kansa ya ga jalilah ta bata rai sai hararen wannan matar takeyi sai yace ok zanmkai jalilah ta bata rai, tace yaa ni zan wuce driver na jirana yace A'ah jirani idan na gama mata sai ki wuce ta ce mumy jirana takeyi shiyasa yace tau . Haka tabar asibitin sai tsuki takai ranta a bace har ta 'isa gida tana shiga ta wuce part din su sai taga su Anty rasheeda a part dinsu suka ce har kin dawo tace eh ta shige daki . Anty rasheeda ta ce yauma da alama ranta a bace yake diba yanda ta shigo cikin dakin ga suka kwashi da dariya. Jalilah tayi wanka bata fitoba har akayi kiran sallar magrib da isha'i ranta a bace ta ce ahhh wai me ke damuna me yasa zanji raina ya bace sabida kawai yaa Abdoul-jalil zai ga nonon wata ne ta kara tsakin tsuke . Suna zaune suna cin abinci dare yaa Ahmad yace fareeda ina kawarki tace tana daki nayi nayi taxo muci abinci take da alama yau ranta a bace yake . Yaa Abdoul-jalil yana gama cin abinci ya masu saida safe zai wuce Anty rasheeda ta ce yaa tun da wuri haka yace bacci nakeji na gaji yace fareeda inason magana dake a part dina yanznun ta tashi tabishi har chan yace ki turoman kawarki zata gyramin kaya tace tau bara na kirata ga waya . Fareeda ta kira jalilah ba waya 2mcall bata dauka sai ga na ukku na tadauka tace yaa Abdoul-jalil yana kiran ki yana part din sa jalilah ta ce me zanmasa fareeda ta ce nima bansani ba ta ce tau ganinan zuwa . Haka ta is a part din sa tayi sallma ya amsa yace wai ke wace irin macce ce wadda batada zuciya jiya nace maki idan kinka kara zuwa asibiti wajena da sunan ki kaimin abinci sai namaki wulakanci ammn yau sai da kke kuma yace xonan ta xo yace ga abincin da kke kaimin nan zauna sai kin canyiesa Jalilah ta zaro ido 👀👀👀 wlh yaya na koshi ban'iya canyiesa ya daka mata tsawa ina wasa dake ne Haka ta zauna tayita cin abinci har ta canyie yace kinaso kina kaiwa kasuwa gobe idan kinka dawo office dina abunda zanmaki sai kinyi kuka tashi kibarman daki tana tashi sai amai saman jikin yaa Abdoul-jalil ta fadie kasa ta yita amai yaa Abdoul-jalil yace kadan kiga gani yarinya saida ta amaye abunda ke cikin ta tashi zata wuce yace wazai gyara maki wajen nan da kinka bata tace zanje ba gyara jikina sai na dawo na gyara wajen . Haka ta tafie ta gyara jikin ta , tadawo ta gyara wajen sannan yace ga wanann kayan da kke bata ki wanki su ta amsa taje ta wanki tadawo dasu sannan ta wuce . Tana fita dakin ta fashi da kuka shiyasa nace banson zuwa wajen kai abincin ga , ji wulakanci da yamin haka tayita kuka har ta 'isa part dinsu tana kuka ... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣7⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) KUYI HAKURI NAJINA SHIRU DA KUKAI BANDA LAFIYA YAUMA DA KYAR NASAMU NAYI WANNAN TYPING DIN. WADANDA SUKA KIRA NI DA WADANDA SUKAMIN TEXT NGD SOSAI ALLAH YABAR ZUMUNCI 🤝 Jalilah kuwa tana gama waya ta shigo parlorn tace BFF kin gama abincin ne Fareeda tayi tsuki tace ina ruwanki dana gama inajin ba matsalan ki nace jalilah tai murmushi tace nasan fushi kke dani ina zuwa ta shiga kitchen ta kawowa fareeda ruwan sanyi a cikin glass cup tace ga wannan kisha kinji BFF Fareeda ta amsa ta watsama jalilah ruwan a fuskanta tace ai duk wani abu daya fito daga hannun ki na tsanai har ke na tsana daga yau kada ki kara shiga cikin sha'anina kinji na gayamaki tayi tsuki tace Aunty's dina zanje na kaiwa yaa Abdoul-jalil abinci yana jirana ta shiga kitchen ta zuba abinci a kula ta fito tace na tafie anty rasheeda tace sai kindawo muna gaida yaa Abdoul-jalil ,jalilah tace BFF Allah ya tsare hanya sai kindawo tace wannan bata shafiki ba ki rabudani Anty Aseeya tace ke Jalilah tunda tace kirabu da ita wai bazaki kyaleta bane kin cika bakin shishige ba farin jini fareeda tace ai kuwa sai dai shishigen ta ya tsaya a kanta tace na tafie. Jalilah tayi murmushi a ranta tace nasan kina fushi dani ammn xaki daina Anty rasheeda ta kalli sadeeya suka tafa✋🏼 suka kyale kyale da dariya . Anty Aseeya tace muje wajen mumy musha fira kunji 'yan 'uwana . Jalilah tace Anya fareeda lafiya take don nace bazan kaiwa yaa Abdoul-jalil abinci a asibiti ba zaisa tayi fushi haka ba ammn dai koma meye idan tadawo naji. Suna 'isa part din mumy Anty rasheeda tace mumy yau ina cikin farin ciki kinsan me ya faru kuwa tace sai kin fadah . Tace yau dai ta tabbata mun shiga tsakanin fareeda da jalilah Mumy Hauwa tayi murmushi tace daman na fadamaku zaku'iya ammn ya akai hakan ta faru Anty sadeeya tace aikin Aseeya ne duk ita tayi wannan kokarin Nan suka kwasi duk abunda ya faru suka fadawa mumy Hauwa . Mumy Hauwa tayi murmushi tace kai Aseeya lallai yanzun kin girma kin'iya ha'da plan wannan yayi kyau. Da safe da naga Ana ruwa na bata lema tace taba 'yannen ku ai da gangan nayi hakan sabida nasan da wuya idan zata bawa shi Abdoul-jalil din. Anty Aseeya tace bata bashi ba kuwa sai kuma da bata bashi fareeda tayi fushi ammn tayi saurin sauka sai ga wannan dubaran tazoman sai gashi kuma rahma yayar jalilah ta kira jalilahn akayi sa'a ta fadamata abunda yake damunta plan yayi aiki yau ina cikin farin ciki. Mumy Hauwa tayi dariya tabbas asiya kanki na jaa gaba dayansu sukai dariya. Anty rasheeda tace tau yanzun kinga mumy kawai ayi wanchan plan din ko kuwa Aseeya da sadeeya sukace eh ayi shi. Mumy Hauwa tayi murmushi tace har yanzun baku'iya makirci ba da sauran ku a ciki ai yaznun abunda ya rage shine sai tsanar da fareeda takeyi jalilah ta kara yawa da tasiri sannan wanchan din zai faru kunga yanzun sai kun kara hurewa fareeda kunne sosai ku dinga zama da ita a koda yaushe yanda ba yanda za'ayi jalilah ta samu damar yimata magana ko kuma ta shaida mata dalilin da yasa take kaiwa Abdoul-jalil abinci , daga nan ne wannan plan din zai yiyu domin idan har Fareeda da jalilah suka shirya abun bazai faruba ina fatan kun gane Anty Aseeya tace mumy idan dai sabida wannan ne bazamu taba bari su shirya ba zamu tabbatar da duk inda fareeda take muna wajen idan ma jalilah tazo wajen ta tare zamu hadu muyi mata cin mutunci sosai. Haka suka dinga shiryan makircin su , sunata dariya Anty sadeeya ta tashi tsaye tace har na hango shegiyar yarinyar nan tana magana cikin kuka tana bada hakuri Anty rasheeda tace kinsan kuwa akwai ta da bada hakuri Gaba dayansu suka kwashi da dariya Anty rasheeda tace ranar zamuyi celebration randa jalilah zatabar gidan ga tana kuka😭. Fareeda na 'isa asibitin ta wuce office din yaa Abdoul-jalil ta bashi abinci yace na zata ai kin manta tace ni na'isa na manta da aikin babban yayana suna cikin magana sai ga doc. Hureeyarh ta shigo office din suka gaisa da fareeda Yaa Abdoul-jalil yace kin ga kanga sis dita nan uwanmu daya baban mu daya tace ai kuwa kuna kama sosai doc. Hureeyarh tace ina jalilah yau ba ita kenan ta kawo abincin ba fareeda tace em Doc. Hureeyarh tace ki ce ina gaida ita ina son yarinyar tanada natsuwa da hankali idan ba damuwa inaso kiban number din ta fareeda ta bata number din jalilah tace ngd. Tace ammn Abdoul-jalil kasan me ni kuwa naga kun dace da jalilah idan kun kayi Aure zakuyi making good couple and lovely couple sabida kun dace da juna Fareeda tace eh wlh kun dace zata kara magana sai ta tuna da abunda jalilah ta mata yau da irin yanda take fadan maganganun marar dadi a kan yaa Abdoul-jalil da Wanda su Anty rasheeda suka fadamata jalilah na cewa kan yaa Abdoul-jalil . sai tayi shiru bata kara magana Doc. Hureeyarh tace ni dai shawara na baka a matsayina na abokiyar ka kma abokiyar aikin ka gaskiya kun dace Yaa Abdoul-jalil yace ngd da shawaran ki ammn koda mata zasu Karie a duniya bana tunanin zan'iya Auren jalilah sabida haka mu daina maganan nan Fareeda taji dadi amsan da yayanta ya bawa doc hureeyarh tace yaa zan wuce gida sai ka dawo sukai sallma da doc hureeyarh ta wuce. Fareeda na dawowa gida ta wuce parlorn su tana shiga ta iske jalilah saman kujera . Jalilah tace BFF pls ki tsaya ki saurara abunda zan fadamaki Fareeda tace ba abunda zan tsaya na saurara sabida na Riga na gama jin abunda ya kamata naji kin tsani yayana baki son shi ko kadan duk naji kmai bantaba zaton zakiman hakan ba idan har kina sona baki son yayana mene amfanin kawan cenmu banga amfanin shiba don haka daga yau ki rabu dani Jalilah tace kinji me fareeda tace naji duk wayan da kinkai da anty rahma dazun ko kma itama wayan baki kinkai ba Jalilah tace ehh nayi ammn ki tsaya zanmaki bayanin abunda yasa nai haka Fareeda tace bana bukatan wani bayanie daga gareki ki fita idona na kulle Sai ga su Anty rasheeda sun shigo parlorn anty Aseeya tace ke jalilah fita parlorn nan tunda dai bana gidan ubanki bane Jalilah bata ce kmai ba ta fita parlorn . Anty rasheeda tace fareeda wannan yarinyar kina mata sanyaya pha ya kamata ki rufe idon ki , ki balla mata rashin mutun ci yanda ya kamata naga alaman so takai ku shirya Anty sadeeya tace wlh kuwa fareeda sai kinmata cin mutunci sannan zata fita Harkan ki Fareeda tace ni ban'iya cin mutuncin ba shiyasa bansan maganganun da zan fadamata tayi fushi dani bah. Anty Aseeya tace wannan ai mai saukee ne ki kwantar da hankalin ki kawo kunnen kiji nan naji suna kuskus fareeda tace kai naji dadin wannan shawara ai kuwa jalilah zatai dana sanin fareeda a rayuwarta. Jalilah na fita part din kakus ta wuce tana shiga ta kwanta saman 3str ita ba bacci takai ba ta dai kwanta tana tunanin abunda fareeda ta mata Kakus tace jalilahhh lafiya kke kuwa tunda kinka shigo nake magana shiru tace lafiya qlw kakus kaina ka ciwo Kakus tace kina yawan ciwon kai tashi nasa a kaiki a asibiti wajen Abdoul-jalil ya duba ki Jalilah tace ah.. Kaka magani zamsha basai naji asibiti ba Kakus tace tau ga maganin kisha ta amsa sai da taga kakus ta juya tana magana dasu baaba ladi ta yarda maganin. Kakus ta juyo tace kin sha tace eh nasha tau kwanta kidan samu Hutu ta kwanta tun tana tunanin har bacci yayi awon gaba da ita. 'Bangaren fareeda tana zaune itada su Anty rasheeda wayan ta yayi ringing tana dubawa taga habiby tace ina zuwa zanyi waya ta fita tabar su a parlorn . Tace hello habeby nayi fushi duk yau baka kirani bah sai ynzn yace tuba nakeyi habibaty wlh aiki yayi yawa kuma yau ina tareda Daddy shiyasa kinyi hakuri tace eh nayi Yaa Ahmad yace inaso ki shirya dake da jalilah anjima zamuje yawan shakatawa Fareeda tau habeeby sai kadawo **** Da daddare bayan sallar isha'i gaba dayansu suna zaune a parlor Jalilah kawai ce bata wajen . Yaa Ahmad yace fareeda ina jalilah ya managar fitarmu tace yaa banjin dadin jikina kma kasan gobe ne zamu program din bukin juhaima yace kenan ba maganar fita a yau kafin tayi magana Anty rasheeda tace za'a fita gaba dayan mu zamu fita mudan shakata sai mu dawo yaa zaid yace eh hakan yayi dai dai. Yaa Abdoul-jalil yace shidai bai jeba suje kawai anty rasheeda tace yaa pls kaxo muje tare yace kiyi hakuri yau banason fita nayi aiki na gaji ina bukatar hutawa tace nima bazan jeba zan zauna na ta yaka fira yace A'ah ki tafi kinji tace tau shikenan . Haka suka shirya suka fito sai parking space zaid da zarah, a mota daya. Mustapha da Habeebah, yaa Ahmad yace fareeda ina jalilah ne tace bansan inda takeba yace kira ta ga waya tace banda kati anya fareeda ba fada kukai da kawar kiba har zata fadamasa abunda ya ha'dasu sai ta tuna anty sadeeya tace karta fa'dama yaa Ahmad sunyi fada da jalilah . Yace ya dai kinyi shiru tunanin me kkeyi tace ba kmai Allah yaa ba fada mukai ba yace bara na kirata ya kira jalilah ta dauka yace kixo ina a parking space ki saman Jalilah ta fadawa kakus yaa Ahmad yana kiran ta kakus tace sai kindawo . Tana 'isa taga 'ya'yan gidan yaa Ahmad yace fita zamuyi gaba dayan mu shine nace kixo muje Suna had a ido da fareeda ta ballamata harara ita kuma jalilah ta sakar mata murmushi . Fareeda a ranta tace zaki yie bayani wannan murmushin da kke yiman kin kusa daina shi nanda 'yan kwanaki kadan. Yaa Ahmad kinyi shiru jalilah ko baki son fitar ne tace yaa kutafi kallo zanyi yau banson fita yace kin tabbata tace eh yace tau sai mundawo Allah ya tsare hanya Jalilah tace BFF sai kun dawo Allah ya tsare hanya yaa kayi tukin motar a hankali kasan kawata tana ciki yayi dariya au kawarki kawai kke sani tace eh mnh fareeda ta juyo ta kalle jalilah tayi tsukin da jalilah ce kawai taje ta kauda kanta . Anty Aseeya tace muje ko haka suka fita gaba dayan su . Jalilah tayi tsaye a ranta tace BFF kenan nasan kina fushi idan kinka je dalilin da yasa nace bazan kaiwa yaa Abdoul-jalil abinci ba nasan zaki fahimce ni tayi murmushi ta wuce parlorn su tana shiga ta iske yaa Abdoul-jalil ta gaidashi bai amsa bai kalla inda take ba ta wuce wajen center table ta dauki Indian series film dinta how much I love yhu ta nufi part din kakus. Tana shiga kakus tace har kindawo tace eh ta wuce ta kunna TV ta saka film dinta tana kallo sai murmushi . Yaa Abdoul-jalil yana zaune a parlorn ya tashi ya nupie part din kaka yana shiga kakus tace nayi fushi da kai tunda ka dawo daga turai ka daina zuwa wajena da daddare muna fira yace kaka kasan aikin asibiti idan na fita tun karfe bakwai na dawo biyar ina bukatan na dan sami hutu shiyasa ammn kiyi hakuri za'a gyara. Kaka tace ko dai kasamamin sarakuwa ne yayi dariya yace ai ba wata mata sai ke kinsan kin cika kishi bazaki barie na kara Aure ba ya fada yana dariya . Kaka ta dauki pillow ta jefa masa tace iyye kaci gidan ku idan baka fitarda maza ba zan fitarma yace na baki zabe haka kace murmushi kawai yayi. Yace kaka me kke sha tace lemon karas ne ta zuba masa yace A'ah tace kasha manah yana kurbawa yaji ya masa dadi woow kaka lemon yayi dadi sosai bara na dauko wani a fridge tace ai bana bature banie wannan hadamin shi akayi yace waya hadamaki tace gata chan tana kallo yana juyawa yaga jalilah sai murmushi takeyi ya fara tarie kaka tace sannu ta kwalawa jalilah kira ta taso tana zuwa taga yaa Abdoul-jalil idon su ya hado sai da taji gabanta ya fadie shima hakan ya kauda Kansa Kaka tace daukowa yayanki ruwa tarie ya keyi ta dauko masa ruwan da cup ta duka wajen zubawa harnunta har rawa ya keyi ta ta mika masa yace barshi a nan ta tashi ta kuma taci gaba da kallon ta . Yaa Abdoul-jalil sai fira sukeyi da kakus jalilah tana kallon ta murmushi ta kai .kamar ance yaa Abdoul-jalil ya juya yana juyawa yaga yanda jalilah take murmushi ya nata kallon ta a ransa yace ashie wannan yarinyar tana murmushi , ya juya suka ce gaba da firan su da kakus . Jalilah itama ta juyo tana juyowa taga yanda yaa Abdoul-jalil yake murmushi da kakus tace daman yaa Abdoul-jalil yana murmushi a duniya ta kara kallon sa sai taga ya mata kyau sosai yanda yake murmushi. Haka suka dinga kallon juna idan ya juyo ya kalleta yaga tana smiling itama ta juyo ta kallai . Yaa Abdoul-jalil na juyowa jalilah na juyowa suka had a ido jalilah taji bazata 'iya zure kallon kwayar idon saba ta kauda kanta shi kuma yake janyi idon sa yayi pretending kamar ba'ita yake kallo ba film yake kallo yace kaka ina zuwa ya tashi ya nupie inda jalilah take kallon ya dauki cassette din yace ke lafiya kke kallo na tun dazun kamar zaki canyie ni ki lashie ni ita dai batace kmai ba sai duk taji kunya . Kakus da tunda yaa Abdoul-jalil da jalilah suke kallon kallon junan sa take binsu da idanu tayi murmushi abunta .... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:43 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣8⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) WASHE GARI Jalilah na gama sallah ta nupie kitchen tama su baaba aiki tana shiga suka gaisa sannan suka fara aikin suna cikin aikin sai ga anty rasheeda sadeeya aseeya da fareeda sun shigo cikin kitchen din ba alamar sakin fuska. Jalilah tace ina kwanan ku gaba dayansu ba Wanda ya tanka mata tace BFF yau aiki kkexo tanya mune Fareeda tace ubanwa zai tanya Ku aiki fita kitchen din nan tunda bana gidan ku bane baaba ladi tace fareeda kinsan me kke fada kuwa jalilah ce kawar ki kkemata cin mutunci haba fareeda . Anty rasheeda tace ke malama rufamuna bakin ki ina ruwan ki a cikin wannan maganar idan kinaji muna magana kina sakawa mutane katon bakin ki sai ranki ya bace kinji ko baaba ladi ta saki baki tana kallon ikon Allah. Anty Aseeya tace ke jalilah fita a nan wajen fareeda tace sai bakin nacin tsiya idan kke kara shigowa kitchen din ga sai kinga wulakancin da zanmaki fita nace ta nuna mata kofar fita. Jalilah tace BFF da zaki tsaya kibani lokaci da zaki fahimceni inata kokarin naga na maki bayani ammn kke sai maganganu marar dadi kke fadamin tayi murmushi fareeda ina tabbatar maki duk randa hakuri na ya Karie wlh sai kinyi na daman abunda ki kaiman kuma wlh zakiyi dana sanin abunda ki kaiman . Anty rasheeda tace kee Agoola lallae wuyan ki yayi kwari 'yar masu gida kke yiwa wannan banzar maganar lalle kafin fareeda tayi nadama ke zaki yita sha sha sha, tayi murmushi tace Anty rasheeda kenan ba kmai wata rana sai kun neman baku ganni bah. Fareeda tace mutumin kirki me mutunci ake nema ba mai fuska biyu ba fita a nan tun kafin ranki ya bacie jalilah ta fita tabar kitchen din. Anty Aseeya tace ko kma sauran naji wannan maganar wajen kaka zaku ga abunda zanmaku . baaba lantana tace ba Wanda zai kaiwa wannan maganar wajen kaka Fareeda tace ya kamata muje muyi wanka kafin su gama aikin abincin suka fita suka nupie wajen yin wanka. Baaba ladi tace Anya fareeda wannan aikin yinta ne kuwa irin yanda suka shaku da jalilah bana tunanin zata'iya ma jalilah wadan nan maganganun. Baaba lantana tace ni a tunanina su rasheeda sune suka shiga tsakanin su ammn fareeda tayi wauta yanda ta yarda da maganar su , suna cikin magana jalilah ta dawo kitchen din tace baaba kada kuyi mamaki kun San zuciya batada kashie nama ke gareta idan ma hakane su anty rasheeda ne suka shiga tsakani na da fareeda zanyi kokari naga mun shirya sai idan fareeda ce takie aminciwa . Baaba ladi tace Allah sarki jalilah shi yasa nake kara sonki kiyi hakuri kmai zai wuce tace ba damuwa muce gaba da aikin mu suna aikin su jalilah taga duk sunyi shiru sai ta fara jansu da wasa har suka saki jiki suna aikin suna firan su. Bayan sun gama suka kai abincin yanda suka saba kaiwa . Jalilah ta tsaya kitchen ta hada lemon guava sannan ta wuce tayi wanka ta shirya ta sanya lace me colour din white da see green ta yafa gyalenta fari tayi kyau matuka duk da batayi mkup ba ta nufie parlorn su . Tana shiga ta wuce dining area ta kara gaisawa da yannen ta yaa Ahmad yace kanwata kinyi kyau sosai wannan irin kyau haka lallai duk Wanda zanba sa auren ki sai ya shirya ita dai murmushi kawai tayi . Tace BFF ga wannan na hadamaki nasan kina son lemon guava shine na hadama maki Fareeda ta kalla anty rasheeda tai mata alama kada tasha tace ah ngd yau banson sha lemon guava . Yaa Ahmad yace fareeda nasan kina son lemon guava me yasa bazaki shaba tace ba kmai yaa yau banson shan shi yace tau yayi . Xarah tace sis jalilah zansha tunda mu ba'a sonmu sis fareeda kawai akeso mu ba'a hadamuna ba Jalilah tace sis xarah tuba nakeyi daga yau zan dinga hadamki har sai kin gaji xarah tayi dariya tace shiyasa nake son sis jalilah akwai karamci jalilah tace ni kuma shiyasa nake son sis xarah sabida tanada saurin fahimta . Yaa zaida yayi dariya yace kun ganku ku duk wannan abun da akeyi Yaa Abdoul-jalil duk yana kallon su baice kmai bh kamar ance jalilah da Yaa Abdoul-jalil su dago kansu suna daga Kansu suka hada ido jalilah tayi saurin sauki kanta kasa shi kuma ya tashi yace zai wuce sauran 'yan 'uwan suma suka tashi . Yaa Abdoul-jalil yace fareeda yau basai kin kawoman abinci bh tace tau yaa daman yau ne za'a fara program din bukin juhaima shine nace idan kadawo zuwa 10 za'ayi shan ice cream da cin snacks yace tau sai kundawo tace ina nufin muje tare yace A'ah kuje kawai 10 ina asibiti kma kinsani yaa Dan Allah kadawo muje ba wanda zai hanaka dawowa a asibitin pha yace kiyi hakuri bazan samu damar zuwa ba idan za'ai dinner zanje tace yaa da gaske ya girgiza kai . Sannan suka wuce gaba dayansu ko wanne ya kama hanyar zuwa wajen aikin sa Fareeda tace ya kama ta mu fara shirye shiryen zuwa anty rasheeda harda ku zamuje tace eh zamu je gaba dayanmu ita dai jalilah kallo ne kawai nata. Xarah tace sis jalilah bazaki jeba tace eh kuje kawai habeeba tace A'ah gaskiya sai munje tayi shiru bata ce kmai ba . Xarah tace sis fareeda ki yiwa BFF dinki magana ta shirya muje tace tunda kun mata magana tace batason zuwa ana dole ne ku kyaleta kawai habeebah tace fareeda lfy kke kuwa tace dami pha naga kina fadama kawar ki bakar magana Jalilah tayi saurin cewa lafiya qlw wasa take yi zan shirya muje tare xarah tace yeey ko kefah sis . Habeebah tace ammn riga see green wando fari sai veil fari da takalma Tom's see green za'a saka jalilah tace woow combination din yayi kyau sis Xarah tace musamman idan me kyau tasaka irin ki jalilah tace lahh naji magana ai kinfini kyau habeebah tace uhmm ba wani ni duk kun fini kyau Fareeda tana jinsu sai Dan karamin tsuki takeyi yanda taga su xarah da habeebah suna magana da jalilah. Anty rasheeda tace fareeda lafiya kke wannan tsuki tace anty banson muje tareda wan cahn munafukar mai fuska biyu . Anty Aseeya tace kada kidamu barta muje da ita akwae abunda zamu mata bazata karamaki magana ba fareeda tace Anya wannan abun akwai cin fuska sai nake ga baidace na mata hakan ba. Anty sadeeya tace ai wannan hanyar kawai ce zaki bei ki rabu da wanchan munafukar tace tau shikenan. Haka suka gama shiryawan su sunyi kyau matuka sannan suka fito a parlorn . Xarah tace gaskiya munyi kyau sosai 'yan 'uwana jalilah kin ganki kuwa yau zaki rudah maza tace sis xarah kin cika xolayah pah tace yoh ai gaskiya nafada ko kuwa sister's anty rasheeda tace ba laifi tayi kyau habeebah tace A'ah fa anty rasheeda ko dai jealously kkeyi tace ke banason rainin hankali meke ga jalilah da harzanyi jealous dinga Xarah tace anty rasheeda wasa take yi pah yanzun muje muyi sallama da mummies dinmu . Haka suka nufie parlor wajen mummies suna shiga mumy Adama tace masha Allah 'ya'yana kunyi kyau sosai suka ce mumy godia muke Anty rasheeda tace daman wucewa zamuyi shine mu kaxo mu sanar daku Mumy Ameena tace Adawo lafiya Allah ya tsare hanya suka amsa da Amin. Mumy Adama tace jalilahna wannan irin kyau haka kamar ki ce amarya xarah tace mumy nima haka nace mata tayi kyau idan mukaje mutane zasu zata ita ce amarya . Jalilah tace sis xarah sarkin xolayah ta fada tana dariya . Fareeda tace kinsan amarya bata boyowa amarya ko ta kara ce kyau ta keyi ballantana juhaima nada kyau don tafi jalilah kyau Mumy Hauwa tayi murmushi tace kwarai kuwa juhaima tafi jalilah kyau . Mumy rabi tace fareeda wannan wace irin magana ce haka tace mumy gaskiya na fada ai Mumy Adama tace anya fareeda ba akwai wani abu a kasa ba yau ki ce kke cewa juhaima tafi BFF dinki kyau anya Jalilah tace mumy ba kmai Allah kinsan dole ta yabah kawarta juhaima , fareeda ta juyo ta harare jalilah. Anty rasheeda tace mu dai muntafi sai mundawo , haka suka kama hanyar zuwa a Hotel17 Suna 'isa kai tsaye suka shiga cikin hall din maza da mata ne zaune saman kujeru ga table a gaban su an jera ice cream, shawarma, Burger, pizza, cake, meat pie kalolin snacks ba Wanda ba'a jera ba ga music na tashi da yake harka ce ta diyan masau kudi kmai anyi shi cikin tsare ana gudanar da bukin cikin kwanciyar hankali . Suka wuce wajen friends dinsu sai fira sukeyi abunsu suna daukan selfie jalilah ta samu waje ta zauna ta dauki wayanta tana charting . Xarah tace sis jalilah taso ayi pictures dake tace A'ah banso taja hannunta ba tareda ta saurareta ba suka fara pictures bayan sungama ko wa ya zauna aka fara ciye ciye harda amarya . Jalilah tacema xarah ina zuwa yaa mahmud yana kirana ta fita ta samu wajen love guardian ta zauna ta waya da yaa Mahmud. Anty rasheeda tace fareeda jalilah ta fita waje ya kama ta muyi abunda zamuyi mata haka suka fita cikin hall din suka samu wasu mata da maza suka fadamasu abunda suke bukata suyi masu , suka basu kudi masu yawa , sannan suka dawo cikin hotel din suka nupie inda jalilah take zaune tana waya suka zaune saman kujerun dake facing din jalilah ita dai tace gaba da wayan ta tana sakarwa fareeda murmurshi a tunanin tazo ne sabida su shirya su anty rasheeda sai dariya suke yi, suna cikin haka sai ga matan nan da maza wadanda suka fita wajen hotel din suka bama kudi son suyi masu abunda suke so Suka samu waje suka zauna suna magana dasu anty rasheeda suna daga murya yanda jalilah take jiyo maganar da suke yi. Daya daga cikin matan tace ni kuwa Fulani family naji ance gidan ku akwai agoola wadda aka laba ammn har tanason tafi masu gida zakiwa tana iskancin yanda take so jalilah na jinsu bata ce kmai ba . Fareeda tace eh hakane kunsan akace agoola kafi dan masu gida wannna agoolar fah fuska biyu gareta ga ta munafuka gaban ka ta nunama tana sonka bayan kuma ta dinga zagin ga don haka nima nan na tsaneta . Burina daya shine naga ta tattara raganta ta kuma gidan uabanta Daya daga cikin mazan yace ina agoolar take wannan ai mai sauki ne yanzun nanzamuyi maku maganin ta fareeda tace kun ganta chan ta nuna jalilah , duk abunda sukeyi jalilah na jinsu kasancewar kujerun su suna facing juna , mazan da mata suka kalla jalilah suka kwashi da dariya suka ce daman keee agoolar ce ammn kke wani zaunawa a nan kinkai crossing legs dinki irin diyar masu kudi nan suka kara kwashiwa da dariya suna nunata jalilah duk tana jinsu ammn bata kula suba haka suka yita yada mata maganganu marar dadi suna nuna ta suna mata dariya Anty rasheeda Aseeya , sadeeya da fareeda suma sai dariya suke mata suna nuna ta, jalilah taji ranta ya fara baci idan bata bar wajen ba tayi fushi kmai zai'iya faruwa sai ta tashi ta nufie inda su fareeda tace BFF ni yau kinka saka anama wannan abun ni kika saka ana nunawa anaman dariya tayi murmushi takai cie kin bataman rai ammn nayi hakuri inaso ki sani time ur time b4 ur time tame u , ina so naga mun shirya ammn sai wulakanci kkeman ta kara yin murmushi tace BFF duk randa kika cika ni kafin ta idar da magana Anty rasheeda tace uban me zakiyi ne wuce kibamu waje mazan da matan suka kara kwashiwa da dariya yeeey agoolar jalilah bata San lokacin da tafara hawaye ba. Fareeda sai taji duk bataji dadin abunda sukama jalilah ba zatai magana sai ga xarah da habeebah sukace tun dazun muke Neman ku xarah ta lura da hawaye a idanun jalilah tace sis jalilah lafiya ki ke kuka tace ba kmai kaina me ciwo habeebah tace sannu xo muje ciki naga frnd dinmu panadol sai kisha tace tau haka suka kma cikin hall din. Daya daga cikin mazan yace wlh da nasan wannan baiwar Allah za'a ciwa mutunci da banyarda munxo a nan ba gaskiya baku kyauta ba ku diba irin mutuncin ta irin abubuwan da mukai mata ammn bata ce muna kmai ba illa ma cewa tayi ke kin bata mata rai ammn tayi hakuri na tabbata idan da daya daga cikin ku akama abunda akaimata sai kunyi rashin mutunci kunyi kuka ke kma da naji tana cewa BFF da alama kun samu matsala zanbaki shawara ki tsaya ki saurare abunda kawar ki take son fadamaki kafin ya idar da magana anty Sadeeya tace kai ya 'is a haka ba wa'azi muka kira ka kaxo kayi munaba ku tashi ku bamu waje tunda kun gama aikin ku. Daya daga cikin matan tace ku tashi muyi Sauri mu tsaida baiwar Allah chan domin mu bata hakuri , haka suka tashi daya daga cikin mazan ya fara gudu har ya cimma su jalilah yace baiwar Allah Dan Allah muna so muyi magana dake Xarah tace bawan Allah me zaimaka yace daman zaiyi magana jalilah tace sis ku shiga ciki gani nan zuwa nasan shi , suka shiga ciki sukabar jalilah a wajen. Jalilah tace malam lafiya kkeson magana dani sai ga sauran mazan da matan wadan da suka ci mata mutunci , sukace baiwar Allah Dan Allah kiyi hakuri ki yafemuna abunda mukai maki wlh da munsan cewa ki za'ayiwa wannan abun da bamu yarda ba tayi murmushi tace Allah sarki Kennan idan bani bace zaku'iya yiwa wata irin wannan abun da kun kaiman ammn na tambeku me yasa ku kaxo bani hakuri daya daga cikin Matan tace yanda ki kai magana a cikin hankali duk da munmaki cin mutunci ammn baki muna magana ba hasali ma baki fadawa wa danda sukaxo daga baya tambayarki me ki me yiwa kuka ba shiyasa muka xo baki hakuri. Jalilah tace ngd ammn shawarar dazan baku ita ce Dan Allah kusan darajar mutane sabida yiwa dan adam cin mutunci da yi masa dariya ana nunasa bayada dadi kunga bakusan ta 'INA Allah zai hadaku da mutum ba , sabida haka Dan Allah ni dai shawara nake baku ku daina irin haka. Suka ce insha Allah zasu daina ammn ta yafemasu tace kada kudamu ban saka abun a raina ba na yafemaku suka ce mngd . Suka ce ammn zasuje suyiwa wadan chan mutanin rashin m sabida sune suka sa muyi make wannan cin mutunci tace A'ah 'yan 'uwana ne pa kada ku fara koma ba 'yan 'uwana vane banson hakan ta faru ynzun fa kunka ce bzaku kara cima mutane mutunci ba kma zaku he ku aikata , suka ce gaskiya kinda zuciya me kyau hakika munji dadin haduwa dake tace ba kmai nima ngd idan har kunka dau shawarata zanyi farin ciki sosai suka ce insha Allah sannan suka wuce ita kuma ta shige hall. **** Da daddre bayan sun dawo daga buki. Fareeda na zaune a dakin ta jalilah ta shigo tayi sallma tace BFF inaso ki tsaya muyi magana da ta fahimta nasan nace banson ganin yaa Abdoul-jalil nasan na fada maganganu akan shi ammn inaso kiban lokaci muyi magana , ran fareeda ya kara bace a ranta tace Kenan duk maganganun da su Anty rasheeda suka fadamata jalilah nayi akan yaa Abdoul-jalil gaskiya ne Jalilah zatai magana fareeda tace Keee jalilah wace irin banzar macce ce marar zuciya me zuciyar kaji haba nace ki rabu dani banson magana dake ana dole ne , kinsan ance maso uwa yaso danta bakison yayana kina Nina kina sona kinga kuwa karya kke kce kina sona, kina zagen yayana kina fadan munanan kalamai kansa sannan kixo kice kinaso na baki lokaci muyi magana fita dakin ga tunda bana ubanki bane Jalilah tace ni kke yiwa haka fareeda tace idan kin haifu da uwarki da ubanki kada ki saki man magana . Ran jalilah ya bace tace tabbas fareeda ni 'yar halak ce kuma zan nunamaki haka daga yau bazan saki maki magana ba nayi duk yanda zanyi naga namaki bayanin kmai kinki saura rana kinman abubwa da dama ammn duk nayi hakuri sabida naga mun shirya yau har takai kina xagena , ngd ammn inaso ki sani ki dauka cewa baki taba sanin wata jalilah ba a duniya ki sama rayuwanki baki taba kawa mai suna jalilah ba ni JALILAH MUHAMMAD zan nunamki cewa ni yar halak ce gaba da baya koda watarana Allah yasa kinsan dalilin abunda yasa na tsanie yayanki kada ko a mafarki ki ce kinxo baiwa ni jalilah hakuri kinyi wasa da damanki , fareeda na barki a yau bazan karamaki magana ba ta fita tabar dakin ta shiga dakin ta fara harharda kayanta ta bar part din ..... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:50 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 3⃣9⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Jalilah na fita daga part din , part din kakus ta wuce , tana shiga kakus tace jalilah lafiya na ganki da jaka a hannun ki tace lafiya kalau kakus na dawo part dinki ne da kwana nan zan dinga kwana kakus tace sabida me tace kakus ko bakison na zauna a part dinki na fita. Kakus tace A'ah ba haka nake nufie ba zanfi kowa farin ciki idan kke dawo waje na da zama ai tuntuni ya kamata ace kinyi wannan tunanin ammn sai yau kkexo Dan haka nayi fushi fitarman daga daki ta fada tana dariya ,jalilah batasan lokacin da tayi murmushi ba yoh kakus ai yanzun nayi tunanin ko kuwa kakus tayi dariya tace eh ammn sai kinbiya kudin toshie baki, me kkeso tace kwalama nakeson da safe a hadamin , tace kakus kin cika son dadi pha bakin tsohuwa nason dadi kakus ta dauki pillow ta jefa mata tace ohh yi hakuri ni dai bacci zanyi sai da safe sukayi sallama ta shiga dayan dakin wanda yake kallon na kakus ta aje jakanta ta kwanta. Kaka a ranta tace nasan akwai abunda ya faru yanda naga fuskan yarinyar nan cikin bacin rai ammn ko ma mene zan tambayeta da safe. **** Asuba nayi 'ya'yan gidan tareda mahaifansu suka fita masallaci kamar yanda suka saba. Jalilah na gama sallah ta dauki qur'aninta ta karanta bayan ta gama ta fito ta shiga dakin bedroom ta gaisa da kakus . Kakus tace jalilah inason magana dake tace inajin ki kakata , kakus tace inaso ki fadamin gaskiya mene dalilin ki na dawowa wajena ,bawai ina nufin banji dadin dawowarki wajena ba sai nake ga kamar abunda ya faru shiyasa kke dawo a nan tace kakus ba kmai ni dai kawai yanzun so nakeyi na zauna tareda ke. Kakus tayi murmushi tace tau shikenan a ranta tace nasan akwai abunda kke boyeman ldan lokaci yayi xansani. Jalilah tace zanje na hadamaki abun dadi kinsan vakin tsoffi ya cika son dadi kakus tayi murmushi tace yoh harda yara ma nason dadi kinsan kowa yana son cindadi tace hakane kakus. Ta tashi ta shiga kitchen ta fara hada cabbage wit plantain sauce ta soya kaza biyu sanan ta dafa couscous, bayan ta gama dafuwar abincin , ta fara hada lemon ka ta hada melon juice wit milk, tayi carrot drink, bayan ta gama ta jera kayan a dining area sannan ta shiga tayi wanka ta sanya jallabiyar ta tayi rolling tayi kyau sosai sannan ta fito ta iske kakus zaune saman kujera ta kara gaida ita ta amsa tana cewa jalilah kina son dogayen riguna na larabawa tayi dariya tace kakus ina son kayan larabawa sosai kakus tace suna kuma yimaki kyau sosai tace ngd . zanje wajen su baaba naga idan sun gama aikin su idan da saura na rika masu . kakus tace kinga kinyi wanka ki barshi karki bata kayan ki tace ohh ni kakus sai kace karamar yarinya zan bata kayana kakaus tace to sannu tsohuwan macce tayi murmushi tace ba haka nake nufie ina nufin ni ba yarinya bace yar shekara biyar ko goma da zan bata kayana. Kakus tayi dariya tace ah su jalilah an girma an zama 'yan mata tace kakus zanje zan dibar masu lemon kankana da madara Wanda nayi tace tau dauka ki kaimasu idan kindawo zan aiki ki tace tau ta tashi ta zuba lemon a babban cup ta kama hanyar zuwa kitchen. 'Bangaren fareeda tana fitowa wanka bayan ta shirya tayi zaune saman gadonta ta rasa me ke mata dadi tana cikin wannan yanayi sai ga Anty Aseeya rasheeda , da sadeeya suka shigo dakin. Anty rasheeda tace fareeda meke damunki naga kamar kina cikin damuwa tace abunda mukaiwa jalilah jiya banji dadin shi ba Anty rasheeda tace haba wai dama kan wannan abun ne ki ka saka ranki a damuwa tace ba shine yafi damuna ba Anty sadeeya tace me yafi damunki tace jia bayan mundawo jalilah ta shigo daki na abunda ta fadamin sai naji kamar ya kamata na saurare jalilah naji me zata fadamin Anty Aseeya tace me tafadamaki nan ta kwashi duk abunda ya faru ya fadamasu. Anty rasheeda Aseeya da sadeeya suka kalla juna sukayi murmushi mugunta. Aseeya tace tau sai me idan bazata sake maki magana ba kinga kin huta da ita Fareeeda tace wata zuciyata tana cewa na saurare jalilah sabida tunda nake da it a bata tabayin fushi dani bah nasha yiwa jalilah abubuwa bata taba nunamin bacin ranta ammn yanda tayi magana a jiya sai nake ga tanada gaskiya ni ce banda gaskiya . Wata zuciya kuma tana fadamin cewa na kyaleta sabida naji maganganun da take fada a kan yayana da kune na , na rasa yanda zanyi sabida haka zanje yanzun wajen jalilah na bata hakurin abunda na mata sannan na tsaya naji abunda take son fadamin. Anty rasheeda, ta kalla Aseeya ta girgiza mata kai alamar kada su bari fareeda taje wajen jalilah. Anty Aseeya tace fareeda ashie bakida wayoo ashie kinfi son jalilah akan yayan ki , ke wace irin macce ce wadda bata kishin yayanta idan har kke saurare jalilah a wannan lokacin kin bata damar tace gaba da zagen yayanki ba wai bamason mu shirya da ita ba , zamu shirya da ita ammn ba yanzun ba sai mun nuna mata kuskurenta na zagen yayan mu, haka suka dinga zuga fareeda ta yarda. Anty rasheeda tace ku tashi mu tafie kitchen nasan tana chan zata tama su baaba ladi aiki haka suka kama hanyar zuwa suna is a bakin kofar kitchen jalilah na kawowa kasancewar tunda ta fito part din kakus sai da ta shigo part din mumy kahdeeja ta fadamata cewa ta koma part din kakus da zama mumy kahdeeja tace sabida me tace ba kmai kawai tafison zama da kakus ne mumy tace shikenan 'yar gidan kaka. Tana kawowa ta gansu bakin kofa tace ina kwanan ku ba wanda ya tanka mata a cikin su bata kara masu magana ba ta shiga kitchen , suka gaisa da baaba ladi lantana , wasila da mardiya tace ah su baaba har ynzn ba'a gama aikin ba baaba ladi tace yanzun nan muka gama tace sannun ku da gajiwa suka amsa da yawwa .ta ce ga wannan na hadama HAUSA NOVELS SOKOTO 07068808039 kakus shine na zubu maku , suka amsa suna godiya suna cikin magana Anty rasheeda tace KEE jalilah wace irin dabba ce ke jaka ce ko kaza sau nawa muka fadamaki kada ki kara shigowa kitchen din ga tunda vana ubanki bane bata ce masu kmai ba Inda ma suke bata kalla ba ta raba su zata fita kitchen din Anty sadeeya ta jawota da karfi kanta ya buge kofar kitchen wajen yayi jaaa yayi malolo ta danni kanta ga zafi tana ji , ta dago kanta tace Anty Aseeya mene haka idan kke jiman pha tace idan an jimaki kinsan akwai kudin gyara tace naji ammn inaso Ku sani abunda kkeman a gidan ga yayi yawa me nai maku kun ka tsan hakan , tayi murmushi tace haka dai kun ka tsanan inaso ku sani kunamin abubuwa ina hakuri duk randa kunka kai ni karshie bazaku je da dadiba sai kunyi da kun sanin abunda duk kunka man a baya. Ta juya ta fita cikin kitchen. Anty rasheeda tace heehhh tab lallae yarinyar ga ta girma ammn zan koyamata hankali. Anty Aseeya tace ko kuma magulmata me ku ke kallo kuyi sauri Ku rarraba abincin ku kaishi yanda Ku ka saba kullum. Jalilah tafiya takai bata ganin gabanta sai ta jita ta fada saman jikin mutum ba tareda ta dago fuskanta ba tace wayyo kaina yaa Ahmad ne taji anyi shiru tai ta fadin sunan 'ya'yan gidan taji anyi shiru yaa Abdoul-jalil ne kawai bata kira sunan shiba. Tana daga idon ta ta ganshi yanda taga yana hararanta taja da baya tana tafiya zata fada cikin swimming pool ya janyota ta fada saman kirjin shi turaren shi da nata suka hadu tayi kwance saman kirjin sa tana shakar turaren sa , shima haka ya dinga shakar kamshin turarenta suna cikin haka sai su Anty rasheeda ta zaro ido👀👀 tace me nake gani yaa Abdoul-jalil tareda jalilah sun rungumie juna . Fareeda tace ku tsaya na tabbata bada son ransu hakan ta faru ba. Jalilah tayi saurin janye jikinta yaa Abdoul-jalil yace ke baki 'iya tafiya cikin hankali ne ji yanda kke faduman saman jiki ya dinga mata fada yana kallon fuskanta ya ga ta rike kanta ga wajen yayi jaa yayi malolo bata ce masa kmai ba ta rabashi ta wuce. **** Zaune suke suna breakfast Alhaji Ibrahim yace yau da daddare zai kira yaran nan ya shaidamasu su fitar da mata suma haka matan su saida mazajen Aure. Alhaji umar yace eh hakane batun ace sai sun gama bukin kawarsu bai taso ba donhaka nima ina bayan maganar ka yaya Alhaji haladu yace wannan yayi dai dai Allah ya kaimu da daddre suka amsa da Amin. 'Bangaren kakus jalilah na shiga kaka ta ganta rike da kai tace lafiya me ke damunki tace kakus bugewa nayi ga kofa tace sannu ,kaka ta lunda mata wajen sannan tace taxo su ce abincin tace kakus zanci ammn zan kaiwa xarah da yaa Ahmad lemon nan dana hada , kakus tace ki diba na carrot ki kaiwa Abdoul-jalil tace angama haka ta zuba lemon wit milk juice da lemon carrots ta nupi parlorn su tana shiga yaa Ahmad yace ynzn nake tambayar fareeda nace kina ina tace kina nan zuwa tace eh yaa tace sis xarah ga lemo nan na hadamaki yaa xaid yace ohh zarah dai kke sani tace yaa harda kai duk Wanda zaisha yaaa Ahmad yace bamu sha tunda da sunan xarah kinkai lemon tayi dariya tace yaa Allah hardaku yayi murmushi yace wasa nake yi gaba dayanmu zasha ko fareeda. Fareeda tace eh jalilah bata kalla fareeda ba taje inda yaa Abdoul-jalil ta aje masa joke a gaban sa tace yaa kaka tace na kawoma ta juya zata fita parlorn yaa Ahmad yace ina zaki je tace zanje wajen kakus ne chan zanyi breakfast yaa mustpha yace jalilah ta kaka tayi murmushi ta fita parlorn. Haka suka gama breakfast ko wanne cikin su ya kama hanyar zuwa wajen aikin sa. Fareeda tace Anty kunsan karfe hudu zamu je kamun juhaima ko suka ce eh zuwa 3 zamu shirya tace tau zanje na dan kwanta su kuma sukace zasu je wajen mumy Hauwa. **** Zaune suke cike parlorn mumy Hauwa Anty sadeeya tace mumy yau akwai labari me dadi tace ku vani nasha 'ya'yana nan suka kwashi abunda ya faru tsakanin jalilah da fareeda suka fadamata . Mumy Hauwa tayi dariya tace bana fadamaku zaku'iya shiga tsakanin su ba , aka shiga tsakanin miji da mata ballantana kawanci Anty rasheeda tace mumy bakisan abunda ya faru dazun wai mu jalilah zata cewa muna mata abubuwa duk randa muka cika ta sai munyi dana sanin abunda mukai mata. Mumy Hauwa tace kubar shegiyar lokaci yayi za'a gudanar da last plan din da jalilah zata bar gidan ga don haka gobe jumu'a za'ayi plan din Aseeya tace yeeeyyhh tab mumy harna hango jalilah ta na kuka 😭 sadeeya tayi dariya tace idan naga tana kuka zanyi farin ciki sabida zamu rakata har bakin gate da bulala , rasheeda tace naku me sauki ne abunda zan mata sai tayi dana sanin zuwan ta Kaduna hutu ba tace mu zamuyi dana sanin abunda mukai mata ba , toh ita ce zatayi dana sanin zuwan Kaduna Hutu,zatayi bakin ciki da wannan ranar ta gone , ran juma'a zata zama a cikin tarihin rayuwar jalilah ranarda zatayi kukan da bata taba yinsa a duniya bah Mummy Hauwa tayi dariya tace yanda na tsaramaku haka za'ayi ku tabbatar da anyi hakan yanda ko uwarta khadeeja da masu Sonta a gidan ga zasu tsanie jalilah Aseeya tace insha Allah mumy kmai zai tafi yanda muka tsara shi gaba dayansu suka kwashi da dariya. Haka suka dinga tsare tsaren plan dinsu. 'Bangaren yaa Abdoul-jalil yana office dinsa Mara lafiya na shigowa yana duba su sai ga nurse zeey ta shigo tayi kwalliya sai far da ido ta keyi ta gaida shi ta fita waje nurse balkisu tace ah baki fadama oga sirrin dake cikin ranki ba tace ina ruwanki yau zanfada masa kuma nasan zaiyi accepting dina Nurse balkisu tayi dariya tace hu hu hu zeey kinaban tausai don inaga boss bazai taba sonki ba Ki daina wahalar da kanki kibawa doc.musa dama tunda yana sonki Nurse zeey tace KEE wlh banda kina kawata da sai na halaka ki na maki wulakancin da bazaki taba mantawa dani bh ke me sunan zeey ma kika je ankira sai kinji gaban ki ya fadaie ni zeey ina son Abdoul-jalil idan bansa maiba duk maccen da ya aura said na halaka ta na batar da ita a duniya don haka karki karamin irin wannan maganar da kuma kke magnar doc.musa bana son shi Nurse balkisu tace Allah ya baki hakuri insha Allah bazan karamaki wannan magnar ba race da kin shafawa kanki lafiya. Tana ganin mutanen sun fito a office din Abdoul-jalil ta shiga tana murmushi tana karkada idonta ta zaune Abdoul-jalil yace lafiya suna hada ido taga ya mata kwarjini bazata 'iya fadamasa tana son shiba ta saukar da kanta yace tambayarki nake kinyi shiru tace ahh dama boss izini nazo nema yau zanje bukin kawata have ohk kina 'iya zuwa ba matsala za'a maida ki a duty dare tace tau ngd ta fita . 'Bangaren su xarah , habeebah sun shirya tareda su fareeda dasu Anty Aseeya suka kama hangar zuwa wajen kamun juhaima. Kasancewar xarah tayi tayi da jalilah ta shirya suje tare tace bazata jebah . Haka suka is a inda ake kamun suna shiga hall din kallo ya dawo kansu yanda suka sha kyau sun sha kwalliya kai tsaye wajen Amarya suka wuce sunata pictures ana selfie , sanan aka fara gudanar da sha'anin kamun su buki ya kai buki duk Wanda yazo wajen Kasan shima Dan wani don ne haka aka gama kamu cikin farin ciki kowa ya wuce gidan su. **** Da daddare Zaune suke a cikin parlorn mahaifansu kaka na zaune saman kujera kusa ga Alhaji Ibrahim da Alhji umar sun sata a tsakiyar su. Alhaji Ibrahim yace abunda yasa muka tara ku a nan shine akwai muhimmiyar maganar xa zamuyi maku , kamar yanda Allah S.W.A ya bamu ku a matsayin 'ya'ya munyi maku tarbiya dai dai gwargwado mun sauki maku duk wani hakkin ku wanda yake kanmu yanzun saura hakki babban hakin daya kamata mu sauki a kanmu shine Aure don haka muka ta raku a nan , Inaso ku fitar da matan Aure haka kuma inaso ku fitar da mazajen Aure nasan bazaku rasa wadanda ku ke soba don haka sati biyu muka baku, ku matan kufitarda mazan da zaku Aura ,haka kuma mazan ku fitarda matan da zaku Aura. Duk lokaci yayi wani daga cikin ku , ko wata daga cikin ku baku fitarda wadanda zaku Aura bh ni zanyi mashi /mata zabie kuma dole zabin da nayi sai ka /ki aura kuma bazan chanja ra'ayi bah ko waye a cikin ku , don haka kuyi kokari kuga kun fitarda wadan da ku ke so Ahmad ya kalla fareeda suka sakarwa juna murmushi, xaida ya kalla xarah ya mata murmushi haka wajen mustpha da habeebah suka sakarwa juna murmushi daga karshe ina maku fatan Allah ya zaba maku abunda yafi zama Alkhairi ya baku abokanan rayuwa na kwarai suka Amsa da Amin. Kaka tace inada magana Abdoul-jalil na masa mata Alhaji bashar yace inna ina ki ka samu masa matan tace idan ma ya fitarda wadda yakeso na masa mata kma zai Aureta insha Allah. Abdoul-jalil yace kaka kenan nasan bazaki man zaben banza ba don ke ce matar tawa gaba daya dakin suka kwashi da dariya...... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣0⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Yau ta kasance ranar juma'a an tashi da hadari gari yayi luf luf iska na kadawa jalilah na kwance saman cinyar kaka tace kakus yau duk banajin dadin rayuwata sai nake ga yau wani mummunan abu zai faru dani . Kaka tace insha Allah ba abunda zai faru dake ki yaiwata fadin innalillahi wa'ina 'ilaihi raji'un insha Allah kmai zai xo da sauke tashi muyi breakfast kinga tun dazun ladi ta kawoshi tace A'ah kaka banajin yunwa kaka tace A'ah jalilah tashi muci abinci na fadamaki da yardar Allah ba abunda zai faru ki saki ranki kinji jalilanah tace tau kaka muje muce suka zauna suka fara cin abincin su. 'Bangaren daddies da mummies dinsu zaune suke saman dining table dinsu mumy Hauwa tace sai nake ga jiya maganar da inna ta fada tayiwa Abdoul-jalil mata da gaske take yi Alhaji bashar yace Hajiya Hauwa kin cika saka abu a ranki idan ma inna tayiwa Abdoul-jalil mata ai ba kmai bane na tabbata idan ya fitar da mata bazata zama mashi mata ba idan dai bai fitarda mata ba tace zata zabamasa Mumy rabi tace Allah dai ya zaba masu abokanan rayuwa na kwarai shine fatan mu Amin. Alhaji ibrahim yace maganar dana fadi bazan canja taba duk wanda yayi wasa zai ga wasa Alhaji umar yace yaya ai wannan hukuncin da kayi shine dai dai . 'Bangaren 'ya'yan gidan breakfast suke yi yaa Ahmad yace fareeda wai ina jalilah jiya ba'a nan tayi breakfast ba yanzun ma ban gantaba na kira wayanta bata dauka fareeda tayi shiru ta rasa me zata cemasa Anty Aseeya tace jalilah ta koma part din kaka da zama gaba dayah yaa Ahmad yace sabida me tace bansan dalilin ta yace anya ba wani abu aka mata ba Anty rasheeda tace wa zaimata wani abun ra'ayinta ne dai Kasan tana son nunamanah ita tafison kakar mu shiyasa ta kma ita sarkin kicihi mustpha yace haba rasheeda ina laifin jalilah don ta kma wajen kaka da zama itama kaka tanson jalilah sosai tana son ta zauna wajen ta mene na kicihi a nan ciki tace to pha an taba kanwar ka ko kma an taba mumy shine zaka wanie azamin wa'azi ko Yaa Abdoul-jalil yace ya 'is a banason hayaniya abar maganar haka. Bayan sun gama breakfast ko wanne cikin su ya wuce wajen aikin sa. Xarah tace kunsan 10am ake fara walimar juhaima ya kamata by 9 mu kara shiryawa anty rasheeda tace eh ai zuwa 1 mundawo habeebah tace eh Anty rasheeda tace tau sai mun hadu zanje part din mumy tana kira na Aseeya da sadeeya suka mara mata baya suka wuce tare wajen mumy Hauwa. Fareeda tayi wajen mumy maimuna itada su xarah da habeebah. Jalilah na zaune tana kallo da kaga yana yinta yau kasan bata cikin farin ciki wayan ta tai ringing taga sabuwar number taki dauka sai da aka kara kira ta dauka tareda yin sallama tace am sorry bangane me magana , kina da doc. Hureeyarh ta asibitin yayan ki tace ohh Allah sarki ina kwana Anty hureeyah tace lafiya kalau jalilah ya gida kwana biyu kin daina zuwa asibiti tace Alhmdllh Anty ya aiki tace aiki Alhmdllh me yasa kke daina zuwa asibi kawowa yayanki abinci tace ba kmai Anty Hureeyah tayi dariya tace ko dai akan abunda yayan ki yayimaki ne tace me kenan tace kinsan abunda nake nufi tace A'ah ba abunda yaman Doc .Hureeyah tayi dariya tace ynzn dai ina nan zuwa zuwa karfe 2 ki hadamin kayan kwalama tayi murmushi tace an gama Anty su kai sallma . **** Zaune suke a parlorn mumy Hauwa tace masu nifa hankalina bai kwanta ba yanda naji inna tace tayiwa Abdoul-jalil mata Anty Aseeya tace mumy ki kwantar da hankalin ki kaka wasa takeyi idan da gaske take yi da tun a wajen zata fadi sunan mata mumy Hauwa tace tau Allah yasa suka amsa da amin. Anty sadeeya tace mumy yau ne pha ina fatar kinsamu yaron wanda zaiyi aikin tace baida matsala wannan da kayan aikin shi zaixo fatana dai kuyi abunda nafada maku batareda matsala ba suka ce mumy karki ji kmai zai tafi yanda muka tsarashi yanzun zamuje mu fara shirin zuwa waleemar juhaima zuwa 1 zamu dawo tace Allah ya tsare sai kundawo. **** Zaune suke a dakin mumy maimuna bayan sun gaisa sukayi shiru mumy maimuna tace da magana a bakin nan naku basu ce kmai ba tayi dariya tace nasan abunda yake tafi daku xarah tace A'ah mumy bakisan abunda yake tafie damu ba tayi murmushi tace ke xarah akan maganar zaid kke xo ke kuma habeebah akan maganar mustpha fareeda kuma akan maganar Ahmad gaba dayansu suka saki baki mumy ya akai kkesan abunda ke ranmu tayi murmushi tace jiya sanda yaa Ibrahim yana maku magana ina kallon ku lokacinda zaid yake maki murmushi kma kina masa kuma haka a wajen ku ta nan naganie cewa kuna son juna gashi kuma ta tabbata gaba dayan su , sukayi murmushi Mumy maimuna tace naji dadi sosai da Allah yasa kuna kaunar junan ku ammn kunyi laifi suka ce mumy laifin me munkai tace su zaid, Ahmad da mustpha ya kamata ace sune zasu yiman magana ba kuba suka ce Ayya mumy kiyi hakuri dadin soyayya ne ya jamu cewar xarah , mumy tace lalala yaran ga kun girma a gabana ku ke maganar soyayya suka ce mumy idan bamuyi dake bh dawa kike son muyi tace hakane kunsan ance da karamar uwa ake wasa tace gobe Asabar kunga ba wanda yake fita cikin gidan ga idan mun hadu a parlour zan shaidawa su yaaya ammn pha sai idan mazan sunxo wajena sunyi maganar suka ce tau mumy mungode yanzun zamu je mu shirya waleemar juhaima zamu je tace Allah ya tsare hanya sai kundawo. 'Bangaren yaa Abdoul-jalil yana office dinsa maras lafiya na shiga suna ganin likita sai ga doc.musa ya shigo office din Abdoul-jalil yace doc.musa pls kaje da sauran a office dinka yau banjin dadi kaina ciwo ya kai da wuri zanwuce gida doc.musa yace sannu Allah ya sawwaki ya fita yayi office dinsa sauran masu ganin likita suka bisa office dinsa. Fareeda bayan ta gama shiryawa tasa Abaya tayi rolling da yellow veil tayi kyau sosai ta shiga dakin xarah tana shiga tace mrs zaid Fulani xarah tayi murmushi taxe mrs Ahmad fulani itama tayi murmushi tace waton kina luv da yaa zaid ammn baki taba fadamin ba tace hmm kaji sis ferry kintaba fadamin kuna luv da yaa Ahmad ne suna magana sai ga habeebah ta shigo tace waton fareeda kuna luv da yaa Ahmad ammn baki taba fadamin ba tace kma haka baki fadamin ba tace tau kiyi hakuri fareeda tace nima kiyi hakuri . xarah tace gaskiya kunsha kyau muje wajen su Anty rasheeda daga chan mu wuce , suna tafiya suna fira Xarah tace ni kuwa sis fareeda inason tambayarki tace inajin ki tace don Allah me ya hadaki da jalilah sai nake ga kamar kunyi fada kuma kun rage shiri sosai tace ba kmai Habeebah tace nima inason namaki wannan tambayar sabida idan ba fada kukai ba nasan yanda kuka shaqu da jalilah da hakaba tace ba fada mukai ba kunsan halin rayuwa xarah tace gaskiya ku shirya sabida jalilah tana sonki tana maki abunda zai saki farin ciki ki duba kiga ko batason yin abu kke ce tayi zata maki ni dai duk da kinki fadamuna abunda yake faruwa muna baki shawara ki shirya da jalilah sabida jalilah mutum ce kima kinsan haka sai dai ance dan adam dan tara ne bai cika goma ba ammn dan Allah ku shirya da ita Fareeda tace ngd da shawaran ku 'yan'uwana insha Allah idan mundawo daga wajen waleemar zansamu jalilah na mata magana ni kaina abun yana damuna suka ce da kin kyauta Haka suka 'is a part din su Anty rasheeda sun shirya tsaf sunyi kyau abun su sai da suka sha selfie sannan suka kama hanyar zuwa wajen Waleemar. Jalilah kuwa sai shirye shirye take na zuwan doc.hureeyah kaka tace jalilah bakuwa zaki yine tace eh kakus na manta banfada maki ba Anty Hureeyarh zata xo wajena yau abokiyar aikin yaa Abdoul-jalil ce shine nake hada mata abincin da lemu ka Kaka tace kin kyauta ki saka abincin da yawa nima yau bake zanyi zuwa karfe 2 tace nima zuwa 2 tace zata xo kakus tace Allah ya kawuta lafiya tace Amin. Suna 'is a hall dinda ake waleemaar ya cika Amarya kadai ake jira taxo suka dinga gaisawa da frnds dinsu suna daukan pictures sai ga Amarya tazo aka dinga pictures da ita , sannan aka fara gudanar da shagalin waleemar ansha wa'azi iya sha waleema tayi dadi an watse cikin farin ciki . Doc. Hureeyarh na fitowa daga office dinta ya Shiga office din Abdoul-jalil ta ganshi kwance saman kujera tace ya dai meke faruwa yace yau duk banjin dadin jikina tace sannu kasha magani yace eh tace Allah ya sauwaka daman zanje gidan ku ne shine nace bara nazo na sanar da kai yace ahh yau kam sai mumy tace tayi babbar bakuwa tace nadai ji ammn wannan tafiyar ta jalilah ce yace tau nima gida zanje mu wuce tare zan shiga motar ki sai na turo driver ya dauki motar tawa yanda nakejin jikina ban'iya driving suka kama hanyar zuwa gidan Fulani family. Jalilah tana gama dafuwan couscous da miyar nama da carrot tayi sobo da lemon water melon ta zuba a kula sannan ta zuba na bakin kakus lemon da sobo ta jera a dining ta shiga toilet ta kara yin wanka . Suna isowa gida Anty rasheeda tace zan shiga nai wanka suma sauran 'yan 'uwan suka shiga suka kara yin wanka . fareeda xarah da habeebah suka wuce part din kaka. Suna shiga suka iske jalilah kwance saman cinyar kaka sunata firan su cikin jin dadi tareda su baaba ladi sai dariya suke yi Yanda fareeda taga jalilah na dariya sai taji tayi kewar kawarta sosai batasan sanda tace BFF jalilah tana daga idonta taga fareeda sai ta kwada kanta kaka tace ah ku shigo ciki manah suka shigo ciki suka gaisa da su baaba ladi kaka tace yau hira kunka kawuman Fareeda tace eh kakus naji dakin ki yana kamshi tace kawarki ce tayi abinci tareda sobo da lemu bakuwa zatayi Xarah tace sis jalilah zance tace angama my sis ta tashi ta shiga kitchen ta zuba abincin ta kawo masu tareda sobo ta aje masu fareeda ta fara zubawa tana ci tace BFF abincin yayi dadi jalilah bata tanka mataba tace gaba da firan ta tareda su kakus wayanta tayi ringing tana dubawa taga Anty hureeyarh sunan da tayi mata saving kenan ta dauka tace gani a part din mumy Adama jalilah tace gani nan zuwa tace kakus zanje parlorn mu kinga baki zaki yi da a nan zankwota tace a'ah idan nan zaki kawota ba matsala bane bakie na ba zasu hana bakuwar ki zama ba tace na sani banson na takura maki kaka tace tau shikenan Jalilah tace mardiya da waseela ku dauki abincin da Juke's din ko kaimin a parlorn ta fita ta nufie part din mumy Adama tana shiga ta gaida mumy Adama suka gaisa da doc. Hureeyarh tace jalilah yau fira zamu sha ph mumy Adama tace ya kamata kam , haka suka taba fira daga bisani suka kama hanyar zuwa parlorn su Suna tafiya zasu parlorn Anty sadeeya ta gansu tace ah jalilah bakuwa tayi kenan tayi murmushi ta zuba ido taga inda zasu shiga da taga parlor suka shiga itama tabi bayan su Yaa Abdoul-jalil tunda suka shigo a gida part din sa ya wuce ya shiga toilet yayi wanka ya saka kaya mara nauyi ya zauna ya kunna tv yana kallo. **** Zaune suke saman kujera suna fira doc.hureeyarh tace jalilah ni kuwa inason na tambeki tace ya kke da Abdoul-jalil tace Anty hureeyarh me yasa kke man wannan tambayar tace inada dalili inaso ki fadaman dai tace ynzn dai bara kici abinci sannan ta zuba mata abinci a plate tareda zobo kadan taci tasha zobon tace Alhmdllh na koshi ynzn ki fadamin tace me yasa kke son sanin yanda nake dashi tace sabida ranarda da kke fara kaimsa abincin naji duk abunda ya maki haka rana ta biyu so pls ki fadamin nasan zaki yi tunanin cewa baki saba dani bah ammn nazo ina maki tambayar daba hurumina ba ni dai tund randa na fara ganin ki naji kin burgeni natsuwar ki da hankalin ki yaman shiyasa nake son mu zama frnds Jalilah tayi murmushi tace ngd hakane duk abunda ki kaji yaa Abdoul-jalil sabida ya tsanan asali ma niba 'yar'uwarsa bace doc. Hureeyarh tace kaman ya tace zan baki fadamaki yanda abun yake ammn ba ynzn ba doc.hureeyarh tace pls kifadamin ynzn baki yarda dani bah ne tace bahaka bane mene na rashin yarda a cikin wannan magnar. Nan ta fara bata labarin yanda take da Abdoul-jalil kaf ta fadamaata yanda zumuntarta take da Fulani family Doc. Hureeyarh tace Allah sarki jalilah ammn kinjin dadin zama dasu tace sosai kuwa gaba daya gidan ga suna nunamin so da kauna haka wajen mijin mamata Yana sona sosai yanda kkesan shi ya haifan sai dai kawai nace Allah ya biya su da gidan Aljannah tace Amin haka suka dinga firan su kamar sun shaku da juna sai zuwa 4 doc .hureeyarh tace zata wuce gida jalilah tace tun yanzun tace eh ai munsha fira tace nima insha Allah ina nan zuwa kawomaki wuni har gida tace Allah ya nunamuna ta tashi zata rakata Anty sadeeya tayi sauri tabar wajen duk wannan firan da sukayi tayi recording dinta ta saki wani irin murmushi ta wuce part din mumy Hauwa tana shiga tace mumy aikin mu yazo cikin sauki nan ta kunna masu recording din da tayi na maganar jalilah Anty Aseeya tace woohh aiki yazo a cikin sa'a Mumy Hauwa tayi dariya ta dauki wayanta ta kira tace lawal ka shigo cikin gidan kasancewar Mumy Hauwa ta fadama masu gadin gidan zatayi bako lawal ne sunan sa idan yaxo subar shi ya shigo sannan su kaishi har part dinta yana shiga ya gaidasu mumy Hauwa ta tsaramasa yanda takeson abun ya kasance yace Hajiya wannan aikin ne me sauki a waje na yzn nan zanmaku shi kubani minti talatin nan ya zauna ya fara aikin sa mumy Hauwa tace ya kamata kuje a parlorn kuyi next plan rasheeda da Aseeya suka tafie suna Shiga a parlorn su kai zaune sai dariya suke rasheeda tace gaskiya wannan bakuwar da tazo muta taimaka plan dinmu yazo cikin sauki Aseeya tace kwarai kuwa sukayi zaune suna jiran jalilah ta dawo kwasan kayan . Jalilah saida ta kai doc. Hureeyarh har parking space sukayi sallama ta juya ta nupie part din kakus harta fara tafiya ta tuna da tabar kayan abinci a parlor ta juya ta nufie part din parlorn su tana shiga taga su Anty rasheeda da Aseeya bata tanka masu bah ta fara harhada kayan abincin . Anty Aseeya tace jalilah manya kin girma kin iske mu a cikin parlor baki 'iya yimuna magana sabida gaki cikin gidan ubanki ko Nan ba gusau bane da zaki yi iskancin da kke ga dama shine matsalar talaka wadda bai gadie ariziki bah kinxo gidan masu kudi sai iskanci ki keyi kala kala ita dai bata kula suba tace gaba da hada kayan abincin Anty rasheeda ta amshi farantin dake hannun ta tace ba magana ake dake ba kika maida mutane kamar dabbobi na lura iskancin ki kullum karuwa yakeyi Jalilah tayi murmushi tace ga yanan kunba kanku amsa na maida mutane kamar dabbobi kunga kenan ku dabbobi ne ta juya zata fita rasheeda tace uwarki kahdeeja ita ce katuwar dabba jalilah tace mamana kke cewa dabba tace kwarai kuwa sabida mamanki tayi akuyanci tayi dabbanci uwarki mazinaciya ce me biyar maza ce halan kinzata bamuda labarin uwarki da cikin ki ta Aure ubanki kafin ta gama idda ta dinga biyan maza babanki ya mata ciki da suka ga asirin su zai tonu sukayi Aure da cikin ki barewa tayi gudu danta yayi rarrafe kinga bazai yiyuwaba yanda uwarki tabi maza haka kema zaki bie maza diyar mazinata jalilah ta wanka ma Anty rasheeda mari sau biyar batareda ta tsaya ba tace rasheeedahhh ya 'is a haka ni kike yiwa wannan maganar wlh sai na halaka ki , mamana da babana kke ma wannan iron jafa'in Anty Aseeya tayi saurin wankawa jalilah mari suna cikin haka sai ga sadeeya ta shigo parlorn taga yanda fuskan rasheeda tayi jaa sosai tace me ke faruwa taga jalilah na kokarin marin Aseeya tayi saurin rike hannun jalilah suka taro suka dinga dukan ta rasheeda sai marin jalilah take yi sadeeya da Sadeeya sun rikewa jalilah hannuwa tayi wani irin ihuuuu wanda sai da part din kaka sukaje ihuu fareeda tace wannan muryan jalilah ce ta kara sakin wani ihuuuu ma karfi kaka tace ku tashi mu tafi parlorn tabbas ba lafiya ba . Anty rasheeda sai dukan jalilah takai , jalilah ta samu ta cije hannun Aseeya da sadeeya ta rinka Marin Anty rasheeda tana dukan su ta dauki glass ta jefawa Aseeya a hannu ta yanke suka kara taran mata ance taron yawa yafie taron karfie suka saka jalilah tsakiya wannan ya marinta wannan ya duketa da taji zafin dukan yayi yawa ta kara sakin wani ihuuuu mai karfin gaske tareda kiran mumyyyy kaaakka ta samu ta kucce a hannun su ta rika bulala ta dinga dukan su, Aseeya tayi waje da gudu tayi ihuuuuu mumy kuxo jalilah zata kashimu sai ga kaka, fareeda , dasu xarah , sai mummies din gidan yaa Abdoul-jalil shima yaxo yace lafiya me ke faruwa naji ana ihuuu haka yana rufe baki dai ga yaa zaid, mustpha , da sauran 'ya'yan gidan Ahmad ne kawai baya wajen Aseeya tace ku Shiga parlor kuga abunda yake faruwa gaba dayan su suka shiga suna shiga gaba dayan su , suka saki baki mumy Hauwa tace ke jalilah kada ki kashiman diya jalilah bata ma sauraran su tace wlh rasheeda sai na halaka ku ta dauki kwalba tace sai na halaka ka Yaa Abdoul-jalil yace kee aje kwalbarnan nace tace bazan ajieba ya matsa kusa gareta tace idan kaxo inda nake zan kashie ka wlh ta fada cikin tsawa yace kashi ni tau taga alamar zai matsu kusa gareta tace wlh zan kashi kaina idan kaxo inda nake ,kaka tace Abdoul-jalil kada ka matsa kusa gareta yanzun hankalin ta baya jikin ta kmai zai 'iya faruwa idan ka matsa inda taje ,ta juya ta dinga dukan rasheeda da sadeeya yaa zaida yabi ta bayanta ya anshie kwalbar da bulalah sai da jalilah ta yanka masa kwalba . Mumy Hauwa tace wai meke faruwa ne jalilah ta fadi kasa tana kuka ta kasa magana Aseeya tace iske ta mukai tareda bakuwar da tayi jalilah na fadamata cewa so takai ta kashie Auren mumy kahdeeja sabid mumy kahdeeja ta koma wajen babanta ga wannan Apple din yau zata kaiwa Daddy umar idan yasha ya mutu sun saka poising a Apple din da Daddy umar ya sha zai mutu gaba daya dakin suka zaro ido👀 Kaka tace ke Aseeya karya kkeyi wlh jalilah bazata taba aika wannan abun ba sadeeya tace nasan haka zaku ce ammn ga recording din da mukai nan suka kunna recording din kowa dakin sai da gabanshi ya fadie mumy Hauwa tace tabbas wannan muryan jalilah ce Jalilah ta tashi ta zaro ido 👀tace wlh mumy karya sukai ba haka akai ba kaka kinsan halina wlh karya suke yi ku yarda dani fareeda tace na yarda jalilah bazata 'iya aikata wannan abun ba jalilah tace fareeda kinsan halina kin yarda zan'iya aikata wannan abu tace jalilah nasan baxaki 'iyaba ta fada ta fashi da kuka Mumy Hauwa tace kee fareeda yi muna shiru nace don ubanki wannan muryan wace ce da mukaji an kunna recording tace ke jalilah sabida sunji abunda ki ke kwallawa shine ki kai masu wannan danyin aiki ai kuwa zan rama masu mumy Hauwa ta iske inda jalilah take zukunne tafara Marin ta dukanta takai ko ina tace bara kafin ki kashie Alhaji umaru ni zan kashi ke . Mumy kahdeeja ta 'is a inda jalilah take tace ya 'isa Hajiya Hauwa jalilah tana kuka tace mumy kinsan halina kin yarda zan 'iya aikata wannan mumunan aiki mumy kahdejaa ta fara dukan jalilah tana shurata ga bango tana marinta tana dukan jalilah itama mumy kuka😭 takeyi tace jalilah me yasa zaki yi hakan jalilah na kuka 😭tana cewa mumy ki yarda dani ni 'yar kice kiabani lokaci na maki bayanin abunda ya faru mumy zaki kashie ni ta ga bulala saman kujera ta dauka sai dukan jalilah take yi da ita tana shurata ga bango kaka tace kahdeeja ya 'is a kada ki kashita mumy Adama tace Abdoul-jalil zaid ku rike hajiya kahdeeja karta kashie jalilah kaka ta fara kuka tace ku tsaida ita Mumy ta dinga dukan jalilah sai kuka takai😭 ya Abdoul-jalil yace mumy ki tsaya dan Allah karki kashie jalilah tace wlh idan kaxo wajen nan zan kashi kaina fareeda ta ruga da gudu ta rungumie jalilah tana kuka 😭😭tana cewa mumy karki kashieta mumy ta tura fareeda tace gaba da dukan jalilah tun tana kuka😭 har ya kai hawaye na zuba a idonta muryan ta ,ta shakei mumy tace jalilah nayi dana sanin haihuwar ki a yau zan tabbatar maki cewa banda diya jalilah na tsaneki bani baki daga yau tace gaba da dukanta ana cikin haka sai ga yaa Ahmad yana Shiga parlorn yaga abunda yake faruwa yace mumy karki kasheta zai masa inda mumy take tace idan ka matsu a nan zan kashe kaina . Kaka tace ya 'is a hka bakida hankali ne wlh idan baki dai na dukan jalilah ba kashe kaina tace kaka bada gaske kke bh. Yaa Abdoul-jalil ya dauki kwalbar dake kasan dakin yace mumy wlh zan kashe kaina idan baki daina dukanta ba ya yanka kwalba a hannun sa jini ya fara zuba yace kinga alamar da da gaske nakeyi kaka tace nima zan kashie kaina tadau kwalba zata yanka ma kanta Mumy kahdeeja taga da gaske suke sannan ta daina dukan jalilah........... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 K [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣1⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Kaka tace haba kahdeeja idan kin kasheta ki ce mutum ta farko da zakiyi na dama komai ai yana son bincike ya kamata mu tsaya mu binci ka abunda yake gaskiyar lamari ba wai daga fadan magana zamu yarda da ita ba Mumy Hauwa tace inna wani bincike bayan ga muryan jalilah nan kowa yaji ya kuma tabbatar da ita ce ai abunda ya kamata shine jalilah ta kwashe kayan ta tabar gidan ga yau ,tunda har tana kokarin yin kisa Mumy Adama tace Anya jalilah zata 'iya aikata wannan abun gaskiya banyarda bh mumy rabi tace ni kam na yarda dole jalilah tabar gidan ga idan wani abu ya samu yaa umaru kece sanadi Kaka tace ya 'is a haka ammn wannan magnar ni banyarda da ita bah gaba daya Mumy Hauwa tace inna kenan kinfi son jalilah bisa ga danki kije tana kokarin kashe danki ammn ki ce bakiyar da haba inna Mumy kahdeeja tace sai dai ita jalilahn ta mutu na fadamaki daga yau bani bake ki dauka cewa bakida 'uwa a duniya domin daga yau bani ce uwarki ba nayi nadaman haihuwar ki gara ma ki mutu kowa ga huta Yaa Ahmad yace mumy kinsan abunda kke fada kuwa jalilah diyar ki wadda kullum idan tana gusau bakida abun magana sai ta jalilah magana kadan ki ce kinyi kewar jalilah mumy kin sha fadan cewa yanda kike son jalilah ko kanki baki so haka yau mumy ki ce da bakin ki , kike furta wadannan kalamai mara dadi haba mumy ya fashe da kuka Mumy Adama tace Hajiya kahdeeja bata cikin hanyacin ta kunsan bata'iya fushi ba , ranta a bace yake na tabbata idan tadawo cikin hankalinta zata tsaya ayi bincike Anty rasheeda Aseeya da sadeeya suka kalle juna suka sakarwa juna murmushi mumy maimuna taga lokacinda su kai murmushi . Jalilah kuka 😭 takeyi sosai zuciyan ta tana zafie tana tunanin maganganun da mumy ta fada mata da kyar ta tashi duk jikinta yayi jaa , hannunta sai zubarda jini yake kaka tace jalilah zauna bazaki 'iya tafiya ba tace mumy na ayau ni kika fadawa munanan maganganu munyna ayau kin ce gwara na mutu magana ta kai muryan ta duk ta dushe ta shaki mumy zan mutu ammn da kinsan abunda wadannan mutanen sukamin da kinsan abunda suka fadamin mumy da sai kin tsane su mumy a yau kin ce baki so na baki kaunta mumy na ina sonki ina kaunar ki a rayuwata nagode da son da kke nunaman mumy a yau kin nuna baki yarda dani bah ta juya wajen kaka tace kaka ngd hakika kin nuna kinyarda dani fareeda ki yafeman duk abinda na maki tace jalilah baki man kmai ba ta fashe da kuka tace jalilah mene haka kike ta neman gafara haka bata tanka mata ba tace yaa Ahmad yayana na kaina dan Allah ka kara kula da mumy sosai jalilah lafiya kke wannan abu sai kace mutuwa zaki yi ya fada yana hawaye tace yaa Abdoul-jalil ngd sabida da kai da kaka ku ne kuka cetan a wajen mumy na banda ku na tabbata da yanzun mumy na nan tana dukana tana cikin maganar sai ga mahaifan su sun shigo parlourn Alhaji Ibrahim yace meke faruwa ne yanda yaga parlorn kowa ransa bace wasu na hawaye wasu kuma sunyi tagumie kafin ya kara magana jalilah tace dan Allah duk abinda na maku ,ku yafeman Anty rasheeda Aseeya da sadeeya na barku ga Allah a yau sanadin ku mumyna ta tsanan tace gwara na mutu mumy zan mutu a yau mumy zan kashe kaina kin tsanan baki so na wannan ranar bazan taba mantawa da ita a rayuwata ba tace mumy zan mutu ta fada da karfi gaba daya dakin suka zaro ido👀 Alhaji Ibrahim yace wai meke faruwa ne kaka tace jalilah kaman ya zaki mutu dan Allah ki daina wannan maganar tace sai wata ranan ku yaa Ahmad yace jalilah me kke shirin aikatawa ta dauki kwalba tace zan kashe kaina ne Alhaji umar yace jalilah dan Allah ki aje kwalbar nan yana kokarin matsawa tace Daddy idan ka matsu wlh zan tsoka kwalbar nan a ciki na ta fada tana hawaye yaa Ahmad yace jalilah don Allah karki kashe kanki ki tsaya ya duka kasa yana rokunta tayi sauri ta shige dakin dake kusa gareta ta rufe dakin yaa mustapha da yaa Ahmad suka nufie dakin suka fara bugawa take budewa tace ku rabu dani banson na rayu, mutawa zanyi , tayi zaune bakin kofar tana kuka tana tuna maganganun da su Anty rasheeda suka fadamata da wadan da mumy ta fada mata ta saki ihuuu mai karfin gaske , ta tashi ta fada saman gado taga turaruka saman gadon tayi watse dasu ta dinga yarda su kwalabin na fashewa tana yanka kanta da kwalban . Kaka tace ku taimaka ku buda kofar nan wlh yarinyar nan zata 'iya kashe kanta bata cikin hankalin ta Ku taimaka ta fada ta fashe da kuka😭 Fareeda tace yaa kuna jin abunda takeyi don Allah ku buda kofar karta kashe kanta xarah kuka😭 take yi habeebah kuka😭 take yi suna cewa daddies kuyi wani abu karta kashe kanta Alhaji bashar yace wai meke faruwa alhaji umar yace ba wannan ne abun. Tambaya ba asamu a bude kofar yaa kamal yace makullan suna cikin dakin ta rufe dasu Mumy Adama tace a balle kofar manah yaa Ahmad yace bata ballowa tace ka kira waya a samu wanda zai balle kofar Yaa Abdoul-jalil ya kira waya yace doc. Musa pls ka turoman yaron nan mai gyaran kofa yanzun nan emergency ne yace tau doc. Musa ya kira yaron yace yayi sauri yaje gidan fulani family emergency ne . Jalilah kuwa sai da ta farfashi kmai ma dakin duk kwalbin sun jimata har saida ta suma dakin yayi tsit Mumy Adama tace dakin yayi tsit kar dai ace abinda muke gudu ya faru fareeda tace wayyo jalilah dan Allah karki mutu😭 Kaka tace innalilahi wa'ina ilahi raji'un ya Allah ka taimake mu kar yarinyar nan ta kashe kanta Parlorn yayi tsit sautin kukan😭 xarah fareeda , habeebah da yaa Ahmad dasu mustpha kawai yake tashi ita kanta mumy kahdeeja kukan 😭 takeyi Kaka tace Abdoul-jalil kara kiran wanda zaixo ya dauki waya kenan zai kira doc.musa sai ga masu gyaran kofar masu gadi sun shigo dasu a parlorn Alhaji Ibrahim yace ga kofar chan kuyi sauri su ukku suka xo , suna dinga kokarin balle kofar ana cikin haka yaa wayan yaa Ahmad tayi ringing yana dubawa yaga Mahmud yake dauka wayan ta kara ringing ya dauka suka gaisa yanda yaa Mahmud yaji muryan Ahmad yasan ba lafiya ba yace naima jalilah missedcall yafi goma bata dauka ba anya lafiya kuwa yaa Ahmad yace lafiya kalau kila bata kusa ga wayanta yace tau ka kira fareeda nasan suna tare da jalilah sai ta fadamata ta dauki waya ina kiran ta yace bana gida ya fada muryan sa yana rawa yaa Mahmud yace Ahmad daga jin muryan ka kana cikin tashin hankali dan Allah meke faruwa duk wannan maganar da suke yi yaa Ahmad loudspeaker ya saka sabida bazai 'iya rike wayar ba yace ba kmai yaa Mahmud ya matsa mashi da tambaya yace wlh matsala aka dan samu jalilah ce ta shige daki ta rufe kofa yaa Mahmud yace Allah yasa bafushi tayi ba idan fushi tayi dan Allah kuyi kokarin buda kofar jalilah bata'iya xuciya ba idan tayi fushi kmai zai 'iya faruwa a cikin dakin nan tana'iya halaka kanta kmai ta samu bugama jikinta take yi ina fatar ba fushi tayi bah yaa Ahmad yace zan kira ka zuwa anjima. Kaka tace wlh jalilah bata'iya fushi ba dan Allah ku kara sauri, masu ballan kofar sunyi sunyi kofar take ballewa daya daga cikn su yace wannan kofar sai dai oganmu sabida bulletproof ce Alhaji haladu yace kuyi sauri ku kira ogan naku, suka kirashi yace yanzun aiki ya masa yawa Alhaji Yusuf ya amsa wayan yace dan Allah kaxo a nan gidan Fulani family ko nawa kkeso zamu baka oga da yaji ance gidan Fulani family yace ga yanan zuwa. Mumy Hauwa tace wlh da kunsan abunda jalilah tayi bazaku damu a buda kofar nan ba Alhaji Ibrahim yace koma mene tayi yznn ba lokacin da za'ayi maganar bane ynzn. Sai ga oga yaxo masu gadi sun shigo dashi nan ya fara aikin balla kofar da kyar shima ya balla kofar Alhaji umar yace nawa za'a baka yace 50k Alhaji umar ya bashi 100K ya masa ya dinda godiya su kma yarn shi aka basu 30k sukai godiya suka wuce. Suna Shiga dakin duk ya hargitse kwalabin turare duk sun farfaahi jalilah na kwance kasa jini kawai jikin ta yake zubar wa ga tambunan bulolin da tasha , fuskanta tayi jaa maroran da tasha ga sawun su nan Alhaji Ibrahim yace wa yama wannan yarinyar wanga aiki haka Kaka tace zanmaku bayani ynzun dai muje a ceto ranta yaa Ahmad ya dauki jalilah ya fito da ita a parlorn yaa Abdoul-jalil ya fara diba ta yace mustpha daukoman first aid kit dina mustpha ya fita har gudu yake yi nan ya fara treating dinta ammn bata farfado ba shi kanshi yaa Abdoul-jalil duk ya rudie ana ciki haka sai ga doc. Hureeyarh ta shigo parlourn tayi sallama Anty sadeeya tace yauwa ga bukwar da suka shirya kashe daddy umar nan doc. Hureeyarh tace bangane me kke nufi ba Anty rasheeda ta yanka mata mari tace asirin ku ya tonu abunda ku ke shirin aikatawa keda jalilah doc.hureeyarh tana taso da kanta ta yanke rasheeda da mari tace ammn bakida kunya ko kadan wlh ni zaki mara kina maganar asirin mu ya tonu da jalilah me mukai hln Mumy Hauwa tace me ya dawo daki a cikin gidan ga tace files dina na manta shine naxo na dauka tace dauka kibar gidan ga doc. Hureeyarh na juyawa taga jalilah kwance ta zaro ido👀 innalilahi wa'ina ilaihi raji'un me ya same jalilah haka ta matsa inda Abdoul-jalil yake treatment din jalilah ta rika masa bai ce mata kmai ba itama haka tace jalilah na bukatar jini yaa Ahmad yace diba nawa aka gwada jinin sa baiyi , aka gwada na fareeda yayi sai dai jinin fareeda ya hau baza'a diba nata ba ,yaa Abdoul-jalil yace a gwada nashi ana gwadawa yayi dic. Hureeyarh ta diba aka sakawa jalilah ta dan watsa mata ruwan sanyi a fuskan ta , ta buda idonta kadan ta kuma rufe su doc. Hureeyarh tace tana bukatar hutawa a bata lokaci zata farfado su baaba ladi dasu lantana sai gyaran parlorn suke kwalabin da suka farfashi suka kwashe su , sannan suka shiga dayan dakin suka kwaahe kwalabin suka gyra parlorn tsaf kamar ba abundan ya faru. Doc . hureeyarh tace Allah ya sawwaqe ya bata lafiya sai dai naso nayi magana ammn ynzn ba lokaci na magana bane zuwa gobe insha Allah zandawo ta wuce. Jalilah kuwa bacci kawai ta keyi . Alhaji Ibrahim yace wai mene silin faruwar abun mumy Hauwa tace jalilah taso kashe yaya umar sabida uwarta ta kma ga babanta yace wannan wace irin magana ce tace gaskiyan maganar kenan idan kana musu za'a kunna recording nan ta kunna mai recording yaji yace Sam bai yarda da wannan maganar ba yarinyar nan bazata 'iya aikata wannan abun ba Alhaji umar na yarda da jalilah yanda ta daukan kamar ni na haifeta kamar nine ubanta na gaskiya nayi imani har ga Allah bazata 'iya aikata hakan nan mumy kahdeeja duk tana jinsu ba tace kmai ba ta juya ta kalla jalilah yanda taga tana bacci sai taji wani irin tausan diyarta da son ta ya kamata batasan sanda ta saki hawaye ba😭. Mumy Adama tace nima dai nasan jalilah bazata 'iya aikata wannan abun bah . Alhaji umar yace ya akai jikinta yaga sawun bulala ga fuskan ta tayi jaa da alamu tasha marie fareeda tace Daddy wlh wahalar da jalilah tasha bata misultuwa su Anty rasheeda sun daketa mumy Hauwa ta dinga dukanta kamar zata kashe ta mumy kahdeeja data fara dukaknta tana Marin ta tana shurata ga bango mahaifansu suka zaro ido👀 tare suka furta innalillahi wa'ina ilaihi raji'un Alhaji haladu yace kmai yana son bincike ya kamata kafin ku yanke hukunci ku bincike gaskiyar magana mumy Hauwa tace wani bincike bayan anji muryan jalilah ai ba'a bukatan wani bincike . Alhaji Ibrahim yace idan ma da gaske jalilah tayi niyyar aikata hakan bai dace ku mata haka ba kuma na tabbata bazata taba aikata wannan abu ba. Kaka tace wlh yau da safe take fadamin cewa tana ji ga jikin ta wani abu mara dadi zai faru gareta a yau nace mata insha Allah ba abunda zai sameta sai Alkhaeri Ashe wannan mugun abu zai faru da ita , abincin safe ma sai da na matsa mata kadan taci bayan shie ba abunda ta kara ci yanzun haka ba abunda a cikin cikinta Allah sarki jalilah na Allah ya baki lfy. Alhaji Ibrahim yace Hajiya kahdeeja kinsan halin diyar ki me yasa baki tsaya anyi bincike ba kinkai mata wannan hukunci mumy hawaye kawai take tace nasan dole ce kawai tasa nayi hakan . Alhaji bashar yace anyi kiran sallar magrib muje muyi sallah ko kma kuyi sallah a nan sabida idan jalilahn ta farka. **** Bayan sun dawo daga sallah zaune suke a cikin parlorn ko wanne yayi shiru . Mumy Adama itada mumy kahdeeja suna daga gefe tunda suka gama sallah sukayi zaune wajen mumy Adama tacewa mumy kahdeeja me yasa ki kaiwa jalilah irin wannan hukunci me yasa tace Hajiya Adama na tabbata diya ta jalilah bazata 'iya aikata haka ba inaji a jikina sharri a kamata dukan na nakewa jalilah har cikin rai na ,nakejin shi , shiyasa ina dukanta ina kuka😭 tabani matukar tausai mumy Adama tace idan kinsan ba zata 'iya aikata haka ba me yasa kke dake ta tace gani nan Hajiya Hauwa tana shirin kasheman diya yanda naga tana dukanta raina ba karamin bace yayi sannan na dake jalilah ne sabida kujewa kananun maganganu kinsan halin Hajiya Hauwa sosai kinsan irin abubuwan da tamin wadda gaba daya gidan ga ki ce kawai kika san da haka yanda aka kunna recording din nan idan ban daki jalilah ba na nuna cewa diyata ba zata 'iya aikata haka ba kinsan nan wajen Hajiya Hauwa maganganu zatai ta nuna cewa da hadin baki na jalilah zatai wannan abun ta nuna cewa nima inason na kma gidan baban jalilah hakan na'iya zama Marsala tsakanina da Alhaji shiyasa nayi haka ammn naji dadi sosai yanda su Alhaji suka nuna basu yarda da maganar ba fatana shine Allah yaba jalilah lafiya yasa ta farka mumy Adama tace Amin yanda naji tana cewa da kinsan abunda wadan nan mutanen suka ceman da kin tsanesu tabbas akwai magana a kasa mumy kahdeeja tace hakane fatarmu taji sauki kma mene zamu sanshi. Fareeda na zaune inda jalilah take kwance idon ta kan jalilah tanajin tausan jalilah sosai kamar ance ta daga idonta taga su Anty rasheeda Aseeya da sadeeya sai murmushi suke suna nuna jalilah da idun su Fareeda a ranta tace me suke yiwa murmushi Anya basu ne suka hada wannan abun ba , ta juya tace gaba da kallon da jalilah ana cikin haka jalilah ta buda idonta fareeda na ganin jalilah ta buda idonta tace daddies jalilah ta farka kaka tace Alhmdllh gaba dayan su , suka xo inda jalilah take rasheeda Aseeya da sadeeya su ne kawai basu xo wajen ba mumy Hauwa ma haka taje bada son ranta ba tana dan karamin tsuki. Suna isa inda take Alhaji Ibrahim yace jalilah sannu ya jiki tace daddy Alhmdllh Alhaji umar yace sannu jalilah ta daga kanta kaka tace jalilah sannu nasan kinajin yunwa xarah hada mata tea idan tasha sai tace abinci tace banjin yunwa Mumy Adama tace kinajin yunwa yi hakuri ki sha kinji Xarah ta kawoma jalilah tea take sha tace bazan sha ba mutuwa nake so nayi me yasa kunka ceto rayuwata ta fada tana hawaye😭mumyna tafi son mutawa ta Ku barni na mutu mumyna bata sona kuma nasan yanzun bakwa so na zata tashi Alhaji umar yace kwanta jalilah bakida lafiya kina bukatar hutawa ta kma ta kwanta yace jalilah gaba dayan mu , muna sonki munsan bazaki aikata wannan abun ba fatarmu itace Allah ya baki lafiya sai muyi bincike mu gane gaskiyar lamarin. Kaka tace tashi ki ci abinci tace ice cream kawai na keso yaa Ahmad yace zanje na sawomaki ynzn ya fita ya nufie parking space yana tafiya sai ya hango wani mutum zai fita a cikin gidan har zai kyalesa sai ya kara juyawa yaga baisan fuskan mutunin ba yayi sauri ya 'is a wajen mutumin yace malam daga 'ina haka naga ka fito cikin gidah yace suna na lawal wajen Hajiya Hauwa naxo nata jiran ta bata fitoba shine nace bara na tafie da safe zandawo Yaa Ahmad yace ya juya kenan sai wayan lawal ta fadi, faduwan ga takai Audio ya kunna kansa muryan jalilah da doc. Hureeyarh ta fara playing yaaa Ahmad najin muryan jalilah ya juyo da sauri zai dauki wayan lawal yayi saurin dauka zai wuce Ahmad yace am lawal bani wayan ka zan duba wani abu lawal yace A'ah sauri nakeyi da safe zan baka Yaa Ahmad yace dan Allah kaban yanzun yace bazan bayar ba yaa Ahmad da yaga lawal zai masa tsaurin kai ya amshe wayan lawal ya fara kokarin amsar wayan shi , nan suka fara fada da yaa Ahmad masu gadi suka ga abunda yake faruwa sukayi sauri sukaxo wajen Suka ce Alhaji me ke faruwa yace ku rikeman wannan dan iskan daga ni bakida gaskiya nan suka rieki lawal Yaa Ahmad ya kunna wayar nan daman recording din su jalilah ne ke playing ya kunna ya gama jin recording din tsaf yace lawal ya akai wannan recording din magnar kanwata ya Shiga cikin wayar ka , ko dai kafadan gaskiya ko yanzun nan, na kira 'yan sanda su wuce da kai lawal ya fara hawaye😪 yace dan Allah kayi hakuri karka hadani dasu wlh basuda imani yaa Ahmad yace idan kafadamin gaskiya bazan hadaka da suba har kudi me yawa zanbaka yace sai kayi alkwari idan nafada maka bazaka barie Hajiya Hauwa rasheeda, Aseeya, da sadeeya su San cewa ni na fadamaka ba yace nayi ma Alkwari suka samu waje suka zauna nan lawal ya bashie labarin kmai yace wannan recoding din haka yake ainahin sa nine na canza shi ya amsa wayar hannun Ahmad ya kunna masa yanda da canza maganar jalilah yace kudi masu yawa Hajiya Hauwa taban sabida nayi wannan aikin. Yaa Ahmad yace lallae ka cika Marar imani irinka ukku suna tada garin Kaduna yanzun dama sharri aka kullawa jalilah tabbas zan tuna asirin ku wlh yace yanzun toruman recording din guda biyu din Lawal ya turamasa recording din yaa Ahmad yace ina baka shawara kaji tsron Allah ka dai na irin wannan aiki ya dauki kudi masu yawa ya bashi lawal yayi godiya yace insha Allah zan daina wannan aikin Yaa Ahmad yace kana 'iya tafiya shi kuma ya kma cikin gida yace na tuna akwai ice cream dakin mumy.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣2⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) GAISUWA ME TAREN YAWA A GAREKU JALILAH NOVEL GROUP1&2 INA ALFAHARI DAKU SOSAI ALLAH YA KARA HADA KANMU YA HADAMU A GIDAN ALJANNAH INA SON KU IRIN SOSAI DIN NAN 😘😘 Yaa Ahmad part din mumy ya wuce kai tsaye ya buda fridge ta dau ice cream , sannan ya kma parlorn , yana shiga sai hararan rasheeda , Aseeya da sadeeya, yake yi kaka talura da yanda yake hararansu taga yayi tsaye yana hararansu a ranta tace ba lafiya ba . ya 'isa inda jalilah take kwance ya bata ice cream din yace sannu kinji ko nabaki a baki tace A'ah zan'iya sha ya mika mata wajen ta diba tasha taji bazata 'iyaba Fareeda tace BFF ni zanbaki kisha ta amsa ice cream din ta dibo tace buda bakin ki tace bansha fareeda tace nasan kina fushi dani dan Allah kiyi hakuri idan kinji sauki zamuyi magana ta fahimta . Mumy Adama tace ohh ashie besties suna 'iya fushi da junan su jalilah da muryanta kadan kadan take fita tace A'ah mumy ko munyi fushi zamu huce , mumy kahdeeja tayi murmushi duk wannan abun da sukeyi tana jinsu sai dai batayi magna ba. Yaa Ahmad yace kaka ba'kin ki suna jiran ki tace ohh ni harna manta dasu kaka ta tashi ta fita yaa Ahmad yabi bayanta yace kaka inaso muyi wata muhimmiyar magana shiyasa nace maki ba'kin ki suna jiranki tace tau muje suka 'is a part din . Yaa Ahmad yace kaka yau gidan nan za'ayi rashin mutunci wlh sai naba sadeeya Aseeya da rasheeda kashie sai na masu dukan tsiyah a gidan nan ya fada yana huce. Kaka tace saurara Ahmad muyi magana cikin hankali yiman bayani a cikin natsuwa yanda naga ka shigo parlor kana hararen su rasheeda nasan akwai matsala me ke faruwa. Yace kaka kinsan duk wannan abun daya faru a yau akan jalilah su mumy hauwa da rasheeda sune suka shirya shi Kaka tace banfahim ceka ba kaman ya sune suka shirya shi nan ya dauko waya ya kunna mata record in din gaba daya sannan ya fadamata yanda akai yasan gaskiyar magana . Kaka tace innalillahi wa'ina ilaihi raji'un ammn Hauwa'u anyi uwar banza me jalilah taimata haka suka shirya mata wannan irin makirci wayyo ni kaina sun dauki Alhakkin karamar yarinya bataji bata ganie ba Yaa Ahmad yace kaka yanzun nan zanje na tona asirin su gaban kowa yasan halinsu na wanke jalilah da wannan sharrin da suka 'kullamata kuma sai nawa suk rasheeda tsinannen duka a gidan nan ya tashi zai fita kaka tace dawo zauna a nan bahaka za'ayi ba nasan yanda zan bullowa lamarin kaga idan kayi haka zumunci zai watse zumuncin mu shine abin alfaharinmu bazan so zuri'arnar ta watse ba don haka abunda bakeson da kai shine ka kiramin babban mahaifin ku ynzn kace yaxo a part dina ina jiran shi. Yaa Ahmad ya dauki waya ya kira Alhaji Ibrahim yace daddy kaka tana neman ka yanzun a part dinta yace gani nan zuwa ya fadawa kannensa cewa kaka tana nemansa ynzn Alhaji umar yace yaya zanraka ka yace A'ah ka zauna a nan ya kama hanya ya wuce part din kaka . Yana 'is a yace inna Allah yasa dai lafiya tace ba lafiya ba yace subhanallah inna me ke faruwa nan ta kwashi duk abunda Yaa Ahmad ya fadamata ta fadamai yace subhanallah wannan wace irin rayuwa ce haka suka daukarwa kansu Ahmad kunna min recording din naje yaa Ahmad ya kunna masa recording din gaba daya ya jisu tsaf Yaa Ahmad yace daddy kabarni yanzun nan zan tona masu asiri Alhaji Ibrahim yace baza'ayi hakan Kaka tace nima haka na fadamai idan akayi haka zumunci zai lalace yace inna ynzn me yakamata ayi tace gobe Asabar nasan bakwa fita gaba dayanku ko zaku fita ne Alhaji Ibrahim yace eh akwai dinner da za'ayi ta diyar Alhaji dahiru juhaima kawar su fareeda ce gaba daya gidan zamu je dinner Kaka tace abunda ya kamata ayi shine da kai da umaru ,Adama da kahdeeja basai kunje ba ku tsaya muyi maganar yace tau inna Allah ya kaimuna rai . ***** WASHE GARI kamar yanda fulani family suka saba dayin Al'adarsu haka suka aiwatar . Bayan sundawo daga masallaci kai tsaye part din kaka suka wuce . Da shigarsu suka iske fareeda sai hakuri take ba jalilah tace A'ah gaskiya ki rabu dani . Alhaji Ibrahim yace jalilah lafiya nake ganin ke da jaka ina zaki tafi ne tayi shiru batace kmai ba. Fareeda tace daddy wai gusau tayi yau gaba dayan su suka zaro ido 👀 Alhaji umar yace jalilah me akai maki ne zakice gida zaki je tace daddy abunda akaiman ya nada yawa anman shari ance zan kashe ka abunda ko amafarki bazan taba yinsa idan har zan'iya kashe ka, zan'iya kashe mahaifina wanda ya haifan , idan zan'iya kashe ka kenan zan'iya mumyna , na dau'ki tamkar mahaifina wanda ya haifan kana nunamin so da kauna mene riebata idan na kashe ka Dan Allah karka hanani zuwa gida. Kaka tace jalilah baza'ayi haka ba kiyi hakuri ki zauna tace kaka kiyi hakuri ammn gida zanje yau ngd da yanka kike nunamin so da kauna Dan Allah karki hanani Yaa Ahmad yaje kusa da ita yace jalilahna karki tafie gida idan kika tafie zan Shiga wani hali har ynzn bakida lafiya jikin ki duk tabo garai idan kika je gida a wannan halin dole za'ayi zargen wani abu tace yaana kada kadamu baza suyi zargen kmai ba , batun bazaka je dadi ba idan na tafie zamu dimga waya video call ma zamuna yie kayi hakuri kabarni na tafie dan Allah ta fada tana hawaye Xarah da habeebah suka ce sis jalilah karki tafi Dan Allah wlh muna sonki gaba dayanmu munyarda bazaki aikata wannan abunba tace 'yan 'uwana kuyi hakuri nima inason ku ammn dole zan tafi Mumy Hauwa tace umma ta gaida Aysha Allah ya kaiki lafiya muna gaida mutanen gusau ga wannan 'kyayi kudin mata Tace mumy Hauwa kibar kudin 'ki inada kudin mota Kaka tace haba Hauwa'u ana kokarin akaga an tsaida ita ke kuma kina son ta wuce tace inna idan zakuji shawarata ku barta ta tafie dan Allah tunda ta nuna gida take son zuwa borin kunya ne ya kamata tunda taga gaskiyar abunda take shirin yie gaskiyar ta bayyana shiyasa take son kmawa garin su a barta kawai ta tafi. Alhaji bashar yace A'ah Hauwa'u ki daina yin haka idan bazaki 'iya lallashin jalilah ta zauna ba ki daina korarta sabida wannan kamar kina koranta ne . Jalilah tace ngd sosai da yanda ku ka nunamin so da kauna da kulawa sai wata rana zan tafi . ta jaa jakarta tana tafiya kaka , fareeda, su xarah suna tsaida ita ammn bata saurare su mumy kahdeeja ta sha gaban jalilah suna hada ido jalilah ta kauda kanta gefe daya . Mumy kahdeeja ta kira sunan ta take amsawa tace 'yata nasan kina fushi dani nasan kin dauka cewa bana sonki kin dauka cewa na tsaneki a duniya mumy ta fada tana hawaye 😪 jalilah ta dago idonta taga mumynta tana hawaye sai taji batajin dadin yanda taga mumynta take hawaye ba har zata share mata sai ta maida hannuta , mumy tace gaba da cewa jalilah kar'ki tafi gida diba kiga yanda mutanen gidan ga suke baki hakuri baso su ki tafi kinji jalilah na . Jalilah tace mumyna baki sona baki kaunata , kinyi dana sanin haihuwata kince gwara na mutu meye amfanin zamana a gidan ga kinaso na zauna a gidan ga sabida mutanen gidan basa su na tafi ammn nasan kinfi son naje gida don haka kibar ni naje gida ta fada cikin sanyin murya tana hawaye😪 mumyna kin daina yarda dani kin tsanan meye amfanin rayuwata idan har mahaifiyata da tayi sanadin zuwa na duniya tana son na mutu ta daina sona mumy banga amfanin rayuwata ba Mumy kahdeeja tace jalilah ni ce na haifiki na dau cikin ki yau ciwo gobe lafiya nayi rainon cikin ki har na tsawon wata tara wajen haifuwar ki nasha wahala na shayar dake nono na , nayi rainun ki , na kula dake na baki duk wata soyayya tawa , kin dauka cewa don jiya nace bana sonki bana kaunarki na fison mutuwar ki , kin dauka da gaske nake jalilah ni maman kice a duniyar nan duk wanda zai nunamaki so da kauna a bayana yake jalilah 'uwa da 'ki ke ganie son da takeyi danta baya misultuwa 'uwa da 'kike ganin ta tana tausayawa 'ya'yata 'uwa badan bata son danta take taka shiba, ina sonki fiyeda rayuwata idan da kin kashe kanki Allah dai yasan halin dazan shiga bazan taba yafiewa kaina ba badan bana sonki nai maki haka ba jalilah'yata kiyi hakuri kar ki tafi gida mumy tana hawaye 😪 Dakin yayi tsit ana jiran ganin hukuncin da jalilah zata zartar Jalilah batace kmai ba taja jakarta tace gaba da tafiya mumy tace 'yata karki tafie dan Allah mumy tace ga bulala kixo ki rama dukan da naimaki idan don shi kke fushi dani na yarda kixo ki dakan idan hakan zaisa ki fasa zuwa gidah. mumy tadau bulala ta fara dukan jikinta da ita. Jalilah ta rugo da gudu ta amshie bulalar ta rungumie mumy tana hawaye😪 mumyna ni zan dake 'ki da hannuna ko wani naga zai da'ke 'ki sai inda karfina ya kare ballantana ni jalilah da da'ki mumyna , mumyna ki daina fadan wannan maganar kada Allah ya nunamin ranarda zan da'ki mahaifiyata bazan taba yafiewa kaina ba idan har 'kika da'ki kanki bh sabida ni mumyna ba fushi nake sabida kin dakan ka mumyna bazan taba fushi dake ba dukana da kinkai kinada 'yancin yin haka nasan kina sona kina kaunata tunda lokacin da 'kike dukana kema kuka😭 'kike yie abunda ya tsayamin a rayuwa shine baki tsaya kinyi bincike ba 'kinka zartar da hukunce da maganganun da 'kika fadamin sune suka tsayamin a rai ta fada tana hawaye😪 mumy tace kiyi hakuri raina ni a bace bnsan lokacin dana fadamki wadanan maganganun ba kiyi hakuri tuba bakeyi mumyna ni ya kamata na baki hakuri sabida ni ce na batamaki rai har 'kikayi fushi dani Mumy tace bakiman kmai Jalilah tace mumyna har yanzun kina sona Mumy tace ina sonki jalilah sosai suka rungumie juna suna murmushi jalilah ta sharewa mumynta hawaye itama mumy ta sharewa 'yarta hawaye . tace kinfasa zuwa gida ta girgiza kanta tace eh mumyna Gaba daya dakin sukai murmushi banda mumy Hauwa dasu rasheeda . Kaka tace Alhamdulillahi mungodewa Allah hakika wanie aiki sai mahaifiya kinga yanzun ki shawo kan jalilah Alhaji Ibrahim yace Allah ne abun godiya Allah ya kara hada kanmu gaba'daya .... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣3⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) SAFNAH BASHAR TNX WIT UR LOVE AND SUPPORT NIMA INA SONKI NGD ALLAH YA BAR ZUMUNCI ANA TARE🤝 BABANGIDA ABDULLAHI NA'ADA ND RIYA'ULAKH TUKUR TNX WIT UR SUPPORT👍🏼 Fareeda taje inda jalilah da mumy suke ta rungumie jalilah tace BFF idan da kin tafie gida da nai kuka, ta murguda mata baki tace ina ruwanki dani fada mukeyi dake bana ce bazan sake maki magana bah ta fada tana langa'bi kai mumy kahdeeja tau besties fada suke yi ammn pah ba zamu shiga cikin fadan nanba yaa Ahmad yace mumy idan muka shiga kunya zamu je gaba dayan su suka kwashe da dariya fareeda ta amsa jakar fareeda ta maida ita a daki . Kaka tace yanzun tunda komai yayi dai kowa yaje yaci abincin sa Mumy Adama tace inna yau a part dinki gaba dayan mu zamuyi breakfast . Mumy Hauwa tace inna ba abinda yayi dai dai tunda ba'ayi bincike akan lamarin bh yaa Ahmad zaiyi magana Alhaji Ibrahim yayi saurin cewa za'ayi bancike har sai angane gaskiyar lamarin. Anty rasheeda tace daddy ba wani bincike da za'ayi gaskiya a fili take tunda kowa yaji muryan yarinyar nan abundan ya kamata ayi shine kawai a barta ta kwashe kayanta tayi gidan su . Mumy Adama tace rasheeda ya 'is a haka wannan maganar manya ce bata yara ba idan manya suna magana ki daina saka baki a ciki. Mumy maimuna tace muje dining area yunwa nake ji , haka suja 'is a dining area din kaka suka zauna jalilah tace ni zanyi serving dinku Alhaji umar yace A'ah bakije sauki ba , barshi mummies dinku zasu yi tace daddy naji sauki sosai idan gamu a waje hutawa ya kamata mummies dinmu su dinga yie Fareeda tace nima zanyi serving din xarah da habeebah suka tashi su hudu sukayi serving din kowa fareeda ta zaune wajen da jalilah take zaune tace BFF wajen yaa Ahmad zan zauna donhaka ki canja waje ta fada tana mata gwalo jalilah tayi murmushi tace kin ganki ko mumy Adama tace besties sun shirya kenan yaa Ahmad yace kinsan ba'a shiga tsakanin jalilah da fareeda duk wanda ya shiga karshi kunya zaiji . Jalilah tayi murmushi mumy Adama tace tunda kawarki ta zaune maki waje, 'ki zauna wajenta 'kema jalilah taja kujera ta zauna inda yaa Abdoul-jalil yake zaune suna hada ido ya daure fuska ya bata rai ta ballamata harara tayi saurin kauda kanta a kasa duk wannan abun daya faru fareeda na kallon su . Mumy rabi tace da yaushe zamu je dinner juhaima ne Fareeda tace mumy 10 za'afara kinsan ana gama dinner idan ta koma gida ta kara shiryawa ranar zasu wuce london itada jawad din shiyasa za'ayi dinner da safe Mumy Ameena tace da safe zamuje kenan ya kamata mu fara shire Haka suka gama breakfast kowa ya nufi part dinsa wajen shiryawa. Zaune suke cikin bedroom din mumy Hauwa Aseeya tace mumy na shiga cikin tashin hankali kar fah asirinmu ya tonu kinga plan ya tafie yanda akeso sai da kwalliya bata biya kudin sabolu ba , kamata yayi ace an kure jalilah a gidan nan fah gidan nan kowa ya nuna bai yarda zata'iya aikata wannan abun ba wlh nafara jin tsoro. Anty rasheeda tace kwantar da hankalin ki asiri ba yanda za'ayi ya tonu taya za'ayi a gane gaskiyar magana ni ynzn abunda yafi damuna shine bukatata a kure jalilah a gidan nan banson yarinyar nan ko kadan wlh ,dazun banso uwarta ta hanata zuwa ba Sadeeya tace ni fa yanzun ba wannan ne damuwata abunda yake damuna ance mu fitarda mazajen Aure kinga kuwa ya kamata a cikin samarin mu , mu fitarda maza tun kafin ayi muna Auren dole . Mumy Hauwa tace sadeeya wanny ba abun damuwa bane kunada samari sai ku fitar abunda a matsala shine na kira lawal nace masa yazo ya amsa cikun kudin aikin sa , shine yake fadamin cewa bazai xoba bayada bukatar kudin kar fah yaron nan ya tona asirinmu . Rasheeda tace kada kidamu yasan yanda mukai dashi idan ya kuskura yayi wata magana a kanmu zaiyi dana sanin saninmu a rayuwa , ynzn mu tashi mu shirya kada ayita jeran mu. Bayan sun gama shiryawa gaba dayansu part din kaka suka hadu sun sha kyau ansha kwalliya kaka tace masha Allah surikai na da jikokina sunyi kyau sosai gaba dayansu sukace godiya muke. Alhaji Ibrahim yace sai dai dani da umaru bazamu samu damar zuwa wajen dinner din nanba sabida ba'ki zamuyi akan Harkan meeting wani babban deal ne muka samu zasu xo har gida zuwa anjima kadan kunga bai kamata muje ba , Hajiya Adama da Hajiya kahdeeja kune zaku dafawa ba'kin abincin bazaka damu damar zuwa ba , suka amsa da tau. Alhaji haladu yace yaya wannan ai ba Matsala bane Allah ya bada sa'a ya kara naukaka kamfanin mu suka Amsa da Amin. Yaa Abdoul-jalil yace nima bazan samu damar zuwa ba sabida banajin dadin jikina tun jiya yanzun haka banda lafiya mura ke damuna Kaka tace ah likita kayiwa kanka Allura ko yanzun nan nazo nayi maka yace kaka ai baki'iya Allura ba tace zan koya gare ka , ko dai tsorun mutuwa ka keyi bakason na koya allura a jikin ka yayi murmushi yace kaka kenan idan na mutu 'kice za'kiya kuka sosai tunda kin rasa ne gashi kuma bakison na kara Aure sabida kishi kaka ta jefa masa pillow tana dariya gaba daya dakin suka kwashe da dariya . Mumy kahdeeja tace bara a hadama tea da kayan yaji yace godiya nake mumy . Alhaji Haladu yace ya kamata mu tafie ko fareeda tace daddy bara naga idan BFF ta shirya yace fareeda da kinbar jalilah ta kara samun sauki yaa Ahmad yace eh fareedah jalilah tana bukatar tadan samu hutu tace yaa Ahmad jalilah taji sauki pah yace duk da haka kiyi hakuri tace daddy 2mnt zanyi magana da ita yace tau . Fareeda na shiga dakin taga jalilah kwance saman gado tace BFF zamu wuce Jalilah tayi shiru take magana tace fushi 'kike dani ko tayi banza da ita fareeda ta fita cikin dakin tace Daddy ku tafie bazan samu damar zuwa dinner din nan ba Mumy Hauwa tace sabida me fareeda, tace jalilah tace naimata kwadun kanxo batajin dadin bakinta shiyasa Anty rasheeda tace fareeda kinsan idan baki jeba juhaima ba zataji dadi ba don haka kixo muje su baaba ladi suyi mata duk bata tashi cewa 'ki mata kwado ba sai da taga zamu dinner sabida bakin kicihi irin na wannan yarinyar su baaba ladi suyi mata manah Kaka tace ke rasheeda banson iskanci da rashin kunya ina ruwanki da harkan su nalura bakida kunya ko ke tace 'kimata kwado bazaki ma taba ne wlh 'ki 'kiyayeni kinji na fadamaki Rasheeda tayi shiru ba tace kmai ba . sabida tasan halin kaka idan akataba ta bata'iya fada ba . Mumy Ameena tace muntafi sai mundawo haka suka kama hanyar zuwa dinner din juhaima. Fareeda kuwa ta shiga dakin jalilah ta cire kayan jikinta ta dauki English wears na din jalilah ta saka tana gainta ammn bata tanka mata bah itama hakan bata tanka mata bah ta fita tabar dakin ta wuce part din su baaba ladi. Alhaji Ibrahim yace abunda yasa nace bazamu samu damar zuwa dinner juhaima ba sabida akwai wata muhimmiyar magana da nake so muyi shiyasa nace 'baki zamuyi yace akan maganar jalilah ne Alhaji umar yace yaya ni a ganina mubar wannan maganar tunda mun tabbatar da jalilah bazata'iya aikata wannan abun Kaka tace ai wannan maganar daza'ayi itace zata kawo karshin lamarin Alhaji Ibrahim na zaune dashi da Alhaji umar saman kujera daya , mumy Adama da mumy kahdeeja suna zaune suma saman kujera daya Yaa Ahmad yana zaune tareda kaka. Kaka tace duk wannan abun da Ku ka ga ya faru da jalilah shirya shi akayi Alhaji umar ,mumy kahdeeja da mumy Adama suka zaro ido👀 yace kaman yah inna bangane abunda 'kike nufi ba shiryawa waya shiryashi . Kaka tace kwantar da hankalin ku yzn zakusan abunda ya faru nan kak ta kwashe labarin kmai ta fadamasu tace Ahmad kunna masu recording din suje nan ya kunna masu recording din suka gama ji tsaf . Alhaji umar yace innalillahi wa'ina 'ilaihi raji'un me yarinyar nan tai masu ne haka suka kullamata wannan makirce Mumy tace subhanallah lallae Hajiya Hauwa bata kyautawa Yaa Ahmad yace daddy dan Allah idan suka dawo kabar ni naiwa su rasheeda tsinanen duka sanann na tuna masu Asiri. Mumy kahdeeja tace baza'ayi haka ba idan akai hakan zumunci zai lalace bansan abunda jalilah tai masu ba suka tsaneta haka . Mumy Adama tace abunda ya kamata ayi shine a kira jalilah ta fadamuna gaskiyar abunda ya hada su fada dasu rasheeda sabida ranar da akai fadan tace idan kinsan abunda mutanen nan suka fadamin da kin tsanesu kunga kenan mafarin fadan magana suka fadamata . Kaka tace Ahmad kira jalilah tana daki ya shiga ya kira jalilah suka fito tare ta zauna a kasa Alhaji Ibrahim yace jalilah tace na'am daddy yace inason 'ki fadamin gaskiyar abunda ya hadaku dasu rasheeda tace daddy ba kmai yayi da ita take fadamasa Yaa Ahmad yace matsala ta da jalilah ta cika zurfin ciki wlh yace ke jalilah idan baki fadamuna gaskiya ba wlh zan fitar da bakina a cikin maganar ki daga yau ya fada cikin fushi Mumy Adama tace dakata Ahmad nuna fushi bashi zaisa ta fadi gaskiyar magana bah a hankali zamu bita , tace jalilah fada muna gaskiyar magana dan Allah idan baki fadamana ba wa zaki gayama kinji 'yata tayi shiru take yin magana Mumy kahdeeja tace jalilah me yasa 'kike yin haka ni banson zurfin cikin nan naki idan akaimaki abu aka tambayieki ba'kison fadamuna mu ya kamata 'kifadawa damuwar ki dan Allah fadamuna tayi shiru ta'ki magana yaa Ahmad yace idan bazaki fadie abunda ya faru ba tashi 'ki bace daga wajen nan Kaka tace baza'ayi haka ba Ahmad lallashi ya kamata muyi ba wai fa'da ba yace kaka ya ta'kison amata ne tun dazun sai magana ake tayi shiru . Kaka tace jalilah idan baki fadamuna gaskiyar magana ba tabbas gaba dayanmu zamu fitarda kanmu a cikin lamarin ki Jalilah tace ba wai banason fadamaku abunda ya hadamu dasu bane illah banaso daddy yayi fushi da mumyna duk da cewa nayi imani har ga Allah mumyna bazata taba aikata wannan mummunar abun ba . Maganganun basuda dadi fa'di shiyasa banson ayi maganar Alhaji Ibrahim yace kada kidamu muna sauraren ki jalilah. Nan ta kwashe duk abunda ya faru ta fadamasu Gaba dayansu suka zaro ido👀 dakin yayi tsit nadan wani lokaci Alhaji umar yace subnallah lalle zanma yaran nan hukuncen da bazasu taba mantawa dashi ba mumy kahdeeja tace kada kaga laifin su Hajiya Hauwa ce zata basu wannan labarin yace kaman ya banfahim cekiba tace banson na sanar daku wannan labarin ba ammn yau zanfada maku ko dan jalilah tasan gaskiyar maganar Hajiya Adama dai ce tasan da wannan labarin ammn zanfadamaku nan mumy kahdeeja ta fadamasu Asalin yanda suka ha'du da baban jalilah da yanda Hajiya Hauwa tayi masu mummunan zato da irin maganganun da taimata , na tabbata ko shakka babu itace zata fadamasu wannan abun na rasa abunda naiwa Hajiya Hauwa ta tsaneni gashi kuma tsanar da tamin harta shafi 'yata yanzun ta batamin suna a wajen su rasheeda Aseeya sa sadeeya zasu dinga daukata banda mutunci bazasu kara ganin darajata ba . kunji abunda ya faru Alhaji umar yace me yasa baki taba fadamin wannan maganar ba tace abun farin ciki ake kokarin fa'di bana bakin ciki ba Kaka tace Hauwa'u bata kyautawa ya zama dole a dau mataki kanta yaa Ahmad yace kaka ina bayanki wlh mumy Adama tace tsanar tayi yawa bansan me 'kika kashe mata bah idan suka dawo za'ayita ta kare a yau Alhaji Ibrahim yace A'ah kada ayi hakan nasan halin bashar idan yaji wadannan abubuwa zai 'iya daukar mummunan mataki akan Hajiya Hauwa kubar maganar a hannuna ni nasan yanda zankawo karshen wannan 'kiyayyar abunda nake so daku shine idan na yanke hukunce ku yarda dashi . Alhaji umar yace yaya Anya kana ganin zamu'iya kawo karshen 'kiyayyar nan yace insha Allah zaku ga abunda zanyi, Abu na biyu shine idan suka dawo zamu ha'du wannan recording din zan kunna su banaso kowa yayi magana a cikin Ku , inaso Ku nuna cewa bakusan kmai ba ,na tabbata dukkan su , zasu ji kunya basai an masu magana ba daga wajen za'abar maganar kunga gobe bazasu kara kokarin ha'da irin wannan abun bh Kaka tace hakan yayi daidai domin idan bashar yasan gaskiyar abunda ya faru akwai matsala hakan daza'a masu shi zaisa suji tsoron kara aikata hakan. Alhaji umar jalilah Allah ya maki Albarka ha'kiki knyi abunda ko wanne 'da xaiyi idan yaji ana batance ga mahaifiyarsa Abunda kikai kin kyauta Allah ya baki miji na kwarai ya baki 'ya'ya na kwarai ta rufe fuskanta da hannun ta kaka tace kunya takeji 'yar nema duk randa 'kikai Aure zancewa Angon 'ki yaxo ni ce sabon jini ke tsohun jini ce gaba dayansu suka kwashe da dariya . Jalilah ta tashi ta koma a cikin dakin ta. 'Bangaren su xarah ana wajen dinner juhaima sunata pictures habeebah ta fadamata tayi hakuri fareeda ta tsaya wajen jalilah batada lafiya tace Ayya Allah ya bata lafiya . Haka suka ce gaba da sha'anin dinner su. Yaa sahal yaga wani guy yana ma sadeeya magana ranshi ga bace yaje inda take yace wannan wani irin iskanci ne haka kinxo kina magana da namiji wuce ki zauna ba gardama ta kma ya zauna yabi bayanta suka zauna tare sai shan tuka yake yi tace yaa sahal me nai maka yace bansani bah tace yaa kayi hakuri kasan ance mu fitarda miji shiyasa kuma duk cikin samari na shi yafi kwantamin a rai yace iyye ni fah a ranta ba karamin dadi taji bah daman tana son yaa sahal sosai tace Alhmdllh a fili kuma tace kai kamar ya yace kinfa gane abunda nake nufie tace bangane ba suna cikin magana sai ga wata tsaliliyar budurwa taxo kusa da yaa sahal ta zauna tace sannu bawan Allah tunda ka shigo a hall din nan naji ina matukar kaunar ka ina sonka Sadeeya taji zuciyanta tana zafie wani kishi ya kamata ta tashi tace Ke wace irin dabba ce bakisan yanada mata bah halan zakiga mutum tareda matar sa kixo kice kina son shi tsaliliyar budurwan nan ta kalla sadeeya tace kin ha'du pah gaskiya 'ki rike mijin ki da kyau nadauka baida mata shiyasa ta tashi ta wuce Yaa sahal ya saki ba'ki yana murmushi itama tai masa murmushi yace kina sona Ashe tunda kina kishi na ta rufe fuskanta tana dariya sukayi zaune sai firar soyayya suke yi yace na da'di inason ki Mrs sahal fulani daga yau shine sunan ki tayi murmushi ta kasa magana. Fareeda kuwa tana gama kwadon kanzo ta shiga dakin jalilah tace BFF gashi na hadamaki tace bana bukata tace kanxo ne fah jalilah tace koma mene banso .tace BFF nasan kina fushi dani kiyi hakuri pls pls jalilah ta murguda mata ba'ki tace Anki anyi hakurin bazan bah Fareeda tace shikenan kin daina son kawarki ko tace itama kawar tawa ta daina sonki Tace A'ah har yanzun kawata ina sonki kiyi hakuri pls ga kanxo kice jalilah ta amsa tace zo muci naga yawun ki na tsun'kewa fareeda ta matsa suna ci suna dan ta'ba fira bayan sun gama . Fareeda tace BFF kiyi hakuri akan abunda naimaki ya kamata ace tun farko kafin na yanke hukunce na tsaya na saurare 'ki Jalilah tace ynzn me yasa 'kike bukatar saurarana bayan kinsan abubuwan da 'kikai man tace sabida naxo da safe naga yaa Abdoul-jalil da zaki zauna wajen sa yana hararan 'ki kuma sai daga baya nayi tunanin abunda nayi ban kyauta ba kiyi hakuri dan Allah ynzn'kifadamin abunda 'kikeson fadamin a baya Jalilah tace kinyi sa ke tun a baya bazan fadaba tace BFF pls pls pls tace ni ba BFF dinki bace ina fatar kingane tace jalilah Dan Allah kiyi hakuri kinji kawas jalilah a ranta taji dadi sabida tayi kewar kawarta sannan tace shikenan nayi hakuri kmai ya wuce suka rungumie juna suna dariya . Fareeda tace tau fadamin abunda 'kike son fadamin Jalilah tace ni ban tsane yaa Abdoul-jalil ba Asalima shine ya tsanan nan ta kwashe duk abunda yaa Abdoul-jalil ya mata ta fadawa fareeda tace shiyasa ranar nace bazan kaimasa abinci bah. Fareeda tace Allah sarki BFF kiyi hakuri kinada gaskiya idan ni ce tunda aka na farko baza'ayi na biyu bh ammn me yasa 'kika dinga zagen yaa Abdoul-jalil har kina cewa yana neman mata dan isaka ne kinji abunda ya bataman rai Jalilah ta zaro ido👀 tace yaushe nace haka na fadamaki 'iyakar abunda nasan nace ammn wlh bance hakaba waya ce nafadai haka fareeda tace su Any rasheeda ne jalilah tace a yau na kara tabbatar dasu Anty rasheeda sun tsanan kenan sune suka shiga tsakanina dake fareeda tace nima nayi wannan tunanin duk lokacin da nai yunkurin ma'ki magana sai su hadani jalilah tace ba kmai insha Allah bazasu kara shiga tsakanin muba jalilah tace kinsan ko wannan abun daya faru dani sune suka shirya shi. Fareeda ta zaro ido👀 ya akai 'kikasan da hakan nan ta kwashe duk abunda ya faru ta fadamata fareeda tace Allah sarki jalilah kiyi hakuri wlh banda Daddy yace kar amasu magana da sai naimasu magana Jalilah tace yanzun dai mubar maganar Allah ya tsare gaba tace Amin . Jalilah tace ya kamata muje wajen su baaba ladi kibasu hakurin abunda 'kikai masu, fareeda tace na basu hakuri kin kyauta BFF suka tafa hannu✋🏼 suna murmushi fareeda tace BFF tashi muje love guardian so nake idan su Anty Aseeya suka dawo su ganmu muna fira cikin jindadi jalilah tace banaso respecting dinsu da 'kike yi 'ki daina sabida wannan abun daya faru tace insha Allah kawata haka suka je love guardian suka zauna suna fira da dariya ,suna cikin haka sai ga su mumy da xarah sundawo daga dinner Anty rasheeda da Aseeya suka zaro👀 ido yanda suka ga fareeda da jalilah suna firan su cikin farin ciki ita kuwa sadeeya batama kula dasu bah hankalin ta , yana wajen yaa sahal love din su kawai suke sha. Yaa Ahmad zaid, mustapha, sahal , Yusuf suka wuce part din mumy maimuna suna shiga tayi murmushi a ranta tace nasan abun da yake tafi daku Yaa Ahmad yace emm dama.. Dama.. Sai yayi shiru mumy maimuna tace dakaru nasan abunda yake tafie daku kai Ahmad fareeda kake so ,zaid kuma zarah, mustapha kuma habeebah, sahal kuma sadeeya , Yusuf kuma Aseeya Gaba dayan suka zaro ido👀 suka ce mumy ya akai 'kikasan da hakan tayi murmushi tace daya bayan daya nasan cewa kuna son junan Ku , nayi farin ciki sosai yau da daddare zan shaidawa su yaya sukai mata godiya sannan suka wuce **** DA DADDARE zaune suke gaba dayan su parlorn mahaifan su . Alhaji Ibrahim yace abunda yasa muka had'u a nan shine akan maganar jalilah ne abunda ya faru yau za'a yanke hukunce domin kuwa gaskiya ta bayyana nan ya fara kunna recording din farko Any rasheeda Aseeya da sadeeya suka zaro ido 👀 gaban su yana faduwa bayan na farko ya kare ya kunna na biyu din Mumy Hauwa ta zaro ido👀 jikinta ya fara rawa,gaba daya dakin suka 'dau sallalami bayan angama jin recording din Alhaji Ibrahim yace da farko dai munayiwa Allah( S.W.A) godiya yanda ya nufimu da sanin gaskiyar magana sannan ina baiwa jalilah hakuri akan abunda akamata Kaka tace Allah sarki jalilah na daman nasan baza'ki aikata hakan ba kiyi hakuri akan abunda akama'ki Mumy rabi tace jalilah kiyi hakuri dan Allah Haka suka dinga bata hakuri yaa Abdoul-jalil dai baice kmai bah kuma bai bata hakuri ba. Mumy Hauwa dasu rasheeda daka gansu kasan basada gaskiya sai zaran idano 👀 suke yie Alhaji bashar yace yaya ya akai ka samu recording din nan yace turoman shi akai ga what'sapp bansan number ba nima nayi nayi a fadamin waye ya'ki fada . yace yaya ya kamata muyi bincike mu ganie ko waye yayi wannan aikin sabida mudau mataki mai karfn gaske a akansa Mumy Hauwa ta zaro👀 tace Alhaji tunda an gane gaskiya hakuri ya kamata muyi tace jalilah dukan da naimaki kiyi hakuri 'ki yafeman jalilah tace ba kmai mumy ya wuce Allah ya yafemuna tace Amin Alhaji bashar yace maganar nan sai ayi bincike an gano wadan da suka ha'da wannan abun Alhaji Ibrahim yace A'ah bashar abar maganar tunda mungane gaskiya na tabbata duk Wanda yayi wannan aikin gobe bazai kara burin yin haka ba mumy Hauwa dasu rasheeda sukayi ajiyan zuciya. Mumy maimuna tace nima inada wata magana muhimmiya dazan yie tace batun maganar 'ya'yanan da akace su fitarda matan sunxo sunmin magana sun ce sun fitarda matan da zasu Aura , haka wajen matan ta tambe su , sun amsa da suma suna son su nan ta fad'i ko wanne cikin su wadda yake so . Gaba 'daya dakin sukayi murmushi 😀 inna tace Alhmdllh nayi murna sosai Allah ya tabbatar muna da Alkhaeri suka amsa da Amin. Alhaji Ibrahim yace Abdoul-jalil, kamal, da rasheeda Ku baku fitar ba sukayi shiru yace kunsan yanda mukai daku ko don haka zan fitar maku Kamal yace daddy sati biyu baiyi bah yace nasani naga alamun ba fitarwa zakuyi bh don haka nayi maku zabi .. Dakin yayi tsit Yace Abdoul-jalil zaka Aura jalilah Jalilah taji gabanta ya fadie ta dago idanunta tana dagowa suka ha'da ido da yaa Abdoul-jalil ya ballamata harara ta sau'ki idunta kasa tana hawaye 😭 Anty rasheeda batasan lokacin da take hawaye ba 😭yace kamal zaka Aura rasheeda Ku tashi ku tafi..... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣4⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Anty rasheeda kuwa tunda suka fita daga parlorn mahaifan su tafiya takeyi tana kuka Aseeya da sadeeya sai hakuri suke bata kai tsaye part din mumy Hauwa suka wuce , suna shiga dakin tace Aseeya na ratsa na yaa Abdoul-jalil kunsan irin yanda nake son shi ya zanyi da rayuwata suna cikin magana sai ga mumy Hauwa ta shigo dakin tace ba'ki ratsa Abdoul-jalil ba nasan yanda zan bolluwa lamarin kiyi hakuri 'ki daina kuka . Aseeya tace mumy ina fatan ba wani plan zamu ha'da bah sabida na tsorata a yau wlh na dauka asirinmu zai tonu kinga yanda jiki na yake rawa Mumy Hauwa tace ni kaina nazata angane mune mukai wannan aikin Ammn kunga Allah ya tsaremu ynzn ba maganar plan dole mu danja baya dayin plan akan jalilah rasheeda ki daina kukan nan haka nasan abunda zanyi a kai idan har ba'ki Aure Abdoul-jalil ba to kuwa bazan yarda jini na ya Aure jinin Hajiya kahdeeja bazan taba yarda na ha'da jini na da mugun iri ba , matukar ina raye baza'ki Auri kamal ba . sadeeya tace mumy abun da kamar wuya fa kinsman Idan daddy ya yanke hukunce baya canjawa tace kada kudamu nasan hanyar da zanbi , haka suka fita lallashin rasheeda daga bisani suka wuce part dinsu su kwanta. A bangaren jalilah kuwa tunda ta 'is a part din kaka , kuka takeyi sosai idunta yayi jaa sosai fareeda ta shigo dakin tace BFF ki daina kuka dan Allah zanma daddy da mumy magana abunda ke tsakanin 'ki da yaa Abdoul-jalil na tabbata idan suka je za'a fasa Auren pls kiyi shiru Jalilah tace soyayya dadi rayuwa da masoyi dadi zama da masoyi dadi Aure da masoyi dadi idan kasamu wannan abubuwa zakayi rayuwa Aure me dadi me ciki da farin ciki ni kuwa zan Auri wanda baya sona baya kaunata ya rayuwar Auren mu zata kasance da yaa Abdoul-jalil bayan baya sona asalima ya tsanan, dake dasu sis xarah habeebah dasu Anty Aseeya zaku Auri mazajen da kuke so , kuke kaunar su , suma haka suna sonku suna kaunar ku ni fah ta fashi da wani irin kuka😭 BFF banaso 'kiyewa daddy da mumy magana idan har 'kika fadamasu bazasu yarda ba zasu dauka hadin ba'ki mukai na yarda zan Auri yaa Abdoul-jalil sai dai nasan zan shiga cikin kuncin rayuwa domin ba abunda yafi rayuwar Aure dadi irin ka Auri wanda kake so shima kuma yake sonka banaso 'ki fadawa kowa wannan maganar da mukai dan Allah. Fareeda tace BFF insha Allah ba wanda zai tsani fatana dai Allah yasa idan kun kai Aure da yaa Abdoul-jalil ku so juna sosai Jalilah tace hakan bazai faru ba kinsan 'kiyayyar namiji kuwa za'a 'iya Aura mata namijin da bataso kuma tayi hakuri ta zauna Ammn banda namiji ballantana ni da yaa Abdoul-jalil ya tsana sosai zanyi biyayya na Aure sa fareeda tace ni kuwa ina tabbatar maki cewa yaa Abdoul-jalil zai so ki kamar hauka zai nunamaki son da ko kansa baima nayi imani har ga Allah idan kun kai Aure kyawawan halayen ki zasu janyo ra'ayin sa ki kwantar da hankalin ki insha Allah wata rana zakuyi Alfahari da junan ku . Jalilah tayi murmushin rakai ce tace haka dai 'kika fada ammn yanda nake hango tsanar da yaa Abdoul-jalil yaman a idon sa bana tunanin zai taba sona a rayuwa yanzun bacci nakeji ya kamata 'ki tai'ki kwanta sai da safe tace nima nan zankwana BFF daga yau nadawo part din kakus nima sabida bazan 'iya zama part dinmu ba tunda kindawo a nan jalilah tayi murmushi tace tau kawata haka bar maganar suka kwanta . Duk wannan maganar da sukai kaka duk tanajin su tayi murmushi tace jalilah kenan . **** WASHE GARI Yau ta kasance lahadi kasancewar Fulani family duk ran weekend ba inda suke zuwa kamar yanda suka saba gudanar da Al'adar su wacce suke yi duk safiya hakan ta faru . Mumy Hauwa ce zaune itada Alhaji bashar tace Alhaji ni kuwa inason magana da kai yace ina jinki uwargida sarautar mata tace kana ga hukunce da yaya Ibrahim ya zartar yayi kuwa sai naga kamar.. Yace kinyi shiru tace a ganina da Abdoul-jalil rasheeda aka bashi kasan yanda suka shaku da juna sai nake ga kamar suna son junan su. Alhaji bashar yace ni kuwa sai nakega basa son junan su , sabida idan suna son junan su da zasuyi magana kamar yanda sauran 'yan 'uwansu sukayi magana , wannan hadin da akayi na jalilah da Abdoul-jalil rasheeda da kamal yamin dai dai sabida haka ki daina damuwa fatan da zamuyi shine Allah yaba su zaman lafiya ,Alhaji nipa gaskiya bazan yarda aiwa 'yata Auren dole ba Yace haba Hajiya Hauwa banyi tsammanin wannan kalma daga gare 'ki ba banason jin wannan maganar hukunce yaya ya Riga yayi dole kuma ayi haka ya tashi ya shiga toilet. Tace idan kasan wata ai bakasan wataba tayi murmushin mugun ta itama ta shiga toilet don tayi wanka. A bangaren jalilah tunda ta gama sallah ta shiga tayi wanka ta fito suka gaisa da kaka ta kunna tv tace gaba da kallon series film dinta Kaka tace jalilah yau baza'ki tama su ladi aika ba tace eh ammn ya naga idun kie sunyi jaa kaman kinyi kuka tace ba kuka naiba ciwo suke man shiyasa sukai jaa Kaka tace Ayya sannu ta kwalawa fareeda kira Fareeda ta fito tace kaka gani tace kiramin Abdoul-jalil a wayan ki ta kirashi suka suka gaisa tace yaa kaka tace na kira kah tanason magana da kai Kaka ta amsa suka gaisa da ita tace kaxo ynzn ina neman ka Yace daman wajen ki zanxo ynzn gani nan bakin kofa ynzn zan shigo tace tau sai kaxo . Kaka tace fareeda je'ki kitchen 'ki amso muna Abincin mu tace tau kaka Fareeda tace BFF na tafie sai nadawo ta 'daga mata kai . Yaa Abdoul-jalil yana shigowa dakin jalilah da dago idunta suna ha'da ido tayi saurin kauda kanta. Ya zauna suka gaisa da kaka tace daman matar ka ce ba lafiya idonta ke ciwo shiyasa na kira ka kaxo ka duba ta yace tau kaka tace ina zuwa zan shiga ciki Ya tashi ya nufie inda jalilah take yana 'isa taji gabanta yana faduwa ta kasa ha'da ido dashi tace ina kwana yaya baice mata kmai ba yayi shiru Yace kaka tace bakida lafiya idon 'ki yake ciwo tayi shiru yace 'dago idon 'ki ta kasa 'dagowa yace saka idonki cikin nawa ta'ki yie yace bakida nake magana ya fada a cikin tsawa Jalilah tana dago idonta ta sau'kisu a cikin nasa taji gabanta yana faduwa ta rufe idonta ya matsa kusa da ita har sunajin numfashin juna yace ta bu'da idonta tana bu'dewa ta ganshi gabanta ta saukar da idonta a kasa yace idon 'ki ba ciwo suke yiba da Alama dai kuka ne 'kinkai shine ya janyo maki har idon'ki sukayi jaa sosai Meke damunki tayi shiru Yace oh nasan abunda zai saka 'ki kuka sabida ance ma'ki za'ki Aure ni da farko nayi bakin cike da aka ha'da wannan Auren ammn daga baya sai nayi farin ciki sabida zan Aure wanda nafi tsana a duniya zan Aure wadda nake tsanin tsana kinga kenan zan Aure wadda bana son kinsan zama da ma'kiyie akwai dadi tun yanzun 'kifara shirin zama da wanda baya sonki daga karshe sai nace ma'ki kuka ynzn 'kika fara shi yana magana sai ga kaka ta fito tace Abdoul-jalil meke damunta Yace kaka ba abinda yake damunta tayi kuka dai ne da alama akwai abunda yake damunta shiyasata kuka har idon sukai jaa 'ki bincike ta idan akwai abinda yake damunata Kaka tace tau shikenan sannan ya kama hanya ya wuce parlorn su . **** Zaune suke suna breakfast Alhaji Ibrahim yace gobe idan Allah ya kaimu dani da Bashar da Yusuf zamu je garin zamfara gidan su jalilah domin nemawa Abdoul-jalil Auren jalilah sabida inason ayi bukin nan da wata 'daya . Alhaji umar yace yaya hakan shiya dace Allah ya kaimuna rai suka amsa da Amin Hajiya Hauwa tace inada magana yaga ni dai a ganina bai kamata ayiwa yaran ga Auren dole ba kamar yanda sauran 'yan 'uwan su , suka zaba wadanda suke so , suma ya kamata abarsu su Auri wadan da suke so . Alhaji bashar zaiyi magana Alhaji Ibrahim yace dakata dani take magana ni zanbata amsa bakai ba Yace Hajiya Hauwa akwai dalilin da yasa nai wannan ha'din kuma nayi imani har ga Allah wata rana sai kinyi Alfahari sai kinji dadin da kamal ya Auri rasheeda abunda nake bukata shine muyi masu fatan Allah ya basu zaman lafiya Mumy Hauwa ta bata rai tayi shiru ba tace kmai ba Yace ko dai bakison jinin 'ki ya ha'du dana Hajiya kahdeeja tayi saurin zaro ido👀 tace yaya ba haka nake nufiba zanyi farin ciki da haka Allah ya nunamana lokacin gaba dayansu suka amsa da Amin . A bangaren su yaa Ahmad zaune suke saman dining table din su ko wanne a cikin su ya zauna ya tareda masoyiyarsa . Zaid yace ya kamata a kira fareeda da jalilah da rasheeda suma suxo a nan sabida yau ko wacce ita zatayi serving din masoyinta Ahmad yace eh hakan yayi dai dai ya kira fareeda yace tazo a parlor ynzn yana Neman ta tace kak ina zuwa zanje parlor ana nemana tace wa ke neman'ki tayi murmushi ta fita. Jalilah zata fara cin abincin kaka tace kinga na manta naba fareeda takaiwa Ahmad 'dayan wayanshi don haka tashi 'kikai masa tace kakus A'ah abari idan ta dawo muka gama yin breakfast sai takai masa Kaka tace ke nake son 'ki kaimasa tace kakus an gama sa'ki ranki kaka tai dariya yoh ai daman raina a sa'ki yake Jalilah ta amsa wayan ta nufie parlorn su. Tana ' isa ta shiga ciki tana tafiya kamar wanda tai sata ta gaishe dasu Xarah tace ynzn pah kinzama matar yayan mu don haka Anty jalilah ne sunan 'ki daga yau habeebah tace kwarai kuwa Jalilah tayi murmushi tace banson zolaya fah gaba dayansu suka kwashe da dariya Zaid yace yau kowa ita zatayi serving din masoyinta don haka ynzn sai ku fara ko wacce a cikin su da far'anta take zubawa masoyin nata abinci jalilah tayi tsaye ta kasa matsawa inda yaa Abdoul-jalil yake zaune . Zaid daya lura da hakan yace matar yayanmu kinyi tsaye ya kamata 'kima 'kije kiyi serving din yayanmu tayi murmushi karfin halin Ta 'is a inda yaa Abdoul-jalil yake zaune jikinta har rawa yake yi ta diba abincin ta zuba masa a plate ta dauko lemon wajen ta zuba a cup lemon ya zuba a jikin yaa Abdoul-jalil har ya zuba a kasa ta zaro👀 ta fara jaa da baya tsantsin tile's ya jaata ta fad'a saman jikin Abdoul-jalil idon su , suka had'u dana juna kamshin turaren su ya game suka 'qurawa juna ido Anty rasheeda na shigowa parlorn ta gansu a haka batasan sanda taji hawaye 😭na zubo mataba ta juya da karfi zata fita cikin parlorn sai ga kamal ta fad'a saman jikin sa ya kalleta ta kallai tayi saurin janye jikin ta tabar wajen. A bangaren su jalilah kuwa sai da xarahh ta ta'ba su sannan suka sa'ki junan su da gudo jalilah ta fita tabar parlorn..... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣5⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) UMMUN MEENAL TNX WIT UR LOVE AND CARE ANA MUGUN TARE🤝 HAPSERT BINT HASSAN AMIN ND MAMAN HUMEY DA HAFEEZ NGD DA SOYAYYAN KU NIMA INA SON KU SOSAI ALLAH YA BARMU TARE ANA TARE🤝 WASHE GARI Zaune suke a parlorn mumy Hauwa rasheeda tace mumy munji'ki shiru har ynzn Mumy Hauwa tace nayiwa mahaifinki magana jia bai goyi bayana ba sannan kuma nayiwa yaya Ibrahim magana shima haka ina ganin rasheeda abunda yafi ki hakura da Abdoul-jalil shine mafita ni kaina banaso ki Auri kamal sabida jinin hajiya kahdeeja ne ammn ba yanda zanyi kiyi hakuri haka Allah ya kaddara banga abun damuwa ba tunda dukkanin mu nan munsan Abdoul-jalil baya son jalilah ki kwantar da hankalin ki Rasheeda ta fashi da kuka mumy ina sonshi sosai ki taimakamin tace rasheeda ba abunda zan' iyayi ynzn hakuri shine mafita jalilah bazata tabajin dadin zama da Abdoul-jalil ba tunda ya tsanita idan har sunyi Aure zamu bi duk wata hanya data dace wadda zamu raba Auren su Sadeeya tace mumy nifa nafara jin tsoro inaga abunda ya kamata muyi shine Anty rasheeda ta hakura da yaa Abdoul-jalil Allah yayi bazata Aure sa Mumy Hauwa tayi murmushi ku daina jin tsoro nasan abunda zanyi gaba dayansu sukai murmushi ya kamata kuje kuyi breakfast . Zaune yake tareda mumy kahdeeja yace mumy wannan hadin da daddy yayi akwai matsala yarinyar nan bata sona kinsan kuma yanda halinda take bata girmama mutane hankalina ya tashi sosai mumy 'ki taimakamin a fasa wannan Auren. Mumy kahdeeja tace kamal inaso ka zama mai biyayya ga mahaifanka idan kukai Aure da rasheeda inaso ka zamto me hakuri da duk abunda zata maka ka kasance me nuna tausayi a kanta insha Allahu watarana zakuyi Alfahari da junan ku haka mumy tayita bashi shawara daga bisani yayi godiya ya wuce a parlorn su domin yayi breakfast. Jalilah na kwance a dakinta fareeda tace BFF tashi muje muyi breakfast tace banajin yunwa je'ki kawai tace A'ah kinajin yunwa pah taso muje tace zanci abincin ba yanzun ba idan na tashi zanfito Fareeda tayi murmushi tace ko dai bakison ki hada ido da mijin ki ne ta fada tana dariya jalilah tadau pillow ta jefa mata eh banso na hada ido dashi ina ruwanki mijin ki ko nawa tace ahh kenan kinfara sonshi tunda jiya kinji chemistry ya ratsaki Jalilah ta zaro ido👀BFF bakida kunya ni 'kike fadawa haka bakijin kunya ta ko tace ah yoh mene na kunya tunda dai ba dutse 'kike ba ko wani mutum yana son abun nan komai kudin sa komai ilimin sa komai sarautar sa don haka 'ki daina wani nunamin bakiso , jiya ai ina lure daku dukkan ku sai lumshe ido ku keyi kuna shakar kamshin juna jalilah tace ohh ni kaina BFF tun kafin kiyi Aure kinfara lalacewa ko tayi dariya tace ba zancen lalacewa sai fadan gaskiya jalilah tace ni dai banso abun tace haka 'kika ce ko ta daga kanta tace shikenan ammn inaso ki sani wata rana da kan'ki zaki nema yaa Abdoul-jalil ya maki idan kunyi Aure ta fada tana mata gwalo jalilah tace Allah ya tsaran ta jefa mata pillow fareeda ta fita dakin tana dariya .ita kuma jalilah ta kuma ta kwanta abunta kaka ta shigo dakin tace tun dazun nake ta jiran 'kixo muci abinci shiru har ynzn ba'ki fito ba tace kaka banajin yunwa ynzn bacci bai isheni bah zuwa anjima kadan zan fito kaka tace tau shikenan sai kinfito jalilah kuwa a ranta tace bazan koma yarda na ha'da ido da yaa Abdoul-jalil ba da wadannan idon nasa gwala gwala . A bangaren su daddies da mummies breakfast sukeyi Alhaji bashar yace yaya Allah yasa mahaifin jalilah ya yarda da wannan hadin karfa yace bazai yarda bh Alhaji Ibrahim yace insha Allah zai yarda baban jalilah mutum ne me mutunci duk kanku kunsan Alfarmar da ya muna a baya baida Matsala ko kadan so ka daina damun kanka insha Allah komai zai tafi dai dai Mumy Adama tace hakan muke fata Abdoul-jalil da jalilah , kamal da rasheeda wata rana zasuyi Alfahari da wannan hadin da mukai masu yznn dukkan su bazasuyi murna da wannan hadin ba ammn lokaci na zuwa da zasuyi farin ciki ko kuwa Hajiya Hauwa mumy Hauwa tayi murmushi tace sosai ma kuwa nima haka na fadawa rasheeda din Alhaji Ibrahim yaji dadin magaanr da mumy Hauwa ta fada yace hajiya Hauwa naji dadi da 'kikama rasheeda nasiha kice gaba dayi mata nasiha tace insha Allah zance gaba a ranta tace rasheeda bata samu Abdoul-jalil ba don haka jalilah bazata taba samun farin ciki ba idan ta Auri Abdoul-jalil domin duk hanyar dazanbi sai nabita na raba Auren su tayi murmushin mugunta. A bangaren 'ya'yan gidan breakfast suke yi soyayyan su kawai suke sha kamal da rasheeda ba wanda ya kula wani a cikin su , sai ya tuna da nasihar da mumyn sa taimasa yace mah wife 2be ya dai naga kinyi shiru tayi banza dashi tace gaba dayin breakfast dinta yace idan kinka bata rai sai naga kinmun kyau sosai tace Allah ko yace kwarai kuwa tace pls banason yawan magana kamin shiru yayi murmushi yace an gama madam. Haka suka ce gaba dayin breakfast dinsu bayan sun kammala suka nufie wajen daddies dinsu sukai masu fatan Allah ya tsare hanya ya kaisu lafiya ya dawo dasu lafiya gaba dayansu suka amsa . Sannan suka wuce gaba dayansu part din kaka don suyi mata sallama suna 'isa dakin kaka tace har kun shirya Alhaji Ibrahim yace eh inna ai da yake yau zamu dawo tace Allah ya tsare hanya Amin Kaka dasu mummies da sauran yaran gida suka raka su har mota driver ya jaa su Alhaji Ibrahim suka wuce . Haka a wajen su Abdoul-jalil da sauran 'ya'yan gidan ko wanne ya wuce wajen aikin su. Jalilah duk tana jin abunda suke fa'da daman ba bacci take yi , ta tashi ta fito a parlorn ta zauna kaka nadawo wa ta ganta tana kallo tace emm waton daman ba bacci 'kike yiba tace bacci nakeyi ynzn na tashi pah Kaka tayi dariya tace yaro yaro ne , na tabbata ba bacci 'kikai ba Jalilah tayi murmushi tace kakus ya akai 'kika gane hakan ne Kaka tace sabida nasan ba'ki saba baccin safe ba tayi murmushi a ranta tace ni kadai nasan dalilin yin haka tace kaka zanje gidan Anty saudah kwana biyu na daina zuwa wajen ta Kaka tace abincin pha xanci a chan tace ina gaida ita dasu Affan iman zasuji ta kama hanya zuwa wajen Anty saudah. Yaa Abdoul-jalil na 'isa asibiti suka ha'di da doc. Hureeyah suka gaisa kamar yanda suka sabayi tace ya jikin jalilah Yace ta samu sauki Doc. Hureeyarh tace emm daman akwai maganar da nakeso muyi da kai idan bazaka damu bh Yace nasan maganar da zakiyi karki damu kmai ya wuce ya zama normal matsala ne aka samu kuma ya wuce tayi murmushi tace tau shikenan Allah ya tsare gaba yace Amin ya shiga office dinshi ita kuma ta wuce wajen diba maras lafiya tana dibasu . Nurse zeey tace balkisu yau nadau aniyar fadawa oga ina son shi sai da kmai zai faru ya faru Nurse zeey tace Allah ya bada sa'a ya bada nasara inada aiki ta tashi ta wuce a ranta tace gwara haka. Nurse zeey ta shiga office din Abdoul-jalil ta gaidashi suna ha'da ido taji gaban ta yana rawa sai taji tsoron fadamasa Yace lfy dai ko tace em lafiya sako a kaban na baka na manta da salon bara na dauko yace tau Ta fita cikin office din ah wai meke damuna ne duk lokacin da na tashi fadamasa abunda ke cikin zuciyata sai naga yamin kwarjini tayi shiru da dan wani lokaci sannan tayi murmushi ta shiga office dinsu na nurse's ta dau takarda da biro ta fara rubutu bayan ta gama rubutawa taje bakin kofar office dinshi ta tura takardar sannan ta kma ta zauna Abdoul-jalil na ganin takardar ya tashi ya dauko Jalilah na 'isa gidan Anty sauda ta shiga cikin parlorn ta iske ta zaune tana shan fruits tace ant saudah kin cika shan fruits duk lokacin da naxo gidan ga sai naga kina shan fruits. Anty saudah tayi murmushi bazaki gane amfanin suba sai nan gaba kadan idan kinyi Aure sannan zaki San amfanin su ammn tunda ma kin kusa yin Auren zanmaki bayani kinga fruits yana karawa macce ni'ima sosai ga jikin ta anason ki dinga shan kayan mata sabida suma Suna karawa macce ni'ima ammn fruits yana aiki sosai ga jikin macce shiyasa akeson macce idan ta gama al'adah ta samu fruits ta sha , ynzn dai idan lokaci yayi zan daura'ki akan tsaren ga wannan kisha tace Anty yunwa nake ji kmai bance ba pha tace sha fruits din suma ai abincin ne jalilah tayi murmushi tace Allah yabar min'ki sis Ant sauda tace idan kuma kin fison cin abinci ga breakfast chan a dining sai kice tace fruits din xansha yau fira zamu sha gidan ga zan kwana yau ant saudah tace Allah yasa da gaske kkeyi Tayi murmushi Allah antyna da gaske nake. Bangaren su Alhaji Ibrahim sun 'is a garin gusau lafiya suka sauka a gidan su jalilah Zaune suke a parlorn Alhaji Muhammad suka gaisa cikin farin ciki yaa Mahmud da yaa Abdul suka shigo parlorn suka gaida su Hajiya Aisha ta shigo dakin itada rukyy suka kawomasu abincin da drinks kala kala suka jera a dining table sannan suka wuce. Alhaji Muhammad yace bismillan ku , suka 'is a wajen dining suka fara cin abincin tare Bayan sun kammala Alhaji Ibrahim yace Alhaji Muhammad mungode sosai yanda ka kar'bimu hannu biyu biyu Alhaji Muhammad yace ba kmai ai duk mun zama 'yar'uwa Allah dai ya kara dankon zumunci suka amsa da Amin . Alhaji Ibrahim yace wata alfarma muke nema a wajen ka nan ya kwashe dalilin yasa suka xo wajen sa ya fadamasa Alhaji Muhammad yayi murmushi yace wannan ai ba matsala abun farin ciki ne naba Abdoul-jalil jalilah Allah ya basu zaman lafiya ammn shin yaran suna son junan su kuwa Alhaji bashar yace A'ah wannan hadin inna da hajiya kahdeeja sune suka nema ayishi kuma yaran gaba dayan su , sun amince Alhaji Muhammad yace Alhmdllh tunda har yaran sun amince sai dai muyi masu fatan Alkhaeri Alhaji Muhammad yace ina zuwa ya fita ya kira 'iyalan sa , suka shigo tare nan ya shaida masu dalilin zuwan su Alhaji Ibrahim Mumy tayi murmushi tace Alhmdllh wannan abun farin ciki ne da kuma kara dankun zumunta . Alhaji Bashar yace ga sadakin jalilah domin dashi muka xo yace ga dubu 'dari biyar Alhaji Muhammad yace sunyi yawa Albarkar Auren muke so ba yawan sadaki ba kamar yanda Annabi S.A.W yake cewa mafificen Aure shine wanda aka biya mafi karancin sadaki kunga kenan sada'ki ba kmai bane don haka dubu talatin zan amsa Alhaji bashar yace A'ah abarsu dubu hamsin dai haka ya amsa kudin sadakin Alhaji Yusuf yace muna so ayi bukin nan da sati biyu sabida idan anyi na jalilah aka kaita Kaduna da sati daya za'ayi na sauran 'yan 'uwan insha Allah ran narba za'a dawo da ita gida Alhaji Muhammad wannan ba matsala tunda da Abdoul- jalil din da jalilah ko wanne a cikin su yanada Asali me kyau da tarbiya Allah ya kaimu ya basu zaman lafiya suka amsa Amin daga bisani sukayi sallama suka kama hanyar dawowa a garin Kaduna. Hajiya Aisha tace Allah sarki jalilah an zama Amarya Yaa Mahmud yace ai kuwa zata sha kuka mumy kinsan cewa take yi bataso tayi Aure wani gari tafison tayi Aure a gusau Anty rukyy tace sai gashi kuma Allah yasa a kd zatayi Auren Allah dai ya nunamuna nan suka fara shiryen shiryen programs dinda zasuyi. A bangaren Abdoul-jalil zai duba takardar sai ga munnir ya shigo a office dinsa yace ka kyauta ka manta dani ynzn ka daina zuwa gidan mu saudah tace yau na tabbata munxo tareda kai Yayi murmushi yace daman na tashi gida zanje nima daman yau nace zanje musha fira Munnir yace emm sai da naxo wajen ka zakace haka yace Allah da gaske nake yi Abdoul-jalil ya aje takardar saman table suka fito tare ya rufe office dinsa tafiya suke yi sai fira sukeyi Abdoul-jalil da munnir sai murmushi suke yi Nurse yanda taga Abdoul-jalil yana murmushi tace ohh tunda nake a asibitin nan ban'taba ganin murmushin boss ba sai yau da Alama ya karanta letter dita shima yana sona kenan shiyasa yake wannan irin murmushi ta saki Murmushi wooh tabas akwai kara'i gobe ta saki idonta tana ta kallon sa Abdoul-jalil na ganin sun fito daga haraban office din sa ya batarai ya sha toka kamar bai taba dariya ko murmushi a duniya bah su kansu ma'aikatan cewa suke yi boss baya murmushi baya dariya haka suka fita a asibitin Nurse zeey tace ohh oga na akwai jan aji haka nake son namiji wanda baya dariya ko murmushi yau letter da naimasa ta saka shi murmushi sosai ta dauki wayan ta daman ta dade da samun number dinsa wajen doc. Musa . Sannan ta turawa Abdoul-jalil salon soyayya me zafi. Abdoul-jalil da munnir suna 'isa gida kai tsaye part din munnir suka wuce suna shiga Anty saudah na gama jera abincin a dining tace ah yaa Abdoul-jalil wlh nayi fushi ka daina zuwa gidan mu Yace tuba nake yi sis asibiti ce ta boyeni ynzn dai yunwa nake ji tace ga abinci chan ynzn na gama shi suka wuce dining suka zauna Anty saudah tace ina zuwa ta shiga bedroom dinta tace jalilah ki fito muci abinci idan kun gama firan dasu Affan da iman din tace Anty muje firan mu bazata karei ba ai Suka fito tare anty saudah na gaba jalilah dash Affan suna bayan ta kai tsaye dining area suka wuce jalilah na ganin ya Abdoul-jalil ta saukar da idonta kasa tace yaa ina wunin ku Yaa munnir yace nayi fushi dake kwana biyu kin daina zuwa gidan mu Tace yaya tuba nakeyi yau nan gidan ma zan kwana Affan da iman suka ce yeeyy Anty Anjima da daddre zamu je shan ice cream Iman tace uncle zaka kaimu ko muje harda Anty jalilah yaa Abdoul-jalil yace eh zan kaiku Jalilah taji bataji dadin yanda suka ce suje tareda yaa Abdoul-jalil tace iman kinga yaa Abdoul-jalil daga asibiti ya dawo yana bukatar hutawa ya gaji kubari muje tareda yaa Ahmad ko kuma driver ya kaimu Iman tace Anty ni da uncle nakeso muje jalilah tace tau Allah ya kaimu anjima Anty saudah tayi serving dinsu Suka fara cin abincin Yaa Abdoul-jalil ya dago idonsa ya kalla jalilah yaga batacin abincin sai juya spoon take yi Ya kauda kansa Jalilah ta dago kanta tana kallon yaa Abdoul-jalil ya balla mata harara....... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣6⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Jalilah yanda taga yaa Abdoul-jalil yana hararan ta a ranta tace bazan 'iya jure wannan hararan bah ta tashi tace Anty saudah banjin yunwa fruits nakeson sha Anty saudah tace dauko fruits din nima zansha Affan yace anty nima zansha Jalilah bataso hakan ba , haka ta dauko fruits din ta kawo sai ta kasa shan fruits din yanda taga yaa Abdoul-jalil kaman yana kallon ta Iman tace Anty kisha tace zan sha , sannan ta dau kankana tafara sha kadan kadan . ***** DA DADDARE Zaune suke a parlorn kaka Alhaji Ibrahim ya fadama kaka yanda sukai da baban jalilah Tace Alhmdllh abu yayi kyau sosai Allah ya nunamuna lokaci Alhaji bashar yace gobe ma jalilan gida zata koma sabida su fara shirye shirye Kaka tace eh hakan shiya kamata ayi Allah ya basu zaman lafiya. A bangaren jalilah kuwa tana gama sallar isha'i tayi kwance saman gado tana cikin haka Affan ya shigo dakin yace Anty mun shirya ke kawai muke jira tace nima na shirya muje suka fito a tare Anty saudah tace sai kundawo Allah ya tsare ayomana tsaraba Iman da yaa Abdoul-jalil suna waje ku kawai suke jirah Affan yace bye mumy sai mundawo haka suka fita waje inda yaa Abdoul-jalil yake jiran su. Iman ita ce gaba jalilah da Affan sune a baya Affan sai surutu yake zubawa jalilah em kawai take cewa yace Anty em kawai kke cewa baki magana tayi murmursi tace zanyi mgna ammn sai mun kma gida yace Anty wai Aure zakiyi haka naji ummy tace tayi dariya tace eh yace Anty idan kinyi Aure gidan 'ki zan zauna tace nima inaso ka zauna Iman tace ni kuma gidan uncle zan zauna ko uncle Abdoul-jalil yace kwarai kuwa 'diya ta haka suka yita fira har suka 'isa sahad store a tare suka shiga Affan ya rike hannun jalilah Iman ta rike hannun Abdoul-jalil a tare suka shiga Affan yace anty mu fara zuwa mu dauko Pringles suka wuce suka dauko Pringles da kayan chocolate sananan suka kma wajen daukan ice cream Affan yace Anty fasaman zan sha tun anan tace A'ah kabari har muje gida yace ni dai nan nakeson nafara sha ta fasa masa wajen ta mika masa hannun ta ya kwucce ice cream din ya batawa wani mutum dake kusa garesu kayah gaba dayan suka lalace ta zaro 👀 bakinta yana rawa dan Allah bawan.. Allah kayi .. Hakuri wlh bada gangan naimaka haka ba tasa handkerchief dinda ta fara gogemasa rigar sa suna cikin haka sai ga Abdoul-jalil da iman sun dawo wajen batama kula dasubh tace gaba da goge ice cream gogewan da takeyi rigan ta kara lalacewa tace ohh ya zanyi naga rigan ma takara lalacewa duk ta ru'de mutumin ya rika hannun ta yana murmushi yace kada kidamu baiwai Allah ba laifin kiba ne kinji tace ngd ammn dan Allah nayi hakuri yace na hakura ammn ya sunan 'ki zatai magana yaa Abdoul-jalil yace ku wuce mu tafie ya fada cikin tsawa jikinta na rawa ta jaa Affan suka wuce suka biya kudin Abdoul-jalil sai tsuki yake yi zata shiga mota mutumin nan ya biyota da gudu yace dan Allah baiwar Allah ya sunan 'ki Affan yace sunan ta Anty jalilah yace wow nyc name yace ni kuma suna na faruk ita dai batace kmai ba yace idan bazaki damuba dan Allah bani number dinki tace banda waya yace A'ah nasan kinada waya dan Allah kibani tayi shiru batace kmai ba yayi murmushi yace ni zan baki wayata ga sim ke saka ciki zan kira 'ki yaa Abdoul-jalil yace ke nake jirafa shiga mota mu wuce nace ya fada cikin tsawa jalilah tace faruk kayi hakuri inada miji ngd sosai ta shiga mota yaa Abdoul-jalil ya jaa mota ransa a bace gudo ya keyi sosai Affan yace Anty bakida miji pah tayi murmushin karfin hali tace em hakane haka suka 'isa gida yayi parking Affan da iman suka fara daukan kayan suka shiga ciki jalilah ta dauko sauran zata wuce ciki yace ke zonan ta dawo ta sunkuyar da kanta zaiyi magana kenan wayan shi tayi ringing yaga new number har zai tsinke kiran sai ya dauka yaji ance Hello swry naimaka text ba reply yayi shiru na dan wani lokaci sannan yace ohh baby kiyi hakuri tace ba kmai Ashie dai kana sona yace sosai ma kuwa banida wacce nake so kamar 'ki , ki kulamin da kanki bye Jalilah taji zuciyan ta yana zafie tayi saurin daga fuskanta suka ha'da ido dashi Yace lafiya kke kallona ohh na tuna ke zan Aura ko , sabida kinji ina magana da wata shine kke kallona ko dai kishi kkeyi tayi shiru yace yarinya kina kishin wanda baya sonki ai kuwa kinada aiki a gabanki kinsan cewa nida ke auren had'i ne ko tayi shiru , dazun harda cema wannan mutumin kinada miji ina mijin na'ki yake , ki dauka cewa koda munyi Aure bakida miji domin bazan taba zama mijin ki ba ya wuce ya barta a nan ta fad'i kasa tana kuka😭 nasan ya tsanan baya sona baya kaunata hakika zan Aure mutumin da nasan zanyi rayuwa dashi a cikin kunce , ta tashi ta shiga ciki ta aje sauran kayan ta shige dakinta Anty saudah tace yaa Abdoul-jalil naga kamar ran jalilah a bace yake meke damunta Yace ba abunda yake damunta nan suka ta'ba fira yai sallama da ita ya wuce a part dinsa. Jalilah kuwa tana shiga daki ta fada saman gadu ta fara kuka ta tuno yanda yaa Abdoul-jalil yake magana da wannan budurwa ta kara fashewa da kuka tace meke damuna sabida naji yana magana da wata macce zan dinga jin zafie Anty saudah tace son shi kkeyi shiyasa Jalilah tayi saurin juyowa tace Anty yaushe kke shigo dakin nan tace ynzn , tace ni Anty ba son shi nake ba kawai ina tunanin yanda zamuyi rayuwar Aure da yaa Abdoul-jalil bayan baya sona ya tsanan yanada wadda yake so Anty saudah tayi murmushi tace ni kuma a yanda nake gani kunason junan ku Jalilah tace A'ah ni banso nai shima kuma baya sona Anty saudah tace kina son shi idan baki son shi me yasa zaki dinga jin haushi don yayi waya da wata macce kinga kenan kina son shi domin kuwa idan kanason mutum dole ne kayi kishin shi , sannan idan kaji yana magana da wata macce dole ranka zai bace ki yarda da maganata jalilah kina son yaa Abdoul-jalil shima kuma yana sonki Jalilah tace Anty bazan yarda ba yanda baya sona nima bana son shi Anty saudah taga jalilah bazata yarda bh tace tau shikenan ammn inaso kisan cewa wata rana zaku so junan ku sosai sonda bazaku so ku rabu bah shawaran da zanbaki itace idan kun kayi Aure ki kasance macce ta kwarai me biyayyah ,duk abunda yace kiyi, kiyi masa abunda baya so karkiyi ki gujewa baccin ransa idan har 'kika rike wannan abubuwa ina tabbatar maki cewa zaki zauna lafiya a gidan mijin ki , kuma zai soki sosai duk dai nasan yana sonki ko a yanzun , ki kwanta kiyi bacci akwai shawarware dazan baki idan kinyi Aure saida safe mrs Abdoul-jalil ta fada tana dariya . A bangaren 'ya'yan gidan zaune suke a parlorn su , sai fira sukeyi a kan yanda zasu gudanar da bukin jalilah. Fareeda tace ni tun a gobe zanbe jalilah muje a gusau tareda ni za'ayi duk wani shirye shirye xarah da habeebah ma sukace ai duk tare zamu je Yaa Ahmad da sauran 'yan 'uwan sukace mu dai sabida aiki ran Narba zamu xo , haka sukayita tsare tsaren su. **** WASHE GARI zaune suke suna breakfast Alhaji umar yace da karfe nawa jalilahn zasu wuce ne Mumy Adama tace 10 xarah habeebah , da fareeda sunce tare da ita zasuje a gusau ayi duk wani shirye shirye dasu Mumy maimuna tace sune manyan kawayen Amarya Allah dai ya nunamuna . A bangaren jalilah suna cikin breakfast mumy Adama ta kira Anty saudah a waya suka gaisa tace idan kungama breakfast dake da jalilah kuxo a part din inna tace mumy Allah yasa ba laifi mukai ba Mumy tayi dariya tace ba abinda kunkai. Bayan sun gama suka nufi part din kaka suna 'isa suka gaida su , suka samu waje suka zauna Alhaji Ibrahim yace Abinda yasa muka taraku a nan shine jalilah zata koma gusau a yau sabida ansa ranar bikinta nanda sati biyu inda ana gama na jalilah da sati 'daya za'ayi na sauran 'ya 'uwan don haka ynzn kije ki shirya sai ku wuce tareda Ahmad dasu xarah Jalilah tana 'dago idnta suka had a ido da yaa Abdoul-jalil ya harareta ta sunkuyar da kanta tana hawaye ta tuna da maganganun da yayi mata jiya tace gaba da dayin hawaye Alhaji umar ya lura da jalilah hawaye take yi yace jalilah me kke yiwa kuka ko dai bakison Auren ne tayi shiru Mumy Hauwa tace da Alama batason Auren nan shiyasa take hawaye kawai a fasa Auren Alhaji Ibrahim yace jalilah idan bakison wannan hadin da mukayi ki fadi abunda ke ran'ki ba laifi bane kuma bazamuji haushin 'kiba muna sauraranki Jalilah tayi shiru ta tuna da maganganun da yaa Abdoul-jalil ya fadamata a ranta tace hakika banason wannan Auren domin wanda zan aurah baya sona ko kadan ammn zanyi biyayyah na Aure sa kodan na saka ku farin ciki tana cikin tunani taji Alhaji umar yace jalilah duk hukunce da kika yanke zamu yarda dashi zamu amsai hannu biyu Tace daddy na Amince ku mahaifana ni bazaku taba zabamin abunda zai cutar dani bah Yace munji kuma munyi farin ciki yanda 'kika yanda da zaben mu ammn meya saka 'ki kuka tayi shiru yace kinga kukan 'ki yana nuna bakison Aure Tace Daddy kukan da nakeyi zan rabu da kaka shi na keyiwa kuka. Gaba daya dakin sukai murmushi Kaka tace jalilahna kenan ai muna tare sati biyu zakiyi a gusau kindawo Kaduna da zama gaba dayah tunda nan zakiyi Aure share hawayen ki Jalilah ta share hawayen ta tana murmushi Mumy Adama tace ynzn sai ki shirya ku tafi tace mumy a shirye nake . Gaba dayan su, suka tashi suka nufi a parking space Yaa Ahmad jalilah , xarah dasu fareeda suka shiga mota mahaifansu suka dinga masu Addu'a Allah ya tsare hanya sannan suka koma a cikin gida Zaid yama xarah murmushi ya hura mata kiss haka wajen mustpaha yama habeebah Yaa Abdoul-jalil ya matsa inda jalilah take yace Amaryata uwar 'ya'yana Allah ya tsare hanya ki kulamin da kanki zanyi missing dinki sosai Jalilah ta saki ido👀 tana kallon sa tana mamaki yanda ya mata magana me dadi ya sakar mata murmur batsan lokacin da itama ta sakarmasa murmushi ba yace Ahmad kayi tafiya a hankali matata tana cikin mortar nan , fareeda ki kulamin da ita sosai fareeda a ranta tace yaa Abdoul-jalil ya fara son jalilah ne idan kuwa hakane zanyi farin ciki, yace xarah kar abari wani Abu ya batamata rai, habeebah ki sakamin ita nishadi har kukai a gusau Allah ya tsare hanya ya kalla jalilah yace bye bye ita dai kallon shi take tana mamaki haka suka kama hanyar zuwa gusau...... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣7⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Abdoul-jalil kuwa ya kama hanyar zuwa a asibiti yana 'isa ya ma'aikatan office din suna gaisuwar dashi yana amsawa har ya shiga office dinsa Nurse zeey tasha kwalliya tana tafiya cikin yanga ta 'isa 'yanda nurse balkisu da sauran nurses din ke zaune tace tau Allah dai yayi nice zan zama matar Abdoul-jalil ni zai Aura 'yan bakincike sai dai ku mutu domin kuwa ynxn haka soyayyah muke yi daman nafada maku bazaku 'iya jadani bh Daya daga cikin Nurse tace ke har kai matsayin da boss zaiyi soyayyah dake idan mafalki kike yi ki farka domin na tabbata bazai taba soyayyah dake bh mata wadan da suka fiki kyua haduwa aji da duk sunce suna son shi ammn bai kula suba sai ke ni din nan da kuke gani nice nafi dacewa dashi nan fa suka fara maidawa junan su magana Nurse balkisu tace ya isa haka Dan Allah ni dai shawarata a nan shine ku hakura da boss domin bazai taba auren ku , suka ce dallah rufamana baki Nan suka ce gaba da fadawa junan su magana har takai anfara dambe fada ya kacame tsakanin su Nurse balkisu ta fito da gudo ta kira doc .Hureeyarh , suka 'iso wajen nan ta daka masu tsawa ta fara masa fada tace wlh idan baku daina fadan nanba zan kira Abdoul-jalil ynzn nan , sannan suka daina Doc .Hureeyarh tace me ya faru ne kke fada sukai shiru tace tambayar ku nake yi kunmin banza Nurse balkisu tace akan boss suke fada gaba dayan su sonshi suke yi Doc .Hureeyarh ta zaro 👀 son shi kuke yie ai kuwa kunada aiki domin Abdoul-jalil yana da wadda zai Aura kunga kuna batawa kanku lokaci shawarata itace idan kunada wadan da suke son ku, ku basu dama ku Aure su kunsan ance son maso wani koshin wahala, akwai ciwo yau kaga abunda kake so baya sonka, kuyi hakuri dashi domin bazai taba auren kuba shawarace na baku idan na bata maku rai kuyi hakuri kunsan gaskiya 'daci ne da ita. Daya daga cikin Nurse din tace doc.hureeyarh gaskiya kika fadamuna ni dai insha Allah daga yau zan cire son shi a raina daman inada wanda yake sona nice dai bana sona ngd sosai hakika Nurse balkisu gaskiya kika fa'da mngd , sauran nurses dinma suka ce sun hakura kuma daga yau son daina son shi zasuyi kokarin fitar da miji a cikin samarin su Nurse zeey tayi tsuki aikin banza doc.hureeyarh wlh kinada mutunci a ido na ina ganin girmanki yau da wata ta fadamin wannan maganar da sai naimata wulakanci , saina sharara mata mari akan Abdoul-jalil zan 'iya aikata komai domin na mallakai ki kama kanki duk ranar da kika koma fadamin irin wannan maganar zaki ga abinda zanmaki Sai kinyi nadamar sanin me suna zeey a cikin duniya , sai nai maki abinda har'ki mutu bazaki manta dani ba wlh wlh inason Abdoul-jalil kuma sai na Aure sa Doc.hureeyarh tace ashe bakida mutunci ko kadan ashie bakisan darajar mutane ba , ba kmai Allah ya baki hakuri a ganina baki kadai na fadawa maganar ba gaba dayanku na fadawa ammn naga kindau zafie banson tashin hankali da hayaniya da yau nanumaki ke karamar 'yar iskace da yau nanumaki wacece hureeyarah domin kuwa bana daukan rainin hankali idan dai Abdoul-jalil ne bazaki taba samun sa a matsayin miji bah tun kafin kiyi kwantai ki rasa mai kwasan ki , tun wuri ki fitarda mijin Aure Nurse zeey ta daga hannu zata mari doc.hureeyarh Nurse balkisu tayi saurin rike mata hannu tace haba zeey so hauka ne gaskiya ta fadamaku sauran sun yarda sai ke zakiyi rashin mutunci haba zainab Doc.hureeyarh tace da kinbarta ta maran da kinyi nadamar marina da kikai dana nunamki ke karamar 'yar tasha ce kin gani nan banason tashin hankali da fada ammn duk randa koda wasa kika gwada kara mari na tayi murmushi tace sai jikin ki ya gayamki mu zuba mu gani shege ka fasa ta wuce ta barta a nan sauran nurses din ma suka wuce suka barta a nan Nurse zeey tace ni kuwa zan nunamaki wacece zeey zan nunamaku sai na Aure shi , koma sai kinbar aiki a asibitin nan ta nufie office din Abdoul-jalil. A bangaren su jalilah tafiya suke yi sai fira sukeyi abun so cikin jindadi Fareeda taima jalilah text a waya tace BFF nifa yau yaa Abdoul-jalil yaban mamaki ko dai ya fada kogin sonki ne Jalilah taimata replay tace uhmm fareeda kenan ni kaina abun yaban mamaki nasan ba sona yake ba , Allah kadai yasan gaskiya Fareeda tai mata replay tace BFF ni gaskiya inaga sonki yake yi pah yanda ya dinga magana ammn koma mene zamu sani nesa ai tazo kusa Yaa Ahmad tace jalilah da fareeda tun dazun muke magana kunyi shiru mun 'iso pah Fareeda tace wlh bansan munkawo ba , haka suka shiga gidan su jalilah koda suka shiga mumy da yaa Mahmud suka tarbe su mumy tace sannun ku da zuwa ya hanya suka zube a parlor Anty rukky ta kawomasu drinks da ruwan sanyi tace kusha idan kunsha sai kuyi wanka ku rage gajiya suka sha drinks Sanann ko wacce ta shiga tayi wanka Bayan sun gama suka dawo parlor Yaa Abdul ya shigo yace sannan ku da zuwa jalilah ta tashi ta rungumeshi tace yaa nayi fushi da kai sosai ya riqe kunne sa yace tuba nakeyi swt sis aiki yamin yawa shiysa bana samun daman kiran ki ammn zan goge laifina ga wannan ya bata leda tana budawa taga vanilla ice cream cike da tace wooh yaa ngd ynzn ka goge laifin ka , suka fara shan ice cream Mumy tace ohh kunsha hanya kuxo muje dining kuci abinci Xarah tace mumy bamajin yunwa sai dai zuwa anjima Tace tau shikenan , suna cikin fira sai ga daddy ya shigo yayi sallma Jalilah ta tashi da gudo ta rungumeshi daddy nayi kewar ka sosai yace nima haka nayi kewar Autana Yaa Ahmad dasu habeebah suka gaidashi ya amsa cikin farin cikin yace ya hanya anzo lafiya suka ce Alhmdlh daddy nan ya zauna suka yita wasa da dariya Nurse zeey kuwa kai tsaye ta Shiga office din Abdoul-jalil tana shiga yace lafiya kika shigoman a office ba knocking tace kayi hakur Tace magana ce zamuyi me muhimmance yace inajin ki tace ina sonka so kuma na Sure Abdoul-jalil yace what bakida hankali kina hauka ne ko kinsha kwaya Tace ba abinda nasha hauka kuwa idan dai akan sonka ne ynzn nafara wlh ina sonka Ya dakamata tsawa sai da ta firgeci fitarmin daga office ke ku kunya bakiji kice kinason namijin da bashi yace yana sonki ba fita nace Tace zanfita ammn kasani ina sonka soyayyah kuma batada kunya ba'a kunya a lamarin soyayyah na barka lafiya my love sai munyi waya bye ta fita tabar office din Abdoul-jalil yayi tsuki ranshi a bace ya fita yabar asibitin ya wuce gidah **** DA DADDARE Zaune suke a parlorn mahaifansa Alhaji Ibrahim yace rasheeda , sadeeya da Aseya gobe inaso ku shirya kuje gusau yanda 'yan 'uwanku sukayi kuma ayi shirye shiryen daku Rasheeda zatai mgna yace umarni ne nake baku ba shawara ba ku tashi ku tafi Haka sukabar parlorn ransu a bace Aseeya tace ni pha bantaba zuwa gidan su jalilah ko ya gidan yake ko gidan masu kudi ne oho Sadeeya tace idan munje gobe zamu tantance . **** A garin gusau zaune suke a parlor suke mumy ta shigo tace jalilah taso za'afara maki gyaran jiki tace mumy tun yzn mumy tayi dariya tace eh mnh Fareeda tace tashi mana Amarya ta fada tana mata gwalo Jalilah tace mumy kin ganta ko Mumy tace ai gaskiya ta fada kima idan za'amata sai ki rama Haka suka shiga daki inda masu gyaran jikin suke tace mumy da anyi yau shikenan Mumy tace wannan daga sudan aka daukota sunan ta mabaruka wannan daga maiduguri sunan ta shamsiya daga yau zasu fara maki gyaran jiki har sai randa za'a kaiki mabaruka zatai maki kan kamshi duk wani abu daya shafe kamshi itace zatai naki Amina kuma tace kyaun jiki da laushin jiki da sauran gyara gyara na mata itace zatai maki duk da nasan 'yar tawa jikinta yanda laushi sosai Jalilah ta rungumie mumy tace mumy ngd sosai Allah ya barman ki , kina nunamin so da kauna sosai Mumy tayi murmushi tace jalilah 'yata idan banso kiba wazan so suka rungumie juna Suna murmushi daga bisani mumy tace taje ta zauna a fara mata nan aka fara yi mata aikin gyaran jiki.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣9⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Yau ta kasance ake Aribian night din jalilah , sai shirye shirye akeyi fareeda tace da mumy maimuna shin yaa Abdoul-jalil bazai xoba ne Mumy tace cewa yayi aiki ya masa yawa jalilah najinsu ranta ya bace a ranta tace rashin so kenan inda yana sona ko wane aiki ne zaibar sa , tana cikin tunani Sadeeya da xarah suka shigo dakin sadeeya tace jalilah tashi muje wajen gyaran kai , mumy maimuna ba karamin dadi tajiba yanda taga sadeeya ta saki jikinta anata hidaman buki , tana kuma nunawa jalilah kulawa mumy tace sadeeya kin kyauta sosai yanda naga kina nunawa jalilah kulawa Sadeeya tayi murmushi ta kalla jalilah tace ki yafeman abubuwan da naimaki jalilah nagane kuskure na, irin abubuwan da muka maki a kaduna duk kikai hakuri, gashi munxo a gidan ku irin yanda ake kula damu mumy Anty rukky da yannen ki, dake yanda kuka amshemu hannu biyu biyu , hakika jalilah ke mutum ce nayi nadamar abubuwan da naimaki Jalilah ta rungumie ta tace Anty sadeeya ki daina neman yafeta ko Allah munai masa laifi ya , yafemuna ballantana mu 'yan Adam najidadi sosai da Allah yasa tsanar da kikeman kin daina nice ya kamata nayi godiya tunda Antyna ta daina tsanata Sadeeya tace ko a da ban tsanakiba sharrin shaidan ammn ynzn komai ya wuce suka rungumie juna suna murmushi yaa Ahmad da tunda suka fara maganar yayi tsaye yana jinsu ya matsa inda suke yace Alhmdllh yau ba karamin farin ciki naiba yanda sadeeya da jalilah suka shirya Allah dai yasa shiryawan gaske ne kada daga baya a koma inda aka fito Sadeeya tace insha Allah baza'a koma inda aka fito ba nida jalilah munfara shiri kenan har abada Gaba daya dakin sukai murmushi , rasheeda da Aseeya suka fita sukabar dakin Anty rukky tace ya kamata kuxo mu wuce wajen saloon din nan kunsan gaba dayan mu za'a muna ga kwalliya kuma , sadeeya tace bara na kira Aseeya da anty rasheeda taje tace ku taso zamuje gyran kai Daga chan kuma za'ai muna kwalliya Aseeya tace sadeeya ke ashe munafuka ce taya zaki shirya da jalilah wannan ai baki kyauta munaba kinsan dai yanda muka tsaneta haba Tace ohh sabida na shirya da ita shine zaki ceman manufaka lallae Aseeya kin girma wlh zan mari ki , kuma har cikin zuciyata na Shirya da jalilah ku duba irin abubuwan da mukamata ammn tai hakuri irin gorin da wulakancin da muka sha yimata duk tayi hakuri , munxo gidan su ji yanda take karrama mu tana bamu girma wannan ma ya 'isa yasa mugane cewa jalilah tanada kirki don haka na dauki jalilah a matsayin kanwata kuma insha Allah daga yau bazan kara yarda wani abu ya shiga tsakanina da ita na rashin mutunci ba wannan ya rage naku idan kunga dama ku ruketa afuwa ta yafemaku duk abunda kunkai mata ni dai na ruketa kuma ta yafeman inason jalilah a da sharrin shaidan ya jani na tsani baiwar Allah , idan kun tashi kuxo muje Rasheeda tace sadeeya mu kke fadawa wannan maganar zata Marita ta riqe hannun ta , tace karki soma wlh kinsan duk shekarun mu 'daya watan ni kawai kkban don haka bazan yarda da mari ba inafatan kin gane Yaa Ahmad da tunda sadeeya taxo kiran su rasheeda ya biyo bayanta duk yaji maganar dasu kai yayu murmushi hakika Allah ne abun godiya yau na tabbata sadeeya shiryawan da tai da jalilah na gaskiya ne zanfadwa mumy kuwa ya shiga dakin ya nuna kamar ynzn ya shigo ah sadeeya baku shirya ba tace mun shirya , yace ku tashi mutafi Sun fito kenan zasu shiga motoci sai ga yaa sahal, mustpha, da zaid sun iso Xarah tace what a surprise wooh ammn munji dadi da zuwan ku yaushe kuma iso Sahal yace tun jiya da daddre Sadeeya tace ohh shine baku sanar damu ba yace ku yi hakuri surprise ne mukai maku Habeebah tace munji dadin wannan surprise din ammn ina yaa Abdoul-jalil ne naga baixoba Zaid yace ba yanda bamuyi dashi ba akan yazoba ammn yake zuwa wai aiki ya matsa yawa Sadeeya tace gaskiya bai kyauta ba duk aikin da zaiyi yana matsayin ango yau ranar farin ciki ce pah Jalilah ranta a bace a ranta tace yau na kara tabbatar da baya sona ina tausayin kaina taji hawaye zasu zobu mata tayi saurin juyar sa fuskanta Sadeeya tace 'yar kanwa karki damu na tabbata zaixo kinji ta gyada kai kawai tace smile kiyi smiling ba'ason Amarya ta dinga shan toka sahal yace kwrai kuwa jalilah tayi smiling doc , hureeyarh ta dauki ta huto tace kinga yanda kikai kyau kuwa gaba daya suka kwashe da dariya Aseeya da Rasheeda suka mere baki suna hararan su sadeeya ta lura da hakan tai masu wink😜 tana dariya. Haka suka shiga motocin doc. Hureeyarh ta zauna tareda jalilah tana rarrashinta har suka is a a shagon HUREEYARH'S BEAUTY dake G.R.A da isar su shagon 'yan shagon suka dinga maraba dasu a gusau kowa yasan shagon hureeyarh's beauty shagone da suke girmama mutane ga 'iya kwalliya da gyaran kai . Nan aka fara masu gyaran kai , doc. Hureeyarh tace yau naga takwarata me sunana sak hureeyarh's beauty tace ai kuwa sannu nmsk nan suka dinga fira kamar sun san juna Sadeeya tace ya kamata a farama Amarya pha , jalilah ta taso ta buda kanta Gaba dayan su , suka zaro ido👀 daga mai kiran masha Allah, sai mai kiran fatabarakallahu ahsanul haliqin, sai me kiran barakallah , sai masu kiran Alhmdllh , ma'aikatan shagon sai kiran suke kaii kaii masha Allah baiwar Allah ki godewa Allah wannan irin baiwa ta gashi daya baki sai kace balaraba , sadeeya tace woowh 'yar kanwa masha Allah gaskiya akwai gashi , gashi da tsawo baki wulik Aseeya da rasheeda mamaki suke sun kasa cewa haka , aseeya tace anty rasheeda ynzn duk wannan yawan gashin namu jalilah ta fimu gashi tab , fareeda tace ku daina mamaki kune baku taba ganin gashin BFF shiyasa kuke ta , sallalame nida nasan yanda yake ai kunga ko a jikina hureeyarh's beauty tace tace jalilah ammn ke balaraba ce ko tayi murmushi tayi shiru sadeeya tace bafulata/balaraba daddyn ta Fulani mumynta balaraba kinga kuwa dole tayi gashi ga kyau kuma , tace lalle kam nan aka fara saka mata relaxer dark and lovely , suma sauran 'yan shagon suka fara shafa masu hureeyarh's beauty tace woow ammn kuma dukkanin ku , kunda gashi sosai mash Allah tubarkallah sadeeya tace hakane ammn ai 'yar kanwa ta fimu ,daya daga cikin ma'aikatan tace ni da bnada gashi kamar hamatar Dan 'iska inda nayi koda rabin gashin ku ai sai nai murna gaba dayan su, suka kwashe da dariya , doc.hureeyarh tace daga Allah ne kigodemasa kinji sis tace hakane , nanfa aka dinga aikin saka masu relaxer , suna cikin haka sai ga mumy hauwa da mumy ameena da sauran dangin Fulani family sun shigo rasheeda tace mumy yaushe kuka xo tace kuna fitowa daga gida nuna isowa nan aka dinga gaidashi su , shago ya ciki makil mumy Hauwa tana ginin gashin jalilah ta saki👀 a ranta tace shegiyar yarinyar nan uwarta ta biyo da gashi ,mumy Ameena tace jalilah amarya kinyi kyau wannan irin kyau haka barakallah 'yata kinda gashi kinbiyo mamanki , mumy ameena tace hureeyarh's beauty gamu munxo steaming za'aimuna uwayen Ango da Amarya muke , Anty saudah ta shigo tace ni kuma relaxer jalilah tace Anty yaushe kkxo tace tare mukaxo da su mumy nan aka dinga gyaran kai bayan an gama jalilah akaimata parking gashin yayi matukar saudah tace Mrs Aj wannan irin kyau haka ba karya ita dai dariya kawai tayi duk wadan da sukazo da farko an gama masu , suka tashi sukayi alwala suka fara sallar la'asar haka aka yita aiki sannan akaxo ga anty saudah itace karshe tana buda kanta doc.hureeyarh tace masha Allah harkin fi jalilah gashi ammn kuna kama da ita mumy Ameena tace maman su dayah saudah duk ta fiso gashi fareeda tace nanma gashin ai ya rage sabida iman taja rabonta Anty Saudah tace kin ganki ko , nan aka gama mata, sannan sukayi sallar magriba . Hureeyarh's beauty ta fara yiwa jalilah kwalliya bridal mkup , ma'aikatan shagon suka fara yimasu suma ba'agama mkup ba sai zuwa 9 Jalilah tasha kyau ta hadu iya haduwa sai masha Allah suke fadah weeding gown ta saka , tayi matukar yimata kyau ta zauna a jikinta sosai an sakamata veil din weeding gown din a bayanta Anty rukky tace sis kinyi kyau wannan irin kyau haka Anyya kice kuwa tace hureeyarh's beauty hakika kin cancanci yabo kinga yanda tsara kanwata gobe zamu dawo kiyi mata ta waleemarh Hureeyar's beauty tace godiya nake sosai ammn itama kanwar taku me kyau ce ajin farko ce Sadeeya tace ina zuwa ta dauko wayanta tace smile beauty jalilah tayi smiling ta dauki ta huto doc. Hureeyarh ma taimata huto sannan suka dinga daukan selfie mumy Ameena ma ta shiga aka dinga daukan huton da ita sadeeya ta jayo mumy Hauwa dasu Aseeya aka dinga yi dasu Anty saudah ta kira yaa Ahmad tace sun gama nan take sukaxo daukan su , suka wuce gida , suna 'is a gida gida ya cika makil aka shiga da jalilah a cikin gida tayi zaune a parlorn mahaifinta Mumy Ameena ta fara fa'da tace ya haka kuma tun cahan ga kamata mu wuce hall dinsa za'ayi bukin nan Sahal yace mumy mutanen gidan nan , za'a fara kwatsa ana kaiwa daga karshe Amarya zataxo tace tau shikenan Nan aka fara kwatsan 'yan 'uwa da abokan arziki ana kaisu a green cenery hotel , hotel ne wanda ya amsa sunan shi ya hadu 'iya hadu anyi decoration white wit see green , ko wacce macce da Abaya tayi rolling da veil see green har 'uwayen Amarya. Jalilah na zaune a parlorn daddy Anty rukky ta shigo ta rika hanunta suka fito harabar gidan tace zamu wuce kowa yana chan Amarya kawai ake jira Jalilah taji ranta ya bace waton yaa Abdoul-jalil bazai xoba dai kenan tana cikin tunani taji wani kamshin turare yan dukan hancin ta tana dago idonta taga yaa Abdoul-jalil tsaye a gabanta suka hada ido tayi saurin kauda kanta Fareeda tace masha Allah kunyi matukar kyau ku gyara naimaku huto jalilah take gyarawa Anty rukky tace gyaran mnah ta gyaran ammn taki murmushi Sadeeya tace smile ,smiling beauty smile batasan lokacinda tayi murmushi har hakoranta suka fito ba , shima haka a wajen sa tayi smiling aka dinga masu huto Yaa Ahmad na daga baya yace jalilah zata juyawa sai ta kusa faduwa yaa Abdoul-jalil yayi saurin janyota ta fada saman jikin sa turaren su ya hadu suka qurawa juna ido nan fa aka dinga daukan su , hutu jalilah zata janye jikinta Doc hureeyarh tace A'ah karki janye kuyi murmushi a haka za'a daukiko huto yaa Ahmad yace eh style din zaiyi kyau kuwa Haka ta tsaya saman kirjin sa sukayi smiling aka dauke su huto Daga bisani suka shiga mota kai tsaye green scenery hotel suka wuce da isar su , xarah da zaid , habeebah da mustpha, sahal da sadeeya, Ahmad da fareeda, Aseeya da Yusuf , kamal ya tarawa rasheeda hannu ba yanda zatai yanda taga ga mutane dole ta bashi hannu , suka fito waje daman sun tsara raye raye da zasuyi , suka tsaka Ango da Amarya a tsakiya aka tsakamasu wayar Nancy Ajram ta ya habeeby kulli mativ nan suka fara rawar larabawa har suka shigo cikin hall din 'yan 'uwa da abokan Arziki sai video taping suke yi haka suka dinga rawa saida suka kaisau a saman high table royal chair aka azamasu Aka kira abokin ango waton yaa Ahmad abokin sa kuma 'dan 'uwansa ya bada takaitaccen tarihin Ango da harshen larabci sanan aka kira Anty rahma yayar jalilah itama ta bada takaitaccen tarihin Amarya da harshen larabci Akace gaba da gudanar da sha'anin buki yaa Ahmad da fareeda suka fito suna rawa Jalilah ta sunkuyar da kanta taki barie ta hada ido da dashi ya kalleta yayi murmushi itama a ranta dadi takeji tace me yasa nakejin dadin zuwan yaa Abdoul-jalil ne amsar da ta kasa baiwa kanta tana cikin tunani taji muryan macce a gabanta Tana daga kanta taga Nurse zeey , nurse zeey ta kashe mata ido tace kishiyata ya dai Jalilah taji kirjinta yana zafi taji ranta a bace ta bata rai Nurse zeey tace ohh kina son mijin ki sosai yanda naga kinbata rai sabida nace kishiyata ko karki damu kice uwargida nice Amarya ta juya kallonta ga Abdoul-jalil ta mika mesa takarda yake amsa zaiyi magana ta buda takardar rubutun daya gani yasa yayi saurin amsar takardar ansa idan bakayi abunda nace ba wlh zan fara kissing dinka a wajen nan nai romancing dinka sannan nace mun saba yie ynzn haka ina cikin bukata shiyasa bayoka tun saga kaduna har nan ,kaga wasu xasuyarda , musamman wannan jalilar Yace ah babyna me yasa kkexo kinsan pah ki dai nakeso wannan auren hadi ne ba sonta nake yi bh , ki daina damuwa kinji babyna Jalilah batasan lokacinda take hawaye ba Nurse zeey taga jalilah tana hawaye tayi murmushin mugunta a ranta tace ynzn kika fara gani yarinya Tace babyna ina cikin bukatarka a ynzn ya kenan yace karki damu da angama wannan program din zan iske ke a hotel din tace kenan zamu wala yau ba bacci ko kadan yace sosai ma kiman tanadi me kyau babyna tace bara na tashi na koma wajen zamana kada mutane su lura yace tau babyna ta kalla jalilah suka hada ido tayi murmushi mugunta ta kashe mata ido daya😉 Jalilah hawaye takeyi sosai😭 kirjinta yana zafie a ranta tace me yasa zandamu dashi ne bayan shi baya sona tayi saurin share hawayen ta suna cikin haka yaa Ahmad da fareeda da Sadeeya suka xo , suka rika hannun su, suka kaisu a tsakiyar hall aka sakamasu wakar maheer zain jalilah taki bashi hannunta sai da fareeda ta had a hanun su yaa Abdoul-jalil ya rika hanun ra yaji laushi lallen yayi mashi ya dinga kallon ta ,ita kuma sauke kanta a kasa ya matsa hannun da karfe tayi 'yar kara wadda daga shi sai ita suke jiyowa yace kiyi murmushi kona matse dayan hannu tayi murmushi aka dinga daukan su huto nan suka dinga rawa a hankali nurse zeey ta taso ta fara leqin kudi jalilah na ganinta ta bata rai ,haka suka gama rawa 'yan uwa ma sukai tasu akace aka sha sanann aka waste Sun fito zasu shiga mota a koma gida yaa Abdoul-jalil yace emm Ahmad ku tafi kawai akwai inda zanje ynzn Ahmad yace Abdoul-jalil cikin daren nan ina zakje yace abunda zanyi yanada matukar Amfani sai dai nazo yace Allah ya tsare Jalilah najin duk abinda suke fada hawaye takeyi a ranta tace yaa Abdoul-jalil me yasa zake he wajen wancahn 'yar iskar tana dago kanta taga nurse zeey a tsaye a bakin motar yaa Abdoul-jalil tayi saurin kauda kanta yaa Ahmad yajaa mota suka kama hanyar zuwa gida. Abdoul-jalil kuwa yace nurse zeey ta shiga motar tayi smiling wooh kenan ya fara sona ta shiga motar ya jaa motar ya dinga zurara guda da ita taga har sun wuce damba tace babyna ina zamuje ne ya kyaleta baice mata kmai ba❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣9⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Yau ta kasance ake Aribian night din jalilah , sai shirye shirye akeyi fareeda tace da mumy maimuna shin yaa Abdoul-jalil bazai xoba ne Mumy tace cewa yayi aiki ya masa yawa jalilah najinsu ranta ya bace a ranta tace rashin so kenan inda yana sona ko wane aiki ne zaibar sa , tana cikin tunani Sadeeya da xarah suka shigo dakin sadeeya tace jalilah tashi muje wajen gyaran kai , mumy maimuna ba karamin dadi tajiba yanda taga sadeeya ta saki jikinta anata hidaman buki , tana kuma nunawa jalilah kulawa mumy tace sadeeya kin kyauta sosai yanda naga kina nunawa jalilah kulawa Sadeeya tayi murmushi ta kalla jalilah tace ki yafeman abubuwan da naimaki jalilah nagane kuskure na, irin abubuwan da muka maki a kaduna duk kikai hakuri, gashi munxo a gidan ku irin yanda ake kula damu mumy Anty rukky da yannen ki, dake yanda kuka amshemu hannu biyu biyu , hakika jalilah ke mutum ce nayi nadamar abubuwan da naimaki Jalilah ta rungumie ta tace Anty sadeeya ki daina neman yafeta ko Allah munai masa laifi ya , yafemuna ballantana mu 'yan Adam najidadi sosai da Allah yasa tsanar da kikeman kin daina nice ya kamata nayi godiya tunda Antyna ta daina tsanata Sadeeya tace ko a da ban tsanakiba sharrin shaidan ammn ynzn komai ya wuce suka rungumie juna suna murmushi yaa Ahmad da tunda suka fara maganar yayi tsaye yana jinsu ya matsa inda suke yace Alhmdllh yau ba karamin farin ciki naiba yanda sadeeya da jalilah suka shirya Allah dai yasa shiryawan gaske ne kada daga baya a koma inda aka fito Sadeeya tace insha Allah baza'a koma inda aka fito ba nida jalilah munfara shiri kenan har abada Gaba daya dakin sukai murmushi , rasheeda da Aseeya suka fita sukabar dakin Anty rukky tace ya kamata kuxo mu wuce wajen saloon din nan kunsan gaba dayan mu za'a muna ga kwalliya kuma , sadeeya tace bara na kira Aseeya da anty rasheeda taje tace ku taso zamuje gyran kai Daga chan kuma za'ai muna kwalliya Aseeya tace sadeeya ke ashe munafuka ce taya zaki shirya da jalilah wannan ai baki kyauta munaba kinsan dai yanda muka tsaneta haba Tace ohh sabida na shirya da ita shine zaki ceman manufaka lallae Aseeya kin girma wlh zan mari ki , kuma har cikin zuciyata na Shirya da jalilah ku duba irin abubuwan da mukamata ammn tai hakuri irin gorin da wulakancin da muka sha yimata duk tayi hakuri , munxo gidan su ji yanda take karrama mu tana bamu girma wannan ma ya 'isa yasa mugane cewa jalilah tanada kirki don haka na dauki jalilah a matsayin kanwata kuma insha Allah daga yau bazan kara yarda wani abu ya shiga tsakanina da ita na rashin mutunci ba wannan ya rage naku idan kunga dama ku ruketa afuwa ta yafemaku duk abunda kunkai mata ni dai na ruketa kuma ta yafeman inason jalilah a da sharrin shaidan ya jani na tsani baiwar Allah , idan kun tashi kuxo muje Rasheeda tace sadeeya mu kke fadawa wannan maganar zata Marita ta riqe hannun ta , tace karki soma wlh kinsan duk shekarun mu 'daya watan ni kawai kkban don haka bazan yarda da mari ba inafatan kin gane Yaa Ahmad da tunda sadeeya taxo kiran su rasheeda ya biyo bayanta duk yaji maganar dasu kai yayu murmushi hakika Allah ne abun godiya yau na tabbata sadeeya shiryawan da tai da jalilah na gaskiya ne zanfadwa mumy kuwa ya shiga dakin ya nuna kamar ynzn ya shigo ah sadeeya baku shirya ba tace mun shirya , yace ku tashi mutafi Sun fito kenan zasu shiga motoci sai ga yaa sahal, mustpha, da zaid sun iso Xarah tace what a surprise wooh ammn munji dadi da zuwan ku yaushe kuma iso Sahal yace tun jiya da daddre Sadeeya tace ohh shine baku sanar damu ba yace ku yi hakuri surprise ne mukai maku Habeebah tace munji dadin wannan surprise din ammn ina yaa Abdoul-jalil ne naga baixoba Zaid yace ba yanda bamuyi dashi ba akan yazoba ammn yake zuwa wai aiki ya matsa yawa Sadeeya tace gaskiya bai kyauta ba duk aikin da zaiyi yana matsayin ango yau ranar farin ciki ce pah Jalilah ranta a bace a ranta tace yau na kara tabbatar da baya sona ina tausayin kaina taji hawaye zasu zobu mata tayi saurin juyar sa fuskanta Sadeeya tace 'yar kanwa karki damu na tabbata zaixo kinji ta gyada kai kawai tace smile kiyi smiling ba'ason Amarya ta dinga shan toka sahal yace kwrai kuwa jalilah tayi smiling doc , hureeyarh ta dauki ta huto tace kinga yanda kikai kyau kuwa gaba daya suka kwashe da dariya Aseeya da Rasheeda suka mere baki suna hararan su sadeeya ta lura da hakan tai masu wink😜 tana dariya. Haka suka shiga motocin doc. Hureeyarh ta zauna tareda jalilah tana rarrashinta har suka is a a shagon HUREEYARH'S BEAUTY dake G.R.A da isar su shagon 'yan shagon suka dinga maraba dasu a gusau kowa yasan shagon hureeyarh's beauty shagone da suke girmama mutane ga 'iya kwalliya da gyaran kai . Nan aka fara masu gyaran kai , doc. Hureeyarh tace yau naga takwarata me sunana sak hureeyarh's beauty tace ai kuwa sannu nmsk nan suka dinga fira kamar sun san juna Sadeeya tace ya kamata a farama Amarya pha , jalilah ta taso ta buda kanta Gaba dayan su , suka zaro ido👀 daga mai kiran masha Allah, sai mai kiran fatabarakallahu ahsanul haliqin, sai me kiran barakallah , sai masu kiran Alhmdllh , ma'aikatan shagon sai kiran suke kaii kaii masha Allah baiwar Allah ki godewa Allah wannan irin baiwa ta gashi daya baki sai kace balaraba , sadeeya tace woowh 'yar kanwa masha Allah gaskiya akwai gashi , gashi da tsawo baki wulik Aseeya da rasheeda mamaki suke sun kasa cewa haka , aseeya tace anty rasheeda ynzn duk wannan yawan gashin namu jalilah ta fimu gashi tab , fareeda tace ku daina mamaki kune baku taba ganin gashin BFF shiyasa kuke ta , sallalame nida nasan yanda yake ai kunga ko a jikina hureeyarh's beauty tace tace jalilah ammn ke balaraba ce ko tayi murmushi tayi shiru sadeeya tace bafulata/balaraba daddyn ta Fulani mumynta balaraba kinga kuwa dole tayi gashi ga kyau kuma , tace lalle kam nan aka fara saka mata relaxer dark and lovely , suma sauran 'yan shagon suka fara shafa masu hureeyarh's beauty tace woow ammn kuma dukkanin ku , kunda gashi sosai mash Allah tubarkallah sadeeya tace hakane ammn ai 'yar kanwa ta fimu ,daya daga cikin ma'aikatan tace ni da bnada gashi kamar hamatar Dan 'iska inda nayi koda rabin gashin ku ai sai nai murna gaba dayan su, suka kwashe da dariya , doc.hureeyarh tace daga Allah ne kigodemasa kinji sis tace hakane , nanfa aka dinga aikin saka masu relaxer , suna cikin haka sai ga mumy hauwa da mumy ameena da sauran dangin Fulani family sun shigo rasheeda tace mumy yaushe kuka xo tace kuna fitowa daga gida nuna isowa nan aka dinga gaidashi su , shago ya ciki makil mumy Hauwa tana ginin gashin jalilah ta saki👀 a ranta tace shegiyar yarinyar nan uwarta ta biyo da gashi ,mumy Ameena tace jalilah amarya kinyi kyau wannan irin kyau haka barakallah 'yata kinda gashi kinbiyo mamanki , mumy ameena tace hureeyarh's beauty gamu munxo steaming za'aimuna uwayen Ango da Amarya muke , Anty saudah ta shigo tace ni kuma relaxer jalilah tace Anty yaushe kkxo tace tare mukaxo da su mumy nan aka dinga gyaran kai bayan an gama jalilah akaimata parking gashin yayi matukar saudah tace Mrs Aj wannan irin kyau haka ba karya ita dai dariya kawai tayi duk wadan da sukazo da farko an gama masu , suka tashi sukayi alwala suka fara sallar la'asar haka aka yita aiki sannan akaxo ga anty saudah itace karshe tana buda kanta doc.hureeyarh tace masha Allah harkin fi jalilah gashi ammn kuna kama da ita mumy Ameena tace maman su dayah saudah duk ta fiso gashi fareeda tace nanma gashin ai ya rage sabida iman taja rabonta Anty Saudah tace kin ganki ko , nan aka gama mata, sannan sukayi sallar magriba . Hureeyarh's beauty ta fara yiwa jalilah kwalliya bridal mkup , ma'aikatan shagon suka fara yimasu suma ba'agama mkup ba sai zuwa 9 Jalilah tasha kyau ta hadu iya haduwa sai masha Allah suke fadah weeding gown ta saka , tayi matukar yimata kyau ta zauna a jikinta sosai an sakamata veil din weeding gown din a bayanta Anty rukky tace sis kinyi kyau wannan irin kyau haka Anyya kice kuwa tace hureeyarh's beauty hakika kin cancanci yabo kinga yanda tsara kanwata gobe zamu dawo kiyi mata ta waleemarh Hureeyar's beauty tace godiya nake sosai ammn itama kanwar taku me kyau ce ajin farko ce Sadeeya tace ina zuwa ta dauko wayanta tace smile beauty jalilah tayi smiling ta dauki ta huto doc. Hureeyarh ma taimata huto sannan suka dinga daukan selfie mumy Ameena ma ta shiga aka dinga daukan huton da ita sadeeya ta jayo mumy Hauwa dasu Aseeya aka dinga yi dasu Anty saudah ta kira yaa Ahmad tace sun gama nan take sukaxo daukan su , suka wuce gida , suna 'is a gida gida ya cika makil aka shiga da jalilah a cikin gida tayi zaune a parlorn mahaifinta Mumy Ameena ta fara fa'da tace ya haka kuma tun cahan ga kamata mu wuce hall dinsa za'ayi bukin nan Sahal yace mumy mutanen gidan nan , za'a fara kwatsa ana kaiwa daga karshe Amarya zataxo tace tau shikenan Nan aka fara kwatsan 'yan 'uwa da abokan arziki ana kaisu a green cenery hotel , hotel ne wanda ya amsa sunan shi ya hadu 'iya hadu anyi decoration white wit see green , ko wacce macce da Abaya tayi rolling da veil see green har 'uwayen Amarya. Jalilah na zaune a parlorn daddy Anty rukky ta shigo ta rika hanunta suka fito harabar gidan tace zamu wuce kowa yana chan Amarya kawai ake jira Jalilah taji ranta ya bace waton yaa Abdoul-jalil bazai xoba dai kenan tana cikin tunani taji wani kamshin turare yan dukan hancin ta tana dago idonta taga yaa Abdoul-jalil tsaye a gabanta suka hada ido tayi saurin kauda kanta Fareeda tace masha Allah kunyi matukar kyau ku gyara naimaku huto jalilah take gyarawa Anty rukky tace gyaran mnah ta gyaran ammn taki murmushi Sadeeya tace smile ,smiling beauty smile batasan lokacinda tayi murmushi har hakoranta suka fito ba , shima haka a wajen sa tayi smiling aka dinga masu huto Yaa Ahmad na daga baya yace jalilah zata juyawa sai ta kusa faduwa yaa Abdoul-jalil yayi saurin janyota ta fada saman jikin sa turaren su ya hadu suka qurawa juna ido nan fa aka dinga daukan su , hutu jalilah zata janye jikinta Doc hureeyarh tace A'ah karki janye kuyi murmushi a haka za'a daukiko huto yaa Ahmad yace eh style din zaiyi kyau kuwa Haka ta tsaya saman kirjin sa sukayi smiling aka dauke su huto Daga bisani suka shiga mota kai tsaye green scenery hotel suka wuce da isar su , xarah da zaid , habeebah da mustpha, sahal da sadeeya, Ahmad da fareeda, Aseeya da Yusuf , kamal ya tarawa rasheeda hannu ba yanda zatai yanda taga ga mutane dole ta bashi hannu , suka fito waje daman sun tsara raye raye da zasuyi , suka tsaka Ango da Amarya a tsakiya aka tsakamasu wayar Nancy Ajram ta ya habeeby kulli mativ nan suka fara rawar larabawa har suka shigo cikin hall din 'yan 'uwa da abokan Arziki sai video taping suke yi haka suka dinga rawa saida suka kaisau a saman high table royal chair aka azamasu Aka kira abokin ango waton yaa Ahmad abokin sa kuma 'dan 'uwansa ya bada takaitaccen tarihin Ango da harshen larabci sanan aka kira Anty rahma yayar jalilah itama ta bada takaitaccen tarihin Amarya da harshen larabci Akace gaba da gudanar da sha'anin buki yaa Ahmad da fareeda suka fito suna rawa Jalilah ta sunkuyar da kanta taki barie ta hada ido da dashi ya kalleta yayi murmushi itama a ranta dadi takeji tace me yasa nakejin dadin zuwan yaa Abdoul-jalil ne amsar da ta kasa baiwa kanta tana cikin tunani taji muryan macce a gabanta Tana daga kanta taga Nurse zeey , nurse zeey ta kashe mata ido tace kishiyata ya dai Jalilah taji kirjinta yana zafi taji ranta a bace ta bata rai Nurse zeey tace ohh kina son mijin ki sosai yanda naga kinbata rai sabida nace kishiyata ko karki damu kice uwargida nice Amarya ta juya kallonta ga Abdoul-jalil ta mika mesa takarda yake amsa zaiyi magana ta buda takardar rubutun daya gani yasa yayi saurin amsar takardar ansa idan bakayi abunda nace ba wlh zan fara kissing dinka a wajen nan nai romancing dinka sannan nace mun saba yie ynzn haka ina cikin bukata shiyasa bayoka tun saga kaduna har nan ,kaga wasu xasuyarda , musamman wannan jalilar Yace ah babyna me yasa kkexo kinsan pah ki dai nakeso wannan auren hadi ne ba sonta nake yi bh , ki daina damuwa kinji babyna Jalilah batasan lokacinda take hawaye ba Nurse zeey taga jalilah tana hawaye tayi murmushin mugunta a ranta tace ynzn kika fara gani yarinya Tace babyna ina cikin bukatarka a ynzn ya kenan yace karki damu da angama wannan program din zan iske ke a hotel din tace kenan zamu wala yau ba bacci ko kadan yace sosai ma kiman tanadi me kyau babyna tace bara na tashi na koma wajen zamana kada mutane su lura yace tau babyna ta kalla jalilah suka hada ido tayi murmushi mugunta ta kashe mata ido daya😉 Jalilah hawaye takeyi sosai😭 kirjinta yana zafie a ranta tace me yasa zandamu dashi ne bayan shi baya sona tayi saurin share hawayen ta suna cikin haka yaa Ahmad da fareeda da Sadeeya suka xo , suka rika hannun su, suka kaisu a tsakiyar hall aka sakamasu wakar maheer zain jalilah taki bashi hannunta sai da fareeda ta had a hanun su yaa Abdoul-jalil ya rika hanun ra yaji laushi lallen yayi mashi ya dinga kallon ta ,ita kuma sauke kanta a kasa ya matsa hannun da karfe tayi 'yar kara wadda daga shi sai ita suke jiyowa yace kiyi murmushi kona matse dayan hannu tayi murmushi aka dinga daukan su huto nan suka dinga rawa a hankali nurse zeey ta taso ta fara leqin kudi jalilah na ganinta ta bata rai ,haka suka gama rawa 'yan uwa ma sukai tasu akace aka sha sanann aka waste Sun fito zasu shiga mota a koma gida yaa Abdoul-jalil yace emm Ahmad ku tafi kawai akwai inda zanje ynzn Ahmad yace Abdoul-jalil cikin daren nan ina zakje yace abunda zanyi yanada matukar Amfani sai dai nazo yace Allah ya tsare Jalilah najin duk abinda suke fada hawaye takeyi a ranta tace yaa Abdoul-jalil me yasa zake he wajen wancahn 'yar iskar tana dago kanta taga nurse zeey a tsaye a bakin motar yaa Abdoul-jalil tayi saurin kauda kanta yaa Ahmad yajaa mota suka kama hanyar zuwa gida. Abdoul-jalil kuwa yace nurse zeey ta shiga motar tayi smiling wooh kenan ya fara sona ta shiga motar ya jaa motar ya dinga zurara guda da ita taga har sun wuce damba tace babyna ina zamuje ne ya kyaleta baice mata kmai ba ya dinga zura gudo hankalinta ya tashie tace dan Allah babyna kayi hakuri wannan gudo da kkeyi zai 'iyasa mu , mutu baice mata kmai ba yace gaba da gudo A bangaren jalilah sun 'isa gida ta shiga tai wanka tana wanka ta tuno da maganganun yaa Abdoul-jalil da nurse zeey ta fashi da kuka😭 ynzn yaa Abdoul-jalil wannan 'yar iskan yake so , tayi kukan ta me isarta sannan ta fito tayi kwance tana tunani zuciyanta ya kasa jurewa ta tashi ta nufi part dinda akaimasu masauki, tana 'isa ta dinga tafiya hankali ta leqa dakin taga yaa zaid mustpha da sauran yannen su ne a ciki a ranta tace har ynzn baidawo ba kenan ta juya zata fita taga yaa Ahmad da Mahmud gabanta sai taji kunya yaa Mahmud yayi murmushi yace soyayyah dadi waton Abdoul-jalil kika xo gani ko yaa Ahmad yace jalilah an girma ansan axo ganin miji tace wlh ba haka bane yaa Mahmud wajen ka Nazo ta fashe da kuka😭yace subhanallah jalilah meya saka ki ,kuka tayi shiru yaa Ahmad yace wasa muke maki munsan kanwarmu mai aji ce sosai yaa Mahmud yace oya smile,tayi murmushi har hakoranta suka fito inajin ki bidar me kke man tace ice cream nake son sha yaa Ahmad yace angama ynzn nan zamu tsayowa Amarya shi tace godiya nake , nan suka shiga mota suka wuce , har zata shiga cikin gidah tadawo tayi zaune gefen part din . A bangaren Abdoul-jalil ya tsaya cikin wani daji ya fita ya budah gaban motar yace fito nace ya fadah cikin tsawa nurse zeey jikinta ya fara rawa tace baby lafiya yace babyn ubanki ,ni sa'ar kine da zaki dingamn iskanci yau zanyi maganin ki , ya jaata yace kinga wannan ramen idan kina sona kifada cikin sa, sannan zan tabbatar da son gaskiya kkeman Nurse zeey ta zaro👀tace nafada ciki pha yace eh ko bazaki 'iya ba tayi shiru kinga kenan karyan so kkeyi daga yau ina gargadin ki , daki fita harkana idan ba hakaba sai kinyi nadamar sanina a rayuwa ya shiga motar sa ya tada tace Dan Allah kayi hakuri karka barni a nan yace da kinsan Allah da bakiyi abinda kika aikata a yauba kinsa yarinyar mutane kuka😭yau ,ranar daya kamata ace ta farin ciki ce a gareta ya tada motar sa ya wuce ya barta a nan tana kuka😭 (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 4⃣8⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) WASHE GARI Zaune suke sai shirye shirye bukin suke yi Anty rukky tace events nawa za'ayi ne fareeda tace kunsan halin jalilah tace batason yawan tarkacen events din nan suna cikin magana Jalilah ta shigo parlorn xarah tace matar yayan mu events nawa akeso jalilah tayi murmushi kin ganki sis xarah ko , ni duk abunda ku ka yanke dai daine a wajena Fareeda tace emm ni a ganina Arabian night, kamu, walima tunda dinner a kaduna za'ayita ko ya kunka ce Anty rukky tace eh hakan yayi Allah ya nunamuna nan suka ce gaba da fira jalilah kuwa ta wuce inda masu mata gyaran jiki . **** A garin kaduna Zaune suke a parlorn kaka Alhaji Ibrahim yace rasheeda sadeeya , Aseeya abinda yasa na taraku a nan shine Dan Allah banaso kuje gidan su jalilah kuyi rashin kunya ko kuyi wani abu dazai sa ayi Allah wadai daku ku zauna lafiya ayi buki lafiya cikin farin ciki kunje abinda na fadamaku Aseeya tace insha Allah daddy bazamu aikata wani abu dazai bata maku rai Kaka tace Allah ya maku Albarka ya nunamana naku suka amsa da Amin sannan suka yi bankwana da mahaifan sa , yaa kamal ya jaa mota suka kama hanyar zuwa gusau. Abdoul-jalil zaune yake a office dinsa yana attending mara lafiya suna shigowa yana duba su Nurse zeey ta shigo a office din tasha kwalliya ina kwana boss bai kulata taje kusa garai ta ajemasa kuloli a saman table ta fita harta fita bai kula taba yace gaba da aikin sa. Doc.hureeyarh da sauran nurses suna ta aikin duba mara lafiya nurse zeey ta shigo tana taunar chingom tana karas karas ta kalle su sama da kasa ta basar duk da dai nasan gaba dayan ku a nan haushina ku keji wasu ma ji suke kamar su dakan ammn ba yanda za'ayi dani ba gudo baja da baya Aure na da Abdoul-jalil kamar anyi ne Nurse mercy tayi dariya hehehe yaro bakasan wuta ba sai ka taka ke zeey karamar 'yar iskace wlh to turowanci nafike 'iyawa na fiki zama 'yar bariki waya kula da harkan'ki idan kina 'iyawa kiyi Aure da boss ynzn ku a jikin mu duk da yake munsan cewa boss bazai taba Auren fitsararriya irin'ki ba jaka Nurse zeey tace kaii ni kke fadawa wanan maganar Tace eh an fada ko akawai abunda zakiyi ne nan fa suka shiga gayama junan su bakakin maganganu Doc .hureeyarh zatai magana wayan tai karan tana dubawa taga sako ya shigo tace ah jalilah ce tamin text Allah yasa lafiya tana dibawa ta saki murmushi tace Alhmdllh lallai zuwa gusau ya kamana Nurse mercy ta kashe nurse zeey da mari nan fada ya kachame tsakanin su doc. Hureeyarh da sauran nurses din suka shiga raba su . suna cikin hakan Doc.musa ya shigo wajen yace haba kuna dakin maras lafiya kuna fada wannan ai sai ku kara ruda marasa lafiya Nurse balkisu tace hakane ayi hakuri yace boss yana neman ku a dakin meeting gaba dayan ku. Suna 'isa dakin meeting din suka iske ma'aikatan asibitin gaba dayan su , suma suka same waje suka zauna Abdoul-jalil yace nasan zakuyi mamakin abinda yasa na taraku a nan , batareda na sanar daku dacewa yau za'ayi meeting ba Wata muhimmiyar magana zan fadamaku abun farin ciki ne ya saman don haka naga ya kamata kuma na fadamaku, ku taya ni murna da yiman Addu'an fatan Alkhaeri na samu matar da zan Aura wani sati za'ayi biki Gaba dayan su, suka zaro ido 👀 suna mamkin zaiyi Aure Doc.musa yace Boss Aure zakayi masha Allah lallae kuwa wannan mata tayi sa'a samun ka a matsayin miji muna maka fatan Alhkairi ,kuma insha Allah damu za'ayi komai. Nurse zeey tayi dariya yan bakincike sai dai ku mutu boss ni zai Aura boss bazai taba Auren ki, boss yafi karfin ki hehehe abinda Allah yayi Annabi sai sa Albarka . Doc.hureeyarh tace Abdoul-jalil ya sunan mata dakin yayi tsit kowa yana jiran yaji sunan matar yace wasu daga cikin ku sun santa ba kowa bace illa JALILAH Nurse zeey ta rude ta fashi da kuka ta tashi tabar dakin meeting din Nan suka dinga tayashi murna yayi godiya yace zaku'iya tafiya Haka suka fita kowa yace gaba da aikin sa Nurse zeey zaune tayi a harabar asibitin tana kuka sauran nurses din suka iske ta suna mata dariya Nurse mercy tace 'yan bakincike sai dai ku mutu sai na Aure boss nice boss zai Aura ta kwashe da dariya haka suka dinga yimata dariya suna nunata Tace zeey kenan tun farko kin yaudare kanki domin bazai taba Auren ki , jalilah daya fada na taba ganinta sau daya datazo kawumasa abinci yarinya ce me kirki ga ladabi sun dace sosai ki dau hakuri zeey bye nan suka wuce A bangaren su kamal tafiya suke yi fira suke yi da Aseeya da sadeeya sai dariya suke yi Aseeya tace Anty rasheeda gaskiya kinyi sa'a yaa kamal ya 'iya barkwanci ga son wasa ga mutunci ki rike shi da kyau kar wata tai maki kwacen sa don 'yan mata na rushing tace naji banson dugon surutu kinji ko Sadeeya zatai magana yace A'ah uwargida sarautar mata batason ku dameta da surutu don haka ayi shiru Aseeya da sadeeya suka kwashe da dariya lallae yaa kamal tun ynzn Kafin ayi Aure yace eh mana , haka suka yita firan su har suka 'isa gidan su jalilah Rasheeda ta zaro ido 👀 Anya nan gidan su jalilah ne sadeeya tace nima haka nake tunani wannan irin haduwa kamal yace ku shigo ciki suka shiga cikin gida kai tsaye parlor suka zarce Mumy na ganin kamal tace maraba lale marhaban sannun ku da zuwa suka amsa da yauwa rasheeda sadeeya, da Aseeya sai mamaki suke yi yanda suka ga , gidan su jalilah ya hadu iya haduwa , mumy tace kamal wadannan bangane suba yace mumy suma gidan suke nan ya mata bayanin su tace Allah sarki sannun ku ,kunsha hanya da yake baku taba zuwa ba shiyasa Anty rukky dasu xarah suka shigo parlorn habeebah tace oyoyo sisters munyi missing dinku Aseeya tace muma haka mumy tace zarah kaisu part dinku suyi wanka sai suxo suci abinci bayan sun fito wanka sadeeya tace Anty rasheeda ashe jalilah babanta yanada kudi banyi zaton muga gidan su a haka ba naga mumyn tanada kirki sosai suna cikin magna fareeda da jalilah suka shigo dakin , fareeda tace sannun ku da zuwa sisters suka amsa cikin farin ciki jalilah tace ina wunin ku ta fada tana murmushi sadeeya taga yanda jalilah tai masu magana cikin girmamawa bayan duk abinda suka mata , sai taji kunya tace lafiya qlw 'yar kanwa wannan irin kyau haka ni banma gane kiba kin chanja sosai , jalilah tayi murmushi tace kai Anty sadeeya kin cika zolaya , ku taso muje mucie Abinci haka suka wuce a dining table abinci kala kala drinks, kunun Aya da sobo ga fruits duk an jera Anty Aseeya tace woow delicious wa yayi wannan aikin Anty rukky tace ni nayi tareda su fareeda Aseeya tace naji dadi yanda naga kunun aya sabida inason shi sosai anty rukky tace kiyi godiya ga jalilah domin itace tace ayi kunun aya sabida kina son shi , sobo kuwa tace sadeeya take son shi Anty sadeeya tace Allah sarki jalilah mungode sosai Jalilah tace Anty sadeeya ki daina godewa nanma kamar gidan ku , tayi murmushi tace hakane jalilah , nan suka dinga cin abinci , Bayan sungama suka dinga tsare tsare yanda zasu gudanar da sha'anin bukin. **** BAYAN SATI DAYA Yau aka fara program din jalilah aka sakata a lalle gida ya cika yayi makil 'yan uwa da Abokan Arziki rawa kawai suke kwatsa doc .hureeyarh ba ba'abarta a baya , hadeeza ja'afar rawa take kwatsa tana daukan Amaya selfie , haka suka dinga rawa bayan angama aka dauko lalle daya bayan daya suka dinga shafamata lalle jalilah ta fashi da kuka har akagma samata lalle kuka takeyi.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣0⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Jalilah na zaune tana zaman jiran yannen ta su dawo a ranta kuwa yaa Abdoul-jalil take zaman jira , duk ranta a bace yake taji saukar ruwa a fuskanta ta dago idon tace ohh ya mansur har kaban tsoro pah Yayi murmushi yace me Amarya take yi annan ko dai tana jiran mijin ta ne, tace A'ah su yaya nake jira ice cream zasu kawoman yace oh na gani sabida zasu kawomaki ice cream shine ki kai zaune a nan ko tayi shiru ba tace kmai ya yanda yaga ranta a bace ya fara bata labarai naban dariya yana watsa mata ruwa a fuska , itama ta ansa ruwan tana wasa mashi a fuska suna cikin haka yaa Abdoul-jalil ya dawo yanda yaga suna wasa da dariya suna watsa wa junan su ruwa abun ya batamasa rai ya 'isa inda suke basu masan yaxo wajen ba Jalilah na daga idonta ta ganshi ta juya sukace gaba da wasan su da mansor Mansor na dago idon shi yaga Abdoul-jalil tsaye a gaban su ya bata rai mansor yayi murmushi yace kana kishi sabida kaga matar da wani ko to ni yayanta ne abokin wasar ta sannan Abdoul-jalil ya saki fuska yace ba haka bane suna cikin magana su yaa Mahmud suka dawo suka tararda su a nan Yaa Mahmud yace ah mansor ya dai yace dai dai ina, nan ina wasa da 'yar kanwa yace ka kyauta kuwa don naga kanwar tawa kaman ranta a abace yake Yaa Ahmad ya mika mata ledar yace ice cream kisha har sai kin gaji , tace godiya nake Mansor yace ya kamata mu shiga daga ciki naga Angon da Amaryan nason suyi magana Jalilah tace A'ah yaa mansor ni ciki zan shiga yace ke jalilah banson fullancin nan kinaso kina kaiwa yaa Mahmud yayi dariya yace kunga mu tafi nan suka shiga cikin gida suka barta a nan Jalilah na ganin sun wuce itama ta juya zata wuce Abdoul-jalil yace kee tsaya a nan ya 'isa gabanta a tunanin ki sabida kin zauna a nan kina fira da wani namiji zanji haushi ne a tunanin ki zanje kishi ne ,kin zauna a nan ne zaman jirana ni tayi sauran daga idonta tana kallon sa yace ko karya nayi ,tayi shiru batace kmai ba Yace gaba da cewa ynzn nan nadawo wajen babynta munsha soyayyah sosai ta 'iya kwanciya sosai , yace kina 'iya tafiya Amarya ta ya fada yana murmushi jalilah ta juya tana tafiya tana hawaye har ta shiga cikin gida tana 'isa taga fareeda dasu Anty rukky , Fareeda tace ina kika fito haka bansan lokancin da kika fita bah Jalilah tace em zata wuce tace BFF meke faruwa naga kina kuka tace kaina ke ciwo dan Allah ki rabu dani banson damuwa yanzn inaso na kasance ni 'daya a daki ta nufi part din Anty rukky tana shiga kai tsaye direct bedroom din Anty rukky ta shige ta fada saman gado ta fashi da kuka da gaske yaa Abdoul-jalil soyayya suke da wannan yarinyar akwai aiki a gabana wulakanci ynzn na fara ganin sa, ina tausaya kaina me yasa na amince da wanan Auren wayyo ni jalilah ya zanyi da rayuwata wlh bazan yarda na hada gado da dan iska ba Anty saudah tace dole kuwa ki hada gado da mijin ki Jalilah tace Anty saudah daman kina cikin dakin nan tace kwarai kuwa duk naji abunda kika fada jalilah shifa Aure da kike gani hakuri zakiyi kuma na fadamaki cewa dake da Abdoul-jalil kuna son junan ku sai dai kun kasa fahimtar haka, idan da bakison shi me yasa zaki damu sabida yana son wata macce kinga kishin shi kike yi, kishi kuwa dole sai idan kana son mutum zakayi kishin shi, zancen bazaki had'a gado da mijin ki ba, bazai yiyuba inaso kiyi biyayyah , jalilah yau koda yaa Abdoul-jalil zai kawo macce a gidan ku har saman gadon 'ki karkiyi masa magana namiji da kika gani sai Allah sabida haka kada ki kara wannan tunanin idan kunyi Aure kibawa mijin ki , hakkin shi yanda ya kamata idan ki kai haka wlh ina tabbatar maki yaa Abdoul-jalil zai soki sosai kinji ko Jalilah tace ngd Anty insha Allah zan masa biyayyah Nurse zeey kuka take yi ni Abdoul-jalil zaiwa haka akan wannan shegiyar yarinyar lallae kuwa ni ce ajalin jalilah ni ce zanyi sanadiyar mutuwar wata kenan ma yana sona ta , nan ta dauki waya ta kira doc.musa ta fashi da kuka yace me yafaru Tace bayan an tashi daga bukin na Shiga taxi da zata kawoni hotel dinda na kama me taxi din ya wuce dani ynzn haka gani nan cikin daji bansan wajen ba Doc. Musa yace subhanallah ya akai haka inda ke sanar dani sai na kaiki har hotel din kiyi hakuri gani nan **** WASHE GARI yau ake bukin jalilah gida ya cika Amarya tasha golden lace har wani sheki take 'yan 'uwa da Abokan arziki hutona aketa daukan Amarya nana Aysha maman Ahlam, mmn hafeez, balkis , da 'yan jalilah novel group naga sun shigo a gidan su jalilah sunata daukan hutona da Amarya ummun meenal da sauran 'yan group sai leqi suke ma jalilah Amarya Ana cikin haka sai ga 'yan tawagar Ango sun shigo cikin gidan bayan sun dawo daga dauren Aure Yaa Mahmud da sauran suka saka Amarya a tsakiya anata daukan hutona Yaa Abdoul-jalil ya kura mata ido yanda yaga tai masa kyau har wani sheki take yi, suna had'a ido ya sakar mata murmushi tayi saurin kauda kanta Zaid ya ja Abdoul-jalil ya kaisa ina jalilah take tsaye nan aka dinga daukan su huto Anty saudah taiwa jalilah magana cikin kunne Jalilah ta matsa kusa ga yaa Abdoul-jalil har suna jiyo numfashin junan aka dinga daukan hotu mummies din kadauna da mumyn gusau harda su akayita daukan hutona sannan akace da gudanar da sha'anin buki Karfe 4 nayi mumy Ameena tace jalilah ta shirya zasu wuce da Amarya Anty rukky ta fadawa jalilah akan ta shiga tayi wanka za'a wuce kaduna nan tayita kuka take shiga tayi wanka Anty rukky tayi lallashin ta ammn take shiga wanka Ta fita waje ta gayawa mumy maimuna akan jalilah take shiga tayi wanka Mumy maimuna da mumy Aisha suka shigo dakin sunyi lallashin ta ammn take shiga tayi wanka kuka 😭 kawai take yi mumy Aisha tace jalilah nasan zafin rabuwa damu ni dan Allah ki daina kuka ko wacce macce idan zatayi Aure zatayi kukan rabuwa da 'iyayenta ba mutuwa zamu yi ba , zamu dinga waya yanda muka saba tashi ke shiga keyi wanka , jalilah taki tashi tace gaba da kuka mumy maimuna tace akwai aiki nan take dakin ya cika harda yaa Mahmud dasu yaa Ahmad, Anty saudah tace jalilah nasan abinda yake damunki kiyi hakuri kmai zaixo karshe tashe ki shiga wanka kar muyi dare kiyi hakuri dan Allah jalilah a ranta tace na shiga ukku zan rabu da daddyna mumyna, yanne na , nayi Aure da wanda baya sona , sai ynzn nayi nadamar yarda da wannan Auren Yaa Ahmad ya fusata ya fara mata fada wannan wani irin iskance ne tun dazun sai lallashin 'ki akeyi kina turjewa kowa haka yayi kuma daga karshe suka zauna a gidan maza jinsu Mumy Ameena tace Ahmad ba fada zamu yi mata a wannan lokacin ba lallashi take bukata Sadeeya tace jalilah kiyi hakuri dan Allah ki tashi kiyi wanka zamuyi dare pah ko anbata maki rai ne ki fadamuna abunda akai maki Jalilah tayi shiru tace gaba da kukan ta , tace ni gaskiya ba inda zanje gaba daya dakin suka zaro ido👀 mumy Aisha tace jalilah kina cikin hankalin ki kuwa , anyi lallashi kinki je wannan kukan bana rabuwa damu bane Yaa Mahmud yace mumy inaso gaba dayan ku, kufita kubar ni da ita insah Allah zan shawo kanta gaba dayan su, suka fita dakin Yaa Mahmud yace jalilah na ko dai bakison Abdoul-jalil ne ,idan bakison shi ynzn zansa araba Auren ku tayi saurin dago kanta tana kallon yaa Mahmud Yace ki fadamin gaskiya wannan kukan da kike yi bana rabuwa damu bani da alama kukan wani abu daban ne Jalilah taga yaa Mahmud zai matsa mata da tambayoyi tace yaa Mahmud kukan rabuwa daku nake yi zan daina ganin ku shine yake saka ni kuka😭 yaa Mahmud yayi murmushi ya rungumeta kinga jalilah na bamu rabu bah , ga waya video call zamu dinga yie kinji kanwata nima zanyi kewar ki nan ya fara hawaye tayi saurin shafe masa yaa ka daina hawaye yace jalilah dole nayi kinsan ba mutuwa akewa kuka ba ,sabo akewa kuka ,idan kina so na daina kuka ki tashi , 'ki shiga ki shirya Haka jalilah ta shiga ta shirya ba mkup a fuskanta ta shirya ta fito yaa Mahmud yace kinyi kyau kanwata nasiha ta a gareki itace kiyi biyayyah ga mijin ki, banda rashin kunya ga mijin ko raina karkiyi haka, duk da nasan halinki bakida wadannan dabi'un Tace yaa insha Allah zan kasance me biyayyah ga miji na Yace ohh yarinyar ba kunya gabana kke fadan mijina tayi dariya shima yayi dariya sai da ya tabbatar ya sakata cikin farin ciki sannan suka fito Haka ta shiga dakin daddy tareda mumy sun mata nasiha sosai tun anan ta kara fashewa da kuka , daddy da mumy har bakin motar da zata shiga suka rakata jalilah tayi tsaye kuka take yi sosai ta rungume daddy da mumy kuka take yi , Daddy yace jalilah Aure ba mutawa ba , ba pah mutuwa zamuyi ba 'kima haka ki daina kuka yaa Mahmud ya janyota yana bata hakuri shi kuka ita kuka yaa Ahmad sai yaji jalilah tabashi tausai sosai shima ya fara hawaye yace jalilah ki daina kuka sai naga kaman bakison Auren nan yaa Mahmud ya buda mota zata shiga motar ta kara fitowa ta rungume daddy da mumy tana kuka daddy yace jalilah shiga mota nace Jalilah na shiga motar ta fada saman jikin yaa Abdoul-jalil yace uhmm kukan munafurce anaso ana wani kuka bata ce kmai ba ta kauda kanta Motocin suka mika hanyar kaduna..... (COOL HAFSART😘) [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣1⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Tunda suka kama hanyar zuwa Kaduna jalilah kanta na kasa ba wanda ya tankawa juna tsakanin su , har suka a garin kaduna kai tsaye marafa estate suka wuce sai gasu gaban gidan fulani family , an canzawa gidan finty masu gadi suka bude masu gate har suka 'isa last gate da isarsu kaka mumy Adama, khadeeja dasu baaba lantana suka tarbe su Jalilah ta kasa fitowa cikin mota yaa Abdoul-jalil yace ki fita manah na lura tunda muka taso daga gusau har muka xo Kaduna kamar ranki a bace yake me akaimaki ne tayi shiru yace ba magana nake dake bah zatai magana kenan Mumy Adama da kaka suka buda motar aka fito da ita Kaka tace Amarya buda mayafin ki , ko jalilah take budewa Anty saudah tace kunya take ji , haka suka shiga da ita part din kaka sauran 'yan 'uwan jalilah aka kaisu a masau'ki **** Zaune suke a part din kaka tareda mahaifan su Alhaji Ibrahim yace Alhmdllh dukkan godiya ta tabbata ga Allah S.W.A mai kowa mai kmai daya nuna muna wannan ranar duk nasihar da zanmaku anriga da anyimaku ita abinda zance shine Abdoul-jalil kaji tsoron Allah ka rike matar da amana , matar kace kuma 'yar 'uwa a gareka kafita shekaru namiji yafi macce tunani idan ta batamaka rai ko taimaka abinda ba daidai bah ka zaunar da ita ka fahimtar da 'ita Banda cin zarafin juna wannan itace nasihata a gareka Jalilah kiji tsoron Allah kiyiwa mijin ki ladabi da biyayyah ki guje duk wani abu da zai batamasa rai , ki kasance macce me hakuri , duk da nasan kinada hakuri ammn shi zaman Aure da 'kike gane dole sai da hakuri domin idan ba hakuri baza'a 'iya zaman Aure ba , rayuwar Aure rabinta duk hakuri ake juna daga karshe ina maku fatan Alhkaeri Haka mahaifansu daya bayan daya sukai masu nasiha Mumy maimuna tace ynzn sai ku tashi muyi maku rakiyi a gidan ku Haka suka kuma wajen parking space mumy maimuna, Ameena, rabi da anty saudah, da Anty rukky suka Shiga motocin suka nufie part din Amarya kasancewar duk cikin gidan fukani family ne sai da akwai tafiya me nesa wanda sai anshiga mota Haka suka 'isa gidan komai na gidan fari ne , sai dai gidan sama ne jalilah tayi Addu'a sannan ta aza kafanta a cikin gidan , har suka kaita bedroom dinta nanma saida suka karamata nasiha Jalilah ta fara kuka Anty saudah tace tayi shiru kukan nan zai jamata ciwon kai daga bisani sukayi sallama Anty saudah taimata magana cikin kunne sai naji yanda daren zai kasance wannan gyara da ki sha nasan yaa Abdoul-jalil zai rude sosai gobe zanxo da bagaruwa ta jalilah tace kai Anty harnaji kunya tayi dariya tace zaki ceri kunyar nan sai da safe haka sukai sallama da ita Jalilah tayi zaune tsakan gado har na tsawon minti talatin ba alaman shigowar yaa Abdoul-jalil tana cikin tunani taji sallamah ta amsa ya ajemata ledar a gabanta ya zauna saman gado jalilah tayi saurin jaa da baya ya kara matsawa inda take tayi saurin sauka saman gado Ya nufi inda take ta kauda kanta ya rike hanunta da karfe ya matse shi a tunanin ki zanyi wani abu da jikin ki bakida abinda nake bukata a jikin macce kin yaudare kanki da kinkai wannan tunanin kinsan budurwata wadda nakeso ta fiki kmai na more rayuwa kin gane ko ya kara matse mata hannu da karfe ta saki ihuu yaa dan Allah kasakarmin hannu ciwo yakeman ya kara matse hannun tareda 'yan hannunta ta saki wani ihuu tareda hawaye yaa Abdoul-jalil kayi hakuri dan Allah, ya kalleta yaga tana hawaye yace kadan kika fara gani ya sakarmata hannu ya fita ga jaa kofar dakin da karfe Jalilah ta fadi kasa ta fashe da kuka😭 wayyo rayuwata daren farko yamin wannan abun na tabbata ynzn nafara ganin wulakanci ya Allah ina rokonka kabani jurewa da hakurin wulakancin dazan fuskanta a cikin gidan nan sai da tace kukan ta , me isarta sannan ta tashi ta shiga toilet tayi wanka , tayi alwala tayi sallah bayan ta gama yunwa nakeji sosai me zanci tana juyawa taga ledar da yaa Abdoul-jalil ya kawomata tayi saurin zanyota manyan kaji da lemoka ta gani ta fara cin kazar da lemo bayan ta gama ta fara diba gidan ta fito cikin parlor ta kunna fitila masha Allah haka daddy da ya Mahmud sukamin kayan daki tayi murmushi abun farin ciki kalar danafi so sosai nasan wannan aikin yaa Abdul da Anty rukky ne, haka tayita dibawa ta shiga kitchen ta saki ido wowh nanma kalar nafiso akaman ta buda fridge ta saka sauran kajin da lemokan ta dawo ta kwanta bacci yayi awon gaba da ita. **** Asuba ta fari jalilah ta , tashi tayi Alwala tayi sallah bayan ta gama ta fara karanta qur'ani Abdoul-jalil ya dawo daga masallaci ya biyo ta dakinta ya iske tana karanta qur'ani yayi tsaye yana kallonta sannan ya koma dakin sa. Jalilah kuwa na gamawa ta shiga toilet tayi wanka ta shirya cikin wata Atamfa tayi mata kyau sosai ta fito parlor ta zauna ta ,tuna da nasihar da 'iyayenta da yannenta suka mata ta tashi tanata shiga cikin daku nan harta kai sama tana hawa saman ta dinga shiga daku nan a ranta tace ko dai ba'a nan gidan yaa Abdoul-jalil ya kwanba tana shiga wani daki ta saki ido👀 masha Allah dakin nan ya tsaru sosai tana cikin duba dakin yaa Abdoul-jalil ya fito daga bathroom daga shi sai towel a jikin sa , kirjin shi a sake gashi yayi kwance luf luf tana juyawa ta fa'da saman jikin shi tayi saurin tashi daga jikin shi taja da baya zata fita dakin ya Janyota da karfe ta rufe idonta Yace meya kawoki a part dina dake nake magana ya fada cikin tsawa Tace emm dama... Yaya nazo na gaisheka ne , yace daga yau banson gaisuwar 'ki idan na koma ganin ki a part din nan sai kinga abinda zanmaki fita daga nan ya fada cikin tsawa Jalilah tace Allah ya baka hakuri yaa ta fita tabar dakin ta sauko a kasa tana saukowa ana knocking kofar tazo ta bud'e ta saki ido👀 tace mummy ina kwanan ku , kuyi hakuri ynzn nakeson naje na gaisheka , mumy maimuna tayi dariya tace A'ah Amarya bazaki fara fita ba sai kinyi shekara biyu tace ohh mumy gaskiya bazan'iya ba, mumy Ameena tayi murmushi tace wasa take maki, kinji Anty saudah tace kinbar mu a tsaye pah jalilah tace au dama harda Aunt's dina ake kuyi hakuri , mumy ku shigo ciki gaba dayan su , suka wuce 'ki wasila tace ina kwana Anty jalilah tace lafiya qlw , mumy rabi tace munxo muga yanda kika tashi ga breakfast nan , ankawo maku tayi godiya mumy Ameena tace ina Abdoul-jalil din yake tace shiryawa yake yi suna cikin magana sai gashi ya sauko daga saman ya 'isa har wajen su mummies ya gaishe su , suka amsa cikin farin ciki mumy maimuna tace Ango kasha mai tayi murmushi tace tau mu zamu wuce yace mumy tunda wuri haka tace eh kasan yara ne zasu zauna da Amarya ba 'uwaye ba yace hakane , mummies sun tashi zasu wuce sai ga fareeda zarah, habeebah da sadeeya sun shigo dakin mumy rabi tace kaga 'yan mata nan sune zasu tanya Amarya fira , jalilah tace Anty sadeeya sannun ku da zuwa , su mummies suka wuce , fareeda da sauran suka gaida yaa Abdoul-jalil ya amsa cikin sakin fuska jalilah a ranta tace nice kawai ba yama dariya ko murmushi ,idan naimasa magana yana amsamin cikin fa'da da tsawa , yaa Abdoul-jalil ya koma sama, Anty saudah tayiwa jalilah signal ta kaimasa abincin a sama jalilah ta gyada kanta , ta dau kulolin tayi sama ta 'isa inda dining table ta aje kulolin ta shiga kitchen ta dau plate da lemo ta aje a dining area har zata sauko kasa tayi tsaye taya zaisan na kawomasa breakfast din ta juya ta shiga dakin tayi sallama taji yana yawa sai da ta jera ya gama cikin sanyin murya tace yaa ga breakfast nan , na kawomaka baice kmai ba ta juya zata fita yace ke dakata tayi tsaye chak yace ni kke nufi zanyi serving din kaina ne tace A'ah yaa ni zanyi ta wuce tana jiran shi ya fito nanma sai da ya bata lokaci ya fito ya zauna ta fara zuba masa abincin hannun ta har rawa yake tana cikin zuba masa wayan sa tayi ringing yana dauka yaji ance hello baby shine ko nemana baza kaiba ya kalla jalilah yaga tana zuba abincin ahankali , yace ohh babyna kiyi hakuri na gaji da yawa shiyasa ban neme 'kiba kinsan banason bacin ranki babyna ynzn nan dana gama breakfast zan iske ke awani hotel kke serving spoon dinda ke hannun jalilah ya fadi kasa ta dauko shi yaa Abdoul-jalil yace me ya faru ya akai cibin ya fa'di tayi shiru bata ce kmai ba , ta zuba masa lemo ta sauko kasa ranta a bace wai meke damuna ne , 'iya saninah nasan banason yaa Abdoul-jalil me yasa idan yana magana da nurse zeey nakejin bacin rai duk wata walwala da nakeyi sai na dainata meke damuna ne amsar data kasa baiwa kanta . Haka ta 'iso inda yannenta suka yita fira rukky tace jalilah zamu wuce tace anty tun yau Rukky tace so kke mu kwana a nan ne , 'yan 'uwa daddy da mumy Aisha suka iso gidan jalilah sukai mata nasiha tareda fatan Alhkaeri sukai sallama ta fito har parking ta rakosu ta rungume yaa Mahmud tana kuka yaa Abdul yace jalilah kukan nan ya isa haka Aure ba mutuwa ba kinji ko ya share mata hawayen ta , suka rungume juna suna murmushi Yaa Mahmud yace ko kepah idan da baki daina kuka ba , sai na kira Abdoul-jalil yazo a nan a ranta tace yaa Abdoul-jalil yana wajen budurwar sa , bazaku gansa ba tana cikin tunani taji yaa Abdul yace ahh Abdoul-jalil zamu tafi tayi saurin juyowa taga yaa Abdoul-jalil batasan lokacinda tayi mashi smiling ba a ranta tace Allah nagode maka da yaa Abdoul-jalil baije wajen wannan bakar matar bah Yaa Abdoul-jalil ma yayi mata smiling tayi saurin sauke kanta a kasa a ranta kuwa dadi take ji sosai , haka sukai sallama da 'yan 'uwanta sannan ta koma cikin gida Suna komawa cikin gida xarah tace sis jalilah ammn sai andauko maki me aikin gida sabida bazaki 'iyayen shi 'ki daiba Sadeeya tace kwarai kuwa 'yar kanwa bazaki 'iyaba Jalilah zatai magana yaa Abdoul-jalil yace A'ah baza'a dauko 'yar aiki bah Anty saudah tace yaya jalilah bazata 'iya sharan gidan nan ita kadai ba Yace ita tace bata bukatar me aiki tafison tayi abunda ita kadai Jalilah tayi saurin daga idonta ta kalleshi ya kashe mata ido tareda daga mata gira Jalilah tace eh zanyi managing komai da kaina banson me aiki Gaba daynsu suka zaro👀 ido Anty saudah tace haba jalilah bazaki 'iya aikin gidan nan ki daiba asamu maki masu aiki mutum biyu su dinga shara , wankeke da sauran gyaran gida tunda ki zaki dinga dafa abinci Anty sadeeya tace hakane jalilah ki yarda a dauko 'yar aiki wahala zakiyi fah kinga dai ko su mummies akwai masu aikin share share wanke wanke , da masu dafa abincin ke kuma shara da wanke kawai za suna maki , kinji Abdoul-jalil yace tunda tace bataso pls ku rabo da ita banson takura jalilah a ranta tace akwai aiki yaa Abdoul-jalil yana nufi bazamu dauki 'yan aiki bah ai kuwa zansha wahala tana cikin wannan tunanin yaa Abdoul-jalil yace zaifita taji gabanta ya fa'di ta tashi tsaye ta fara jin juwa na dibarta nan ta fad'i kasa hankalin su ya tashi yaa Abdoul-jalil ya ru'de subhanallah meke damunta ya dauketa ya azata saman kujera sadeeya ta shiga kitchen ta dibo ruwa ya yayya famata ta buda idonta kadan , yace meke damunki ne Anty saudah tace inaga yunwa take ji bataci komai ba , ya hau sama da sauri ya dauko kuloli ya zuba mata abincin da ruwa yace tashi kici ya tayar da ita ta amsa ta fara cin abincin kadan kadan, Anty saudah tayi murmushi a ranta tace hmm kenan , yaa Abdoul-jalil yace ni zan wuce sadeeya tace haba yaa Abdoul-jalil jalilah batada lafiya kuma zaka fita ya kamata ka zauna a gida yace hakane fitar da zanyi tanada amfani sosai ku kula da ita jalilah tace zan shiga toilet tana shiga ta fashe da kuka 😭 yaa Abdoul-jalil sai yaje wajen matar nan kenan ai kuwa bazan barshi ya fita ba, wata zuciya tace me yasa zanyi haka naga bandamu dashi ba, bana son shi mene matsalata don zaije wajen budurwar sa , amsar data kasa baiwa kanta kenan , har zata fito kai bazan 'iya barinshi yaje wajen taba , ta dau brush ta saka har karshen ma'koshinta ta , takalo amai nan ta fara amai kamar ranta zai fita habeebah tace naji shiru har ynzn sis jalilah bata dawoba bara na dubata tana shiga bathroom ta iske jalilah na amai habeebah ta fito da sauri tayo parlor tace ba lafiya sis jalilah amai take yi gaba dayan su, suka isketa a toilet duk ta fita cikin hayacin ta amai takeyi sosai harta fara aman kumallo yaa Abdoul-jalil ya rude ya hau sama ya dauko maganin tsaida amai ya dawo ya janyota jikin sa ya wanke mata bakinta ya bata maganin aman ya tsayah ,fareeda tace kodai kodai yaa Abdoul-jalil yayi kamar baigane abunda take nufi ba , ya kwantar jalilah saman gado ta rufe ido kamar me bacci , Anty saudah tace yaa ya maganar fitar da zakayi ko kafasa yace eh kinga jalilah batada lafiya bazan fitaba, jalilah na jin duk abinda suke fad'ie a ranta tayi murmushi najidadi da bazaije wajen marar kunyar nan ba ammn me yasa nakejin dadin rashin zuwan sa a wajen ta amsar data kasa baiwa kanta kenan... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣2⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Zaune suke a parlorn kaka Ahmad yace gaskiya naji dadin bukin nan na jalilah sabida ta dalilin shi ne sadiya ta shirya da jalilah kuma shiryawan gaskiya nan ya kwashe labarin duk abunda ya faru ya fadamasu Kaka tace naji dadin wannan labarin kwarai da gaske suma sauran da sannu zasu daina tsanar da suke mata Alhaji Ibrahim yace Alhmdllh daman sabida haka na turasa tun kafin bukin don a tunanina zasu 'iya shiryawa tunda har sadeeya ta shirya da ita suma sauran da yardar Allah zasu shirya duk tsanar da suke mata zasu daina ta Mumy Adama tayi murmushi ba karamin jindadin wannan labarin nayi ba , itama hajiya hauwa zasu shirya da hajiya kahdeeja tunda kamal zai Aure rasheeda na tabbata ta sanadin hakan komai zai wuce Mumy kahdeeja tace Allah yasa ni daman ban tsane hajiya hauwa ba itace ta dauran tsana fatarmu dai Allah ya kawo karshen lamarin gaba dayan su suka amsa da Amin. A bangaren mumy hauwa zaune take a bedroom dinta tana hutawa rasheeda da Aseeya suka shigo dakin rai a bace Mumy Hauwa tace da gani ba lafiya ba meke damun ku Aseeya tace mumy ina pha lafiya Anty sadeeya ta shirya da jalilah ynzn haka suna gidan jalilah tunda safe suka tafe tunda akai Auren aka kawo jalilah kullum tana wajen jalilah pah ko dai jalilah asiri tai mata ne mumy mun rasa gane kanta Rasheeda tace wlh kuwa mumy idan kika ga wulakancin da sadeeya taimuna a gidan su jalilah sai hankalin ki ya tashi nan ta kwashe karya da gaskiya ta fadamata mumy harda cewa wai ke bakida mutunci , baki koyama 'diyan ki tarbiyaba daga yau bazata kara garin girman kiba ta gane cewa kincika makirci Aseeya tace mumy wlh duk akan jalilah take wannan abun ni kuwa bazan taba son jalilah ba , sai nayi duk yanda zanyi naga mun wulakanta jalilah Mumy Hauwa tayi dariya yaro yaro ne lallae kuwa lokaci yayi da zamu nunawa jalilah ita karamar kwaro ce tayi kokarin shiga tsakanin ku da sadeeya ko ita kuwa zamu mata abinda zata raina kanta ku kawo kunnen ku , kuji Aseeya tace yeehh mumy wlh wannan idea din tayi dai dai Rasheeda tace hehhehe ai kuwa wannan ma kawai zaisa yaa Abdoul-jalil ya kara tsanar shegiyar tunda daman ba sonta yake bah gaba dayan su, suka kwashe da dariya A bangaren su jalilah tana kwance yaa Ahmad da sauran yannen suka shigo a cikin gidan zaid yace kuna ina xarah tace naji kamar ana magana bara na diba a parlor tana fitowa taga yannen ta Sahal yace ya dai gaba dayan ku kunshiga a bedroom tace jalilah ce ba lafiya ammn ta samu sauki , suna cikin magana sai ga Abdoul-jalil fareeda, habeebah sun fito nan suka zauna sunata fira Anty saudah ta kalla jalilah tace kodai ansamu abin ne , wannan amai haka Jalilah ta zaro ido👀 haba anty wani cikin lafiya ni banda komai pah kawai amai ne yazoman anty saudah tayi murmushi a ranta tace yanayin 'ki kawai ya nunamin ba abunda ya faru tsakanin ku , a fili kuwa tace nasani ko kin sha aiki a yau bakiyi bacci ba jalilah dariya kawai tayi anty saudah tace tashi muje parlor suka fito parlor nan suka tararda 'yan 'uwansu , sunata fira Anty saudah tace gamu muma ayi firan damu yaa munir yace muna tattauna yanda za'ayi dinner din gobe ne anty saudah tace wooh akwai chasu kenan mustapha yace a hall din gidan nan za'ayi zaid yace eh hakan yayi Ahmad yace jalilah naga kinyi shiru ko bakison ayi dinner ne tace eh yaa Ahmad dan Allah kar ayi yace sabida me tace ba kmai nidai banson dinner din yaa munnir yace haba 'yar kanwa kibari ayi wannan diner pha yaa Abdoul-jalil ne ya hadata idan kuma bakiso sai a fasa Anty saudah tace A'ah pha sai anyita fareeda tace idan BFF bataso basai anyi ba to , xarah tace pls sis jalilah kibari ayi , jalilah tace shikenan Allah ya kaimu goben gaba dayan su , sukayi murmushi . Abdoul-jalil yace ni zanfita zanje asibiti zan fadamasu sabida sunce na fadamasu idan antashi bokin Ahmad yace kana Ango zaka fita kabari na kira doc.musa na fadamasa sai ya fadamasu Abdoul-jalil yace A'ah kabar shi zanje da kaina daman inaso na fita akwai inda zanje suka ce sai kadawo Jalilah kuwa a ranta tace sai da ya tafi wajen wannan matar me yasa ma zanje haushi idan yana'iyawa ya kwana a wajenta haka suka ce gaba da firan su. Abdoul-jalil na fita asibiti ya wuce kai tsaye yana 'isa ma'aikatan suka dinga gaisuwar dashi yana amsawa suna yimasa murna yana godiya yace akira sauran ma'aikatan yana so zai fadamasu wata magana gaba dayan su , suka hado a harabar asibitin nurse zeey kawai ce bata wajen yace ina nurse zainab Nurse mercy tace batazo ba Abdoul-jalil ya bata fuska a ransa yace naso tana wajen nan dana koyamata hankali Doc. Hureeyarh tace kayi shiru Abdoul-jalil kamar kana tunani Yace kuyi hakuri daman zan fadamaku ne gobe ake dinner a nan gida akeyi karfe Tara 9 za'a fara Gaba dayan su sukayi murmushi doc. Musa yace Allah ya kaimu Duk wannan maganar da sukeyi nurse zeey tana jinsu tayi murmushin mugunta dinner zanje kuwa tayi saurin fita daga asibitin Abdoul-jalil yana fita gida ya wuce kai tsaye yana 'isa part din mumy kahdeeja ya wuce ya shiga suka gaisa ya mata godiya Mumy kahdeeja tace ba kmai ya daina mata godiya Allah ya rubutu da jalilah matar sace fatarmu itace Allah ya baku zaman lafiya ya amsa da Amin Sannan ya wuce part din mumyn sa yana 'isa ya iske tana shan fruit ya zauna suka dinga sha , suna fira Mumy Adama tace ina 'yata kabarta ita kadai yace mumy duk 'ya'yan gidan nan suna chan suna tayata rage zama da fira kuma kinga zan kuma asibiti da aikin zata saba da zama ita kadai Mumy tace hakane , haka suka dan taba fira daga bisani ya wuce part din kaka Yana isa , kaka tace Ango kasha mai yau an tuna dani Yace kullum ina tunawa dake uwargida kinsan ynzn nayi amarya gani na zaimaki wuya Kaka tayi dariya tace hakan yayi kyau ni ban kishi da karamar yarinyar dafatar jalilahn tana lafiya Yace lafiya qlw take duk 'ya'yan gidan nan suna wajenta suna tanyata fira Kaka tace haka akeso suma kafin wani sati ayi nasu bukin , haka suka dinga fira A bangaren jalilah fira suke ammn kwata kwata hankalin ta naga yaa Abdoul-jalil tayi shiru tayi kwance abinta tana ta tunani Anty saudah tace Abban Iman tashi mu wuce gida ankuasa kiran sallar magrib sukayi sallama da 'yan 'uwan su suka kama hanyar zuwa gidah Fareeda tace yaa Ahmad yau muje yawan daren Yace angama cwt sis Xarah tace muma zamuje Habeebah tace gaba daya zamu fita. Haka suka yita tsare tsaren yanda dinner zata kasance ana kiran sallar magrib suka wuce masallaci . Fareeda da sauran suka tashi sukai alwala suka fara sallah Jalilah na gama sallah tayi kwance saman gado wai ina yaa Abdoul-jalil yayi ne tun dazun bai dawoba gashi zasu tafiyarsu nima binsu zanyi kuwa tana cikin tunani Sadeeya ta shigo bedroom din jalilah ga abinci nan ankawo kixo muci Tace Anty ice cream da Pringles nake so idan zaku fita nima zanje Sadeeya tace A'ah pha kada mu tafi tare dake yaa Abdoul-jalil ya dawo yayi fada Jalilah tace bazaiyi fada ba Allah Tace tau shikenan , suka fito tare Sadeeya fareeda, xarah , da habeebah suka zuba abincin suna ci Jalilah ta kunna tv tana kallon z world ana love oh love Sadeeya tace jalilah kin koyamin son series films nima pha Tace Anty sadeeya Indian series films akwai dadi sosai ga ma'ana Habeebah tace kwarai kuwa Bayan sun gama cin abinci , suka dinga kallo Fareeda tama jalilah text a waya tace BFF naga kamar kina cikin damuwa Jalilah taimata replay tace ba abinda yake damuna kawai dai inaso idan zaku fita mu fita tare Fareeda taimata replay Anya ina tsorun yaa Abdoul-jalil ya dawo gidan nan bai tararda ke ba wlh zai 'iya yimaki fa'da Jalilah tace ba zaiyi ba tsoro nakeji ni kadai a cikin gidan Fareeda tace tau ba matsala Ana kiran sallah suka tashi ko wacce ta fara sallah. Bayan sun gama sallah Mustapha ya kira habeebah yace ku fito gamu a kofar gidan Haka suka fito gaba dayan su Ahmad yace jalilah ina zaki je ne tace yaa Ahmad binku zanyi Yace ba inda zaki idan mijin ki yadawo ya tararda baki nan bazaiji dadi bah Ta bata fuska yaa tsoro nakeji ni kadai a cikin gidan ammn bara na koma tunda bakason zuwa dani , ta juya zata koma cikin gida Yaa kamal yace zo muje jalilah tanada gaskiya tsoro take ji muje da ita , tace bazan jeba tunda dai bakuyi niyar zuwa dani bah Yaa mustpaha yace kiyi hakuri ynzn munyi niyya tayi dariya sannan suka shiga motocin su , suka kama hanyar zuwa kasuwa Abdoul-jalil kuwa bayan ya gama sallar isha'i ya tsaya a masallaci yana karatun qur'ani , yana gamawa ya kama hanyar zuwa Yana 'isa ya tararda gidan a rufe yayi knocking shiru yace kila tayi bacci ya dau makulle ya bude gidan ya shiga kai tsaye sama ya wuce har ya kwanta , ohh ya kamata ace na diba halin da take ciki ya sauko yazo a kasa Ya shiga dakin jalilahn kai tsaye bedroom ya wuce yana shiga yaga wayam bata ciki ya shiga toilet ma haka A'ah ina tafe ne ya fito duk ya shiga daku nan gidan bata ciki ya hau sama duk ya dubata nanma bata ciki ya dawo kasan hankalin shi a tashe ina yarinyar nan tayi haka yayita zirga zirga a tsakiyar parlorn A bangaren su fareeda kuwa sun i'sa sahad store siyayya suke yi abinsu ko wane cikin su , ya jera tareda masoyiyar sa suna daukan kayan dasu ke bukata Jalilah ta kallesu tace soyayya akwai dadi haka zasuyi rayuwar Aure cikin so da kauna ni kuwa zanyi ta , cikin bakincike nan ta dau ice cream da Pringle's Har ta wuce ta dawo ta dau chocolate masu yawa ta wuce wajen biyan kudi ta biya ta fito waje ta jingina a bakin mota tana jiran su Nurse zeey na fitowa daga shagon taga jalilah tsaye wajen mota , tayi murmushin mugunta ta 'isa inda jalilah take Tace sannu kishiyata Jalilah tadago idonta ta kalle ta batace mata kmai ba ta juyar da kanta Nurse zeey tace ina kikabarmin masoyi ne , haka oh natuna kinsan ya fadamin baya sonki ko kadan ya tsaneki shiyasa baku fito a tareba , tayi murmushi kada kidamu idan munyi Aure dashi zansa ya dan so ki koda kadan ne ammn pha sai kinyi biyayya koda yake tun kafin kisan waye shi nariga kisan shi, ammn zaki sha dadi sosai son Abdoul-jalil jarumi ne na kwarai yau da muka hadu dashi na wahala sosai ya wahalar dani baibarni na huta ba sai zuwa magrib munyi sa'ar miji pha domin ya 'iya love abin burgewa har video mukai sabida da munji muna bukatar juna koda bama tare mu kunna mu kalle abinmu Jalilah ta wanka mata mari tace ke wace irin dabba ce , yau na tabbatar da bakida hankali ni wannan ba matsala ta bace don haka karki kara tarona da irin wadannan magan ganun , kiji tsoron Allah ki macce ce bai dace kibawa namiji kanki ba , kibari sai kunyi Aure wannan kin saida mutuncin kanki ne Nurse zeey ta daka mata tsawa ni kika mara hehehe wlh zakiyi dana sanin mari na, ki jera kiga abinda zanmaki Abdoul-jalil kuwa ynzn na fara bashi kaina tayi murmushi sai da safe ki kwana lafiya Jalilah batasan lokacin da take hawaye 😭na shiga ukku wannan zai Aura tun a waje ta bashi kanta da sunyi Aure banda amfani garesa , daman banda amfani a wajen sa ai, ina tausayama kaina tana cikin kuka su zarah suka fito tana ganin su tayi saurin share hawayen ta , haka suka shiga mota har suka dawo gida batayi magana ba , suka ajeta a kofar gida ta fita ko sallama batai masu ba ta shiga cikin gida fareeda zata fita Ahmad yace ina zaki je, tace yaa naga tunda muka shigo mota har muka dawo gida batai magana ba ynzn kuma ta fita ba sallama yace kyaleta da alama akwai abinda yake damunta da safe zamu tambeta abinda ke damunta tace tau shikenan yaya . Jalilah na shiga gida ranta a bace yaa Abdoul-jalil yasa takalma zai fita nemanta yana juyowa ya ganta ta shigo cikin gida ita batama ganshi ba zata shiga dakin ta Ya daka mata tsawa daga ina kike ne tayi shiru ba magana nake dake ba Tace fita mukai dasu yaya sahad store muka je Yace da izinin wa kika fita Tace tsoro nakeji shiyasa na bisu Yace sabida sune suke Auren ki ko zaki fita bada izininah ba , kinsan fitar nan da kikai har kika dawo bada izinina ba kina cikin tsinuwar mala'iku ko baidace macce ta fita bada izinin mijin taba, kinsan yanda hankalina ya tashi kuwa Jalilah a ranta tace da kasan Allah kana tsoron azabar sa ai bazaka dinga aikata abinda kuke yiba kaida wannan zeey din ba , hankalin ka kuwa bazai taba tashi a kaina don baka sona ko kadan Abdoul-jalil yace wlh daga yau kika koma fita bada izinina ba sai kinga abinda zanmaki Ta dago idonta suka kalle juna ta tuna da maganganun da zeey ta fadamata , fa fashe da kuka 😭 tace insha Allah bazan karaba ta wuce ta shige dakin ta na shiga ta fad'a saman gado ta fara kuka . **** WASHE GARI Zaune suke suna breakfast sadeeya tace na kira masu decoration ynzn nan zasu xo su fara aikin su Yusuf yace kin kyauta zuwa anjima kadan zamu fara shirye shirye Ahmad yace toh pah sadeeya ynzn kin nunamuna kinfi so ayi dinner din nan cikin lokaci Sadeeya tayi murmushi tace sosai kasan ji nake da jalilah sosai Yace naga alama ai Allah dai ya kara hada kanku ya tsare ku da masu sherri tace Amin Rasheeda da Aseeya suka kalle juna suna murmushi mugunta A bangaren jalilah yau da kanta ta Shiga kitchen ta hada kayan breakfast bayan ta gama ta jera a dining table ta gyara parlorn kasancewar ba wani dirty yayi ba ta kunna turaren kamshi , ta fesa room fresheners kala kala dakin ya gume da kamshi ga sanyin Ac ga dadin kamshi sannan ta hau sama ta shiga dakin yaa Abdoul-jalil kadan kadan take tafiya tayi sallama bai amsa ba Tace yaa na gama hada breakfast din yayi shiru baice kmai ba Ta zuwa ta fita , kai tsaye dining area ta wuce kadan tayi breakfast din ta kuma daki tayi ta shiga toilet ta kara yin wanka ta hau gado tayi kwancen ta Ya Abdoul-jalil na saukowa yaji dadin kamshi yana dukan hancin shi , ya lumshe ido har ya kawo kasan yayi kwance saman kujera yana Shakar kamshin dakin . A bangaren mumy hauwa zaune suke suna tattauna yanda zasu gudanar da plan dinsu Rasheeda tace jalilah zata gane kurenta hehehe sai tayi nadaman yin wannan dinner ne Aseeya tace mu daman hakan muke so gwara da akace za'ayi dinner dinga kinga idan hakan ta faru jalilah zata dauka sadeeya tai mata hakan , idan sunyi fada sadeeya dole ta dawo wajen mu Rasheeda tace kwarai kuwa suka tafa hannu suna dariyar mugunta Nurse zeey zaune a dakinta Dana dariya yau jalilah zanmaki abinda zaki yi nadama ni kika mara ko Allah ya kaimu anjima hakika yau zaki saka Abdoul-jalil kuka yau da anyi hakan nasan wannan plan dinda zanyi dole ya saki ta.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣3⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Shirye shirye kawai ake masu decoration na gyara hall Gida ya fara cika da 'yan 'uwa da abokan arziki Zaune suke suke a bedroom dinsu rasheeda tace ammn aseeya inajin tsoro karfa asirin mu ya tonu Aseeya tace haba cikin taku zamuyi abun ba yanda za'ayi ya tuno Allah dai ya kaimu anjima suka tafa hannu suna dariya Jalilah na kwance saman gado a ranta tace yaa Abdoul-jalil yana nufin bazai dinga cin abincina ba kenan ammn nima ban kyauta ba na fita bada izinin mijina ba ya kamata naje na kara bashi hakuri . Tana fitowa parlor taga yaa Abdoul-jalil kwance saman kujera yanda yake lumshe ta kura masa ido tana ta kallon sa Abdoul-jalil na dago idonsa suka hada ido Tayi saurin kauda kanta ta waske ta wuce wajen dining table ta zuba abincin tana ci kadan kadan a ranta tace ammn naji kunya yanda ya kamani ina kallon sa wai meke damuna haka ne , haka ta dinga cin abincin kadan kadan Abdoul-jalil kuwa yana kallonta yanda take cin abincin kamar abin dole yanda take turo baki tana bata rai abin ya bashi dariya Ya tashi ya shiga kitchen ya hada coffee ya dawo parlor ya zauna Jalilah tace lallai ya nunamin bazai 'iya cin abincina ba sabida tsananin qiyayyah tana cikin tunani sai ga fareeda da xarah sun shigo ggidan Xarah da fareeda suka gaida yaa Abdoul-jalil Fareeda tace yaa ina jalilah take ne yayi shiru na dan wani lokaci yace tana dining area Jalilah na ganin su taso xarah tace wannan irin kyau haka sis jalilah kayan nan sunmaki kyau ammn me yasa bakison saka kana nan kaya tace haka dai bana ra'ayin su Fareeda tace zasuyi maki kyau kuwa ynzn kinga muje daga ciki suka shiga bedroom suka zauna Xarah da fareeda suka shiga buda lefen jalilah ita dai kallon su kawai take Fareeda tace wacce ya kamata azaba mata ne nan suka shiga dubawa Xarah ta dauko red color fareeda tace A'ah ga milk dai nan suka dinga rigema xarah tace wanda ta zaba jalilah zata saka Fareeda tace A'ah wadda na zaba zata saka nan suka dinga rigema Jalilah tace ya 'isa haka dan Allah mene na fada ni inada rigan da zansaka ta buda wardrobe dinta ta dauko wata riga see green ta nuna masu Xarah tace wooh gaskiya tayi kyau sosai Fareeda tace tayi kyau ammn wannan kamar ba'a saka ta cikin lefe ba Jalilah tayi murmushi tace eh yaa Mahmud ya sayoman ita gift ce ya bani ita zansa Xarah tace rigan tayi kyau sosai sis jalilah kin raba gardama dan da saida ke saka tawa Fareeda tace hehe ai bazan yarda ba Jalilah tace ina Anty sadeeya da habeebah ne Xarah tace sun tafi wajen dauko me kwalliya don yau so muke kiyi kyau sosai Anty saudah tace daman kanwata me kyau ce Fareeda tace Anty yaushe kika shigo tace ynzn nan , suka gaisa Iman da Affan suka rungume jalilah Affan yace mun kusa hutun makaranta da munyi hutu wajen ki zan dawo gaba daya Jalilah tai masa kiss tace kwarai kuwa sweety Iman tace ni kuma wajen uncle Abdoul-jalil zan dinga kwana idan ya sayoman ice cream bazan samaku ba Affan yace nima anty jalilah zata sayaman kuma ba ruwan mu dake Iman tace na tafiyata ban koma dawowa gidan Anty jalilah ba tunda bata sona Xarah tace bara naje na lallashi iman dita Jalilah tace sis xarah bara naji kinsan dani take fushi Anty saudah tayi dariya ai kuwa kinada aikin lallashi yau Jalilah ta fito parlor tana kiran sunan iman shiru kkeji ta dinga shiga daku nan bata gantaba tace ohh iman kika shiga ne haka Ta hau sama ta dinga shiga daku nan tana shiga wani daki ta zaro 👀 ta fara jaa da baya ta juya zata fita dakin Abdoul-jalil ya janyota da karfe ta runtse idon ta yace me kkeyi a nan ne tayi shiru yace ba dake nake magana ba tace em.. em.. Yaa iman nake nema yace bana ce karki kara zuwa part dina ba kasa ne part dinki sama ne nawa tace kayi hakuri dan Allah yace fita cikin dakin nan wajen sauri ta tashe faduwa yayi saurin janyota jikin sa fuskan su ta hadu gaba dayan su , suka shiga cikin wani hali ta kasa janye jikin ta shima haka sai da suka dau lokaci me tsawo jalilah tayi saurin janye jikin ta da gudo tabar dakin , shi kuma yayi murmushi , tana fitowa ta hange iman cikin kitchen zaune tana shan ice cream tace iman manya ta shiga cikin kitchen tace iman dina iman ta turo baki ta kauda fuska jalilah tace ohh iman fushi take dani kiyi hakuri ma baby iman take magana jalilah ta matsa inda iman take zaune ta riqe kunnen ta tace tuba nake aman afuwa , iman tace bazan yiba tunda kinfison yaa Affan ni baki sona . Jalilah ta zaro ido👀 tace haba ni na'isa nace banson iman ina sonki sosai iman dina gaba dayan ku ina son ku , kinsan me idan na haife diya macce sunan ki zan saka mata , iman tace Anty da gaske jalilah tace insha Allah suka rungume juna suna dariya sannan suka sauko kasa. **** Da daddare 'Yan uwa da abokan arziki sun fara halatar hall decoration din see green da White mummies dasu daddy duk sunxo a wajen suna amsar bakin su 'Yan asibitin su Abdoul-jalil duk sunxo a wajen hall ya cika Waiter's dinda aka dauko sai jera abinci da lemo suke yi , wasu kuma sun jera lemon ka a faranti suna serving din mutane buki ne wanda sai wane da wane ake gani wajen Nurse zeey ta shigo hall din ta samu waje tayi zaune tayi crossing leg din A bangaren jalilah kuwa suna cikin hall din a cikin daku nan hall din ana mata kwalliya ana gyarata Anty saudah tace ina zuwa yaa munnir yana kira na Rasheeda da Aseeya na bayanta Aseeya tace ya kamata mu kira daya daga ciki whiter din suyi aikin Aseeya tace ammn pha family dinmu zamu ji kunya idan plan yayi kyau Rasheeda tace hakane ammn ai jalilah ce za'a zaga ita zatayi abin kunya bamu bah suka tafa hannu suna dariya Nurse zeey na jin duk abinda suke fada tayi murmushi aikina zaixo cikin sauki kuwa ta tashi tadawo saman table din da aseeya da rasheeda suke zaune Tace sannun ku suna na nurse zeey ina aikin asibitin Abdoul-jalil da alama dai ku 'yan gidan nan ne Aseeya tace eh mu kannen ya Abdoul-jalil ne ammn lafiya kuwa Nurse zeey tayi murmushi ta langabe kai tace lafiyar kenan naji duk firan da kukeyi akan sharrin da zaku kullawa jalilah Rasheeda da Aseeya suka zaro ido👀 aseeya tace em... nurse zeey dan Allah karki fadawa kuwa kar asirin mu ya tuno nurse zeey tayi dariya tace relax relax baby ya sunan ku tace ni sunana Aseeya wannan kuwa anty rasheeda , nurse zeey tayi murmushi tace suna me dadi ai naji dadin haduwa daku domin kuwa duk shegian daran ce nima bason jalilah nake ba , na tsaneta dan wlh nafi ku tsanarta rasheeda tayi dariya tace ashe duk mune nan suka tafa hannu suna dariya , nurse zeey ina jinku kufadamin plan dinku nan suka kwashe suka fadamata tace wooh nyc plan naku me sauki ne , inga kayan suke aseeya ta nuna mata tace wadan nan ai kanan kayan sa maye ni ammn kada ku damu zan hada da nawa abin zai bada kala , rasheeda tace ammn me yasa kka tsane jalilah tace sabida akan jalilah Abdoul-jalil ya maran , aseeya tace kaman ya kenna , tace wata rana jalilah ta kawo masa abinci wannan ranar na fara ganinta a asibiti shine na tambeta wajen wa tazo tace wajen yaa Abdoul-jalil nace meke tafe da ita tace ba matsalata bace , dana matsa mata da tambaya shine tace abinci ta kawomasa ,nace ta kawo nakai masa nanfa ta fara zagena ni kuwa naga tana ciman mutunci na marita, ina marinta Abdoul-jalil na fitowa daga office ya wanka man marie guda biyu saida na gigece a gaban mutane yaman wannan wulakancin ni kuwa tun a ranar na kudurta sai na wulakanta jalilah saina sakata kuka a rayuwanta shine yau nayi kudurin na hada mata babban tarkon da zaisata kuka sosai a rayuwa. Aseeya tace kaii gaskiya kinada gaskiya in kuwa hakane teay dinmu daya suka tafa suna dariya Rasheeda tace mene plan dinki Nurse zeey tace wannan kayan maye ne , masu karfen gaske , wannan kuma maganin sha'awa ne yana da karfen saka sha'awa yana tada sha'awa da wuri da zaran ta shashi karyanta ta kare domin kuwa bazata taba samun kwanciyar hankali ba sai namiji ya kwanta da itaita Aseeya tace taya za'ayi hakan ta faru Tace ai me sauki ne wannan tace nazo da wanda zaiman wannan aikin zamu zuba mata a cikin lemo ayi mixing da zaran tasha komai zaiyi daidai ynzn jalilan tana ina Rasheeda tace tana wanchan dakin ana shiryata Nurse zeey ta dauki waya tace Awwalu ka shigo ciki , sai gashi yazo sanye da kayan whiter a jikin shi , dauki da faranti ya jera lemoka a ciki Nurse zeey ta buda kwalba ta juye a cikin juice ta juye kwalba hudu a ciki ta amsa na hannu aseeya zata juye Awwalu yace kibar shi haka nan wadan nanma kawai zasuyi aiki Tayi dariya tace hakane ammn sai na juyeshi ta juye tace abarshi ya gama mixing , idan ka bata ta sha karka bar wajen kayi tsaye a wajen da zaran ta janyoka ka afkamata Bayan lemon ya gama mixing ta zuba masa a wine cups Aseeya ta nuna masa dakin ya dauka ya wuce . Rasheeda tace ke nurse zeey kin'iya shu'umance wannan plan haka fatarmu dai komai yaje daidai suka kwashe da dariya Awwalu yana 'isa dakin ya iske fareeda da mkup din yayi sallama ya mika ma mkup lemo ta sha Fareeda ma ta dauko ta sha Ya 'isa Inda jalilah take tace A'ah ngd bazan shaba Fareeda tace A'ah BFF kisha zan raka me mkup zata wuce dana dawo zamu wuce ana jiran amarya Fareeda da me mkup suka wuce Awwalu yayi murmushin mugunta yace madam ga lemon tace A'ah ngd kan'iya tafiya Yace madam ya kamata ki sha kinga idan aka fara dinner bazaki samu damar shaba ta amsa tasha Jalilah na gama sha kanta ya fara tsarawa juya ta fara dibarta Awwalu ya matsu kusa gareta ta janyo shi ta rungumeshi tana magana cikin maye yayi saurin janye jikin shi ta janyo shi ba Inda zaka je sai ka biyamin bukata ta Suna cikin haka xarah da sadeeya suka shigo dakin Sadeeya tace subhanallah jalilah sakar shi jalilah ta ture sadeeya a kasa ta janyo awwalu jikin ta rabu dasu my love zo mu shiga daga ciki Xarah tayi saurin janye jalilah tace sis jalilah lafiya kke ta fada tana kuka jalilah ta dau cup din glass ta bugawa xarah a kai Xarah ta saki ihuu , suna cikin haka fareeda da anty saudah suka shigo dakin Anty saudah tace meke faruwa haka nan sukayi kokarin raba jalilah dashi take yi ta cije anty saudah ta bugawa fareeda glass din cup nan fareeda ta saki ihu Suna cikin haka yaa Abdoul-jalil da Ahmad suka shigo dakin Jalilah tace my love xo muje zan mutu idan baka biyamin bukata taba am in need ta rungumeshi Awwalu a ranshi yace aiki yayi a fili kuwa yace dan Allah madam ki rabu dani tajaa hannun shi tace xo muje daki na zata kwanta saman kirjin shi Abdoul-jalil ya janyota da karfe saman jikin shi ta langabe kanta tace kaii barni naje wajen my love ya biyamin bukata ta , wlh zan mutu idan baku barni bah idan kuwa ka hada kai zaka biyamin Yaa Ahmad yace subhanallah ya matsa kusa da jalilah yace jalilah lafiya kke kuwa tace bansani bh ta fada tana tangadie Anty saudah tace ko dai wani abu ta sha ne Xarah tace nima haka nake tunani yanda take mayen nan Jalilah tace ba abinda nasha pha ta fada tana tangadie ta fara kokarin ceri kayan ta Yaa Abdoul-jalil ya wanka mata mari yace fareeda bani robar ruwa ya amsa ya watsama jalilah ruwan sanyi a fuska da karfe nan ta fadi kasa .... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣4⃣ ADDA KHAIRAT ABDULLAHI KHAIRATY TNX WIT UR LUV ND SUPPORT ANA TARE🤝 MY PRINCESS NEENAH BELLO WISH U FLYING COLOURS IN UR RESULT ALLAH YASA KICI A FLAT MY DEAR😘 Ahmad yace meke faruwa haka yace kwalar rigar waiter din yace me ka bata tasha Awwalu yace wlh ba abinda na bata ka tambaye wanchan ya nuna fareeda Fareeda tace yaa ya kawomana lemo kuma lafiya lau muka shashi na fita na raka me mkup koda na dawo naga jalilah na kokarin ta rungumeshi Anty saudah tace akwai wani abu a kasa ina lemon da tasha Awawalu yayi murmushin mugunta a ransa yace kunyi saki gaba daya ta shanye shi nayi canje da wani ai Fareeda tace ga sauran nan , aka sunsani shi yaa Ahmad ya sha yace taste din lemon dai dai yake Suna cikin haka rasheeda ta shigo dakin tace yaa mumy tace ku kawai ake jira har zata fita sai tadawo tace ah meke faruwa ne haka naga jalilah kwance Anty saudah tace ina lafiya pha jalilah bata cikin hankalin wannan waiter din daya kawo masu lemo tana sha ta rungumeshi wai sai ya biya mata bukatar ta, ji yanda taiwa xarah sadeeya da fareeda rauni , ni kaina sai da ta tureni Rasheeda a ranta tayi murmushin muguntu plan yayi aiki sosai kadan kika fara gani a fili kuwa tace innalillahi wannan wani irin abu ne ga baki duk sun 'iso amarya da ango kawai ake jira , bara naje na fadawa su mummies abinda ake ciki Yaa Abdoul-jalil yace A'ah karki fadamasu banson ransu ya bace nasan abinda zanyi jeki kawai Awwalu zai fita yaa Ahmad yace kai waiter ba inda zakaje tsaya a nan sai anyi bincike sabida akwai alamar tambaya a fuskan ka , ya akai hakan tafaru Yace yallabai ni sai nakawo masu lemo su ukku kuma dukan su lafiya kalau suka sha shi , bayan ta sha zan wuce ta janyoni ta rungumeni ta fara kissing dina nayi kokarin fita daga dakin tace na taimakita tana cikin matsanancin bukatar namiji nace mata ke pha matar Aure ce shine tace mijin ta baida sha'awa kafin ya kwanta da ita sai tai masa kuka yake biya mata bukatah zai kara magana yaa Abdoul-jalil ya wanke shi da mararu guda ukku Yaa Ahmad ma ya wanka mashi mari dan ubanka karya kaki qanwata bazata 'iya aikata wannan abin ba Awwalu ya fashe da kuka yace yallabai wlh haka akai ga wannan matar nan koda suka shigo dakin nan haka suka iske ina kokarin kwatar kaina wajen ta Yaa Ahmad yace xarah hakane Xarah tace eh hakane yaa wajen mun janyeta daga jikin sa ta jefe ni da kwalba ammn abin tambaya anan shine lafiya kalau na fita nabar jalilah kuma yanda take maganar kamar tasha kayan maye ne Sadeeya tace abin tambaya anan shine ina ta samu kayan mayen, ga sauran lemon da tasha ansha anji dandanon shi lafiya lau akwai alamar tambaya a nan Yaa Abdoul-jalil yace ya 'isa haka wannan dinner bazata yiyuba Gaba dayan su , suka zaro ido 👀 anty saudah tace sabida me yace diba kiga halin da take ciki idan akace a haka za'ayi dinner dinnan akwai matsala yana magana jalilah ta tashi cikin tangadie ta fada saman jikin Abdoul-jalil tace zo muje mu shiga daki zatai kiss dinshi ya janye bakin shi tace ka ganka ko ka sakamin hannu naji wajen my love ta nuna awwalu tace my love kace ya sakamin hannu kamin na mutu idan bakamin abinda nake soba zan mutu , yaa Ahmad ya janyota jikin shi yace jalilah meke damunki ta kwanta saman kirjin shi tace ina ruwan ka dani , ina nasan ka , xo muje cikin daki kaji zata kara magana yaa Abdoul-jalil ya watsa mata rubar ruwan sanyi a fuska da karfe ya kara buda wata rubar ya watsa mata da karfe nan ta fadie kasa, yace zan fita da ita ta wancan kofar fareeda da sadeeya ku biyu ni ku kula da ita . Ahmad yace Abdoul-jalil nifa wannan waiter din banyarda dashi ba pah Yace Ahmad kyalesa kawai ya tafi Awwalu yace ngd yallabai da sauri ya fita yabar dakin Yana fita Ahmad yabi bayan shi A bangaren rasheeda kuwa tana zaunawa tace hehehe zeey na yarda dake makiran macce ce ta kwarai plan yayi kyau yanda naga fuskan yaa Abdoul-jalil da kyar idan bai saki jalilah ba suka tafa hannu suna dariya Nurse zeey tace kadan daga cikin aikina ne wannan matukar ina raye jalilah ta shiga ukku sai na hanamata jindadin rayuwarta Aseeya tace hakan muke so daga yau munzama frnds team daya suka dau lemo🥂cheers suka sha , suna dariya Abdoul-jalil kuwa ya dauki jalilah chak ya fita ta bayan kofar sadeeya da fareeda suka bi bayan sa . Kai tsaye part dinsu ya shiga bedroom dinshi ya shiga ya ajeta saman gado zai wuce ta janyo shi ta rungumeshi tana smiling tace swthrt karka tafi kabarni ya rungumeta yace kada kidamu ynzn zan dawo ta rike shi take sakin shi Yace ruwa zan kawo maki ya tashi ya shiga kitchen ya zuba ruwa a cup ya dauko maganin bacci me nauyi ya zuba a ciki yana dawowa Jalilah ta dinga mashi smiling ta fada saman kirjin shi tace sai munyi kiss yace sha ruwa sannan tana sha ruwan bacci yayi awon gaba da ita . Ya sauko kasa yace xarah karku fita a gidan nan har saina dawo suka amsa da to. Alhaji Ibrahim ya kira Ahmad yace ya haka tun dazun Abdoul-jalil da jalilah ake jira har ynzn basu dawoba Ahmad yace daddy ba lafiya jalilah tana cikin wani hali dinner din nan bazata yiyuba sabida batada lafiya sosai Alhaji Ibrahim yace subhanallah meke damunta Ahmad yace daddy zamuyi maganar anjima ynzn asan yanda za'ayi da baki Alhaji Ibrahim yace ba damuwa zanyi masu bayani Ahmad ya dinga bin Awwalu yaga zai fita cikin gidan yayi zaurin chafkar rigan shi Yace kai koka fadamin abinda ka zubawa kanwata ko ynzn nan na kira 'yan sanda suyi maka tambayar da jikin ka zai gayamaka Awwalu yace haba yallabai naga tun cikin dakin ankai karshen magana mene na kuma biyoni a nan Ahmad yace ankai karshen magana ammn banyarda da kai ba dalili kuwa nasan halin kanwata na tabbata wani abu kazuba mata a cikin lemo ta sha , abinda kuma bakasani ba shine naga lokacin da kayi saurin zubda lemon da tasha ka canja da wani naga lokacin da kaki murmushi wannan duk alamar rashin gaskiya ne don haka ka gayamin gaskiya Awwalu da yaga asirin shi yana shirin tonuwa yayi kokarin kwace kansa hannun Ahmad Ahmad ya rike shi sosai yace kaga nagano gaskiya abinda ya rage shine kawai kafadan gaskiya idan kanason zaman lafiya a rayuwar ka Awwalu ya faru kokarin dambe da Ahmad Ahmad ya wanka mashi marie ya fara dukan shi yace naka wasa ne yaro tun kan kazo duniya nake cikin ta ya dau waya ya kira 'yan sanda Awwalu da yaji batun 'yan sanda hankalin shi ya tashi yace zan fadamaka komai karka hadani da 'yan sanda dan Allah Ahmad a ransa yace ai kuwa zakaci ubanka a gun 'yan sanda a fili kuwa yace karka damu bazan hadaka dasu ba abinda nake bukata kawai kafadmin gaskiya Awwalu yace zanfada , suka same waje suka zauna duk da haka Ahmad na rike dashi nan ya fara bashi labarin komai dake dake A bangaren yaa Abdoul-jalil yana isowa hall din ya tararda da Alhaji umar rike da Mike yana magana yayi tsaye yana sauraren maganar daddy shi Alhaji umar yace gaba da cewa kamar yanda muka taro a nan domin murnar auren 'ya'yan mu ansamu akasi domin amaryar ba lafiya ynzn haka tana chan kwance bacci ya dauketa a dalilin haka ne muke bawa 'yan 'uwa da abokan ariziki hakuri bisa ga abinda ya faru Daya daga cikin aminnan su ya tashi ya amsa mike din yace wannan abu baiyi dadi ba , ka daina bamu hakuri domin kuwa yasan lalura ta rashin lafiya a kowani lokaci tana riskar mutum abin godiya anan shine ba mutuwa tayi ba domin idan da mutuwa tayi abin zaifi bakin ciki muna mata rkan Allah ya bata lafiya gaba daya hall din suka amsa da amin Nurse zeey sai murmushin mugunta take a ranta tace ohh jalilah baiwar Allah kinbar tausai kadan kika fara gani dani kike zancen Alhaji haladu yace mungde sosai daku ka fahimcemu ya kamata muyi dinner ma'ana kowa ya tsaya aci abincin munyi dinner mu ta uwaye , gaba dayan su sukai murmushi , waiter's din wajen suka fara serving din mutane kasancewar mutanen wajen 'yan gayu ne ga waye wa aka dinga abin cikin hankali da natsuwa A bangaren mummies dinsu duk hankalin su ya tashi kai tsaye part din jalilah suka wuce suna 'isa suka tararda sadeeya xarah da fareeda Mumy adama tace meya samu jalilah ne Sadeeya tace mummy ana gama kwalliya ta yanke jiki ta fadie jikin ta duk yayi zafie nan take bacci ya dauketa Mumy Hauwa a ranta tace idan kun boyemasu ni ai nasan gaskiya tayi murmushin mugunta ohh poor jalilah kinban tausai pha Mumy maimuna tace subhanallah ina jalilahn take Xarah tace tana sama nan suka hau sama gaba daya su , suka tararda jalilah bacci take yi abinta . A bangaren Ahmad kuwa awwalu ya gama fadamasa komai Yace ammn kai kana kashe Auren da ba soyayya a cikin sa ka tabbata mugu na kwarai , yace ai har ynzn baka fadamin wanda ya saka kayi wannan aikin ba Awwalu yayi shiru yace kayi hakuri bazan 'iya fadamaka ba Ahmad yace ai kuwa jikin ka zai gayama ka zan kira 'yan sanda nace suxo su tafi da kai , a gidan yari zaka gama karshen rayuwar ka Awwalu ya zaro ido 👀 yace yallabai kayi hakuri zan fadamaka ,ba kowa bacce illa nurse zeey Ahmad yace wace ce nurse zeey kuma yace muje na nunamaka ita Ahmad na riqe dashi sun kusa kaiwa hall din nurse zeey na fitowa tana dariya awwalu yace ka ganta chan. Ahmad ya zaro 👀 yace ah wannan yarinyar a asibitin Abdoul-jalil take aiki me yasa zatai haka ai kuwa zatayi nadama , awwalu yace zan'iya tafiya yallabai Ahmad yace muje daga waje suka koma inda suka fito suna 'is a 'yan sanda na zuwa Ahmad yace ga ya nan ku wuce dashi ayi mashi azabi me tsanani . Awwalu yace yallabai ba haka mukai da kaiba dan Allah kayi hakuri ka taimakamin ya fada yana kuka😭 Ahmad yace kasan Allah ka aikata wannan mummunar abin ko kisan kai zaka'iya yie tunda bakaji tsoron Allah ba , aka hada baki da kai aka cuce kanwata kasan irin halin da Abdoul-jalil mijinta zai shiga sannan ka kirkira karya kace itace ta neme ka hakika ka cuce kanwata kana tunanin zan kyaleka ne kayi kuskure me girma yau rana ce ta farin ciki ammn ka maida muna da ita ta bakin cike don haka kaima zakayi kuka kamar yanda kasamu kuku ,inspector ku tafi dashi . Haka suka wuce da awwalu yana ihu yana yallabai ka taimakan.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣5⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Ahmad kai tsaye wajen nurse zeey ya nufi kafin ya kai ta koma cikin hall din , yace ohh ynzn idan na shiga cikin hall komai zai 'iya faruwa zan jirata a waje yau zatayi nadamar abinda ta aikata , yayi zaunen sa a wajen zaid yaxo yace Ahmad me kke anan xo mu shiga daga ciki Ahmad yace A'ah kabarni anan banson shiga Zaid yace nasan abinda yake damunka akan abinda ya faru kada kadamu yaa Abdoul-jalil ya kai jalilah a gida ynzn haka su mumy suna wajen ta , Daddy kuma yayi wa, mutane bayana duk sun fahimta yznn haka kowa abinci yake ci, kaxo mu shiga , ya jaa hannun shi suka shiga daga ciki A bangaren Anty saudah da xarah , sadeeya tace abin nan yana ban mamaki sosai ni ina tunanin kayan maye aka bata tasha Fareeda tace wlh nima tunanin da nakeyi kenan an kulla mata sharri ran yaa Abdoul-jalil dole zai bace ,lafiya qlw na fita nabarta , kuma ina kyautata zaton lemon da tasha ne da nasan hakan zai faru da bance ta shava sai da tace batason sha na matsa mata akan tasha wayyo jalilah Anty saudah tace zanje na chanja mata kayan jikin ta , sabida zasu dinga damunta Abdoul-jalil kuwa komawa gidan sa yayi ya shiga wani daki ya kulle kansa ransa a bace yake daya tuna yanda yaga jalilah ta rungume wannan waiter maganganun da Waiter ya fada , ya buda rubar ruwa yana sha waton bana biya mata bukata ko zanyi mata abinda take so , sai tayi kuka da idonta tana rukana na daina , me yasa jalilah zaki aikata haka yayi jefa da rubar ruwa wlh zakiyi nadama . A bangaren nurse zeey dasu rasheeda dariya suke suna tafawa Aseeya tace kai zeey kin 'iya makirce wannan abin ba karamin dadi yamuna ba jalilah ta shiga ukku domin sai munyi nasarar rabata da yaa Abdoul-jalil Nurse zeey a ranta nice nafi jindadin haduwa daku domin aiki na zaiyi sauki raba auren Abdoul-jalil da jalilah ynzn nasa hannu a cikin sa Rasheeda ta tabata tace zeey tunanin me kkeyi kinyi shiru Tace ina tunanin next target dinmu ne Aseeya tace hehe wannan ba ynzn ba mujira muga hukuncen da yaa Abdoul-jalil zai yankewa jalilah Nurse zeey tace tau shikenan a ranta tace naku wasa ne , ni ai bazan tsaya wasa ba . Yaa Ahmad ya tashi ya nata dibi dibi baiga nurse zeey ba , yana juyawa ya ganta tareda su rasheeda da aseeya suna dariya harda tafa hannu Ya zaro ido👀 me nake shirin ganie kenan dasu rasheeda aka hada baki akai wannan abin ai kuwa zance ubansu Bayan an gama dinner mutane kowa ya nufi hanyar zuwa gida Ahmad yayi bidar nurse zeey baiganta ba , yace ba damuwa tunda nasan kice kikai wannan aikin Allah ya kaimu gobe zaki yi dana sanin abinda kikai . Zaune suke a bedroom sun kurawa jalilah ido, kaka tace ya akai hakan ta faru ne abin nan akwai alamar tambaya baccin nan da yarinyar nan takeyi kamar bana lafiya ba Alhaji Ibrahim yace wlh inna nasan yarinyar nan lafiya qlw take ammn kinsan shi ciwo yanda yake ko wani lokaci yana 'iya saman dan adam kaman yanda mutuwa ko wani lokaci tana zuwa Ahmad a ransa yace ko dai nafada masu gaskiya , a'ah ba ynzn ba tunda basusan gaskiyar abinda ya faru ba , zuwa gobe da safe zanfawa Abdoul-jalil komai . Alhaji haladu yace ynzn dare yayi ya kamata muje mu kwanta ina shi Abdoul-jalil yake ne Ahmad yace bara na kira shi , ya kira wayan sau ukku bai daga ba ya kara kira sannan ya dauko Ahmad yace daddy yana neman ka , muna gidan ga daga sama . Ahmad a ranshi yace Allah sarki Abdoul-jalil dole ka shiga damuwa yanda naji muryan ka nasan abinda ya faru ne yake damun ka , karka damu komai yazo karshe tunda nasan gaskiya. Abdoul-jalil yayi sallma ya shigo dakin Kaka tace Abdoul-jalil lafiya kke kuwa ji yanda idon ka sukai jaa sosai kaman kayi kuka Yace lafiya qlw nake kaka kaina Ke ciwo Kaka tace kai kafadamin gaskiya ko dai rashin lafiyar jalilah ce ta tayarmaka da hankali har kayi kuka idon ka sukai jaa haka Yayi murmushin karfin hali yace A'ah kaka kaina dai ka ciwo Saudah a ranta tace Allah sarki yaa Abdoul-jalil nasan abinda ya faru yake damun shi ammn koba komai yau na kara tabbatar da son jalilah yakai , don wannan abin daya faru ya sashi kuka ba wani ciwon kai Mumy maimuna tace Allah dai ya bata lafiya zamu wuce da safe zamu dawo mu dubata sukai sallma kowa ya wuce part dinsa . Aseeya da rasheeda suka bi mumy Hauwa a part dinta suna 'isa tace kunsan dai daddy dinku nanan ku tafi sai da safe muyi maganar Rasheeda tace mumy mu shiga bedroom yanda bazai jeba Mumy Hauwa tace kunga ku tashi ku tafi tsautsaye nake gudo idan daddyn ku yaji komai zai 'iya faruwa tana rufe baki Alhaji bashar mene ba'ason naji shi, gaba dayan suka zaro ido 👀 rasheeda zatai magana mumy Hauwa tayi saurin cewa emm. Emm. Yace kina ta emm.. Emm. Kifadamin mana tace daman cewa sukai na nema masu alfarma a wajen ka , akan a daga bikin su abarshi nan da sati biyu , yayi dariya wannan ai ba wani abu bane zanyiwa yaya magana duk abinda yace shikenan sukai ajiyan zuciya daddy mungude sai da safe . A bangaren Abdoul-jalil toilet ya shiga ya fara wanka Jalilah tana cikin bacci tai mafalkin gata ita da yaa Abdoul-jalil suna soyayyah yana rokanta tayi masa kiss tana cewa bazatai ba kunya take ji, yace kunya ko zan cerimaki ita ya janyota ta kwacce yana cikin magana wardrobe ta tashi fado masa , tayi saurin farkawa tace yaa Abdoul-jalil da karfe ta fada , ta kalla jikin tace ah ina nake anan wani daki ne wannan ya kai na ganni da wadannan kayan tana cikin tunanin yaa Abdoul-jalil yana fitowa wanka Kai tsaye wajen dressing mirror ya wuce ya taje suman kanshi ya shafa turaruka ya buda wardrobe dinsa ya saka kayan bacci ya dawo yayi zaune saman. resting chair. Jalilah tace ah ya kai haka zata tashi taji jikinta ya mata tsame ta koma ta zauna tace yaya wannan dakin na wane, bai tanka mata ba yayi banza da ita , tayi kokarin tashi ammn ta kasa ta koma tayi kwancen ta Yaa Abdoul-jalil ranshi a bace ya tuna maganganun da Waiter ya fada ya tuna yanda yaga jalilah ta rungume waiter a gabanshi, ya juya yaga tayi kwancen ta, a ranshi yace ohh kenan hakkin ta take nema ai kuwa yau zatayi kuka . Ya tashi ya hau saman gado ya janyota ya manna bakin shi da nata ya fara kissing dinta kamar mayunwaci tsotsan bakin ta yake ya fara fita cikin hankalin shi Jalilah tayi saurin janye bakin ta tace yaa Abdoul-jalil mene haka dan Allah ka daina banaso Yace kice kuwa kike so , idan baki so meya kawoki a daki na , me yasa kika aikata abinda kika aikata a yau Tace yaa Abdoul-jalil me ya faru mena aikata , bansan yanda akai naxo a dakin kaba Ya janyota zai kara kissing dinta ta janye jikin ta tayi kokarin tashi ta kasa ya janyota ya danni ta ya ceri mata rigar ta gaba daya ta koma daga ita sai breziya da pant Abdoul-jalil a ranshi yace fatabarakallahu ahsanul khaliqin ya fara kissing dinta yana kokarin ceri mata breziya ta datsa masa cezo ya saki ta da karfe ta tashi tajaa riganta ta saka Ta nufi kofar fitar ta murda kofar a rufe , Abdoul-jalil ya tashi yace ni kke ceza ko ya nufu inda take tayi saurin kwacewa suka dinga zagayen dakin ta shige toilet zata rufe kofar yayi saurin riqe kofar ya janyota ya fezgi rigar ya yarda , ya mannata a jikin sa kirjin su ya hadu ya fara kissing dinta tana kokarin kwace kanta ta kasa ya fizge berizeya dinta maman ta suka bayyana ya rude zai shafa su kenan Jalilah ta daka masa cizo ya saki ta , ta jaa da baya ta fashe da kuka😭 yaa Abdoul-jalil dan Allah ka daina me nai maka , kace baka sona baka kaunta me yasa kkeson taba min jiki dan Allah ka rabu dani , yace dole ce tasa naimaki haka bakida abinda zan nema a jikin ki, kin manta abinda kikai a yau kince ban biya maki bukata , kina cikin bukatar namiji wanda har ya kai a gabana ki ka rungume waiter , a gaba na kike kokarin kissing dinshi ya fada ya fashe da kuka😭 itama kuka ta fara yie yaa Abdoul-jalil yaushe na aikata hakan yaa Abdoul-jalil nasan baka sona ammn bazan taba 'iya aikata haka ba , wlh bansan nayi ba ka yarda dani ta fadie kasa ta na kuka😭. Abdoul-jalil yace shiyasa yau zanbiya maki bukatar ke zanmaki abinda kika dade kina nema me yasa kika aikata wannan abin a gabana Jalilah na kuka😭 yaa Abdoul-jalil wlh ka yarda dani tun kafin nayi Aure namiji bai taba rika hannu na ba , ballantana ynzn da nai Aure ka yarda dani yaa Abdoul-jalil wlh bansan lokacin da hakan ta faru ba Abdoul-jalil yayi shiru yana kallonta ya buda wardrobe dinsa ya dauko rigar sanyi ya rufe mata jinkin ta , ya tayarda ita ya rika hannun ta ya zaunar da ita saman gado. Ya fita cikin dakin , jalilah tace meke faruwa ne yaushe abinda yake fada ya faru koma mene zan tambayi BFF da safe tana rufe baki yana dawowa ya mika mata ruwa ta amsa tace yaa ngd ta sha , taga inda ta cije shi yayi jini sawun hakuranta sun kwanta ta tashi ta shiga toilet , ta fito riqe da toilet paper ta rika hannun sa , ta saka toilet paper tana goge jinin Abdoul-jalil kallon ta yake yaji ta bashi tausai a ransa yace Allah sarki jalilah taban tausai me yasa nai mata haka Jalilah a ranta tace me yasa na cije yayana, miji nane yanada hakki a kaina dole da safe zan bashi hakuri .. (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣6⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Kiran sallar asuba farko jalilah ta tashi, ta duba bata ga Abdoul-jalil ba ta shiga toilet a nanma bata ganshi ba tace inaga yayi masallaci ta sauko kasa tayi part dinta , ta shiga toilet tai alwala tayi sallah bayan ta gama ta gyara part dinta sannan ta hau sama part din yaa Abdoul-jalil ta gyara dakin shi sannan ta fara shirye shirye breakfast tana gamawa ta shiga toilet tayi wanka doguwar rigan materials ta saka tai mata kyau matuka ta feshe jikinta da turaruka ta feshe dakin da parlorn da room freshener ta hau saman part din Abdoul-jalil ta feshe ko ina da room freshener . A bangaren mumy Hauwa zaune suke a parlor Rasheeda tace mumy jiya naji tsoro na rasa karyan da zanyima daddy Aseeya tace hmmm kirjina har dukan ukku yake yi wlh Mumy Hauwa tayi dariya nasan kuna 'iya kwafsawa shiyasa nayi saurin fadamasa hakanan ynzn ya ake ciki ne Rasheeda tace mumy jia plan yayi kyau ammn mu Ashe mu bamu'iya makirci ba mun hadu da wadda ta fimu 'iya makirci Mumy Hauwa ta bata rai tace kaman ya bangane ba Aseeya tace sunan ta nurse zeey jiya sabida ita plan ya tafi daidai nan ta kwashe duk abinda ya faru ta fadamata Mumy Hauwa ta tashi tsaye Ashe bakuda wayo kun tafka babbna kuskure me yasa kuka yarda da ita da sauri Rasheeda tace mumy batada matsala ko Kadan kiyarda itama pha ta tsani jalilah kamar yanda Aseeya ta fadamaki yau zan kira ta nace tazo ku gaisa Mumy Hauwa tace tau shikenan , ynzn ku tashi kuje wajen breakfast kunsan yznn nan daddyn ku zai fito muma zamu wuce suka tashi kai tsaye parlorn su, suka wuce. A bangaren kaka wasila na shigowa da kayan breakfast kaka tace jeki kiramin driver ya kaini gdn jalilah sai na gano yanda jinkin ta yake sannan zan samu kwanciyar hankali Wasila kai tsaye part din drivers din gida ta wuce tana shiga ta tararda lawali ta gauida shi tace lawali kaka tace kazo ka kaita gdn Anty jalilah , yace gani nan zuwa ynzn nan. A bangaren mahaifan su breakfast suke yi Alhaji bashar yace maganar bukin yaran nan naji shiru shine nace ko dai akara masu sati daya ya cike sati biyu sabida shirye shirye Alhaji umar yace ni kuwa inaga ba wani shirye shirye tunda komai dai kudi ne ke yinshi kuma gwargwadon hali munada su , so inaga daga yau afara shirye shirye tunda yau Monday Alhaji Ibrahim yace hakane ya kamata yau a buga iv da daurin Aure dana yaran wanda zasuyi program dinsu ko kuwa ya kuka ce Mumy Adama tace hakane ammn inaga kamar yanda Alhaji bashar yace ayi hakan idan an bugu iv din yau Monday zuwa asabar a fara Shirye shiryen buki wata asabar din su tare dakin mazajen su a kara masu sati daya din sabida gyaran jiki da za'ayi masu Mumy khadeeja eh hakan yayi Alhaji Ibrahim yace tau shikenan bashar ka kawo shawara me kyau a nan wajen Alhaji bashar yayi murmushi yace wannan aikin hajiya hauwa ne domin itace taban wannan shawaran Mumy rabi tace hajiya hauwa kinyi tunani me kyau Allah ya nunamana lokaci , gaba dayan su suka amsa da amin Alhaji haladu yace ammn ha jikin jalilah ne mumy Adama tace da sauki sabida munyi waya dazun ta samu sauki , da mun gama breakfast zamuje di bata Alhaji Yusuf Allah ya sawwaka . A bangaren 'ya'yan gidan breakfast suke yi ko wanni ya sakarwa masoyin sa murmushi rasheeda ce kawai batason kallon kamal tana daga ido suka hada ido ya sakarmata murmushi ta harareshi ta kauda kanta Sadeeya tace ya kamata muyi sauri muje mu diba halin da jalilah take ciki Ahmad yayi murmushi yace kai sis sadeeya tunda muka fara breakfast dinnan maganar ki daya muyi Sauri muje mu diba jalilah Tayi dariya tace eh mana yaa Ahmad wlh jiya jalilah taban tausai na tabbata sharri akamata abin akwai mamaki ni abinda yafi damuna yanda na ga yaa Abdoul-jalil ya shiga damuwa idonshi sunyi jaa kamar yayi kuka wlh yana cikin damuwa Mustapha yace dole ya shiga damuwa kinsan akwai zafi miji yaga matarsa ta rungume wani , ni kaina ina tunanin wani abu akaba jalilah tasha Rasheeda a ranta tayi murmushi tace yznn jalilah ta fara ganin tashin hankali yanda bansamu yaa Abdoul-jalil ita kuwa sai yaa Abdoul-jalil ya saki ta bazata taba jindadin zama tare dashi ba Xarah tace insha Allah za'a gano gaskiyar lamarin yaa Abdoul-jalil yace bayaso su daddies da mummies su san gaskiyar lamarin koma bamuyi niyyar fadamaku , dole ce tasa muka fadamaku sabida nasan cikin mu a nan ba wanda zai gayamasu Aseeya tace ba wanda zai fadamasu abin far in ciki akeson fadama mutane bana bakin ciki bah, idan harsu daddies da mummies suka sani bazasu ji dadi ba don haka ba wanda zai fadamasu , a ranta tace zaku gama kame kamen ku sai yaa Abdoul-jalil ya saki jalilah sakin da har abada bazata dawo masa ba . A bangaren jalilah bedroom dinta ta koma ta hau saman gado tayi kwancen ta , tana duba hannunta , ta tuna da irin yanda yaa Abdoul-jalil yake kissing dinta tayi murmushi ta tashi tayi tsaye a gaban dressing mirror ta kalla bikin ta, tana murmushi tace me yasa nake jindadi sabida yaa Abdoul-jalil yamin kiss meke damuna ne , ohh na tunada abubuwan daya fada a kaina fah zan jira fareeda idan tazo ta tambeta abinda ya faru Tana cikin tunanin taji sallmar kaka da gudo ta fito tace kakus oyoyooo nayi kewar ki sosai Kaka tayi murmushi tace nima haka jalilahna ya jikin ki ina fatar kinsamu sauki Jalilah tace kakus jiki kuma lafiyata qlw pha , kaka tace kaman ya lafiyar ki qlw zata kara magana jalilah tace kinga kakus nasan bakiyi breakfast zo muje nima banyi breakfast ba muci abinci tare Kaka tayi murmushi tace kaman kinsani kuwa sabida jiya da tunanin ki nayi bacci yanda muka barki ba lafiya bacci kika dinga yi , har mukabar gidan nan kinsan jiya ko bukin da kuka shirya ba'ayi bah Jalilah abin ya bata mamaki eh kawai tace ta zuba ba kaka abincin da lemon da tayi Itama ta zubawa kanta suka fara ci Kaka tace masha Allah abincin yayi dadi ina shi me gidan naki yake Jalilah zatai magana sai ga Abdoul-jalil ya sauko daga sama yace ah kaka oyoyo yaushe kika xo tace tace ban jima da zuwa ba yanda mukabar jalilah jia ba lafiya hankalina a tashe yake shiyasa yau nayi sakko nazo na dubata jalilahna kuma naga Alhmdllh ta samu sauki Abdoul-jalil yayi murmushi yace wh kaka ta samu sauki sosai Alhmdllh Jalilah ta kalleshi yanda taga yake murmushi yana fira da kaka batasan lokacinda tayi murmushi ba yayana idan yana murmushi kyau yake karawa sosai yana daga ido yaga jalilah ta kura masa ido tayi saurin sauki kanta a kasa tace yaa ina kwana Yace lafiya qlw kin tashi lafiya Tace Alhmdllh Jalilah a ranta taji dadin yanda ya amsa gaisuwar ta cikin sakin fuska ba tareda bata rai bah Kaka tace kaxo muce abinci matar ka ta'iya girki sosai ka godewa Allah Yace hakane kaka AJ ta 'iya abincin sosai ammn yau azumi nake yie, ga ladabi da biyayyah shiysa nake godewa Allah daya bani ita a matsayin mata Jalilah tayi saurin dago kanta ta kalleshi tana mamakin maganganun yaa Abdoul-jalil ya sakarmata murmushi itama ta sakarmashi A ranta tace meke faruwa naga chanji gun yaa Abdoul-jalil me hakan ke nufie mene ma'anar Aj kuma tana cikin tunanin taji sallamar daddies da mumy dinsu . Ta tashi tace ta kai har kasa ta gaidasu suka amsa cikin farin ciki Alhaji Ibrahim yace jalilah ya jikin ki tace Alhmdllh daddy na samu sauki , sauran ma sukai mata ya jiki tace na samu sauki Mumy maimuna tace inna yaushe kika xo Tace tun dazun naxo hankalina na nan wajen jikanyata shiyasa naxo kuma Alhmdllh naga ta samu sauki Gaba dayan su sukai murmushi banda mumy Hauwa da sai hararan jalilah take . Suna cikin haka sai ga 'ya'yan gidan sun shigo Sadeeya tace yeey sis jalilah ta samu sauki sosai ta rungumeta tana murmushi tace ya jikin Jalilah tace na samu sauki Antyna Alhaji Ibrahim ba karamin dadi yajiba yayi murmushi yace sadeeya ynzn naga kinfi kulawa da jalilah bisa gareni pha Sadeeya tayi murmushi tace daddy ni na 'isa Mumy khadeeja taji dadin yanda taga sadeeya da jalilah suna shiru ynzn a ranta tace Alhmdllh Allah ya kara hada kanku Zaid yace wlh daddy hakane tun muna breakfast ta matsa muyi Sauri axo taga jalilah idan ta samu sauki abincin ma kadan taci Jalilah tayi murmushi tace nima na damu da antyn zo muje ga abincin chan na zuba maki , nasan kinajin yunwa tunda baki ci abincin sosai ba Sadeeya tace karki wahalar da kanki zauna kuyi fira dasu mumy zanje na zuba da kaina kai tsaye dining area sadeeya ta wuce ta zuba abincin ta fara ci Daddies da sauran 'ya'yan gidan suka wuce wajen aiki Mumy maimuna tace Abdoul-jalil bazaka wajen aiki ba Yace mumy zanje yznn ya hau sama Jalilah tajaa fareeda suka shiga bedroom dinta tace BFF na rasa abinda yake faruwa kuwa sai ya jiki yake man kuma nasan lafiya qlw nake sannan kaka tace jia ko dinner ba'ayi ba meke faruwa Fareeda tace hakane jia ba'ayi dinner ba sabida bakida lafiya shiyasa Jalilah tace ni pha lafiya ta qlw koda kika fita raka me mkup lafiya kke barni daga nan bansan abinda ya faru ba Fareeda tace abar maganar kawai nidai banaso Jalilah tace wlh baza'a barta ba sai kinfdamin abinda ya faru idan ba hakaba ynzn zan zanfita na tambaye anty sadeeya kona kira anty saudah na tambeta Fareeda tace bazan fadaba din Jalilah tace ni zakiyi wa haka ngd Fareeda tace BFF idan na fadamaki abinda ya faru jiya bazaki jidadi ba , hasalima kuka zakiyi zakiyi bakincike jin abinda kika aikata haka Jalilah ta tuna da maganganun da yaa Abdoul-jalil ya mata da daddre tace ah mene aikata haka dan Allah ki sanar dani kinji BFF Fareeda zatai magana sai ga Anty saudah tace ni zan fadamaki abinda ya faru , fareeda tace anty dan Allah karki fadamata kinsan idan tasan abinda ya faru kuka zatayi ita zatafi kuwa bakin ciki , jalilah tace BFF kibar ni afadamin zuciyata tanamin fadamin wani mugun abu ya faru jia Anty saudah tace hakane jalilah domin jiya munyi matukar mamakin abinda ya faru nan ta kwashe duk abinda ya faru ta fadamata . Jalilah ta fadie kasa ta fashe da kuka😭 innalillahi wa'ina ilahi raji'un ynzn nice na aikata haka anty saudah wlh kiyarda dani bansan lokacinda nai haka ba nasan dai fareeda ta matsamin nasha lemon da Waiter ya kawumuna tunda na sha lemon nan bankara tsanin inda kaina yake ba , bansan na aikata wani abu bah wlh , ynzn da wani ido zan kalla yaa Abdoul-jalil yaushe nema wannan waiter yaa Abdoul-jalil baya biyamin bukata ina nasan Shi na shiga ukku anty saudah tace jalilah ki daina kuka nima nasan wannan sharri akaimaki tunda har waiter dinnan ya kirkira maganganu ya fada ki daina kuka asirin sa zai tunu domin zamuje hotel dinda sukai aikin kayan abincin Waiters dinma sune suka xo dasu zamu sa a tattara gaba dayan waiters din idan na ganshi zan gane dan iskan kinga zamu san wanda yasaka shi wannan aikin , jalilah ta kara fashewa da kuka😭 a ranta tace shiysa jiya yaa Abdoul-jalil yayi yunkurin kwanciya dani , yace nice kuwa nakeson ayi abin da nasan da haka da nayarda na bashi kaina don ya tabbatar dani ko wacece ta tashi zata fita dakin anty saudah ta janyota tace ina zaki tace zanje na fadawa su mummies bansan na aikata ba fareeda tace su mummies basu San abinda ya faru bah yaa Abdoul-jalil yace kar afadamasu jalilah tayi saurin jiyowa tana mamaki da gaske su mummies da daddies basu sani bah anty saudah tace eh jalilah tace zanje wajen yaa Abdoul-jalil zata fita anty saudah tace ki saisata kanki ki goge hawayen kada su mummies suga kamar kiyi kuka ta goge hawayen ta tabar dakin ,fareeda tace anty saudah ni pha inaga yaa Abdoul-jalil yana son jalilah sosai anty saudah tace ba wai maganar kinaga ba yana sonta itama kuma tana sonshi sai dai sun kasa gane haka ammn lokaci nazuwa. Jalilah na fitowa parlorn taga yaa Abdoul-jalil har yakai kofar fita da sauri tabi bayan sa kafin ta kai har ya shiga mota ya wuce Tayi murmushi tace Allah sarki yaa Abdoul-jalil yznn na gane manufarsa ta jiya ammn nai masa mummunan fahimta zan jira anjima idan ya dawo na bashi hakuri ohh yau azumie yake yi zan hadamasa abubuwa kala kala ta koma cikin gidan tana komawa mummies dinsu zasu wuce Mumy Hauwa tace xarah zuwa karfe biya masu gyaran jiki zasu iso don haka ku shirya kullum zasu na yimaku Mumy Adama mutum nawa aka dauko masu Mumy Hauwa mutum shidda ko wacce mutum daya daya Mumy adama tace akaro daya inaso a hada harda jalilah akarayi mata gyaran jikin Mumy Hauwa bataso hakan ba tace tau shikenan ba matsala . Sukai sallma da jalilah suka wuce kaka ma haka itama ta wuce rasheeda da aseeya sukabi mumy Hauwa a part dinta. A bangaren Ahmad kai tsaye asibiti ya wuce yana 'is a suka gaisa da doc.musa Doc.musa yace yau Ahmda ziyara aka kawumana Ahmad yayi murmushi yace eh wani nake jira doc.musa yace ka shigo daga ciki Ahmad yace A'ah nafison zama a nan doc.musa yace tau shikenan ya shiga cikin asibitin. Ahmad ya dinga zirga zirga yana duba agogonsa yarinyar nan yaushe zata zo yana juyawa ya hango nurse zeey ta shiga asibitin kafin ta kawo inda yake ya iske ta bakin gate. Yace sannu zeey tace yauwa ammn kaman nasan ka yace hakane ni kanin Abdoul-jalil ne tace Allah sarki ya akai halan Ahmad ya kalleta yayi me yace wajen ji nazo daman inason na fadamaki wasanki ta kare Nurse zeey tayi far da ido ban fahimceka ba wasana ya kare kaman yah Ya daure fuska wasan da kika shirya kice producer da director awwalu kuma shine actor domin ya'iya acting din kinyi kokarin daukar nauyi sannan kin'iya bada umarni awwalu kuwa yayi acting da kyau yanda kika bashi umarni mu kuwa 'yan kallo wasan ta burgemu sosai don wasan tayi kyau sosai ina fatan kingane abinda nake nufie Nurse zeey ta zaro ido👀 ta jaa baya tayi shiru ta rasa abinda zata ce Ahmad yace nasan zakiyi mamaki yanda akai nasan gaskiyar Sharrin da kika kulla nan ya kwashe duk abinda ya faru tsakanin shi da Auwalu ya fadamata ynzn haka awwalu yana hannun 'yan sanda sauran ke , zanfadawa Abdoul-jalil duk abinda kika shirya aikin ke asibitin nan yaxo karshe banda rashin imani da tausayi irin nake me jalilah taimaki kika mata wannan sharrin a karkashin mijinta kike aiki ammn sbd rashin mutuncin ki da sanin darajar 'ya macce kika maita hakan na tabbata idan da kinsan darajar kanki bazata so ayima macce 'yar uwarki hakaba ammn zakiyi nadama domin zan dau mummunan mataki a kanki. Nurse zeey ta kwashe da dariya ni nan da kake ganina banajin tsoron duk abinda zakayi asalima nice zan bata rayuwar family naku batun abin jalilah kuwa tamin shine akanta Abdoul-jalil ya maran a asibitin nan a gaban kowa yamin wulakanci nan ta kwashe abinda ta fadawa su rasheeda ta fadama masa ta kara da karya aciki , sabida haka nadau alkwarin yanda aka wulakantani akan jalilah nima sai na rama kuma na rama burina ya cika , idan kuma kafawa Abdoul-jalil wannan maganar wlh wlh sai nabatama Fulani family suna a garin nan sai namaku abinda sai kunzamu abin kyama ga mutane sai nayi abinda duk wadda yaji sunan Fulani family sai anyi Allah wadai daku , don banaso na rasa aiki na dashi na dogara nake kula da mahaifana Ahmad yayi dariya ke karamar 'yar iska ce ba abinda kika 'isa kiyi idan Abdoul-jalil ya wulakanta ki akan jalilah hakuri ya kamata kiyi idan bazaki 'iya hakuri ko kin manta idan mutum ta saka maka sharri kai kuma ka saka mashi da Alkhaeri duk da na tabbata akwai dalilin da Abdoul-jalil ya maki hakan , batun bata sunan family dinmu bazaki 'iyaba don Allah ya fiki Nurse zeey ta labgabi kanta tayi murmushi tace bakasan ko ni wace ba , kasan Alhaji Ibrahim ko shine babba a gidan ku , a garin nan kowa yasan Fulani family musamman Alhaji Ibrahim zance yamin ciki a media zan fada zan shiga gidan tv, radio duk na fadah zance ni 'yar gidan talakawa ce mahaifana sun koran a gidan banda abinda zan dauki nauyin ciki shiyasa nai haka , kasan kuma family dinku suna da makiya a garin nan ga abokan kasuwancin mahaifan ku wadan da basa son Fulani family zasu yarda da sauri kaga daga nan kasuwancin ku zai jaa da baya mutane zasu daukiko familyn banza , wannan kadan kenan daga cikin plans dina zan 'iya plan dinda fita ma a cikin garin nan zatai maku wahala , ammn idan kaso a sasanta komai ya wuce kar wanda yasan wannan maganar daga ni sai kai anman wulakanci na rama revenge ne nayi tau komai ya wuce Ahmad yayi shiru a ransa yace lallae wannan shegiyar shu'umace zan nunamata na amince zan bullomata ta hanyar dazan kamata hannu da hannu zance ubanta da kyau kyau Nurse zeey tace kayi shiru Yace shikenan ba matsala na amince ammn da sharadi zakiman alkwarin bazaki kara shiga rayuwar jalilah ba Tace ba matsala bazan karaba daman ramawa ce kawai nayi shikenan ya wuce ammn nima inada sharadie yace me kenan tace inaso kasa a fito da awwalu yace ba matsala , ya dauki waya ya kira DPO suka gaisa yace a saki yaron nan sannan a bashi wayan shi DPO yace an gama . Nurse zeey tace ngd shima yace ya gode ya juya zai wuce sai ga abdoul-jalil ya shigo asibitin yanda ya gansu tare abin ya bashi mamaki yace Ahmad ya dai me kkeyi wajen wannan yarinyar Ahmad yace wucewa nazo yie shine na taka mata kafah na bata hakuri Abdoul-jalil yace ok muje daga ciki Yace A'ah sauri nake ynzn damn nazo kamil ne kasan ankusa fara bukin mu akan wani abu da zaiman Abdoul-jalil yace tau shikenan sai mun hadu a gida . Ahmad ya wuce ya Shiga motarsa kai tsaye office dinsa ya wuce a ransa yace wannan zeey din zan koyamata hankali wlh zan nunamata tayi kuskuren yiman karya zankamata da hannuna nasan abinda zanyi akanta . Nurse zeey a ranta tace ai sai na raba auren Abdoul-jalil da jalilah tana cikin tunanin wayanta tai ringing tana dubawa taga rasheeda ta dauka suka gaisa Rasheeda tace zeey mumy nason ganin ki a yau Nurse zeey tace ba matsala ina asibiti zuwa karfe biyar zanxo A bangaren Abdoul-jalil yana office yayi kwance yana juyawa yaga kulan da jalilah ta taba kawomasa abincin ya dau kulan yana murmushi ya tuna yanda jalilah tai masa murmushi yace lokaci yayi pha yana cikin tunanin nurse zeey ta shigo office din tagan shi rike da kula a hannun sa tace ah wannan kulan da jalilah ta taba kawomasa abincin ne me hakan ke nufie ko dai ya fara sonta dole nai wani abu akai da Sauri ta fita tabar office din . Tana fita ta kira awwalu a waya yana dauka tace ka samini inda muke haduwa ta kashe waya Kai tsaye inda suke haduwa da awwalu ta wuce tana'isa ta tararda shi a wajen yanda taga ya sha kashe duk fuskanka da jikin shi ya sha duka Nurse zeey tace sannu awwalu haka kasha wahala yace eh wlh Tace yauma wani aikin zakamin a gidan su jalilah awwalu ya zaro ido👀 yace me zeey bakida hankali wlh kinga wahalar da nasha sannan na koma gidan nan gawata za'a dauko wlh ba inda zanje tace kai dallah rufamin baki sanadiya ta aka sakoka nan ta kwashe duk abinda ya faru ta fada masa , idan kuma kaki ynzn wlh zan kulla maka sharrin da zansa Ahmad yasa akara kamaka, awwalu yace shikenan zanyi zeey bala'i ce ke tayi dariya tace ni ai ba wasa , kai tsaye daga nan Fulani family suka wuce suna isa nurse zeey ta kira rasheeda tace gani a bakin gate ammn pha tare muke da awwalu rasheeda tace gani nan zuwa, tana 'isowa bakin gate me gadi jikin shi na rawa tace kai tashi kaji part din driver's din gidan nan kace ina neman su haka ta rarrabawa masu gadin aiki sukabar gate din , tayi saurin wuce da nurse zeey da awwalu kai tsaye part din mumy Hauwa suka wuce , suna 'is a nurse zeey ta gaida mumy Hauwa , mumy Hauwa taimata tambayoyi ta amsa mumy Hauwa tace ke abokiyar aiki ce 'yar gari kike kinsan hanya da kyau nurse zeey tayi murmushi yace mumy akwai matsala pha domin Ahmad yasan komai Rasheeda da Aseeya suka zaro ido👀 ya akai hakan ta faru nan ta kwashe yanda sukai da awwalu ta fadamasu ku daina tayar da hankali ku domin saida yazo asibiti ya sameni nan ta kwashe labarin abinda ya faru tsakaninta dashi ta fadamasu sai dai bata fadamasu cewa zata bata sunan Fulani family ba , ta kirkira wata magana ta fadamasu tace cema sa nai idan har ya barie wani ya san da wannan maganar zance yaman ciki nan ta kwashe karya ta tsaramasu , mumy Hauwa tace wooh kinyi dai dai zeeyy , nurse zeey tace plan na gaba shine Abdoul-jalil na saman hanyar sa ta dawowa daga asibiti nan ta fadamasu abinda ta shirya , Aseeya tace abin da kamar wahala sabida xarah da fareeda duk suna wajen jalilah mumy Hauwa tace wannan me sauki ne rasheeda tashi kije part din jalilah kice wa su habeebah suxo ynzn nan ina neman su , rasheeda kai tsaye part din jalilah ta wuce ta na 'isa gidan yanda taji ko ina kamshi yake jalilah ta sha abaya tayi rolling ba karamin kyau tayi bah , taga su fareeda zasu wuce tace woohh abu yaman dadi tace mumy Hauwa na nemanku ynzn sukai sallma da jalilah suka nufie part din mumy Hauwa , anty saudah ma ta wuce part dinta Aseeya da nurse zeey da awwalu suka labe gefe daya Abdoul-jalil na shigowa da motar sa yayi parking ya fito riqe da ledodi a hannun sa Nurse zeey tace awwalu yi sauri ka tafi awwalu yanu fa kofar Shiga gidan yayi kamar daga gidan ya fito Abdoul-jalil daga nesa ya hango shi yace ah wannan shine waiter din nan me yake nema ya fitoman cikin gida kafin ya 'isa awwalu yayi saurin komawa inda suka labe Abdoul-jalil yayi tsuki yayi knocking din gdan jalilah da murna ta buda gida... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣7⃣ Hafsart Hassan (cool hafsart) Jalilah cikin murna tace yaa sannu da zuwa , bai tanka taba ya shiga cikin gida kai tsaye hanyar part dinsa ya nufa, ta kara cewa yaa sannu da zuwa bai cemata komai ba ya haye sama yana shiga dakin shi ya zubarda ledodin dake hanun sa ya fadie kasa ranshi a bace yake yana huce , jalilah ta shigo dakin yaa ina fatan kana lafiya naga kaman ranka a bace yake , dan Allah ka daina saka damuwa a ranka komai yayi tsani yana tareda sauki daman akan abinda ya faru jiya wajen dinner wlh bansan yanda akai hakan ta faru Abdoul-jalil ya daka mata tsawa fitarmin daga daki nace daga rana me kamar ta yau kada ki kara barie na ga fuskan kie , ta shi fita nace ya fada cikin tsawa Jalilah jikinta na rawa ta fita tabar dakin ta fashe da kuka me nai masa ya tsanan hakan ya kamata ya tsaya yaji maganar da nakeson yi masa , lafiya qlw yabar gidan nan , yznn kuma ya dawo ransa bace , wai ma ina ruwana da zan damu da matsalar tai , ta tuna nasihar da 'iyayenta sukai mata da maganganun da anty saudah ta fadamata, miji nane dole zanje na bashi hakuri nasan abinda na aikata ne yake damun shi. Bangaren sadeeya suna 'isa part din mumy hauwa da murmushin tace daman abinda yasa na aika kiran ku anan shine sabida mu tsara programs din bukin so nake ayi harkan girma kunsan buki na 'yan gata dole a nuna gatanci aciki Sadeeya tace hakane mumy duk yanda kikai dai dai Xarah tace ni dai bamason yawan programs din nan kinga kona sis jalilah da akai ba'ayi tarkacen programs ba ammn bukin yayi kyau sosai Habeebah tace wlh kuwa ayi simple programs sai a tsara shi yanda duk wanda yaxo abin zai burgeshi kamar na sis jalilah anyi komai a cikin tsare Mumy hauwa tace naji yznn tun dazun masu gyaran jikin sun iso suna part din masaukin baki nasa azo dasu da sunxo ko wacce a cikin ku zan zabata wadda ta dace tai mata sukace tau mumy godiya muke . Awwalu kuwa yace zeey ni zan wuce tace kai banza dakata dole sai rasheeda tazo ta koramuna masu gadi ynda zamu samu hanyar fita Aseeya tace hakane ka jira rasheeda tazo nasan tana nan zuwa ynzn . Jalilah na zaune a parlor kuka 😭 takeyi sosai ta tashi zata hau sama , Abdoul-jalil na saukowa tayi saurin goge hawayen ta , tace yaa dan Allah ka tsaya ka sauraran yace bana bukatar jin muryan ki , banason ganin ki a kusa dani , tace yaa nasan kana fushi dani ynzn idan akai kiran sallah kasha ruwa zamuyi magana ta fahimta na hada maka abubawa yace dame dame kika hada tace ga su chan a dining table yace muje na gani jalilah taji dadi a ranta yanda taga ya sauko daga Fushin da yayi suka tafi wajen dining area ta fara buda abubuwan da taimasa da lemokan da taimasa Abdoul-jalil yayi murmushi zaiyi magana ya tuna abinda tayi ran dinner da yau kuma yaga wannan waiter din daya fito daga gidan ya bata tai ya dauki jellof rice da plantain dinda tai masa tana dago fuskanta ta zubamata su a fuskanta tace yaa me nai maka haka kaifa na hadawa wannan abincin ta fada tana hawaye😭 ya buda robar ruwa ya watsa mata su da karfe a fuskanta Yace wannan shine ladanki nasa kine ni nace kiman ne , ke wai bakiji abinda na fadamaki bane wanann shine karo na karshe dan gargadieki ki fita daga harkata , ya juya ya wuce kai tsaye kitchen ya shiga . Jalilah ta fashe da kuka wayyo Allah na wannan wulakancin yayi yawa ga rashin so ga rashin kauna nayi nadamar yarda da wannan auren ya zanyi da rayuwata ni jalilah tana cikin kuka ta jiyo ihu cikin kitchen tayi saurin wanke fuskanta ta nufie kitchen tana shiga taga hannun Abdoul-jalil yana zubar da jina da saurin ta amshi wukar ta jaa hannun shi ta wanke mashi tace yaa idan wani aiki kkeso ka kirani nai maka kaga harka yanke hannun ka Abdoul-jalil ya daka mata tsawa keee wacec irin macce ce wadda batada zuciya so nawa zanfamaki ki fita daga harkana irin kune mazan ku na kurarku kuna mannewa ke zuciyan kaji ne dake halan , me yasa bakijin magana duk wulakancin da naimaki kin kasa rabuwa dani ko zandau mummunan mataki a kanki , zan dau matakin da zan huta dake yana cikin magana wayan shi tai ringing yana dubawa yaga doc.hureeyarh yayi waje suka fara magana Jalilah tace yau ni ake cewa me zuciyan kaji , zai dau matakin daya dace dani kenan saki na zaiyi na bani zanzama bazawara ina karamar yarinyata ta share hawayenta tabi bayan shi tana 'is a taje yana cewa wlh ko kadan bana son yarinyar nan na tsaneta bana son ganin fuskanta ta daman na rasa yanda zanyi da ita ammn nasan matakin da zan dauka a kanta ynzn dai zamuyi magana zuwa gobe Yana juyowa suka hada ido da jalilah kuka take yi , ta fara magana hakika yaa kadadi kanamin wulakancin, kamin abubuwa a rayuwa harta kai yau kacemin me zuciyar kaji tunda nake a rayuwa ta , ba'a taba ciman hakan ba , kace baka son kara ganin fuskanta bakason jin muryata ni kuwa zan nunamaka ni jalilah inada zuciya ba zaka kara ganin fuskanta ba , ba zaka jin muryata ba , kace zaka dau mataki akaina ina jira duk matakin daka dauka a kaina zan amshe sa hannu biyu , sabida kana mijina dole nai maka biyayyah ban manta da nasihar da 'iyayena sukai manba shiyasa da fareeda ta fadamin abinda nayi ran dinner na keso namaka bayani na kuma baka hakuri ammn tunda abin ya zama haka ba kmai ngd ko'a mafarki ba zaka kara ganin fuskan jalilah ba har abada da gudo ta shiga dakinta ta datse kofar ta fada saman gado tana kuka . Abdoul-jalil faduwa kasa yayi yana tunanin maganganun da jalilah ta fadamamasa Rasheeda tayi nasarar korar masu gadi ta kira zeey tace kuyi sauri awwalu yazo ya wuce awwalu na shirin fita daga gidan Ahmad da sauri ya buda motar sa bai tsaya rufe motar ba awwalu na ganin shi ya fara gudo Ahmad da gudon tsiya yayi nasarar kamashi Yace uban me kake yi a nan gidan ya watsa mashi marura guda ukku Awwalu ya saki ihuu yace wlh zeey ce tasa ni nai mata aiki Ahmad yace aikin me , nan awwalu ya kwashe yanda sukai da zeey da yanda akai suka shigo gidan ya fadamasa Yace wlh banyi niyyar yin aikin nanba zeey tace idan banyi ba zata kullamin makirci a wajen ka , kasa a kara kamani shiyasa nayi dan Allah kayi hakuri ,yace tab ynzn harda Aseeya da rasheeda akai wannan abin ai kuwa xasu ci uban su Ahmad ya jaa hannun shi , har kofar gidan Abdoul-jalil suna isa ya dinga dukan kofar da karfe Abdoul-jalil na zaune ya rasa abinda ke mashi dadi yace anya abinda naiwa jalilah na kyauta kuwa yanda yaji ana dukan kofar da karfe yayi tsuki ya tashi yana buda kofar ya zaro ido👀 yace kai dawowa kayi a gidana ko ya wanka mashi mari sau ukku . Ahmad yace dakata kaji abinda ya faru kasan abinda ya faru ran dinner sune suka shirya shi Abdoul-jalil yace me Ahmad yace kwarai kuwa yace awwalu fadamashi da bakin ka nan awwalu ya kwashe komai harna yau ya fadamasa Abdoul-jalil ya fashe da kuka😭 kun cutar dani me yasa nayiwa AJ haka nan ya dinga marin awwalu yana dukansa Ahmad yace zeey din tana cikin gidan nan ynzn zata wuce muyi sauri mu kamata haka sukayi sauri tun daga nesa suka hango rasheeda Aseeya da nurse zeey suna dariya sai tafa hannu suke yi . Rasheeda ta hango su tace na bani yaa Abdoul-jalil Ahmad tareda awwalu Aseeya tace mun shiga ukku , nurse zeey taji gabanta na dukan ukku sukayi tsaye chak a wajen Ahmad da Abdoul-jalil na isowa Rasheeda jikin ta na rawa tace yaa ya dai lfy dai ko yaa Abdoul-jalil ya wanka ma zeey mari say biyar ya juya ya wankawa rasheeda mari Ahmad ya wankawa Aseeya mari Abdoul-jalil yace rasheeda da aseeya kunban mamaki ashe ku mutanen banza ne yznz daku aka hada kai aka cutar da mata ta , ya fada yana kuka Ahmad yace zakuyi bayani yace zeey kafin kibata sunan Fulani family a garin nan yau zakiyi nadama Nurse zeey ta fara jaa da baya tace dan Allah kuyi hakuri wlh bazan karaba zatai gudo 'yan sanda suka kamata Abdoul-jalil yace kuyi mata huro mai tsanani wannan muguwar macce ce ku hada da awwalu shima Nurse zeey tace ai harda kannen ku gasunan tare muka hada makircin don haka muje tareda su Ahmad yace inspector ku tafi dasu wadanan hukuncen su na gurin mu Inspector ya jaa nurse zeey har zasu wuce Abdoul-jalil yace ku tsaya ya matso kusa gareta ya wanka mata marura sau biyar Zeey sai data firgeci tayi kamar zata fadie ta fashe da kuka dan Allah kuyi hakuri Yace kinsan Allah kika cutar da rayuwarta kika so shiga tsakanina da matata inspector ku wuce da ita kar abada belin ta, haka aka wuce da ita tareda awwalu Awwalu yace yallabai ka tausayamin wlh banida laife sani akayi Ahmad yace karka damu Ahmad gobe zanxo muyi magana da kai . Rasheeda da Aseeya suka dinga kuka yaa Abdoul-jalil dan Allah kayi hakuri karsu daddy su san da wannan maganar Yace su daddy kamar sun sani kuwa kunban mamaki Ahmad yace Abdoul-jalil inaso ka kyalesu sai mun tattauna dasu sun fadamuna dalilin da yasa suka tsani jalilah sannan mu fadawa su daddy komai zaku'iya wucewa ynzn da safe kuxo zamuyi magana haka sukabar wajen suna kuka Abdoul-jalil ya fashe da kuka 😭 yace Ahmad zuciya ta kaini ta baro nayiwa jalilah wulakanci ya zanyi da rayuwata , Ahmad yace kada kadamu ko wanene a matsayin ka zaiyi fiye da haka , wannan shiya nuna kana son jalilah , don da bakason ta bazayi mata wulakancin ba kishi ne yasa kayi mata haka , idan nine hakan ta faru dani zan'iya aikata abinda yafi haka idan jalilah tasan gaskiyar lamarin zata fahimceka kuma zata yafema Abdoul-jalil a ranshi yace bazaka ganeba ni nasan abinda naiwa jalilahna , jalilah ki yafeman abinda naimaki Ahmad yace ka daina tunani ka tafi ynzn kayi mata bayani zata saurare ka , komai zai wuce Abdoul-jalil yace ngd sosai Ahmad ya kama hanyar zuwa gidan sa.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣8⃣ Hafsart Hassan(cool hafsart) Rasheeda da Aseeya kai tsaye part din mumy hauwa suka wuce suna'isa Sadeeya tace ya dai naga hankalin ku a tashe yake . Aseeya tayi karfin hali tace ba komai anty sadeeya , suna cikin magana sai ga mardiya ta shigo da masu gyaran jiki Mumy hauwa da murnarta tace sannun ku da zuwa kunsha hanya suka amsa da yauwa Tace ga amaren nan nan ta hada kuwa da wadda zatai mata daga karshe tace ke ya sunan ki tace sunana Aisha Mumy hauwa tace ki zaki yiwa jalilah gyaran jikin sabida ita ta rigada tayi aure kara yimata wani kawai za'ayi na lura wadan nan sunfiki 'iyawa daga ganin su Daya daga cikin masu gyaran jikin zatayi magana Aisha ta girgiza mata kai alamar tayi shiru Mumy hauwa tace shikenan zaku koma masaukin ku gobe da safe idan Allah ya kaimuna rai sai afara haka suka koma part dinsu Sadeeya tace na gaji zanje nima na huta xarah da habeebah suka bi bayan ta . Abdoul-jalil na 'isa gida kai tsaye kofar dakin jalilah ya tsaya ya fara buga kofar yana jalilah, jalilah yana kiran sunan ta cikin sanyin murya nine Abdoul-jalil dan Allah ki bude inaso muyi magana , yaji shiru Jalilah na jin shi take budewa me zai ceman bayan duk wulakancin da yayi man ya nema baya son ganin fuskanta mene na neman na buda kofah ya nason ya karamin wanie wulakanci ne bazan budah kofar ba Abdoul-jalil yace gaba da cewa jalilah dan Allah ki bude kofar ki saurare abinda zanfadamki haka yayita lallshin ta har akayi kiran sallar magrib bata bude kofar ba Haka yayi alwala ya wuce masallaci jiki ba kwari. Jalilah kuwa najin yabar dukan kofar ta shiga toilet tayi alwala ta fara sallah A bangaren mumy hauwa tace lafiya na ganku cikin tashin hankali tunda kuka shigo dakin nan na lura akwai matsala Aseeya tace mumy muna cikin tashin hankali daddies din gidan nan zasu yanka mu , mutanen gidan nan zamu tsane mu nayi nadamar abinda na aikata Mumy hauwa tace kinbar ni a cikin duhu kiman bayani yanda zan gane Rasheeda tace mumy yaa Abdoul-jalil da yaa Ahmad sun gano gaskiya yznn haka awwalu da zeey suna hannun 'yan sanda nan ta kwashe duk yanda akai ta fadamata Mumy hauwa ta zaro ido👀 munshiga ukku idan daddies dinku suka sani zamana a gidan nan ya kare muna cikin matsala shawara 'daya itace ku fadamasu gaskiya lamarain ku basu hakuri kada maganan nan takai kunnen mahaifan ku na rasa yanda zanyi Aseeya tace dana sani nabi maganar anty sadeeya dana sani ban aikata abubuwa da nayiwa jalilah ba ynzn wa gari ya waya da bakin ciki da, danasani Mumy hauwa tace ku fadamasu cewa sabida yanda ake nunuwa jalilah so da kauna a gidan nan ko kuma ba'a nunamaku shiyasa kukai haka ,daga nan kuyita basu hakuri sannan kuce zakuje wajen jalilah kubata hakuri idan kukai hakane kadai zai sa su yafemaku Aseeya tace hakane mumy wlh na tuba bazankara yima jalilah sharri ba Rasheeda tace haka za'ayi mumy kirjina har dukan ukku yake yi yanda naga idon yaa Abdoul-jalil sunyi jaa nasan ba karamin hukunce zaimuna ba , kuma ga dukkan alamu mumy yana son jalilah pha Mumy hauwa tace ya 'isa ynzn kuje kuyi sallah A bangaren Abdoul-jalil baidawo gida ba saida akayi sallar 'isha'i yan isowa kofar dakin jalilah ya tsaya yace jalilah dan Allah ki bude dakin magana zamuyi me amfani dan Allah ki bude jalilah na jinshi tayi banza dashi sai ta tashi zata bude sai ta koma tayi zamanta Yace nasan kina jin yunwa ki bude kixo kici abinci wlh naimaki alwarin zan hau sama bazan bari kiga fuskata ba, nasan ynzn fushi kke dani kada fushin da kikai dani yasa kiqie cin abinci dan Allah ki bude yayi sauri ya shiga yaga abincin data dafa ya kare da sauri ya dafa indomie ya suya kwai ya aza saman faranti tareda ruwa Yace ga abinci na dafamaki dan Allah ki bude kixo kici tayi shiru take budewa ya tura mata abincin ta kasan kofar Jalilah ko kallon abincin batai ba ga yunwa tanaji sosai ammn take cin abincin Abdoul-jalil ya tashi ya nufie part dinsa ya dauko Pringle's biyu ya shiga kitchen dinsa ya dauko ice cream biyu wajen sauri harda bugewa yayi, yana isowa kofar dakin jalilah ya duka kasa ya turamata Pringle's da ice cream yace ga abinda kika fiso na kawomaki dan Allah Dan girman Allah kisha jalilah idan baki sha ba bazan taba yafewa kaina ba , kinsan nayi azumie ruwa kawai nasha idan bakici abinci na nima bazan ci abinci ba Jalilah ta jingena jikin kofa tana kuka 😭shima haka ya jingena yana kuka 😭 yace jalilah nasan nayi maki abubuwa da yawa kiyi hakuri kice abinci ya tura sauran Pringle's din yana riqe da rabin , jalilah ta share hawayenta ,ta amsa yace ngd sosai jalilah abincin da kika hadamin ga yanan zanje na kwashe wanda ya zuba a kasa zanci . Jalilah kadan kadan take cin Pringle's din da ice cream me yasa yaa Abdoul-jalil yake son magana dani me yake son fadamin da yaketa lallashi na haka amsar data kasa baiwa kanta kenan Abdoul-jalil ya dawo yace naci abinda kika hadamin ashe haka matata , ta 'iya abinci ngd Allah daya ban AJ a matsayin matata Jalilah najin shi tace Anya yaa Abdoul-jalil ba kwaya ya sha ba baya sona baya kaunata ya tsanan me yasa yake yin haka a yau na tabbata baya cikin hankalin shi.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 5⃣9⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Washe gari Abdoul-jalil na dawowa daga masallaci kitchen ya shiga ya hada breakfast , yana gamawa toilet ya shiga yayi wanka ya saka kananan kaya see green wit white ya feshe jikin shi da turaruka masu dadin kamshi ya sauko kasa kasa ya burda kofar dakin jalilah yajita a kule ya fara dukan dakin yana kiran AJ AJ tana jinshi tayi banza dashi Tace ohoo ko me yake nufie da AJ shi dai yasani Yace pls pls pls ki bude dakin kiyi breakfast nasan bakison ganin fuskata sabida abinda naimaki na yarda da abinda nayi ban kyauta bah sharrin shaidan ne kiyi hakuri ki bude dakin nanma shiru ba alamar budewa Ya shiga kitchen ya dauko lunch box ya zuba abincin ya turomata ta kasan kofar yace dan Allah kici zan tafie wajen aiki , Ta dauki kulan tayi waste da ita tace meke damun shi naga yana ta kulawa dani sosai Oho shi dai yasani , magana dai ya riga ya fadamin baya bukatan kara ganin fuskata don haka bazai kara ganinta , sai da taji ta daina jin mutsin shi sannan ta fito ta shiga kitchen ta fara hada breakfast A bangaren mahaifan su breakfast suke yi Alhaji haladu yace yaa duk da cewa yaran sunce basa bukatar yawan event bayan an gama buki zan shirya masu walima a anan gidan harda jalilah shine nake tambaya izini Alhaji Ibrahim yayi murmushi yace dukkan su 'ya'yan kane baka bukatar tamabya izini na wannan ai abin farin ciki ne Allah ya nunamuna ranar suka amsa da Amin. Alhaji umar yace nima Aure zankara sai a hada dani ayi walimar Mummy khadiya ta harareshi cikin wasa , gaba daya dakin sukai murmushi . A bangaren 'ya'yan gidan breakfast suke yi Aseeya da rasheeda sai juya cokali cikin abincin suke yi Yusuf yace rasheeda lafiya dai naga dake da aseeya kun kasa cin abinci kamar kuna cikin damuwa Aseeya tace em.. em.. Ba komai kaina ke ciwo naji bana bukatar cin abincin Ahmad yace Allah ko dakin daure kinci abincin nan watakila zuwa anjima ki kasa cinshi idan komai ya bayyana Aseeya taji gabanta ya fadie tayi saurin kallon Ahmad ya wulga mata hararah tayi saurin sauki kanta kasa a ranta tace na shiga ukku yau karyata ta kare da wani ido zan kallah daddies da mummies, kaka da 'yan 'uwana zan zama abin kyama a wajen su nasan zasu guje ni dole na fadawa yaa Ahmad gaskiyar magana na fadamasa cewa ba laifi na bane mummy hauwa ke sawa muyi , ohh idan nace mumy hauwa ce maganar zata kai wajen su daddies abin zaiyi yawa , yaa Yusuf kuma haushina zaiji dole nayi yanda mummy hauwa take bukata HAUSA NOVELS SOKOTO 07068808039 Yusuf yace yaa Ahmad mene zai bayyana Aseeya da rasheeda suka zaro ido👀 suka kalla Ahmad , yayi murmushi yace ina nufin idan Barnar da sukaiwa kaka ta bayyna ba zasu 'iya cin abinci ba don dukan su zatayi harsu mummies sai sun dake su , gaba daya dakin sukai dariya , mustapha yace Ahmad kaci son wasa , yace kwarai kuwa Aseeya da rasheeda sunyi shiru don sun ganie inda maganar yaa Ahmad ta dosa sunsan abinda yake nufie. A bangaren Abdoul-jalil yana fita kai tsaye gidan munnir ya wuce yana 'isa ya tararda Affan da iman a parlor suna wasa yace iman dina ta ruga da gado ya dauketa sama yana dariya yace ina mumy tace tana bedroom bara na kira ta Affan yace ni baka daukana ko yau zanje wajen anty jalilah ta daukan Abdoul-jalil yace sorry Affan ya daga shi sama yana masa wasa suna cikin haka saudah da iman suka fito Saudah cikin far'a tace yaa ina kwana yace lafiya qlw , tace yau tafiyar safe akaimuna yace eh akwai magana da nakeso muyi me muhimmanci tace Affan iman ku tashi kuje dakin game kuyi game zamuyi magana da uncle kuji Affan yace daddy munyi hutu a skull gidan Anty jalilah zanje nayi hutu a wajen ta Iman tace nima zanje wajen ka uncle , yayi murmushi yace gaba dayan ku zakuje, sukai dariya suka wuce dakin game . Abdoul-jalil yace saudah ina cikin damuwa na rasa abinda yakemin dadi a duniyar nan Saudah tace nima yaa tunda ka shigo naga ka rame kana cikin damuwa meke faruwa ne Yace sauda jalilah take saurara na , tunjiya nake lallashin ta na kasa gane kanta ya zanyi da rayuwata Saudah tace yaa ni pha bangane abinda kike nufiba kaman bayani yanda zangane sosai Yace kinsan abinda ya faru ran dinner sharri akaiwa jalilah nan ya kwashe komai ya fadamata harda wulakancin da yayi jalilah duk ya fadamata Saudah tace kai lallai zeey ta cika muguwar mata, rasheeda sai aseeya sunban mamaki matuka taya za'a hada kai dasu a cutar da jalilah abinda sukai basu kyautaba kuma ya kamata ayi masu hukunce don su gane sunyi kuskure wannan ai rashin mutunci ne ,idan ita zeey tayi su bai kamata suyi bah su pha 'yan 'uwanta ne ammn tunda Allah yasa angane gaskiya sai mu godemasa , batun jalilah kuma zanje gidan yaa kaima abubuwan da kaimata baka kyauta ba , jia da muna gidan sauri ta rinka yi don ta gama hadama abubuwan shan ruwa gaskiya dole ranta ya bace kasan kuma jalilah bata 'iya zuciya ba ynzn kafin ta sauko aiki insha Allah zanyi kokari naimata bayani Yace A'ah so nake ki lallashita ta amince ta saurareni da kaina nake so nayimata bayani akwai Abubuwan da nakeson fadamata Saudah tace insha Allah zanyi kokari naga ta saurareka , a ranta tace uhmm yaa Abdoul-jalil ya kamu da son jalilah daman nace suna son juna ganewa basu yiba itama jalilah dolenta ta sauko Yace zan kuma gida sai kinxo tace A'ah yaa inaga ka tafi wajen aiki sabida idan ka koma gida jalilah na'iya kin fitowa , ka daure kaje wajen aiki insha Allah koda zaka dawo komai zaije dai dai Yace emm hakane ammn natuna zamuyi mgna dasu rasheeda muje dalilin da yasa suka aikta hakan Tace yaa kuyi maganar zuwa 3 idan kadawo sai nayi kokarin kawo jalilah wajen don taji da bakin ta , yace no kibarshi banaso taji ni nakeson na fadamata Tace tau shikenan yaa sukai sallama ya kama hanyar zuwa asibiti Jalilah kuwa ta hada breakfast dinta ta zauna taci ta koshi tayi zaune tana kallon series film tana cikin kallo taji anyi sallama tana dubawa taga fareeda tareda wata mata da far'anta tace ina kwana anty , tace lafiya qlw Fareeda tace oh ni ba'a gaisuwar dani ko Jalilah tayi murmushi tace ni na 'isa BFF ina kwana tace qlw Fareeda tace wannan sunan ta Anty Aisha ita ce zatai maki gyaran jiki ni zan wuce sabida ana jirana yau za'a farayi muna Jalilah tace tau Amarya kinsha kamshi ina gaida xarah anty sadeey da habeeba , tace zasu jie fareeda ta koma part din mummy hauwa , jalilah tace sannu anty Aisha ta shiga kitchen ta kawomata ruwan sanyi da lemo ta zuba mata Aisha tace ngd da farko sunana madam Aisha me gyaran jiki ankira mune dan muyi maku gyaran jiki Nazo ne tareda yarana wadan da suke tanyani aiki ni ce madam gaba daya kamar yanda fareeda ta kawoni a wajen ki nice zan dinga maki gyran Jalilah tace tau madam aini sunan mumyna ne dake don haka madam kawai zan dinga cewa , tana cikin magana wayanta tai ringing tana dubawa taga mumy Aisha ce ta dauko cikin farin ciki mumyna nayi missing dinki ya gida ya daddy da yaa Mahmud da anty rukky Mummy Aisha tace duk sunanan lafiya qlw ya naku gidan dafatar kuna lafiya tace lafiya qlw ya me gidan naki tace yana nan qlw , nan suka taba fira sukai sallama Bayan ta gama wayan tace madam kiyi hakuri ina waya da mumyna ne takwranki Madam tace ba komai , jalilah tace bara na kawomaki abincin Tace A'ah munci abinci ngd sosai, tace A'ah gaskiya madam ni dai sai kince wani abu ta tashi ta shiga kitchen ta buda fridge ta zuba fruits ta kawomata ta yayyanka su , tace madam dan Allah ki sha fruits din nan kinga fruits ba abincin bane Madam tayi dariya tace zansha ngd kin burgeni kinada hankali mijin ki yayi dacen mata ni kuwa zantaimaka maki da wasu abubuwa masu amfani bayan gyaran jiki zan baki kayan mata Jalilah tace mene kayan mata Madam a ranta tace ahh me yarinyar nan take nufi tana nufin batashan kayan mata ne , a fili kuwa tace zaki zansu karki damu kinji jalilah , tace ngd madam Madam tace kije ki chanja kaya sai mu fara aiki ko Ta tashi ta shiga daki ta canja kaya. Abdoul-jalil na 'isa asibiti kai tsaye office dinshi ya wuce yayi zaune ya rasa abinda ke mashi dadi ya dauki kulan da jalilah da taba kawomasa abinci yana kallon kulan yana murmushi sai yaga jalilah tsaye a gaban sa cikin murmushi tace swthrt nayi missing dinki shiyasa nabiyo ka anan cikin murmushi yace miss u more baby , xo kiman kiss tace A'ah office ne pha kada wani ya shigo ya ganmu Yace to mene idan an gamu matata ce ai kuma 'uwar 'ya'yana cikin murna ya taso zai rungumeta yana 'isowa baiga kowa ba ya durkusa kasa yace AJ AJ Allah ya nunamin wannan ranar yana cikin wannan yanayin doc. Hureeyarh ta shigo office din tace ya dai lafiya dai Yace lafiya qlw kaina ke ciwo tace sannu Allah ya sawwaqa Ashe wani abu ya faru haka tsakanin ka da nurse zeey Yace eh wlh kinsan yarinyar batada mutunci ko dan Doc. Hureeyarh tace kwarai kuwa ni zan fadamaka domin ta dade tana sonka sabida naimata nasiha akan ta daina wahalar da kanka harda kokarin mari na tayi Ya zaro ido👀 yaushe duk wannan abin ya faru , nan ta kwashe labarin komai ta fadamsa yace lallai wannan yarinyar batada mutumci a haka takeson na aure Allah yamim tsare da ita ko mata sun kare a duniya bazan 'iya auren ta , doc hureeyarh tace Allah ya shirya ta yace Amin A bangaren su fareeda ko wacce cikin su gyaran jiki ake masu Aseeya da rasheeda duk basa cikin walwala burin su kawai agama suje wajen yaa Ahmad da yaa Abdoul-jalil don su basu hakuri Sadeeya tace Aseeya da rasheeda meke damunka na lura kuna cikin damuwa a yau ina fatar dai lafiya Aseeya tace lafiya qlw ba abinda yake damunmu A bangaren jalilah wani daki daban suka shiga aka fara yimata gyaran jiki Madam tace ki godewa Allah kinada taushin jiki Jalilah tayi murmushi tace ngd haka ta dinga yimata gyaran jiki suna fira tana kara bata shawara kan zama da miji tace kinsan wani abu jalilah kiyiwa mijin ki biyayya yanda ya kamata duk abunda ya nema a wajen ki , kiyi masa kada ki zama me saurin fushi da zuciya da miji ki zama macce me hakuri da kulawa da duk wani abu da mijin ki yake so Jalilah a ranta tace madam pha gaskiya ta fadamin anya bazan tsaya na saurari yaa Abdoul-jalil ba abinda nake masa nakin sauraran shi bai kamata, ammn shifa yace baya bukatar kara ganin fuskata bayason jin muryata me yasa ynzn yake son magana dani , ko dai yanason yaudarata ne tana cikin tunani taji wayan ta na ringing tana dubawa taga ant saudau ta dauka tace swt ant ya kke Saudah tace gani cikin gida inata sallama banga kowa ba , tace inanan gani nan zuwa , ta fita ta shigo da ita dakin da akemata gyaran jikin tace wannan kyau haka zaki pha rudah yaa Abdoul-jalil da wannan kyau masha Allah Tace oh sorry anty ban gaisuwar dake bah ina wuni , tace lfy qlw Jalilah tace sunan mumyna ta gusau gareta ammn tace madam ake kiranta dashi Saudah tace madam sannu da aiki nima za'amin sabida na rudah abban affan naga ba sauki Madam tace karku damu insha Allah zanbaku abubuwa wadanda ba basa cikin aikin da aka dauko ni naimaku , zanbaku kaya masu aminci sukace godiya muke madam Saudah tace madam idan ba Matsala inaso zanyi magana da jalilah , madam tace ba matsala nima ynzn zanje na duba yanda akewa su xarah da fareeda aikin na tafi sai gobe sukai sallama ta wuce . Saudah tace jalilah ina fatar ynzn kuna zaman lafiya da yaa Abdoul-jalil Jalilah ta tabei baki tace ina pha nan ta kwashe wulakancin da yayimata ta fadamata da abubuwan da yake mata yznn itama da wadan da take masa ynzn din Saudah tace jalilah ashe bakida wayu wannan ai rashin wayu ni ki tsaya ki saurari abinda zai fadamaki nasan yaa Abdoul-jalil ya kamu da sonki duk da yake cewa nataba fadamaki cewa kuna son juna tun kafin kuyi aure shawara nake baki ki tsaya ki saurara abinda zai fadamaki kinji kanwata tace tau ant saudah zan saurara abinda yake son fadamin Saudah tace ni zan wuce don abban affan yana saman hanyar dawowa gobe za'a kawosu anan zasuyi hutu , tace Allah ya kaimu ina gaida su , sukai sallama ta wuce Jalilah ta shiga toilet tayi wanka riga da skirt na atmpha sunyi mata kyau shape din ya fito sosai komai za masha Allah ya fita daidai dunkin ya kama mata jiki ta fito parlor tana fesa room freshener tana tsakar fesawa taji sallmar Abdoul-jalil da saurin ta zata shige bedroom dinta yayi saurin sayar da ita Yace jalilah kiban lokacin ki inaso muyi magana yace kalla ido na , taki kallon idon shi ta kauda kanta yace dan Allah ki tsaya ki saurari abinda nakeson fadamaki Tace banda lokacin ka banson jin muryan ka , kuma bana bukatar ganin fuskan ka , ka bani hanya zan wuce Yace A'ah baki bukar yin haka ni zan wuce Allah ya huce zuciyan ki ya hau sama ya barta anan tana juyawa taga madam bayan ta Madam tace na manta waya na ne taxo ta dauka wayanta ta juya zata fita tace duk da yake bansan abinda ke tsakanin ki da mijin kiba, kuma bazan so na sani ba , sai dai inason ki sani yanayin yanda ki kaiwa mijin ki magana bai daceba ko mene ne yayimaki tunda ya nema ki bashi lokaci yayi maki bayani ya kamata kibashi kibi a hankali ba'a rayuwar aure haka hakuri da yafewa akeyi , idan kika ce gaba dayin haka mijin ki zai 'iya kara aure Jalilah taji gabanta ya fadie madam tace na wuce sai gobe Jalilah ta Shiga bedroom dinta tace abinda madam ta fadamin gaskiya ne pha , yaa Abdoul-jalil yana 'iya kara aure, mijina ne ya kamata na tsaya naji abinda yake son fadamin... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣0⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Dakin shi ya shiga yayi zaune yace ya zanyi da rayuwata duk hanyar da zanbi na bita ammn na kasa shawo kan jalilah , anya bazan fadama mumy halin da ake ciki ba don ta shawo kanta wata , wata zuciya tace A'ah kai fa namiji ne Kaine ya kamata ka shawo kanta kayi mata abubuwa sune suke damunta ya tashi ya shiga wani daki yayi zaune cikin dakin yana murmushi ni kuwa zanyi duk yanda zanyi koda zaikai tsawun shekara zan dinga baiwa AJ hakuri har sai randa ta hakura ta saurari ne , yana cikin tunani yaji wayan shi na ringing yana dubawa yaga Ahmad ne ya dauko yace gani nan zuwa Yana saukowa kasa yaga Ahmad zaune saman kujera rasheeda da aseeya zaune a kasan carpet zaunawa yayi saman kujeran da ahmad yake zaune Aseeya tace yaa dan Allah kuyi hakuri kuyi muna rai wlh nasan munyi kuskure, nasan abinda mukai ko kadan bamu kyauta ba idan daddies mummies , da kaka suka ji wlh mun shiga ukku bazamu kara ba Rasheeda tace eh hakane kuyi hakuri bazamu kara ba yaa tuba muke yie Abdoul-jalil yace abinda nake so daku shine kufadamin gaskiya abinda yasa aka hada baki daku aka cutar da jalilah kunso ku rabani da farin ciki na , kunso ku raba ni da matata me yasa ya fada cikin tsawa Ahmad yace kunsan kunyiwa jalilah abubuwa wanda bakusan nasan suba ko , rufamaku asiri nai abinda ya faru na wayan nan kune kuka shirya shi me jalilah ta tsunemaku a rayuwa kuke son saka rayuwarta cikin bakin ci , ynzn kuma kuna son kashe mata aure abinda zaisa ku tsera shine kufadamuna gaskiyar abinda yasa kuka tsaneta Rasheeda tace yaa abinda yasa muka tsani jalilah shine yanda kowa cikin gidan nan yake sonta daddies da mummies suna sonta sosai komai za'ayi muna tare akeyi da ita kaka duk tafi sonta damu bayan mune jiko kinta na gaskiya ita pha agola ce Abdoul-jalil yayi murmushi yace rasheeda tun kafin kixo duniya naxo cikin ta wannan ba wani dalili bane dazan yarda dashi kan wannan dalilin bazai sa ku dinga mata kulla mata makir ciba dole akwai abinda kuke boyewa ko dai ku fadamuna ko kuma muje wajen su daddies ynzn nan Rasheeda tace yaya abinda na fadamaka shine gaskiya Ahmad yace rasheeda karki rainamuna hankali nan ya kwashe makircin farko da suka kullamata Aseeya da rasheeda suka zaro ido👀 yace kunyi mamakin yanda akai nasani ko , nan ya kwashe komai ya fadamasu yace daddy yayi hakan ne dan ya zama gargardie a gareku kada ku kara kokarin kulla mata makirci don haka ne bantona asirin ku kowa ya sanie , kinga kuwa dalilin da kika fada na tsanar jalilah bazamu yarda dashi ba don haka ku fadamuna gaskiya Rasheeda tace gaskiyar kenan Abdoul-jalil yace ahamd tashi muje kowa yasan halin su a yau zama fasa kwai Aseeya tace yaa dan Allah karku tafie , rasheeda tace Allah abinda muka fadamaku shine gaskiya Abdoul-jalil da Ahmad suka tashi zasu fita Aseeya ta fashe da kuka yaa ku dakata wlh zanfada maku gaskiyar magana rasheeda ta harareta ta girgiza mata kai , tace anty rasheeda gwara na fadawa su yaa gaskiya zasu 'iya yafemuna Abdoul-jalil yace muna jinki nan ta fara cewa yaa duk wannan abin da muke yiwa jalilah akan Anty rasheeda tana sonka shiyasa mun dauka son jalilah kaki nan ta kwashe komai ta fadamasu tana kuka tace yaa nasan munyi kuskure dan Allah kuyi hakuri ku yafemuna Rasheeda ma kuka takeyi tace yaa wlh munyi alkwarin bazamu kara ba Abdoul-jalil yace kun cutar da jalilah sabida kina sona shine kuka dinga mata wannan abin me yasa kuka cutar da mata ta , me yasa ya fada cikin tsawa Aseeya da rasheeda kuka😭 suke yi , aseeya tace yaa dan Allah kuyi hakuri wlh bazamu saki aikata hakan ba idan akasani mutanem gidan nan baxamu saki kara ganin mutuncin muba , rasheeda tace yaa sonka ne yasa nai haka ammn na gane kuskure na , ka yafemuna haka suka dinga basu hakuri suna hawaye , aseeya tace zamu je har wajen jalilah mu bata hakuri Abdoul-jalil yace 'ya 'isa hakan ba ynzn nakeson ku bawa jalilah hakuri ba idan lokaci yayi zan fadamaku kuje kuba antyn ku hakuri daga yau sunan ta anty ni take aure kuma ni yayan kune matata anty zaku dinga ce mata , abu na gaba shine na yafemaku sabida nasan idan akasan wannan maganar daddy bashar zai 'iya daukan mummunan mataki a kanku harda ita mumy hauwa din , banaso zumunci ya lalace Dan haka na yafemaku Suka share hawayen su suna godiya Ahmad yace da sharadi duk wani abu makamancin haka ya saki samuwar jalilah kune , kuma zamu fadawa su daddies da mummies Suka hada baki insha Allah bazamu kara ba muna ina anty jalilahn taki mu gaida ita Abdoul-jalil yace bacci take yi ku tafi kawai , haka suka wuce da murnar su... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣1⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Ahmad yace Abdoul-jalil abinda kayi yayi daidai gobe bazasu kara ba , idan kuwa suka kara aitaka wani mugun abu zasu san sauran Abdoul-jalil yace bazasu kara ba insha Allah , ba kaga yanda suka je tsoro ba , nasan yznn zasu fadawa mumy hauwa dole daga ita harsu zasu ji tsoron yin wani makirci don sun san abinda zai biyo baya rasheeda idan ta auri kamal komai zai dawo dai dai wannan tsanar duk zata zama labari zanyi kokarin ganin sun dawo suna son junan su kamar yanda sadeeya ta shirya da jalilah , tunda daman mumy hauwa ce take kitsa masu makircin idan rasheeda ta fara son kamal mumy hauwa zata daina tsanar mumy kahdeeja insha Allah komai zai wuce Ahmad yace Allah yasa ya nunamuna wannan ranar ammn ya batun jalilah tayi hakuri kuwa Abdoul-jalil yace eh komai ya wuce ynzn ma haka bacci take yi dana kira maka ita kun gaisa Ahmad yayi dariya yace ba komai Allah ya karamaku zaman lafiya ya nunamuna munxo suna baby boy ko baby girl kasan ynzn kanena kaki tunda kaunata kaki aure Abdoul-jalil yayi dariya yace ohh yayan ka dai kasan nima kaunata zaka aura dan haka nine yayanka Gaba dayan su sukai murmushi Ahmad yace saida safe sukai sallama ya wuce **** WASHE GARI Kiran sallar farko na asuba kamar yanda fulani family suka saba ala'adar su , hakan ta kasance Abdoul-jalil na dawowa daga masallaci kitchen ya shiga ya suya arish da kwai da plantain ya hada tea yana gamawa ya shiga toilet yayi wanka yana gamawa yazo kofar dakin jalilah ya turamata breakfast tareda wata takarda ya wuce yayi breakfast yana gamawa ya wuce gidan saudah A bangaren kaka breakfast take yi suna fira dasu baaba ladi tace nayi kewar jalilahta yau zanje naganta , su baama suka ce zasu je . Jalilah na gama shiryawa taga breakfast har zatai jefa da lunch box sai ta fasa taga wata takarda hade da lunch box tana buda takardar taga good morning smiley beauty , ina fatar kina lafiya na tafi wajen aiki i miss ur pretty face bye take care AJ miss u so much muah💋 batasan lokacin tai murmushi ba ta karanta takardar yafie sau goma ta buda abincin tana ci tana murmushi tana tsakar ci ta tuna da abubuwan da yaa Abdoul-jalil ya mata ta aje abincin ta fashe da kuka yaa Abdoul-jalil me yasa kayiman haka ynzn kuma kanata tattalina na rasa gane dalilin ka nayin haka tana cikin magana ta jiyo sallma tana fitowa taga madam cikin sakin fuska ta gaisuwar da ita ta zata kawomata ruwa tace a koshe nake jalilah munyi breakfast jalilah tace tau bara na canja kaya. Zaune suke suna breakfast zaid ya kalla xarah ya huramata kiss ta baki tayi murmushi shima ya sakar mata murmushin Ahmad yace ga iv pha an buga nan suka fara dubawa Mustapha yace wooh yayi kyau sosai ba tarkacen program hakan yafie Sadeeya tace sosai ni nafadama daddy irin colour din kayan jalilah nake so Fareeda tace sunyi kyua ammn ni jaa da fari nake so Ahmad ya kalleta suka sakarwa juna murmushi ya turamata text dear colorn da nake so kika zaba mana ta kayan gidan mu nayi farin ciki sosai ta maida masa replay dear anything for 4 suka kalla juna sukai murmushi Wayan sadeeya tayi ringing tana dubawa taga me gyaran jiki ce take kiran ta , tana dauka suka gaisa me gyaran jiki tace ku pha muke jira tace gamu nan zuwa Tana gama waya tace em.. em.. Mumy hauwa pha na jiran mu tana cewa hakan xarah da habeebah sunsan me take tufie Zaid dasu mustapha suka ce zamu wuce wajen aiki muma sukai sallama sadeeya kai tsaye wajen masu gyaran jiki suka wuce inda mazan suka wuce wajen aikin su A bangaren mumy hauwa zaune suke sunyi shiru mumy hauwa tace tun dazun nake tambayarku ya kukai da yannen ku kunyi shiru Aseeya tace mumy sunce zasu fadawa mutanen gidan ga kowa yasan duk makircin da muka kullah Mumy hauwa ta zaro ido👀 mun shiga ukku idan daddyn ku ya sani wlh zai 'iya sakina ya zanyi kenan Rasheeda tace mumy daddy bazai saki kiba nan ta kwashe yanda sukai da Ahmad da abdoul-jalil ta fadamata Mumy hauwa tayi ajiyan zuciya Allah ya taimakimu ammn duk da haka bazan kyale jalilah ba sai naga karshen auren jalilah Aseeya da rasheeda suka zaro ido👀 aseeya tace mumy duk da wannan abin daya faru kuma kice zaki ce gaba da makircin tab ni kam bada hannuna bah wlh , rasheeda tace mumy nima bada hannu naba haba tsanar tayi yawa duk abinda mukaiwa jalilah bata taba nufinmu da sharri ba yayanta kamal zan aura kinaso mumy khadeeja ta sakani a gaba idan ta dingamin wulaqancin nasan bazaki jidadi ba don haka mumy mun ceri hannun mu idan kika ce gaba dayi ba ruwanmu dake da su daddy tace aseeya tashi muje wajen gyaran jiki haka suka wuce sukabar mumy hauwa ta saki baki tana mamakin yanda suka fadamata magana a yau tace ni akan jalilah zakumin haka ai kuwa sai na raba auren jalilah da abdoul-jalil mu zuba mu gani . A bangaren Abdoul-jalil zaune suke a parlor ya fadamata duk yanda sukai da jalilah har ynzn take sauraran shi Saudah tace kabari nai mata fada nanuma mata kuskuren ta Yace A'ah saudah kibarta nayi mata abubuwa da dama wanda daga ni sai ita tasan su , banaso wani yayi mata magana ta sauraran nafison na shawo kanta da kaina ta yarda zamu gina rayuwar auren mu cikin amincin abinda nake so kiman shine ki kaisu affan da iman gidan a yau suyi hutu tunda hutun wata daya aka basu idan suka je gidan ta dalilin su zan dinga ganinta koda batamin magana zanje dadi a raina ganinta da zanyi zai sakani nishadi sosai Saudah tace yaa kana son jalilah matuka Yayi murmushi yace kwarai kuwa ni kadai nasan yanda nake kaunarta Allah yabarmin ita Saudah tace Amin yace zanfamaki lokacin da zaki kai yaran sabida so nake ina dawowa daga aiki ki kaisu ki fadamasu wani abu suyi wadda zaisa na ganta a yau idan bangan taba bazan 'iya bacci bah Tayi dariya tace yaa kada kadamu insha Allah zanyi sukai sallama ya wuce Saudah tace Allah sarki yaa daman nasan kana son jalilah itama tana sonka Allah ya hada kanku ya nunamin ranar da za'a haifumana baby gal ko boy A bangaren jalilah madam na mata gyaran jiki tana mata nasiha tace nasan zakiyi mamaki yanda kika ga inamaki nasiha a kan zama da miji ke yarinya ce ammn inaso ki sani abinda ki kaiwa mijin ki baki kyautaba bana son naji me ya hadaki da mijin ki don banson shiga cikin maganar mata da miji kinsan dai na 'isa haihuwar ki ko ta daga kanta alamar eh madam tace gaba da cewa ki tsaya ki saurare mijin ki , idan kuma wani abu ya maki wanda ya batamaki rai kina son hurarshi ba haka akeyi ba gaki da kyau ga gashi ga sura me kyau Allah ya baki duk namijin daya ganki zaiji yana sonki ga hankali ga addini abinda ki dinga saka kananan kaya ki matse kiyi light mkup kiyi zamanki a parlor idan ya dawo daya ganki hankalin shizai tashi ki dinga abubuwan da zasu tayarmasa hankali ammn ba wai ki dinga mashi abinda naga kina mai jiya ba mijinki yana da kyau idan dole 'yan mata zasu dinga nuna sona sonai , na tabbata akwai wadda kamar ta kashe kanta sabida son da take masa, ammn ke Allah ya baki shi a matsayin miji kinxo kina mai wulakancin kiyi a hankali kada ya kara aure Tace jalilah bance kada kija mashi ajiba ammn pha kada wajen jan ajinki ya kaiki ga aikin dana sani, kidan jaa ajin ammn kadan pha kada naxo na aure mijin ki Jalilah tayi dariya madam tace auu dariya na baki ko ,tana mata gyaran jiki tana kara bata shawarware tace ynzn kinga mun gama ga wannan turaren ki zuba cikin ruwan wankan ki , idan kingama ki saka kana nan kaya wadan da zasu fitar maki da suran jikinki da kyau ki dawo parlor ki zauna idan ya dawo kice masa sannu da zuwa ki tashi ki wuce dakin ki , kibar shi a nan zaifara tunanin kinfara saukowa daga fushin da ki kai Jalilah tayi murmushi tace ni kunya nake ji Madam tace ba kunya tsakanin miji da mata ai Jalilah tace ni dai A'ah Madam a ranta tace ohh kenan basu taba kwanan aure tsakanin suba zan taimaka miki jalilah wajen baki abubuwa da dama , madam tace shikenan daga yau bazan kara zuwa wajen kiba zan turo wadda take yiwa fareeda ta dinga maki ni kuma na dinga mata tunda bakijin shawarata na tafe Jalilah tace yi hakuri madam zanyi Allan madam tayi murmushi tace yauwa jalilah na tafi sai gobe ta rakata har kofar gate tana dawowa toilet ta shiga ta fara wanka... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣2⃣ Hafsart Muh'd Hassan Wanka take yi tana murmushi tana tuna maganganun da madam ta fadamata hmm! Yaa Abdoul-jalil ya kamu da sona kenan me yasa ya fara sona a ynzn ko dai so yake ya biya bukatanshi shiyasa yake ta tattalina koma mene zansani ai ta gama wankanta ta fara shiryawa wai wannan turaren wankan da madam taban yana dadi sosai tayi light mkup ta buda wardrobe dinta fannin kananan kaya ta dinga dubawa ohh na rasa wanie zansa tayi minti ashirin ta rasa wanne zata saka ko wanne ta dauko taga ya burgeta ta hango wasu riga da wando pink wit White colour ta dauko so ohh wandon baikai kasa ba 'iyakacin shi wajen gwaiwa ya zanyi kenan har zata ajeshi ta tuna da nasihar da madam taimata tayi murmushi ta saka kayan tayi rolling da white veil ta diba madiba yanda riganta ta fitar mata da surararta nononta suka fito sunyi manya manya flat tummy dinta kwance shape dinta ya fito ta feshe jikin ta da turarare kala kala ta dawo parlor ta kunna tv tana kallo tana ta kallon kofar ohh yaa Abdoul-jalil yau bazai dawo da wuri ba kenan . Abdoul-jalil ya kira saudah a waya yace gani nan nakusa nadawo gida ki kaisu ynzn tace yaa gamu nan ynzn zamu shiga gida yace yauwa ngd Saudah na 'isa gidan gidan tayi knocking jalilah tana ji tayi biris aka kamar bata jiba a ranta kuwa wani dadi take ji yana ratsa ranta aka kara knocking take tashi saudah ta dau wayarta ta kira jalilah tana dauka tace gani pah a kofar gida ina knocking tun dazun , da sauri ta tashi ta buda kofar Saudah ta zaro ido👀 iyye kanwata me zan gani haka wannan gayu haka kinga yanda ki kai kyau kuwa zaki ruda yaya napah , jalilah tayi murmushi a ranta tace wai yaa ni ba abinda ya daman dashi tace affan dina nayi kewar ka yace nima haka iman tace ina uncle dina jalilah tace baya nan ammn nasan ynzn yana kan hanya saudah tace ni dai zan wuce ga sunan sunce wajen ki zasuyi hutu ni zan wuce abban affan yana saman hanyar dawowa tace wayyo anty daga zuwa sai wucewa tace mijina zai dawo gwara naji nayi masha shirye shirye kinsan yau akwai kinsan abinda nake nufie ga yaran nan kada na saki layi na tafe Affan da iman suka ce bye mumy mumy . Jalilah ta dauki kayan su ta kai wani daki tana dawowa iman tace anty muje muyi wasan buya Affan yace yeey nima inaso muje waje , jalilah tace muje suka kama hanyar wajen harabar gidan suna 'isa affan tace ni zan fara aka dauramata veil ga idonta affan da jalilah suka singa gudo suna dariya iman ta dinga binsu tayi nasarar kama jalilah tace yeey na ganoki anty affan yace sauran ni aka dauramashi nanma suka dinga gudo suna buyewa mashi yayi nasarar kama iman yace yeeh na kamaki Iman tace sauran anty suka dauramata veil din suka buya suna dariya affan yace anty baki 'iya kamamu tace zan kama ku gaba dayan ku suna cikin haka Abdoul-jalil ya 'iso wajen yazo wucewa jalilah ta rungumeshi yeey na kamaku gaba dagan ku Affan da iman suka fito zasu yi magana Abdoul-jalil yayi saurin daga masu hannu ya nunamasu kofar gida alamar su koma cikin gida , suka wuce cikin gida suka barsu a nan Abdoul-jalil yayi saurin daukan jalilah hoto ya dinga kallon ta yana murmushi tace ahh mene haka kunyi shiru tayi saurin yaye veil din tana budewa taga Abdoul-jalil ta rungume shi tayi saurin janye hannuwanta ta fara jaa da baya zata fada cikin swimming pool yayi saurin janyuta ya rungumeta suka kurawa juna ido sunkai 2mnt suna kallon junan su tayi saurin janye jikin ta tace lafiya ka wani rungumeni kada ka manta ka tsanan pha baka kaunata ohh jiki na kaki so kuma kuma bazaka taba samun shiba ta fada cikin tsawa ka fita daga harkata mana ka hanani jindadin rayuwa ta dinga mashi fada idonta sukai jaa ta fara tare da Sauri ya shiga cikin gida ya dauko ruwa ya kusa kawowa wajenta kafarsa ta buge flowers jalilah na ganin haka da gudo ta ta 'iso wajen ta rika kafar yaa sannu kanajin ciwo a kafar muje asibiti ya kuramata ido a ranshi yace ashe kin damu dani yace A'ah ba abinda ya samini ga ruwa naga kinata ture ta kauda kanta take shan ruwan yace kayan nan sunmaki kyau sosai Ta bata rai kenan dai abinda nake tunani ya xana gaskiya jiki na kaki so ko zaiyi magana tace ya 'isa banason yawan magana ta fada cikin tsawa ta juya zata shiga cikin gida Yace nayi saurin rungumeki ne da naga zaki fada cikin swimming pool koda nazo a nan kuma kice kika rungumeni kada ki manta ni mijin kine ammn kinamin magana cikin tsawa da fadah, maganar cewa jikin ki nakeso kinsan akwai 'yan mata masu kaunata idan ina bukatar macce kiran su kawai zanyi kuma zasu biyamin bukatata har sai na gamsu da zaki tsaya kije abinda nakeson fadamaki da kinsan cewa nafi kowa... Yayi shiru ya juya ya fita Jalilah ranta ya bace waton yanada masu sonshi sune zasu biya mashi bukata zuciyanta ta dinga zafie chan kuma tace me yasa nake damuwa dan zaiyi amfani da wasu mata ta fashe da kuka wlh bazan yarda ba haka ta shiga cikin gida ranta a bace tana 'isa affan ya rugo da gudo yace anty me yasa kike kuka tace kaina ke ciwo ammn naji sauki yace kin tabbata tace eh . A bangaren mumy kahdeeja zaune suke itada mumy Adama sunata shireye shirye abincin da za'ayi gobe wajen sa lallen amare mumy kahdeeja ta dau wayarta ta kira rasheeda tace inason ganin ki a part dina ynzn Mumy adama tace insha Allah matsalar dake tsakanin ki da hajiya hauwa zataxo karshe kamal da rasheeda sune zasu daidaita lamarin , mumy kahdeeja tace Allah yasa , suna cikin hira sai ga rasheeda ta gaisuwar dasu cikin ladabi Mumy kahdeeja tace sannu 'yata ta dauko wata leda ta bata tace wannan kyauta ne daga maman mijin ki, inason ki rasheeda fatana itace Allah ya baku zaman lafiya dake da kamal kimasa biyayya kinji rasheeda Rasheeda a ranta tace Allah sarki mumy kahdeeja mutuniyar kirkici bansan me yasa mumy ta tsaneta ba duk abinda mu kaiwa jalilah ammn ta yafema tabbas a yau nakara ganewa duk abinda mumy take fada kan mumy kahdeeja ba gaskiya bane Mumy kahdeeja tace naga kinyi shiru ko dai kyautan bata maki ba Rasheeda tayi murmushi tace mumy ngd Allah ya saka da alkhaeri insha Allah zanma yaa kamal biyayya Mumy Adama tace madallah Allah ya baku zaman lafiya Rasheeda ta amsa da amin kai tsaye part dinsu ta wuce . Tana 'isa ta bude ledar 'yan hannun goals din da zube ta ganie tace wooh masha Allah sunyi kyau wlh Allah sarki mumy kahdeeja Aseeya na fitowa toilet taga rasheeda riqe da kaya tace anty rash ina kika sam 'yan hannu da zube na goal sunyi kyau sosai Rasheeda tace maman mijina ta bansu Aseeya tace sunyi kyau sosai anty rash wlh kiyi biyayya ga yaa kamal yaa Abdoul-jalil Allah ya riga ya rubuto ba mijin ki bane jalilah ce matar sa kuma kinga yaa Abdoul-jalil da alama yana son jalilah sosai ki dau hakuri ki zauna da mijin ki lafiya yaa kamal mutum ne me kirki ga natsuwa ga kyau idan ki kai wasa kuma baki ga yaa Abdoul-jalil baki ga yaa kamal din ni dai a matsayina kanwa ,kuma 'yar'uwarki shawara ce nake baki ta kwarai mumy kahdeeja ma kimata biyayyah domin macce ce me kirki ga sanin darajar mutane Rasheeda tace insha zanmata biyayya yaa kamal ma zanyi kokarin yin hakan Abdoul-jalil tunda ya fita part dinsu ya wuce yana 'isa suka hadu da mustapha zai shiga shima Mustapha yace ah yaa Abdoul-jalil yau ka tuna da dakin ka na daa kenan Yayi murmushi yace hakane kai tsaye dakin shi ya shiga yayi zaune yana tuna gyaran dakin da jalilah taimashi yayi murmushi yana cikin haka akai Kiran sallar magrib yayi alwala ya wuce masallaci **** Bayan angama sallar 'isha'i Abdoul-jalil kai tsaye gidan sa ya wuce yana 'isa ya iske jalilah dasu affan suna kallon cartoon Iman ta gudo ta rugo tace oyoyo uncle tunda ka fita baka dawoba ina katafi ne Yayi murmushi yace yawo naje na tafi wajen antyn kune Tace wace anty kuma Yace matata ta biyu wadda zan kara aure iman bata gane abinda yake nufiba dariya kawai tayi ta rika hannun shi tace xo muyi kallon cartoon tare suka zauna suna kallo Jalilah da taji abinda yaa Abdoul-jalil ranta ya bace wlh banson kishiya da gaske aure zaiyi wannan 'yar iskan zeey din zai aura ya zanyi da raina wata zuciya tace laifin kine pha tunda kinkie sauraran shi ta juya tana kallon shi shima ya juya yana kallonta ya sakarmata murmushi tayi saurin kauda kanta Abdoul-jalil ya tashi yace ina sama ina jiran ki ynzn akwai maganar da nakeso muyi dake ya hau sama ya barta a nan take tashi a ranta tace bazan jeba maganar aure ce kaki son fadamin kuma banson jinta shiru shiru har minti biyar bata tashi ba Iman tace anty uncle pha yace yana jiran ki tun dazun ki tashi ki tafie kinji affan yace mu a gidan mu daddy yace yana kiran mumy da sauri take zuwa ammn anty naga ki kinki zuwa sai na fadawa granny , jalilah tace kai bara na tashi na tafi idan naki zuwa zas 'iya fadawa mumy tace ynzn zan tafi abinda yasa banjiba naga kada nabarku ku dai suka ce ga cartoon nan muna kallo ki tafe kawai . Jalilah ranta bai soba haka ta hau sama tana 'isa dakin shi tai sallma fuskanta a bace tace gani Abdoul-jalil ya kalleta yanda yaga ta daure fuska abin ya bashi dariya , yace ki zauna uwargida sarautar mata ki zauna magana ce me amfani nake so muyi wadda na dadi dason fadamaki ammn kinki ban lokaci muyi maganar Tace bazan zauna ba nasan maganar bazai wuce ka fadamin aure zaka yiba ba abinda ya daman da maganar auren ka , ka rabu dani nace ta dinga fada yanda take fadan da karamin bakinta abin ya burge abdoul-jalil yayi shiru yana kallon ta ya dauke wayan shi yana mata video taping sai da ta gama rigemanta muryanta kamar zatayi kuka da sauri ta fita tabar dakin Abdoul-jalil yayi murmushi yace naji dadi koba komai yau na ganki naji sanyayyar muryan ki me dadi ynzn na gane cewa kishi ne yake damunki kinzata maganar aure zanmaki hmmm!ai kuwa kwanan zanyi abinda zaisa dole ki saurareni zan gane idan kina sona ko baki sona... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣3⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Yau aka fara sa amare a lalle shirye shirye akeyi amare anata faman yimasu gyaran jiki Mumy kahdeeja taje inda ake masu gyaran tace ya kamata zuwa 1 angama kunsan 3 za'asaka amaren a lalle Daya daga cikin masu gyaran jikin tace an gama A bangaren Abdoul-jalil tunda ya dawo masallaci daga sallar asuba part dinshi ya wuce yayi kwancen sa Jalilah na zaune a parlor suna kallo taje anyi knocking tana budewa taga wata tsaleliliyar budurwa a gabanta Burdurwaar nan ta shigo cikin gidan affan da iman suka rugo da gudoo anty neenah ina kwana yaushe kika xo tace yau Neenah tace ina kwana jalilah ya gida Jalilah ta saki fuskanta tace lafiya qlw suna cikin magana Abdoul-jalil ya sauko kasa Neenah da gudo ta hau sama tayi hugging dinshi tace yaa ina kwana nayi missing dinka sosai Yace miss u too tace yunwa nake ji pha Yace muje gidan saudah sabida ynzn ta kirani bansan neman me takeman ba Tace A'ah yaa abincin jalilah nake son ci , ta juya tace jalilah ko bakison naci abincin ki Jalilah tayi murmushin karfin hali tace ni 'isa ga dining chan Neenah da Abdoul-jalil kai tsaye dining area suka wuce affan da iman suka bisu a baya Jalilah ranta a bace ta juya zata shiga dakin ta Affan yace anty kixo muci abincin Abdoul-jalil yace baku ci abincin ba ne Yace eh anty tace mu jira idan ka fito muce gaba daya Abdoul-jalil a ranshi ba karamin dadi yaji ba a fili yace kira ta Affan ya kirata batayi niyar zuwa ba haka ta tafie ta fara zuba abincin hannun ta har rawa yake yi ta gama zuba masu abincin zata wuce Neenah tace A'ah jalilah tare zamu ci dake pls ki zauna Jalilah tace A'ah ba ynzn zanci ba sai zuwa anjima Abdoul-jalil yace A'ah ynzn nake so kici , ba yanda ta 'iya haka ta zauna ta fara cin abincin kadan kadan Neenah nacin abincin ta saki ihuu wayyo yaa hannuna ciwo yake yi bazan 'iya ci da kaina ba Abdoul-jalil yace sannu kanwata zan dinga baki abincin spoon din da yake ci ya dinga diba yana bata idan ya bata shima yaci Jalilah na kallon su daurewa kawai take yi , chan taji amai ya kamata da gudo tabar wajen ta shiga bedroom dinta ta fara amai , affan da iman suka bi bayanta Abdoul-jalil hankalin shi ya tashi zaibi bayan su Neenah tace A'ah yaa kyaleta wannan lokacin ne ya kamata mu nunamata kuskurenta jalilah tana sonka sai da ta kasa fahimtar hakan wannan hanyar itace mafi sauki wadda zaisa ta amince ta saurare abinda kaki son fadamata kada kadamu yaa Yace tau shikenan Jalilah na gama aman ta wanke jikinta affan yace anty sannu bara na kira uncle da anty neenah , tace A'ah kyalesu naji sauki a ranta tace meke damuna haka me yasa zan dinga jin bacen rai dan naga yana bata abincin tana cikin tunani Iman tace muje parlor muci gaba da kallon mu Jalilah tace A'ah na gaji ku tafie kawai , iman ta batarai ni wlh tare zamu je ta fara kuka , jalilah tace yi hakuri ki daina kuka tashi muje , haka suka dawo parlor suka ci gaba da kallo Abdoul-jalil da neenah bayan sun gama suka iske jalilah dasu affan suna kallo Abdoul-jalil yace affan , iman zamu je wajen mumyn ku , kuxo muje iman tace yeey zanje Affan yace A'ah ni dai ina nan tareda antyna Jalilah tana jinsu batace komai ba a ranta kuwa wani haushin neenarh take ji . Neenah tace affan kaxo muje yace A'ah tace bazamu kawoma chocolate ba yace anty jalilah zataban , tace jalilah mun tafie sai munhadu wajen sa lalle suka kama hanya suka wuce Jalilah batasan lokacinda hawaye suka zuba mata ba tayi saurin sharesu suna cikin kallo tace Affan tashi muje wajen kaka zanje a yau suka shirye suka nufie part din kaka Abdoul-jalil kuwa tafiya suke yi yace neenah wlh duk na shiga damuwa yanda jalilah ranta a bace itama abinda mukeyi ya na damunta ko dai mu daina Tace yaa ka daina damuwa idan tun ynzn kafin plan yayi aiki ka karayah bazaka yi nasara ga abinda kaki son cimma ba kaga tun ynzn plan dinmu ya fara aiki jalilah ta fara jin kishi insha Allah kafin a gama bikin nan zata saurara abinda kaki son fadamata komai zai zama dai dai Yayi murmushi Allah yasa shiyasa nake kara sonki kanwata kinga idan za'ayi bukin ki da farouk har dubai sai munje nida mata ta Neenarh tayi dariya tace Amin yayana . Jalilah suna 'isa part din kaka Kaka tace maraba maraba da jalilahna Allah sarki nayi kewar ki Jalilah tace nima nayi kewarki kakus suka rungume juna suna dariya Affan yace ina kwana kaka tace lafiya qlw affan ya mamanka Yace ni ynzn gidan anty jalilah nake zama Kaka tace iyye nima zan dawo wajen anty jalilah da zama Yace Allah kaka da naji dadi haka suka dinga fira cikin jindadi Jalilah sai murmushi take yi Kaka tace ina Abdoul-jalil din yake Jalilah tace yana nan lafiyan shi qlw Affan yace sun tafi wajen mumyna shida anty neenarh Kaka tace Allah sarki neenarh da Abdoul-jalil akwai shakuwa me karfe tsakanin su Jalilah a ranta tace shakuwa me karfe anya ba son juna suke yiba nifa abin nan yana damuna magana zanmasa a yau banason haka ohh idan na masa magana zai ga kishi ne nake yi zan kyalesa . Zaune suke a parlorn saudah suna fira neenarh tace iman tafi daki kiyi game zamuyi magana da mumy ko , iman ta tashi ta wuce daki Saudah tace ya plan ina fatar ya fara aiki Neenarh tace sosai ma kuwa jalilah na son yaa Abdoul-jalil nan ta kwashe komai ta fadamata Saudah tayi dariya tace hakan yayi dai dai wannan hanyar ita ce mafi sauki da zaisa jalilah ta gane tana sonka yaa Abdoul-jalil don haka kabada hadin kai yanda ya kamata Yace saudah banson ganin ran jalilah ya bace ko kadan wlh nasan abin zai dinga damunta Neenarh tace shikenan tunda bakaso andaina Yace A'ah inaso mana wannan Gaba dayan su sukai dariya Neenarh tace plan din yau zaisa jalilah ta kara jin kishi nan ta fadamasu abinda ta tsara Saudah tace eh wannan plan din yayi kyau ammn pha nasan ran kanwata zai nace sai dai daga baya idan komai ya dai daita zatayi farin ciki... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣4⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart) KUYI HAKURI NA JINA SHIRU KWANA BIYU HAKAN TA KASANCE NE SABIDA RASHIN LAFIYA DA NAYI ALHMDLLH NA SAMU SAUKI.. Kwalliya aketa faman yiwa amare , jalilah tace masha Allah tun kafin a gama mkup kunsha kyau tace nima zanje na shirya . Gida ya cika 'yan 'uwa da abokan ariziki kai tsaye farm house mutane suka wuce inda daga baya amare suka shigo akaita daukan hotona daga bisani aka fara saka wakokin gargajiya anata rawa masu kidan kwarya sunayi ansaka amare a tsakiya ana mata masu leqin kudi. Neenarh na isowa ta hango jalilah zaune gefa daya itada ant saudah wajen su ta 'isa suka gaisa da jalilah nan suka taba fira suna cikin fira wayan neerah tayi ringing tana dubawa tace ohh swt broda ne tana dauka tace yaa Abdoul-jalil ya dai tace ohh yaa ni dai na gaji kabari idan antashi daga sa lallen sai muje ko , tace tau gani nan zuwa Jalilah ta kalleta tayi shiru ranta na kona zuciyanta na zafi ammn ta daurewa batace komai ba Neenarh tace ant saudah zanje yaa Abdoul-jalil yace zaije yawan shakatawa yana so na rakashi iman tace zanje Saudah tace da kinjira an gama bazaki saka amare a lalle ba Neenarh tayi murmushi tace anty kinsan a matsayin shi na yayana ya kamata idan ya bukace nai mashi abu yanada matsayin da zanmasa Saudah tace hakane sai kundawo Jalilah zuciyanta na zafi ta kasa daurewa hawaye nason zuba mata da sauri tabar wajen ta koma gefe inda ba wanda yake kallonta taci kukan ta me isarta har idonta sukai jaa tana cikin kuka saudah ta isketa tace jalilah meke faruwa me yasa ki kukah kanwata da alama akwai abinda yake damun ki Jalilah tace ba komai kaina ke ciwo Tace kanki ne zaisa kiyi kuka haka ni pha yayan kice idan akwai abinda yake damunki ki fadamin kinji Jalilah tayi shiru a ranta tace ko dai na fadama anty saudah no bazan fadamata ba sai lokaci yayi Ant saudah tace ya dai kinyi shiru Tace ba abinda yake damuna Ant saudah a ranta tace ni kuwa nasan abinda yake damunki ciwon son yaa Abdoul-jalil da kuma kishi , tace oya tashi muje mu saka amare a lalle haka ta tashi jikin ta ba kware suka isa inda amare daya bayan daya ake bi ana shafawa amaren lalle abin gwanin sha'awa ana gudanar da komai cikin kwanciyar hankalin Jalilah na kaiwa wajen fareeda Fareeda tace BFF ya dai naga kina cikin damuwa da alama kinyi kuka pha Tayi murmushi tace A'ah ba abinda yake damuna kaina ke ciwo Fareeda tace shine ki kai kuka ko Ta langabe kanta tana murmushi tace eh ta matsa gaba inda rasheeda take ta shafamata lalle tayi mata murmushi itama rasheeda ta maida mata murmushi , jalilah tayi mamaki yanda ant rasheeda taimata murmushi , tace matar yayana ya kki Rasheeda tace qlw kanwata ya kke Tace Alhmdllh Tace dan Allah ki kiramin waseela zuciyanta ke tashi cingum nake son ci Jalilah tayi murmushi tace gani har sai ankira wasila bara naje wajen mumy maimuna sai na amso making Rasheeda tace ayyah banbaki aiki ba Tayi murmushi tace haba wani aiki ke pha yayata ce , sannan kuma matar yayana kinga kuwa duk aikin da kika sani zanmaki Rasheeda tace ngd a ranta tace Allah sarki jalilah baiwar Allah na tsanaeta kan yaa Abdoul-jalil ashe daga karshe yayanta zan aura rayuwa kenan . Haka aka dinga gudanar da sha'anin saka lalle A bangaren Abdoul-jalil da Neenarh ta fadamasa plan din su yana tafiya yanda ya kamata tace yaa insha Allah kafin agama bukin nan komai zai zama tarihi zaka sasanta da rabin ranka Yayi murmushi yace Allah yasa neenarh inason AJ sosai a rayuwata ammn ita tana dauka banason ta ammn zata fahimta nan gaba kadan Neenarh tace sosai ma kuwa yaa nasan kana sonta matuka Allah ya barku tare har karshen rayuwarku Yace Amin cwt sis Har bakin farm house ya rakota suna tafe suna fira wasa da dariya Jalilah na fitowa ta hangosu ranta a bace haka ta dinga tafiya Neenarh suna tafiya ta tashi faduwa Abdoul-jalil yayi saurin janyota jikin shi yana cewa sannu tace wayyo kafata yaa , da sauri ya durkusa ya rika kafanta yana lundamata yana sannu neenarh ko dai na dauko kit dina nayi maki alura ta langabe kai tace wlh banson allura kafata ne kuma ka lundamin na samu sauki ya rika hannun ta ya tayar da ita Jalilah na ganin haka batasan lokacin da hawaye ki zubo mata ba tafiya take yi bata kallon gabanta Abdoul-jalil da Neenarh na ganinta hankalin su ya tashi yanayin da suka ganta , tana ganin zasu karasu inda take tayi saurin share hawayen ta suna isowa Neenarh tace jalilah ina zaki haka tayi shiru ta kasa magana ta kara tambayrta ta samu ta saisaita muryanta duk da haka muryan tana rawa tace anty rasheeda zan amsowa cingum wajen mumy maimuna zuciyan ta ke tashi Neenarh tace inada cingum ta buda jakarta ta bata Ta amsa tace ngd ta juya tana tafiya a hankali a ranta tace yaa Abdoul-jalil son neenarh yake yi , kenan ni kuma me yasa nakejin haushi abinda su keyi amsar data kasa baiwa kanta kenan ta kaiwa rasheeda cingum Tace ngd sosai kanwata Tayi murmushi tace ba komai Jalilah ta kuma gefe daya ta kira anty rukky Rukky na dauka tace Amarya ya kke ya buki Jalilah tace lafiya qlw anty rukky ya gida suka gama gaisawa cikin farin ciki Jalilah tace anty rukky tambaya garan nace misali baka son mutum baka kaunar shi daga baya kuma idan ka ganshi da wata macce suna fira sai ka dinga jin zafi kana kishi harda kuka duk lokacin da kaga yana magana da budurwar sa sai kaji ranka yayi matukar bace anty me hakan yake nufi Anty rukky tayi dariya tace so kenan domin so kawai ne zaisa ka dinga jin wannan alamomin da kika fada Jalilah tace kenan anty son shi takai Rukky tayi dariya tace so nai da kikai almar so kenan yeey kanwata ta fara soyayyah Jalilah tayi murmushi tace anty ohh anty kawata tamin wannan tambayar shine nace bansan amsarba ammn zan tambayar mata Rukky tayi dariya tace to kifadamata so nai takai so bana wasa ba tunda har take 'iya kuka sabida shi Jalilah tace tau anty ngd sukai sallma tayi shiru tace kenan son yaa Abdoul-jalil nake ta fada da karfe yeeesss am in love wit yhuu yaa Abdoul-jalil ina sonka sosai tayi zaune tana murmushi chan kuma tayi shiru tace am in love wit d person who doesn't love me, he doesn't even want to see my face or hear my voice oh god ina sonshi ammn baya sona ya zanyi da raina bazan 'iya rayuwa babu kaiba yaa Abdoul-jalil na amince na yarda ina sonka yau zanfada maka ina sonka Haka aka gama saka amare a lalle aka watse cikin jindadi **** Da daddre Zaune suke a parlor suna fira suna ta diba pictures dinda sukai Rasheeda tace jalilah bamuyi hoto ba , jalilah tace hakane anty rash Even din gobe zamuyi pictures har mugaji Sadeeya tayi murmushi tace anty rash kin shirya sa jalilah kenan Rasheeda tace eh jalilah ki yafeman duk abinda naimaki Sharron shaidan ne insha Allah daga yau ni da ke zaman lafiya ne a tsakanin mu Jalilah tayi murmushi anty rash ki daina bani hakuri komai ya wuce a gurina nayi matukar farin ciki da Allah yasa kika shirya dani suka rungume juna suna dariya Sauran 'yan 'uwan suka rungume su , suna farin ciki Aseeya bata cema jalilah komai ba Jalilah tace tau ni zan wuce sai da safe Rasheeda tace bara na raka ki kanwata Jalilah tayi murmushi tace A'ah anty driver zai kaine ynzn haka yana waje ni kawai yake jira kinsan ba'ason amarya tana yawo gaba dayan su , sukai murmushi tai masu sai da safe ta wuce. A bangaren Abdoul-jalil suna zaune a parlor Neenarh tace jalilah taban tausai dazun da alama harda hawaye tayi ynda muryanta take rawa Abdoul-jalil yace wlh kuwa ni kaina naji ba dadi suna cikin magana wayan shi tai ringing yana dauka yaji ance suna na nurse zeey daman inaso in fadamaka na fita daga wajen 'yan sanda ka jira abinda zai biyo baya Abdoul-jalil yayi tsuki ya kashe wayan shi Neenarh tace ya dai naga kayi tsuki Yace wlh wata yarinya ce ta matsamin bana sonta bana kaunarta Jalilah na isowa taji yana cewa na tsani yarinyar nan a duniya vanifa wadda na tsana irinta banda kashe mutum bai halatta ba wlh dana kashe ta , banson ta ko kadan batada zuciya ammn nasan matakin da zan dauka a kanta Jalilah hawaye😭 suke zubo mata tace yaa Abdoul-jalil baya sona nasan baxai taba sona ba , ni kuwa sabida sonda nake maka zanbar gidan ga ta kasa jurewa ta shiga gidan tace yaa Abdoul-jalil nasan baka sona baka kaunta daman kasha fadamin yau kuma gashi kana fadawa neenarh irin tsanar da kamin banda kashe mutum yake haramun da zaka'iya kashe ni sabida tsanar da kamin a yau zanfita daga rayuwar ka zanvar gidan ka har abada bazan dawoba ta fashe da kuka ta siga dakinta ta jaa Jakarta ta fara hada kaya Abdoul-jalil da Neenarh suka shigo dakin Neenarh tace jalilah abinda kike tunani ba haka bane wlh Jalilah ta daka mata tsawa ya 'isa banason jin komai daga gareki ta hada kayanta tabar dakin ta kama hanyar fita cikin gidan Abdoul-jalil yace jalilah jalilah dan Allah ki tsaya ki saurareni kinyi mis understanding dina Tace bana bukatar jin komai ka rabu dani manah ya janyota ya riqeta da karfe tace kasani wlh yace bazan sakiba ta cije mashi hannu da karfe yayi saurin sakin jikin ta , bata tsaya daukan jakanta ba ta fara gudo ta fita cikin gida Abdoul-jalil da gudo ya bita yana kuka😭 yana kiran jalilah jalilah dan Allah ki tsaya ki saurare abinda nake son fadamaki jalilah taki tsawa yayi nasarar kamata yace haba jalilah da Allah pha nake hada ki ammn kinki saurarana ni pha mijin kine , tace kaiba mijina bane baka sona baka kaunta sannan kace kai mijina ka sake ni kana yaudarar kanka domin har abada bazan taba dawowa gidan kaba ta fashe da kuka ta kara cizon shi ya sake ta , tace gaba da gudo , yabi bayanta yana Kiran jalilah jalilah don Allah ki tsaya , tana jinshi tace gaba da gudo da karfen tsiya yayi nasarar kamota yace haba jalilah nasan naimaki abubuwa da dama ki tsaya ki saurareni , ta daka mashi tsawa ka daman na tsaya na saurareka me kaki son fadamin ne ta fada cikin tsawa Abdoul-jalil idon shi sukai jaa yace kina so kiji abinda nake son fadamaki ko ta kauda kanta Yace because I love yhuu ya fada da karfe tayi saurin juyuwa ta kalle shi , yace yessss I mean it I love yhuu I love yhuu I love yhuu more than my own life I luv yhuu more than life it self and I will continue to love yhuu for d rest of my life..... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣5⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) WANNAN PAGE DIN NAKE NE MAMAN HUMAIRA DA HAFEEZA UR ONE IN A MILLION NGD SOSAI DA KULAWA ALLAH YA BAR ZUMUNCI ANA MUGUN TARE🤝🏼 Abdoul-jalil yace gaba da cewa nasan zakiyi matukar mamaki da jin wannan kalaman a bakina wlh wlh AJ I love yhuu tun ranarda na fara ganin ki a part din kaka naji na fara sonki duk abubuwan da naimaki inada hujjar su , abinda na fara maki ranar da muka je shopping naimaki hakane sabida na baki first gift dina na hada maki da doguwan riga, abu na biyu wadda kike dauka a matsayin wulakanci wadda kika fara kaimin abinci a asibiti sonki da kishin ki yasa nai haka rana ta farko da kika fara zuwa masu Sharan asibiti suka dinga kin burgesu Allah ya maki baiwa ga kyau daya daga cikin su harda cewa zaiso ya ganki kwance a saman gado ni kuwa inajin wannan maganar hankalina ya tashi kishi ya daman shiyasa nai maki haka don kiyi zuciya kada ki kara zuwa asibiti Rana ta biyu kuwa na jisu suna fadan cewa zasuyi kokarin kamaki suyi naki fyade gobe idan kikazo hankalina ba karamin tashi yayi ba , shiyasa naimaki wulakanci akan idan kika dawo gobe zanmaki wulakanci a gaban mutane nayi hakane sabida na kare mutuncin ki da kimarki su kuma daga karshe na koresu a asibitin Jalilah ta saki idonta kallon sa take yi a ranta tana cewa Ashe yaa Abdoul-jalil yana sona haka ashe mafarkina zai zama gaskiya a fili tace naji duk wannan ita nurse zeey pah Yace jalilah duk abinda kika ga namaki inada dalilin yin haka ranar da kika samu mis understanding da mummy kahdeeja tunda aka fara maganar duk ban yarda da zaki iya aikata hakan ba , mummy na dukan ki nayi kukan zuci sosai shiyasa da naga mummy batada anayir tsaya shiyasa na dauki wuka nace idan bata tsaya ba zan yanke kaina kuma wlh idan da mummy bata daina dukan kiba zan yanke kaina sabida son da nake maki, ranar da muka kara zuwa shopping da wannan guy din yaso kiba shi number dinki zuciyana har zafie take yi , da naga kina magana dashi sai akayi sa'a baki bashi ba ,maganar da ki kai dashi ta batamin rai matuka , shiyasa na fadamki maganganu nima don kije abinda naje a raina. Ranar da muka hadu a part din kaka idan na kalle kie ki kallan kallon soyayya nake maki da naga mun hada ido nayi saurin dauki kaina don bana su ki fahimce wani abu Maganar zeey kuwa na dade inason naimaki bayani ammn kin kasa saurarana nan ya kwashe labarin komai ya fadamata yace nasan zakiyi tunanin naje wajenta mun aikata alfasha kinje dalilin da yasa nai haka Abinda ya faru ran dinner kuwa nan ya kwashe komai ya fadamata AJ inason ki sosai idan banyi kishi ba , banji zafin abinda na gani ba kenan bana kishin ki, idan kuwa baka kishin mutum shi zai nuna bakason shi, wulakanci da naimaki da nace bana son jin muryanki da ganin fuskan ki , na fada ne a cikin fushi dalilin ganin wannan waiter din ya fito a cikin gida kuma duk na fadamaki dalilin yin haka Neenarh kuma kanwata ce tanada mijin da zata aura duk abinda mukai da ita munyi ne don kiyi kishi ki sauraran maganar da kika je inayi ta bana sonta, bana kaunarta , idan da kashe mutum ba halat bane da zan kashe ta , nurse zeey ta kira ni tana cewa ta fito daga cell na saurare abinda zai biyo baya shine nake fadawa neenarh akai rashin sa'a kinxo wajen kin dauka dake nake kinji duk abinda ya faru ina sonki ina sonki ina sonki AJ har abada bazan daina sonki ba duk hukuncen da kika yanke zan yarda dashi ammn inaso ki sani idan har kika zabe bazaki rayu Dani bah ni kuwa bazan kara aure ba , haka zan rayu har karshen rayuwata idan har kin amince zaki ce gaba da rayuwa dani tau inaso kixo daki na ynxn zan nuna maki wasu abubuwa rashin zuwan ki kuwa shine zai nuna bakison rayuwa dani hukunce ya rage naki ya juya ya kama hanyar gida Neenarh tace jalilah yaa Abdoul-jalil yana sonki fiye da yanda bakya tunanin dan Allah ki rayu dashi kada ki fita daga cikin rayuwan shi itama ta wuce cikin gidan Jalilah ta fadie kasa kuka😭 take yi a ranta tace kukan farin ciki ne nakeyi abinda na keso nasa mu ina sonka ina sonka yaana Ashe haka kaki sona bansani ba kai tsaye gidan ta nufa tana 'isa har ta hau sama ta kusa kaiwa kofar dakin shi ta sauko tace ohh sai da safe zanyi surprising dinshi ta juya ta koma dakin ta bacci ya kasa daukanta tunanin yaa Abdoul-jalil kawai take yi tana tuna maganganun da ya fadamata ammn me AJ yake nufi me yasa yake ciman AJ ohh na gani abinda yake nufi AJ yana nufin Abdoul da jalilah woow sunan yamin dadi uhmm daga yau na koma Mrs AJ zan fadawa duk 'yan gidan nan gobe ta tashi tayi alwala tayi nafili bayan ta gama ta fara addu'a ya Allah ina rokon ka , ka hada kaina da na mijina Allah ka karamin son mijina Allah ka shiga tsakaninmu da shaidan kayi muna katangar karfe tsakanin mu da nurse zeey ta fita daga rayuwar mu Allah ka bamu 'ya'ya na kwarai wadan da za'a amfana dasu a addinin musulunci haka tayita addu'a har bacci yayi awon gaba da ita . Abdoul-jalil kuwa tunda ya shiga dakin shi yana ta kallon kofa shiru jalilah bata zoba yace kiman uzuri Dan Allah ki soni koda kadan ne a rayuwa bazan 'iya rayuwa bada keba haka yayita kallon kofa shiru yana ji an tura kofar da sauri ya taso yace nasan zaki xo , nasan zaki tausayamin nasan zaki fahimceni Neenarh tace ni ce yaa ba jalilah kayi hakuri nasan zata fahimceka jalilah ma tana sonka Yace Allah yasa neenarh tace sai da safe Abdoul-jalil kwance yayi yace jalilah rashin zuwanki ya nunamin baki son rayuwa dani haka yayita tunani har bacci yayi awon gaba dashi **** Asuba ta fari Abdoul-jalil ya nufi masallaci Jalilah ma ta tashi tayi sallah tana gamawa kitchen ta shiga ta fara hada breakfast bayan ta gama ta shiga tayi wanka kwalliya ta tsara ta saka kananan kaya tayi matukar kyau ta feshe jikin ta da turare ta zauna tace nasan yaa sai zuwa 8 zai gama shirya zan jira shi a nan tayi zaune tana tunanin Abdoul-jalil A bangaren Abdoul-jalil yana dawowa daga masallaci yayi wanka ya dauki takarda yayi rubutu a ciki ya sauko ya kalla dakin jalilah ya fita Jalilah bata fito ba sai 8:30 kai tsaye sama ta hau ta fara knocking dakin taji shiru ohh nasan bai gama wanka ba zan jira shi kusan 30mnt shiru ta kara knocking ba'a buda dakin ba tana turawa kofar ta bude tana shiga taga ba kowa ta shiga sauran dakunan ba kowa ta wuce bedroom nan ma baya nan ta buda toilet shiru ahh ina yaa Abdoul-jalil yake ta buda wasu dakuna taji su a rufe ta sauko kasa ko ina ta shiga nanma baya nan kodai baidawo daga masallaci bane ta kwalawa neenarh kira Neenarh na zuwa tace jalilah lafiya na ganki kamar kina cikin damuwa Jalilah tace banga yaa Abdoul-jalil ba Neenarh tace kaman ya , tace bangan shiba na duba gidan nan bangan shiba neenarh tace ayyah muje mu kara dubawa suka hau sama dakin shi suka shiga basu ga kowa ba Jalilah tace na fadamaki baya nan nace kodai bai dawo masallaci ba Neenarh tace ammn kwana biyu da nai a gidan nan , naga koda 8 zata yi har ya shirya zuwa asibiti kinga kuwa ya dawo Jalilah tace subhanallah ina yaa Abdoul-jalil ya tafe ni tana juyawa taga takarda saman kujera da sauri ta dauka tana budawa taga Assalamu alaikum masoyiyata abin sona na rubuta wannan takardar ne domin na fadamaki nabar Nigeria zan koma London da zama , nasan bazaki taba sona ba , domin jiya naga alaman haka ammn inason ki sani har abada ina sonki na tafie da memories dinki a daina sai wata rana Jalilah ta fashe da kuka😭 na shiga ukku yaa Abdoul-jalil me yasa ka tafie ka barni bazan 'iya rayuwa bada kai ba me yasa neenarh tace meke faruwa jalilah ta mika mata mata takardar tace subhanallah zama bai ganmu da sauri suka rufe gida neenarh ta jaa motar gudo suke yi jalilah kuka take yi neenarh na bata hakuri ki daina kuka insha Allah flight dinsu bai isa tashi ba Jalilah tace duk laifi nane me yasa jia banji dakin ba , da nasan haka zata kasance da tun jia zanje ta kara fashewa da kuka Suna 'isa da sauri suka shiga cikin airport din dibun shi , suka dinga yie ba alamun shi Jalilah tace ko dai flight dinsu ya tashi neenarh muje wajen masu kiran suna yi , suna isa jalilah tace emm kun kira me sunan Abdoul-jalil Ibrahim Fulani Daya daga cikin masu aikin tace eh jalilah da gudo taje famnin wajen masu fadan jirgi ya zai tashi zata shiga aka hanata Tace dan Allah ku barni na shiga suka hanata da karfen tsiya ta ture maccen ta shiga ta tsaya gaban Mice ta fara magana yaa Abdoul-jalil Dan Allah karka tafie ka dawo wlh ina sonka bazan 'iya rayuwa babu kaiba i luv yhuu more than my life pls pls pls karka tafie tana cikin magana daya daga cikin ma'aikatan yace Abdoul-jalil Fulani pha jirgin su ya daga Jalilah ta fadi kasa tana kuka😭 yaa me yasa kayi tunanin bana sonka ka tafi kabarni ina sonka pha ni jalilahn Abdoul-jalil ce Neenarh ta jaa hannun ta suna tafiya kuka take yi sun kusa fita cikin airport din suka je ance So zaki tafi gida ba tareda rabin ranki ba Mrs AJ Da sauri jalilah ta juyo tana juyowa taga Abdoul-jalil ya buda mata hannun shi da gudo ta ruga suka rungume juna Jalilah na kuka tace me yasa zaka tafi kabarni ya dagota ya share mata hawaye yace ya 'isa banason ganin hawayen ki swthrt oyaa yimun murmushi ta sakar mashi murmushi shima yayi mata Neenarh tace ehmmm kada Ku manta a airport muke pha , suka kama hanyar zuwa gida hannun su riqe da na juna suna ma junan su murmuahi neenarh tace yaa kayi driving Yace A'ah baya zan zauna tareda swthrt bazan 'iya barinta ita kadai ba Jalilah ta kallai hannun su na hadie suka sakarwa juna murmushi.... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣6⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Suna 'isa gida neenarh tace ni dai zan wuce a gidan anty saudah domin bazan zauna wajen lover birds din nanba nasan yau love za'a sha kada ku manta yau ake arabian night kada love yayi dadi a manta Abdoul-jalil yayi murmushi yace iyye ni kike fadawa hakan bakijin kunya ta ko Ta ce, oh sorry yaa Abdoul-jalil Jalilah ta ce, A'ah kam neenarh gaskiya kixo muyi break tare Tace A'ah kinga bara na shiga na dauko Affan mu wuce tareda shi kada ya takura maku Abdoul-jalil ya ce, A'ah neenarh ki bare muyi breakfast tace A'ah yaa inada dalilin yin haka suka shiga tare ta dauko affan yana baccin shi ta dauke shi tace bye amarya 'yar shagali sai mun hadu wajen Arabian night. Abdoul-jalil ya ce, Mrs AJ ta harare shi rabu dani nayi fushi da kai tunda ka tashi tafiya kabar ni anan taci ga abinci nan kaci ni zan wuce daki yayi sauri tashi yace haba swthrt ta juya a ranta tana dariya Yace yi hakuri dole ce tasa nai haka ta juya take mashi magana ya juya wajenta ta kauda kanta , yace ohh swthrt kiyi hakuri pls ki tsaya ki saurare ni tayi banza dashi a ranta kuwa dariya take yi Ta ce, idan kana son nayi hakuri sai kayi duk abinda na ce kayi Ya ce , an gama ur Majesty duk abinda kika so hakan za'ayi tau ynzn nan inaso ka dafamin indomie ka soyamin kwai da sauri ya shiga kitchen ya dafa indomie ya soya kwai yana gamawa ya kawomata Ta ce, sauran lemon carrots ya ce, ba carrots ta ce, akwai shi cikin fridge da sauri ya shiga ya gama hada lemon ya kawomata ta ce, ruwa pha Ya dauko mata ruwan tace na manta inason farfesun kaza dana kifi bai nuna gajiya ba murmushi ya Sakar mata ya ce, koda abinci sau 'dari zaki sa na dafa zanyi Ta ce, ai kuwa kwana zamuyi yau kana aikin dafa abinci ya yi murmushi ya ce, an gama madam ya shiga kitchen cikin lokaci kadan ya gama ya kawomata Ta ce , shikena ni zan wuce daki na , ya yi saurin tare ta swthrt kada kisamin ciwon zuciya fushin ki babban matsala ce a garini A ranta tace Allah ngd daka mallakamin yaa Abdoul-jalil a matsayin miji ashe haka yake da saukin hali Ta ce abu na gaba shine inaso ka durkusa kaban hakuri Ya ce, durkusawa kuma Ta ce, eh ko baza kayiba ne Ya ce , zanyi swthrt ammn a parlor muke a nan wani zai 'iya iskemu mu tafi bedroom idan ma kwance kika ce, nayi zanyi don na baki hakuri Ta ce, ohh mutane ko ni anan nake so kuma idan naga dama sai ka durkusa a gaban 'ya'yan gidan nan ka bani flower ka ce i luv yhuu ko baza kaiba Ya ce, dole ma nayi, duk yanda kike so haka za'ayi Ta ce, tau durkusa ynzn zai durkusa tayi saurin tare sa ta girgiza kai har abada bazan so ka durkusa kaban hakuri ba ta rungume shi ta ce, nayi haka ne, sabida kaji zafin yanda zuciyana take yi , idan kace zaka tafi London kada ka kara tunanin rabuwa dani har abada kayiman alkwarin har abada ba zaka kara tunanin rabuwa dani duk yanda rayuwar auren mu zata kasan ce . Abdoul-jalil ya yi murmushi yace nayi maki alkwari har abada bazan kara tunanin rabuwa dake ba, koda zanje London nima bada son raina ba naji dadin wannan aikin da kika sani sabida nasan kinyi hakane don ki nunamin kuskure na , nason zuwa London ko Jalilah ta ce, eh ammn kayi hakuri banso nasa ka wahala ba Yayi murmushi ba komai idan ma kullum ni kike so na dinga dafamakai abinci zanyi domin farin cikin ki shine nawa Ta ce, A'ah AJ ni zanyi da kaina Ya ce ya akai kikasan ma'anar AJ ta ce Abdoul da jalilah shine AJ yayi murmushi haka ne Tana duba time taga karfe daya ta ce , ohh swthrt 1 tayi baka ci komai ba ta jaa hannun shi tayi serving dinshi idan ta bashi shima ya bata suna ciyar da junan su , suna murmushi ya ce, ammn abincin nan pha dana dafa ta ce, zan kaiwa kakus mumy babba waton mumy Adama ,da mumy mai bimata waton mumy kahdeeja ina fatan ka gane mummies din da nake nufi , suma sauran idan an kwana biyu zan dafa na kai masu Ya yi murmushi ya ce, uhmm kada ki manta ni doctor ne kin san munada kai kanmu na jaa , na gane mumyna da mumyn ki Kin kyauta Allah ya maki Albarka ta ce, Amin , suna gamawa ya ce, oyaa muje daki na muyi wanka tare mu shirya zuwa 4 mu wuce wajen event Ta zaro ido 👀 yaa wanka a tare kace pha ni wlh kunya nake ji , ya ce, tau tafi dakin ki kiyi idan kin gama wanka kixo daki na ta ce, yaa baka yi fushi ba ko idan kayi fushi muje muyi wankan a tare, ya ce, banyi fushi ba swthrt tafi kiyi wanka ta ce ni sai kayi dariya ta fada tana shagwaba yayi dariya ya ce, bazan 'iya fushi dake ba , ya rakata har dakin ta sannan ya juya ya hau sama a ranshi ya ce, bazaki 'iya wanka dani ba sabida kunya ko hmmm! Zan ceri maki kunya nanda lokaci kadan . A bangaren neenarh ta gama kwashe komai ta fadama ant saudah Ant saudah tace Allah sarki daman na fadamawa jalilah itada yaa Abdoul-jalil suna son junan su , ammn ta ce, ba haka bane nayi murna nayi farin ciki sosai Allah ya kara masu dankon soyayya da kaunar juna ammn ynzn abinda yake tayarmin da hankali shine fitowar nurse zeey daga cell muguwar macce ce ta 'iya kulla makirci sosai ina tsoron ta kara shigowa rayuwar su tunda har ta ce, ya saurare abinda zai biyo baya Neenarh ta ce , ant saudah ki daina damuwa insha Allah ba abinda zata 'iya yie yaa Abdoul-jalil da jalilah Allah ne ya hadasu don haka duk makircin ta bata 'isa ta rabu suba idan kuwa tayi kokarin yin haka ni kuwa sai na nunamata ita karamar 'yar iska ce Ant saudah tau Allah ya tsare tashi muje chan part din amare muma ayimuna mkup din kinsan pha sai 9 za'a fara Neenarh ta ce, ohh ni kuwa na cewa jalilah 4 ammn ba matsala zanma yaa Abdoul-jalil text . A bangaren Amare zaune suke a part din su da frnds dinsu hujaima tazo itama da ita akeyin komai Rasheeda tace sannu hujaima ga ciki kuma kinata hidima Hujaima tace Anty rash ba komai bukin frnds dina da yanne na kin manta lokacinda da xarah habeebah da ku kunyi taka rawa a buki na kinga kuwa dole nema nayi Aseeya ta ce, Allah sarki mngd hujaima Allah ya bar zumunci ta ce Amin Xarah ta ce, hujaima me katon ciki wata nawa halan Hujaima tayi dariya kima haka zaki zama da katon cikin wataran sukai dariya gaba dayan su , ta ce, ina jalilah matar yaa Abdoul-jalil sunyi matukar da cewa wlh naso naxo bukin su ammn ban samu lokaci bh Fareeda ta ce, ba komai ai zata zo nan baza jimawa ba sai kusha fira Hujaima tace Allah ya kaimu tazo musha fira , haka suka dinga fira wasa da dariya A bangaren su Ahmad suna zaune a parlor din su ko wanne cikin su sai waya yake yi da frnds din shi kan zasu xo bukin Mustapha yace so nake muyi rawa asamun cool musicians na larabawa Ahmad ya ce, hakane da munyi practising tunda wuri ammn ina zuwa nan ya dauki waya ya kira frnd dinshi suka gaisa nan ya fadamasa abinda ya ke so Faruk ya ce, gani nan kofar gidan ku ynzn haka ba matsala ku fadawa amaren su fito b4 6 tayi insha Allah zan kuya maku rawar Ahmad yayi godiya ya ce, ka shigo muna part din mu Sahal ya dauki waya ya fadawa sadeeya cewa gaba dayan su , suxo a part dinsu ynzn nan Ta ce, yaa me za'ayi halan ya ce, banson gardama pha ta ce Allah ya baka hakuri honey ynzn nan zamu xo Ta na gama waya ta fadawa sauran 'yan 'uwanta Xarah ta ce ammn frnds din mu pha Hujaima ta ce ku tafi sai muyita fira kafin ku dawo magana ce me amfani tunda suka ce gaba dayan ku ,kuxo Aseeya ta ce, hakane nan suka tashi kai tsaye part din yannen su , suka wuce suna 'isa Kamal ya ce , sannun ku nan suka fadamasu dalilin da yasa aka kira su suka ce a shirya suke za'a fara koyar da rawar Fareeda ta ce, bara na kira jalilah ta kira bata dauka ba har 3mssd call tayi mata text nan aka fara koya masu rawar A bangaren jalilah kuwa tana gama wanka ta shirya kananan kaya ta saka kai tsaye dakin yaa Abdoul-jalil ta nufa tana 'isa ta murda ta shiga ya ce, shigo yanda taga yayi kyau ta saki ido tana kallon shi har ya matsu daf da ita ya ce, ya dai kina ta kallona ta rufe fuskanta alaman taji kunya , ta ce kayi kyau kayan nan sunyi matukar yima kyau Yayi murmushi ngd swthrt ammn duk kyan nan danyi bankai kiba kinyi kyau sosai Ta ce , banson zolayah pha kasan a fini kyau yayi dariya ya ce rude idon ki ta rufe idonta ya jaa hannun ta ya kaita wani daki sannan ya ce oya bude idon ki Jalilah ta na bude idonta ta zaro idonta👀 yaa me zan gane haka ya akai.. Haka , yayi murmushi ya ce na fadamaki ina sonki sosai wannan dakin da kike gani gaba dayan shi hotonan ki ne a ciki ya jaa hannun ta suka shiga bedroom nanma hoto nan jalilah ne dana auren su wanda sukai murmushi aka dauke su , ya ce idan baki manta kintaba man gyaran daki ki ka manta wayar ki nan na tura duka pictures dinki na kaisu aka wanke mansu naxo na saka so a nan ranar bukin mu ni ne na cewa doc. Hureeyarh dasu mustpha suce kafin muje wajen Arabian night sai an muna hotona duka nasa aka wanke mansu na manna su a daki ya nuna mata wayan shi ya ce , kinga Apps nasa aka hada min na pictures dinmu na baki dani dake , idan baki manta bah farkon auren mu na ce bana bukatar kina zuwa part dina nayi hakan ne don bana so wataran ki shiga dakin nan kiga hotonan ki nafiso sai ranar da muka fara love gashi kuma Allah ya nunamin ranar Jalilah ta fashe da kuka😭 Abdoul-jalil ya ce, swthrt me yasa kike kuka pls ki daina kukan nan kinyi kuka a baya banason kina kuka me yasa ki kuka, ta ce , yaa kukan farin ciki ne na rasa me zanyi murna zanyi ko kuka yaa nima tun ranar da na ganka na fara sonka har tsaki na taba yie lokacin da naga anty rasheeda tana maka shishige raina har bace yake yi , ranar da kamin murmushi ranar na kwana cikin farin ciki ashe akwai ranar da zaka soni haka ashe kana sona sosai haka dole nai kukan farin ciki abinda nake so Allah ya banshi Ya yi murmushi ya ce murmushina ynzn kika fara ganin shi ba murmushi ba ni pha gaba daya naki ne ... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣7⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Ya rugumeta yana shakar kamshin jikin ta ya kai bakin shi zaiyi kissing dinta tayi saurin janyewa ta rufe fuskanta Ya yi, murmushi ya ce, xo nan ni pha mijinki ne, ya janyota ya rungumeta ya kura mata ido Ta langabe kai tana shawagwa 'ba ta ce wannan kallo kamai zaka canye ni Janyota ya yi ya fara kissing dinta sun kai 5mnt a haka ya fara fita cikin hayacin shi zai kai ga nononta tayi saurin janye jinkin ta Ta ce, emm yaa ya kamata muje gida tana diba wayar ta ta ce, ohh BFF ta kira ni ta duba text kaga fareey ta ce muxo a part dinku ynzn muje ko yanda ta ke magana cikin sauri duk ta rude ya matsu kusa gare ta shiishhh ya ce ammn sai kin canja kaya ta ce an gama ya ce, oyaa muje na canja maki. Ta zaro ido👀 A'ah yaa ni zan chanja da kai na ya ce ohk ga wadan kisa ta ce, ka fita baxan 'iya chanjawa a gaban kaba ya yi, dariya ya ce, Allah ko ya girgiza kai ya fita a ranshi ya ce , swthrt kenan zaki xo hannu na cikin kwanaki kadan, ta fito hannun su riqe da juna har suka 'isa inda su fareeda jalilah tana kokarin janye hannun ta ya 'ki sakin hannun ta, fareeda na kula a ranta ta ce, yau akwai labari kenan . Ahmad ya fadamasa abinda ya sa, aka neme su a nan Ya ce, ba matsala nan suka Shiga aka ce gaba da koyar dasu rawar larabawa Jalilah da Abdoul-jalil rawan suke yi kallon junan su suke yi suna sakarwa junan su murmushi Ahmad ya kula da hakan a ranshi ya ce, hmm! Soyayya dadi Abdoul-jalil da jalilah sun shirya Allah ya kara masu kaunar juna Fareeda ta ce , yaa kaga su yaa Abdoul-jalil ko kaman sun manta basu kadai bane a nan wajen Ya ce, hakane Haka faruk ya gama koyar dasu cikin kannen lokaci suka 'iya rawar larabawa ba wuya ne da ita bah suka kara practicing Mustapha ya ce, zaku 'iya tafiya ynzn anyi kiran sallar azahar Abdoul-jalil ya kalla jalilah swthrt ki kulamin da kanki sai munyi waya ta daga kanta tana murmushi Kai tsaye part din su suka wuce sukai alwala sukai sallah bayan sun gama mumy maimuna ta turo masu kitso suka fara masu kitso Jalilah ta ce, ni dai banson kitson nan wahalar bayyeshi nake ji Fareeda ta ce, uhmm! Ga yaa Abdoul-jalil sai ya maki Ta ce banso ina ruwana dashi Fareeda ta yi, dariya BFF yaushe kika 'iya munafurci nasan kun fara son juna yanda yaga yau ana kallon juna Jalilah ta yi, dariya BFF yaushe kika fara sa 'ido Ta ce, ni dai bani nasha Jalilah ta ce, xanfadamaki ammn sai mun zauna Fareeda ta ce tashi muje bedroom nan suka shiga bedroom jalilah ta fadamata komai ta ce, gaba da cewa fareeda ina son yaa Abdoul-jalil son da ko kaina bana so Allah ya barmin shi ta dau pillow ta rungume tana murmushi Fareeda ta ce nayi matukar farin ciki Allah ya barku tare ya shiga tsakanin ku da nurse zeey yau kenan yaa zai ja kaya zai rude kenan Jalilah ta ce ke bakida kunya ko ni banso wlh kunya nake ji Fareeda ta ce, banza zauna nan wai ke kunya wlh yaa zai 'iya kara aure don haka idan ya nema hakkin shi ki bashi abinshi nan sa kike gani na daren farko zamu raya sunnah ni da yaa Ahmad ni dai shawara ce Jalilah tayi shiru ta ce, zanyi tunani akai Fareeda zatai magana , jalilah ta ce ya 'isa tashi muje a fara maki kitson ni zanje wajen mummy suka dawo parlor nan aka farawa fareeda kitso jalilah kai tsaye part din mumy kahdeeja ta wuce Tana 'isa suka gaisa sun taba fira sannan ta ce, mumy zanje wajen mummy babbah Mummy kahdeeja ta yi, murmushi ta ce gata nan bayan ki tana jinki Tana juyawa taga mummy adama tsaye ta ce emm mummy yaushe kika shigo Mummy adama ta yi murmushi ta ce ynzn nan nan ta zauna suka sha fira ta kara mata nasiha kan tabi mijin ta sau da kafa nan suka dinga mata nasiha ta ce ngd insha Allah zanyi biyayya **** Da daddare An gama yiwa amare kwalliya ya sha kyau har sun gaji Abdoul-jalil ya kira jalilah ta fito ya ce, ga wannan shi nake so ki saka idan an gama maki mkup ki sami ne a dakin fareeda ta amsa tai godiya ta koma ta saka rigan tsaye tayi a gaban madubi masha Allah wannan rigan ai za'a dauka ni ce Amaryan taga wani zoben goal an rubuta AJ da sarka tsakan heart tana budawa hutunta da dashi ta gani ta saki murmushi Allah abin godiya bansan da abinda zanwa yaa Abdoul-jalil godiya ba sai dai na ce Allah ya bar kauna tai mashi text tnx swthrt Ya yi mata replay kada ai maki mkup wadda zata zamxo very obvious na fison ayi maki nude mkup Ta maida mashi da replay an gama ur Highness . Ta na fitowa inda ake shirya amaren da kawayen amaren Hujaima ta ce masha Allah jalilah kinyi kyau matuka ko haka kika tafie zaki yanke mutane Xarah ta ce woow sis jalilah maman twins kinga yanda ki kai kyau kuwa bance komai ba Kowa sai yaba shiganta ya ke yi Aseeya ce kawai batai magana ba Nan ta zauna ta ce nude mkup nake so Me mkup ta ce an gama nan aka fara mata mkup bayan an gama nan suka dinga daukan hotona Neenarh ta dinga daukan jalilah photo bata reda tasa ni ba ta kira yaa Abdoul-jalil ta ce ka hau WhatsApp ynzn ya ce ina kai ta kashe wayan ta tura mai hotona Ya na ganin su ya saki murmushi fatabarakallahu ahsanul haliqeen ya kura ma hoton ido Jalilah ta ce ina zuwa ta fita ta bayan kofar ta shiga inda yaa Abdoul-jalil ya ce ta samai Tana shiga ta ga kallon hoton tayi sallma ya yi shiru hoton ya ke yiwa kiss Ta ce uhmm baka jina halan Ya ce ina jinki amarya ta ynzn ta turoman hoton ta kyaun da tayi yasa na kasa magana Jalilah ta yi shiru ta juya zata fita ya janyota ya rungumeta yana kissing wuyan ta yana lumshe ido Ta bata rai ta ce sakan ni Ya yi dariya har abada bazan iya sakin kiba kishi kike ashe dai ana sona tunda har ana kishi na ya dauko wayan shi ya nuna mata ya ce kinga amarya ta Tana dibawa ta saki murmushi ya akai kasa mu hoton nan Ya ce neenarh ta turoman swthrt kinyi kyau ya rungumeta oyaa kiss me ta kasa yie pls ta tuna da maganganun da fareeda da madam tai mata batasan lokacin da tai mashi kiss ba ya ce ba wannan nake so ba na kwaran nake so Ta langabe kai yaa kada a fara aga bama wajen Ya ce, zuwa wajen bukin yafi ne ko Allah idan baki man Wanda nake so ba bazamu jeba taga alamar da gaske ya ke ta kai bakinta cikin nashi ta janyo bakin shi tana kissing haba Abdoul-jalil ya dau chaje ya rike Kasan lebenta yana tsosta harda cizawa ta saki ihu ta kwantar da ita Ta ga yana son wuce waje ta ce pls yaa mu tafi haka nan baiso hakan ba don ya shiga wani hali Ta kallai ta bushe da dariya ya ce ya dai ta jaa hannun shi ta nuna mashi madubi bakinshi duk ya lalace da janbakin ta Ya yi murmushi ya ce, ba komai kiss din swthrt ne kinga zan'iya shiga haka kowa ya gane yasan ki ce ki kai min Ta zaro ido 👀 A'ah hearty pls kada ka shiga haka ya ce, idan bakison na shiga haka sai kinman alkwari daya ta ce, fadi inaji ya ce kawo kunnen ki abin sirri ne banso su Barr meenal, hauwa aliyu , maryam da safiya suje lol nan ya fadamata cikin kunne ta ce emmm wayyo yaa , ya ce shikenan tunda baki yarda ba muje a hakan taga da gaske ya ke yi ta ce na amince sannan ya yarda tasa tissue ta goge masa itama ta goge bakin ta , ta saka lip suka fito shi ya wuce wajen angwaye ita kuma ta koma inda amaren . Ta na shiga fareeda tai mata magana cikin kunne anje an nunawa yaa Abdoul-jalil kwalliya daga nan ansha luv Jalilah dariya kawai tayi Nan motoci suka xo amare suka shiga aka dauke kawayen amaren hall din da ke cikin gidan fulani family nan za'ayi Arabian night hall ya cika ya sha decoration kamshi na tashi amare na 'iso wa tareda angwayen su aka saka cool waka ta soyayyah har suka isa mazaunin su aka fara gudanar da sha'anin buki . Uwaye mata aka fara sama waka sukai rawa sannan amaren suka fito suka fara rawa tareda angwayen su yanda suke rawar cikin kwanciyar hankali da natsuwa abin ya burge kowa dake wajen Abdoul-jalil da jalilah rawa suke yi suna kallon junan su daka gansu kasan ba karamin so su kewa junan su ba. Haka a wajen amaren da angwayen suka dinga sakarwa junan su murmushi Rasheeda ma haka ta sakarwa kamal fuska abin ya bashi mamaki ya ce baby naji dadi yanda naga kina far'a dariya kawai tayi suka ce gaba da rawar su Mummy Hauwa yanda ta ga jalilah da Abdoul-jalil cikin farin ciki bataji dadin hakan ba Ga rasheeda sai far'a take yiwa kamal qalt zanyi maganin ki Haka suka gama rawan su , abokan amare ma sukai nasu sannan 'yan'uwa da abokan arziki suka shigo a filin Abdoul-jalil da jalilah zaune suke a table sai firan soyayay suke yi suna shan lemo Nurse zeey na kallon su ta saka gyale ta rufe fuskanta ta ce, me zan gani haka Abdoul-jalil da jalilah sun fara son junan su kenan Tabb akwai tashin hankali bazan taba yarda ba ta fashe da kuka😭 ina son shi ammn baya sona ya zanyi da rayuwata wata zuciya ta ce ki rabu dashi domin bazai taba sonki ba jalilah ya ke so ita ce Allah ya yi ta zamto matarsa ba ki ba, ta ce ina bazan yarda bh idan kuwa bansamu Abdoul-jalil ba jalilah ma bazata zauna tareda shi ba sai dai kuwa ya rasa Abdoul-jalil ya rayu shikai ba tareda aure ba yanda ta ga jalilah da Abdoul-jalil suna dariya hannun su riqe da na juna yasa ta yi murmushin mugunta wannan murmushin naki shegiya ya kusa komawa na kuka. Haka aka gama Arabian night cikin farin ciki kowa ya watse . Nurse zeey na fita ta kira awwalu ga waya ta ce gobe kasaman inda muka saba haduwa akwai aiki me tsoka Ya ce , tau sai nazo Jalilah kuwa suna 'isa gidah duk a tsorace ta ke Abdoul-jalil ya rufe gida kai tsaye sama suka hau ya ce ta shiga tayi wanka zatai magana ya ce banason gardama bata yi gardama ba ta Shiga ta cere kayan ta tai wanka ta kasa fitowa Abdoul-jalil ya mika mata night gown haka ta saka ta fito shima ya shiga ya yi wanka ya fito ya gyara sukai sallah a tare sannan ya dafa kanta ya mata tambayoyin d akeyi a daren farko itama tai mashi ya ce, bara na dauko yoghurt mu sha A tsorace ta ce A'ah na koshi ya kashe fitila ya dauke ta chak ya azata saman gado Kissing dinta ya fara yie ta jaa da baya jikin ta na rawa Ya ce shikenan tunda baki so bazan matsa maki ba... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣8⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Baya ya juya mata ta ce swthrt kayi fushi ne ya ce bazan 'iya fushi dake ba ammn dai kin san muhimmancin akwari ta yi, shiru tana tunanin maganganun da fareeda da madam ta fadama ta ta ce emm kayi hakuri ta rika hannun shi ya juyo kissing dinta ta ya fara yi kamar zai canye mata baki ita dai ta kasa attaka komai duk kunya ta kamata ya kai 5mnts kissing dinta kawai ya ke yi ya gangaro ga wuyan ta ya dinga kissing dinshi ya kai ga kirjin ta yana murzasu a cikin rigar ya fara fita cikin hayyacin shi zai cere rigan tayi saurin riqe hannun shi yaa pls ka daina ya ce baki so ta daga kanta murmushi ya yi, ya janyota ya rungumeta haka bacci ya yi, awon gaba dasu. Kiran sallar asuba ta farko Abdoul-jalil ya tashi ya yi wanka ya wuce masallaci. Jalilah na tashi part din tayo tayi alwala ta fara sallah . A bangaren mumy Hauwa abin duniya ya sha mata kai ni rasheeda zata joyawa baya nice mahaifiyar ta nina haifeta bazai yiyuba zan kirata yau . Abdoul-jalil na dawowa daga masallaci part din shi ya wuce ya na shiga yaga dakin an gyara shi tsaf kamshi kawai ya ke tashi murmushi ya yi ya taba gashin kansa kai tsaye toilet ya shiga ya yi ,wanka yana cikin shiryawa jalilah ta kwankwasa kofar ya ce shigo Tana shigowa ta ganshi daga shi sai towel a jikin shi ta rufe idonta ya ce xo ki shafamin mai take zuwa a ranshi ya ce inada aiki a gabana kam ya bata rai shikenan tunda bazaki 'iyaba yanda taga ya yi fushi sai taji bataji dadi bah ta matsa kusa gare shi yaa ka yi hakuri Ya ce shishhh ya 'isa zan shafa da kaina a ranshi kuwa dariya yake yi a fili ya murteki fuska kaman bai taba yimata dariya bh Jalilah a ranta ta ce, kada pha nayi wasa da dama ta yaa yana sona bai dace ina mashi gardama ba kai tsaye ta isa inda ya ke ta diba mai ta dinga shafa masa tana murmushi ta ce, bana son ganin fushin ka swthrt ta gama shafa masa ta ce sai me ya ce kiss nake so tace ban'iya ba Ya ce , tau shikenan nan ya saka kayan shi ya rika hannun kai tsaye dining area suka wuce suka ce abincin a tare baice mata komai suna gamawa ya tashi ya fita a ranshi ya ce wannan hanyar kawai ce zanbi Jalilah duk ranta ya bace ohh abinda nai ban kyauta ba yaa ya yi fushi dani nasan abinda zanyi nan ta tashi kai tsaye part din amare ta wuce tana 'isa ta tararda anaiwa amaren light mkup kasan cewar yau ake walima ake wunin buki . Jikin ta duk sai a hankali fareey ta ce , BFF ya dai naga kina cikin damuwa , murmushin karfin hali ta yi ta ce ba komai ta dubi madam ta ce am madam inason muyi wata muhimmiyar magana idan kinada lokaci Madam a ranta murmushi ta yi , nasan abinda yake tafi da ke jalilah a fili kuwa ta ce mu shiga bedroom Sadeeya ta ce kada ku dadi pha kunsan 10 za'a fara walima jalilah bakison mkup ne ta ce, zanyi ammn sai anjima idan an fara wunin buki . Haka suka shiga bedroom jalilah ta yi, shiru ta rasa abinda zata cema madam ta ce em...emm.. Madam ta yi, murmushi nasan abinda ya ke tafe dake maganin mata kike so hakin maye da sauran su ko wadanda na baki oga ya yi aiki kinji dadin su ko Jalilah ta yi , shiru ta ce A'ah ba wannan so nake akaramin turaruka Madam a ranta ta ce, na gano ki nan ta buda jakar ta , ta bata ya ce wannan na wanka ne , wannan kuma idan zaki kwanta zaki na shafawa, wannan ki kada ki sha, zan dafa maki kaza da tantabara nan madam ta gama fadamata yanda zata yi sannan ta dinga yi mata nasiha Ta ce, kinga wani muhimmin abu da nakeson fadamaki ki dinga biyawa mijin ki bukata yanda ya kamata, kada ki taba kin bawa mijin ki hadin kai lokacin da yake bukatar ki , ki zamto me gamsar da mijin ki kinji jalilah nan taita wayar mata da kanta yanda ake kwanciyar Aure da rayuwar , idan macce ta zama bata biyama mijin ta bukata hakan nasa ya dinga biyan mata idan kuma me tsoron Allah ne sai ya kara Aure ki kiyayye wannan kinji ba kunya tsakanin mata da miji ta fannin kwanciyar Aure Jalilah a ranta ta ce , ohhh me na aikata hakan me yasa naiwa yaa Abdoul-jalil haka zan bashi hakuri Madam ta ce, idan ki ka riqe wannan zaka jin dadin zama da mijin ki Jalilah ta ce, ngd sosai madam ynzn zanje na shirya da yaushe zanxo amsar kazar ta ce, yau dinnan da daddare da angama walima zanje na dafamaki . An gama yiwa amare kwaliiya kasancewar simple mkup aka masu sunyi kyau a bunsu hall ya cika da 'yan 'uwa abokai amare sun shigo an fara wa'azi Jalilah na zaune a gefe tunanin Abdoul-jalil kawai ta ke yi ta kira shi bai dauka ba , tai masa text swthrt nasan kana fushi dani kayi hakuri nasan abinda nai ban kyauta ba am really sorry dear miss u . A bangaren nurse zeey sun hadu inda suka saba haduwa da awwalu ta ce, awwalu akwai aiki sai dai wanna girma ne dashi babban aiki ne akan jalilah nan ta fadamasa abinda take so Awwalu ya zaro ido👀 ya ce, me? Bakida hankali ne kin sha kwaya ne wannan aiki bada ni ba wai ana soyayyah dole ne Abdoul-jalil baya sonki jalilah ya ke so baki bah kinyi duk makir ci ba sa'a ya kamata ki barsu suyi rayuwar su cikin farin ciki ni dai bazan 'iyaba ina son rayuwata kuma zan fadawa Ahmad ynzn daga nan gidan zanje na fadamasu abinda kike sherin aikatawa haba ke ba kya jin tsoron Allah ne me jalilah ta kashe maki a rayuwa , nurse zeey ta yi shiru chan ta ce, awwalu kana da gaskiya Abdoul-jalil baya sona don haka na fita daga rayuwar su ngd daka fadamin gaskiya ya ce kin tabbata ta ce eh sukai sallma ya wuce, tsaye ta yi tana dariya hahahahah😁 awwalu kai katon banza ne ji yanda nayi saurin fooling dinka kana wasa dani nayi hakane sabida kada ka batamin shire idan har bazan samu Abdoul-jalil ba wata macce da zan barta ta rayu dashi dani ya dace nice kadai na cancanta na rayu dashi don haka abinda nai niyar aikatawa zanyi ammn ba yau ba idan nayi yau wawan zai tunamin asiri jalilah jalilah jalilah sai na saka rayuwar ki cikin bakin ciki Abdoul-jalil kuwa tunda kaki so na zanyi abinda har abada bazaka taba mantawa da me son zeey ba ta kwashe da dariya kai tsaye gidan fulani ta nufa tana 'isa tabi cikin taron mutane ta wuce tana rufe fuskanta Abdoul-jalil kuwa yana ta fama da taron baki yana diba wayar shi ya ga missed call din jalilah ga text kuma yana karanta text din ya na murmushi ohh tana sona ammn jia tamin wulakanci bana 'iya fushi dake ba wannan ma da nai ni kadai nasan dalilin . A bangaren amare wa'azi akayi cikin kwamciyar hankali ana gamawa aka kuma cikin gidah akace gaba da sha'anin buki Angwaye kuwa da mahaifan su da abokai an dawo daga wajen daurin Aure Wanda akai a masallacin fulani family. Jalilah na fitowa daga walima kai tsaye wajen madam ta wuce tana 'isa madam ta bata kaza ta ce cinyeta ynzn banda kashi tsokar kawai haka ta canye ta tas madam ta bata gumba ta ce wannan gumbar da kike gani hadi ne na musamman ki dinga cinta kullum ga tantabara da daddre idan zaki kwanta ki cinye ta, sauran bayani kuwa zaki ji a jikin ki insha Allah sai kin neman wata rana Jalilah ta ce, ngd ngd sosai madam Allah ya saka da Alkhaeri ta dauko wata leda cike da kaya ta ba madam Madam ta ce ba zata amsa bah Jalilah ta ce haba madam dan Allah ke amsa na baki ne sabida kyautatawar dake tsakanin mu ba wai don kinbar wadannan maganin ba , madam ta amsa ta yi godiya jalilah ta ce zanje na shirya an fara yinin buki sukai sallma ta wuce. Madam na buda leda super Holland wax, exclusive da Ghana da laces biyu da turaruka ta yi murmushi Allah sarki jalilah ngd Nima wannan babbar kyauta haka . Gida ya cika da mutane sha'anin buki ake ta yi Mummy hauwa na 'isowa taga rasheeda da kamal sun saka mummy kahdeeja a tsakiya ana masu hoto gaba dayan su murmushi suke yi kamal na hangota ya ce mummy xo muyi tare bataso zuwa ba haka taje wajen aka dinga daukan hotona Rasheeda zata fadi kamal ya yi saurin janyota ta fada jikin shi ya sakar mata murmushi itama ta sakar mashi Mumy kahdeja a ranta taji dadin haka ta ce Allah ya sa maku kaunar junan ku ta ce sannu rasheeda baki ji ciwo ba dai ko ta ce eh mummy , mummy kahdeeja ta yi murmushi ta dafa kanta Allah ya baku zaman lafiya Mummy Hauwa ta bata rai ta wuce wajen bakin ta suna gaisawa a ranta ta ce idan banyi hankali ba wannan kahdeejar zata rabani da 'yata . Wanka ta fito daga 'ita sai towel a jikin ta shi kuma yana shigowa dakin yana ganinta a haka ya saki ido 👀 a ranshi ya ce masha Allah a fili kuwa murtuqi fuska ya yi, ya ce meya kawoki a dakina jalilah abin dariya ya bata ta ce, emm baima 'iya bata fuska ba ta ce dakin miji na nazo nayi wanka ya ce duk chan wajen buki bai 'isa kiyi wanka ba sai kinxo daki na ta fashe da kukan shagwaba hankalin Abdoul-jalil ya tashi ya zo inda take ya rungumeta swthrt wasa nake yi pha kinsan wasar miji da mata ta ce ba kai ne kaki fushi dani ba ya ce eh kinyi alkwari baki cika ba ta ce ayi hakuri bazan kara ba yanda ta ke magana cikin shagaw'ba ya fara jin feeling na shigar shi ga kamshin turaren da tai wanka dashi yana dukan hancin shi kissing din bakinta ya fara yi taso hanashi taji bazata 'iya ba , haka ya dinga tsotsan bakin ta ya kai ga wuyan yana kissing din shi a hankali dadi ya fara shigar jalilah ya zare towel din kunya ta kamata shima nashi ya fadi fatar jikin su ta hade kirjin ta na gogan nashi wani dadi yake ratsa su jalilah ta yi saurin juyawa zata wuce janyota ya yi ya fara kissing nonon ta yana shan su duk ya rude ya fita cikin hankalin shi daukanta ya yi ya azata saman gado kissing dinta ya ke yi ta ko ina ya gangaro ga nonon ta shansu yake yi, yana dan ciza su ya gangaro ga cibiyarta yana kissing dinta juya ta ya dinga yi yana yana kissing dinta ya shafa saman mararta yana kokarin shiga ta yi saurin tashi ya janyota baya cikin hankalin shi ya ce swthrt kada kiman haka jikin ta rawa kawai ya ke yi kissing dinta ya dinga yi, ita kuwa kokarin kwace kwanta ta ke yi da kyar ta ke 'iya magana ta ce yaa buki ake yi pha bai jinta romancing dinta ya ke yi sosai ta fara fita cikin hankalin rumgumeshi ta yi tana sosai tana lumshe ido da kyar ta samu ta kwace kanta ta daura towel ya ce, swthrt kada kiman haka zan shiga wani hali da sauri ta fita daki ta wuce part din ta tana shiga ta fashe da kuka me yasa nabar yaa na a wannan halin haka ta shiga tai wankan tsarki tana tuna abinda ya faru tsakanin ta da Abdoul-jalil tsikar jikin ta har tashe take yi, ohhh ynzn a wani hali yaa Abdoul-jalil yake yi, haka ta shirya ta wuce wajen bukin Abdoul-jalil ya ce, ya yi kusan 30mnt a kwance ya rasa abinda ke mashi dadi ni jalilah za taiwa hakan bazan kara neman muyi kwanciar Aure ba me yasa zatai min haka da kyar ya samu ya tashi ya daura towel ya shiga kitchen ya dauko lemon tsame ya masa ruwan a kofi desiren da yake ji ta rage ya shiga ya yi wankan tsarki ya wuce . Shagalin buki ake ta sha jalilah jikin ta duk ya yi sanyi moment din da sukai spending da Abdoul-jalil kawai ta ke tunani tadau wayan ta tai masa text na ban hakuri . Nurse zeey na hango jalilah zaune a ranta ta ce nan da 'yan kwanaki kadan zaki gane kuren ki . Haka aka gama sha'anin buki amare da angwaye zaune a parlorn mahaifan su Alhaji Ibrahim ya yi masu nasiha me ratsa jiki sauran mahaifan su kai nasu sunyi kuka har sun gaji da kyar suka shiga motacin An kaiwa ko wacce a gidan ta kasancewar gidan a nan cikin gidan Fulani family yake bayan an kaisu kowa ya wuce . Jalilah ma gidah ta wuce tana 'isa ta iske Abdoul-jalil zaune yana shan drinks ta ce yaa sannu da hutuwa ya ce yauwa swthrt cikin sakin fuska abin ya bata mamaki yanda ya amsa mata Ta ce yaa Abinda nai maka dazun bada son raina bah kayi hakuri Ya ce shishh ya wuce a gurina kinsan ba komai mutum yake so ba kuma ya samai kada ki damu tai ki kwanta nasan kin gaji swthrt ya tashi ya hau sama Jalilah duk ranta ya bace yaa bai damu ba ammn da safe zan bashi hakuri. A bangaren amare sun raya daren su cikin so da kaina . **** WASHE GARI zaune suke a parlorn mahaifan su Alhaji Ibrahim ya mika masu ticket ya ce ga wannan ticket ne na honeymoon na zabar maku paris ynzn haka jirgin ku yau zai tashi Su kai godiya da bankwa na ga mahaifan su driver ya jaa su ya kai su airport... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 6⃣9⃣ Hafsart Muh'd Hassan Sun 'isa a garin Paris wani babban hotel suka kama ko wanne ya kama dakin shi . Ahmad hannun fareeda ya riqa suka shiga toilet a tare su kai waka bayan sun gama su kai sallah Rasheeda suna gama sallah kamal ya kalle ta ya ce me kke son ci ta ce lemo kawai nake bukata . Abdoul-jalil wanka ya fito ya yi sallah ya fita jalilah na gama sallah ta saka kayan bacci turarukan da madam ta bata ta shafa tayi light mkup ta saka babban hijab har kasa. Ahmad da Abdoul-jalil suka sawo abincin suka kaiwa sauran kannen su ko wanne ya shige dakin sa. Abdoul-jalil na shigowa ya tararda jalilah zaune saman gado ta yi tagumi a ranshi ya ce Allah sarki swthrt ta damu duk na chanja mata shiyasa ya ce swthrt tunanin me kke yi murguda baki ta yi, bansani bh ba kai ne ka dinga shamin toka ba zaro ido 👀ni na 'isa na shama swthrt toka am sorry ynzn dai ga abinci xo mu ci ta sauko tare suka ci suna gamawa ya hau gado ya juya mata baya , abin ya bata mamaki yanda ya mata baccin ta yi itama . A NIGERIA Nurse zeey ta samu barde ta fadamasa bukatan ta ya ce wannan ai me sauki ne yaushe ki keson ayi aikin ta ce gobe ammn inaso na tabbatar idan suna nan , wani daga cikin yaran barde ya ce jia naga 'ya'yan gidan Fulani family driver ya kai su airport bansan dai me suka je yiba Ta ce ohh Allah ya sa ba tafiya su kaiba ta ce bara na kira balkis nan ta kira nurse balkisu suka gaisa ta ce emm balkis na ce boss zai xo asibiti yau kuwa Nurse balkis ta ce A'ah ynzn doc. Musa ya ke fadamin boss ya yi tafiya sati biyu zaiyi honeymoon suka tafi tareda matar sa Nurse zeey kashe waya tayi ohhhh sunyi tafiya aiki ya lalace banji dadin hakan bah Barde ya washe katon bakin shi wanda baida kyau gani ya ce kada ki damu zeey nan da sati biyu ba matsala bane da sun dawo za'a gudanar da aiki muma ynzn haka tafiya zamuyi akwai wani aiki da aka bamu idan mundawo za'ayi duk yanda ki kace Ta ce, godiya nake Barde sai munyi waya . Doc.hureeyarh aiki ta ke yi taga doc.musa ya shigo office din suka gaisa ya ce Allah ya sa banyi laifi ba ta ce A'ah babban doc ai baka laifi ya ce daman akwai wata magana da nake son muyi dake ta ce ina jinka ya ce kinsan ina son nurse zeey ammn har yau na kasa shawo kanta , da alama bata sona shine na ce dan Allah kiman mgna da nurse balkis ina sonta idan xata yarda muyi aure Doc hureeyarh ta yi , murmushi wannan ai me sauki ne nurse balkis ta na da hankali da natsuwa insha Allah zan mata magana Ya ce, godiya nake ammn yaushe zamu sha bukin ki murmushi ta yi, ta ce very soon , ya ce waye angon ta ce zaka sanshi idan lokaci ya yi . ya ce Allah ya nuna muna ta ce Amin ynzn zanje na yiwa balkis mgna ya kara mata godiya ya wuce ta rufe office dinta tana fitowa sai ga nurse balkis ta 'iso wajen suka sakar wa junan su murmushi Nurse balkis ta ce daman lokacin na wuce gida ya yi shine nazo muyi sallama Doc hureeyarh ta ce, ni kuma wajen ki zanje akwai muhimmiyar magana da zanyi dake ammn tunda kinxo mu shiga cikin office ta buda office dinta suka zauna . Balkis ta ce Allah ya sa ba laifi nayi bah , doc hureeyarh dariya ta yi , ta ce laifi babba ki kai wanda kika sacewa wani bawan Allah zuciya nurse balkis ta ce kaman yh bangane ba nan doc hureeyarh ta fadamata yanda su kai da doc musa Nurse balkis ta yi shiru a ranta taji dadi sai dai zeey pha Doc hureeyarh ta ce kinyi shiru ko bakya son sa Ta ce doc musa mutum ne me mutunci ga hankali sai dai kinsan zeey ya fara so ina tsoron abinda zai biyo bayah Doc hureeyarh ta ce insha Allah ba abinda zai faru zeey bata son shi Abdoul-jalil take so son maso wani ta ke yi, ni idan zaki bi shawara ta ki amince ku yi auren ku zeey batada mutunci ko Kadan bata dace da doc musa ba Nurse balkis ta ce shikenan na amince Allah ya tabbatar Muna da Alkhaeri Doc hureeyarh ta ce yawwa kinji abinda ya kamata ki ce Amin nan tai sallama da ita ta wuce . Ta na fita doc musa na shigowa ya ce tau ya ta amince kuwa , doc hureeyarh ta ce eh ta amince godiya ya mata ya ce zanje na kaita gida naga ynzn nan ta fita kinga daga nan sai na gaida mahaifan ta su kai sallama ta wuce . A bangaren mummy hauwa kiran rasheeda ta ke a waya bata dauka ba ranta ya bace ni rasheeda zata kin daukar waya ta zanyi maganin ki . A PARIS Safiya na wayewa bayan sun gama sallah sun shirya kai tsaye restaurant suka wuce abinci suka ci bayan sun gama yawon shakatawa suka tafi a Disney world ko wanne ya jaa matar shi suka hau lelo sai wasan su suke yi suna daukan picture Jalilah da gangan ta kwanta saman kirjin Abdoul-jalil turaren da ta saka ya dake hancin shi nan take hankalin shi ya tashi ya janyo jalilah zaiyi kissing dinta ya fasa turaren ya kara dukan hancin shi ya riqe cikin sa ya fadie kasa jalilah ta saki ihuu ta kwalawa Ahmad kira da karfe da sauri suka dauke shi su kai asibiti da shi suna 'isa a amshe sa Jalilah kuka ta ke yi 😭 hakuri fareeda da xarah suke bata a ranta ta ce ko dai turaren nan da nasa baya son kamshin shi ta na cikin tunani doc ta fito ta ce ya nada mata kuwa Ahmad ya ce eh ya nuna jalilah doc tace kixo office dina jalilah ta bita a baya suna shiga ta zauna Doc ta kalleta ta ce ya sunan ki ta ce jalilah doc ta yi murmushi ni sunana nafeedah tare mukai karatu da Abdoul-jalil a London nima a kaduna nake aure ya kawo ni a nan sai dai abinda bansani bh kinsan kwanciyar Aure kuwa kinsan hakkin miji akan Matan shi kuwa Jalilah ta ce kaman yh bangane bh muna kwanciya da mijin Doc ta ce kinsan na girme ke nesa ba kusa ba bincike ya nuna sperm sun yiwa Abdoul-jalil ya yi shiyasa yake wannan ciwon cikin idan kuma aka kwana biyu baki bashi hakkin shi komai zai 'iya faruwa , naso na fadawa sauran 'yan uwan sai naga gwara na tambaya idan ya nada mata na fadamata kuma kima ga dukkan alamu baki bawa mijin ki hakkin shi kiji tsoron Allah idan kuma ya fada neman mata ke ce sila nan tayi ta ma jalilah nasiha Jalilah ta ce ngd insha Allah zan gyara ynzn zan 'iya ganin shi Doc ta ce eh . Tare suka fito office din Ahmad da sauran 'yan uwa suka taso suna tabmayar jalilah me doc ta ce Doc ta ce kada kudamu ba wata matsala bace zazzabi ne shine na yi was jalilah bayanin yanda zata bashi magani gaba dayan su suka shiga dakin da Abdoul-jalil ya ke kwance Suna shiga suka dinga masa sannu ya amsa yanda yaga sun damu ya ce kada kudamu na samu sauki pha Doc nafeesa ta ce kai marar son surutu Baka gane niba ne Murmushi ya yi ni na 'isa na ce bangane me surutu suka gaisa akai firan yaushe gamo daga bisani aka sallame sa . Jalilah zata wuce doc nafeesa ta ce ka da ki manta da abinda na fadamaki ta ce bazan manta ba su kai sallma suka wuce . Suna'isowa a hotel din kowa dakin shi ya wuce Abdoul-jalil ya yi sallah itama ta yi, ta kawo kazar da suka sayo ya ce bazai ci ba cikin shagwa'ba ta fada jikin shi ni dai sai kaci ta fara kukan shagwa'ba nan ya ce zanci da kanta ta dinga bashi suna gamawa ya shiga ya yi wanka itama ta Shiga ta yi, turarukan da madam ta bata ta shafe su duka a jikin ta . A ranta ta ce ya zanyi idan naje na kwanta yaa Abdoul-jalil koda kamshin turarukan nan sun tada mai da desire baxai 'iya kokarin yin komai ba ohhh ya zanyi hannun ta ta ciza ta saki ihuu Abdoul-jalil da sauri ya taso ya ce meke faruwa ta ce hannu na yana riqa hannun tsikar jikin shi ta tashi ya ce sannu jikin shi ta fadah ta na kukan shagwa'ba nan take hankalin shi ya tashi Kissing dinta ya fara yie ya dauketa ya azata saman gado romancing dinta ya ke yi ta ko ina ta fita cikin hankalin ta a hankali ya yi nasarar raba ta da kayan jikin ta rudewa ya yi yanda ya ga surar jikin ta kissing dinta ya dinga yi ta ko ina har ya yi nasarar kaiwa kasan nan salo ya canja inda ta fara jin zafi taso hana shi ammn ta kasa kuka ta fara mai ina Abdoul-jalil baya jinta cizo yaga , duk ya shasu sai na fadawa kaka, mama da mummy baka sona ka daina bana so baya jinta aiki kawai yake yi ni dai anan na hada kaya na nabar dakin. Safiya na wayewa Abdoul-jalil yaga aika aikan da ya yi daukanta yayi bathroom ya shiga ya kunna ruwan zafi cikin bahon wanka ya sakata ihuu ta saki yanda ruwan zafi suka ratsa jikin ta kwance ta yi suna ratsa jikin ta wahalar da tasha ta tuno ta kalle shi ta kauda kanta ya ce swthrt ta ce shishhh yayi shiru ta kauda kanta ya yi wankan tsarki yayi alwala ya fito ya yi sallah . Sai da ta dadi kwance cikin ruwan zafi da kyar ta yi wankan tsarki ta yi alwala towel ta daura kadan kadan take tafiya ya taso ya saka mata kaya sai wani kare jikin ta take yi a ranshi dariya ya yi yooh me zaki buye komai na sani ai da zaune ta yi sallah ta na gamawa bacci ya yi awon gaba da ita . Ya cere wannan bedsheets din ya wanke shi ya gyara dakin ya yi kawo abincin ya yi zaune yana kallon ta murmushi yake yi yana tuna yanda suka raya daren Allah na godema daka bani jalilah a matsayin mata yana cikin magana wayan shi tai ringing Ahmad ya ce yau bazaku fita bah Ya ce eh yau gida zamu wuni sai kundawo ya ce, tau shikenan Yana ajiye wayan kiran mummy Adama na shigowa suka gaisa ta ce ina 'yata ya ce tana nan cikin koshin lafiya ynzn bacci take yi idan ta tashi zan kira Ku gaisa ta ce tau shikenan ina gaida ita Jalilah ta dade ta na bacci ta na falkawa magani ya bata ta sha ya ba ta abinci kadan ta ce ta kauda kanta Ya ce swthrt fushi kike dani baki son ganin fuskata ne kiyi hakuri bazan kara aikatawa bazan kara kwantawa dake bh ya tashi zai fita ta janyo shi ta ce shishhh ina Sonka yayana ni matar kace Kanada hakki a kaina fushin da nake da kai shine baka tausayamin ba Murmushi ya yi sorry kinsan ke dince akwai baiwa na rude ne nida na kusa mutuwa sabida dadi rufe masa baki ta yi , tana murmushi ba kajin kunya ta ko ya ce inaji swthrt nan ya kira Mummy adama suka gaisa da jalilah. Ya hada mata tea ta na sha ta amaye shi wunin ranar haka ya yi ta jinyar jalilah. Bayan kwana biyu jalilah ta samu sauki soyayya suke ci abinsu haka suka gama satin su biyu suka dawo Nigeria. Sun 'iso gida lafiya Anyi masu tarba abinci kala kala gaba dayan su sun kara fari rasheeda da kamal kallon junan su , suke yi suna murmushi ya ce tashi muje magana ya mata cikin kunne murmushi ta yi Mummy kahdeeja da Adama na kallon su sunji dadin haka Mummy Hauwa ta ce kowa yana nan Ku tsaya manah Rasheeda ta ce A'ah mummy yaa Jamal ya gaji mun tafi Mummy Hauwa ta bata rai lallai yarinyar nan ta rainani . Jalilah na cin abinci ta fara amai hankalin su mummy ya tashi fareeda ta wanke mata jikin ta Abdoul-jalil ya ce zamu wuce mummy ya jaa hannun ta suka wuce suna 'isa gida ya kawomata lemo amai ta fara yi ta bata masa jikin shi da amai ya kalleta anya baby banyi ajiya wajen nan wannan aman da kike yi yayi yawa murmushi kawai ta yi nan ya dubata ya tabbatar da ciki gare ta Daukanta ya yi yana zan zama daddy very soon ta ce ni dai ajine kasan ynzn ba ni kadai ba ce dariya ya yi bai ajeta ko ina ba sai bathroom da kanshi ya cere mata kaya tare su kai wanka. Mummy hauwa na zaune dakin ta ta kira rasheeda ga waya kixo ina neman ki ynzn nan a part dina Rasheeda na isowa mummy hauwa ta dinga mata fadah ke wace irin banza ce naga alamun son kamal kaki ko kin manta abinda na fadamaki ni pha bana son kamal din nan Rasheeda ta ce ni kuma ina son shi sosai domin ynzn haka ina dauke da cikin yaa kamal ina son shi ina kaunar shi don haka ko kina son shi ko ba kya son shi ni bazan rabu dashi bh duk abinda zaki yi sai dai kiyi a da na dauke zogan ki ammn banda ynzn kin dauke karan tsana kin daurawa mummy kahdeeja mutniyar kirki ce ta nunamin so da kauna duk abinda kike fada a kanta son zuciyar ki nake banbancin ke da ita kenan ita tana son mutane ammn ke kanki kawai ki ke sani duk abinda kike so shi za kiyi baki 'isa ki rabani da yaa kamal Mummy Hauwa ta daka mata tsawa ke rasheeda ni kke fadawa wannan maganar ta wanka mata mari Rasheeda ta yi murmushi mummy ngd ammn fusin ki ba zaisa na rabu da mijina ba ina fatar kin gane Kamal ya shigo dakin ya ce baby bai kamata ki yiwa mummy mgna a haka ba mahaifiyar ki ce Ta ce yaa bakasan abinda tai ba pha Ya ce naji duk abinda ta ce bata hakuri na ce kada na kara ganin mummy na maki mgna kina daga muryan ki baida amfani uwa uwa ce ba zaki canja taba har abada Nan rasheeda ta bata hakuri ta ce mummy kiyi hakuri rai nane ya bace shiyasa nai maki mgna haka Kamal ya ce ina kara baki hakuri mummy akan abinda taimaki su kai mata sallma suka wuce . Mummy hauwa baki ta saki lallai rasheeda ciki tab ammn naga alaman ta na son shi , shima kuma yana sonta anya bazan hakura nabar 'yata ta yi zaman lafiya da mijin ta ba. Washe gari Abdoul-jalil sun shirya da jalilah kai tsaye Fulani hospital suka wuce suna 'isa ma'aikatan asibiti na gaishe su har suka 'isa office din doc hureeyarh nan Abdoul-jalil ya ce ga rayuwata nan na kawomaki kice zaki dinga kulawa da ita domin mun kusa zama mahaifa Doc hureeyarh murmushi ta yi Allah sarki nayi maku murna Allah ya sauketa lafiya nima wani sati za'ayi buki na doc musa wannan satin za'ayi Abdoul-jalil ya ce Alhmdllh nayi murna ammn nayi fushi tunda baku sanar dani bah Ta ce kayi hakuri naga baka gari shiyasa ya ce bazan yi ba ta ce jalilah ba mijin ki hakuri Jalilah ta kallai ta ce kayi hakuri swthrt ya ce nayi hakuri sabida madam ta ce nayi haka suka taba fira saga bisani suka wuce. Nurse zeey da sauri ta buya batason Abdoul-jalil ya ganta a ranta ta ce jalilah ciki gareta tab nan ta ke ta fita asibitin suka hade da barde inda suka saba haduwa Barde ya ce yau ne pha za'ayi aikin Ta ce ina son abar aikin nan sai nan da wata bakwai ya ce sabida me ta ce ni nasan dalili idan lokaci ya yi zan ne meka . Jalilah suna dawowa amai ta dinga kamar ranta zai fita Abdoul-jalil sannu ya dinga jera mata ta bata jikin shi da amai daukan ta ya yi ya mata waka . A bangaren kamal zaune suke a parlor firan su , suke yi ya ce da gaske kina sona rungumeshi ta yi ta ce kana mamaki ne ina sonka yaa kamal sosai kissing dinta ya fara itama ta soma mayar mashi . **** Yau ake bukin nurse balkis 'yan asibiti kuwa sunyi kara sunje nurse zeey tayi bakin cike daga karshe ta saki jikin ta taiwa balkis fatan Alkhaeri haka aka sha buki aka kai amarya a gidan mijin ta yanda zeey ta ga gidan ya sa ranta ya bace ohhh na yiwa kaina da ynzn ni ce zan shiga gidan nan qalt balkis din nan munafuka ce pha zanyi maganin ta kuwa Haka rayuwa ta ci gaba da tafiya cikin jalilah na wahalar da ita yau ciwo gobe lafiya tana kwance saman cinyar Abdoul-jalil ta fara amai ranta kamar zai fita ita kuka Abdoul-jalil kuka haka ya dauketa ya wanke mata jikin ta ta riqe hannun shi Ya ce swthrt ko dai a zubar da cikin nan yanda naga yana wahalar dake abin na damuna Ta kallai ta ce swthrt haka Allah ya kaddara man idan nasamu cikin nan zan wahala idan muka zubar da shi kanada tabbacin zan rayu, idan ma na rayu kanada tabbacin zan kara samun wani cikin wasu suna neman Allah ya basu mu ya bamu za muyi masa butulci ka daina fadan haka . Kuka yake yi itama kukan😭 take yi, ta ce, ya ganin nake bazan rayu ba mutuwa zanyi ya ce, ba zaki mutu ba swthrt zaki rayu zamu rayu tare mu raini 'ya 'yanmu mu basu tarbiyyah ki daina kuka tace idan lokaci na ya yi zan mutu inaji a jiki na bazan rayu ba mutuwa zanyi . Aunt saudah da fareeda na jin duk abinda suke fadie suka shigo parlorn tareda kaka . Kaka ma kuka 😭 ta fashe dashi ta ce jalilah bazaki mutu ba kinji saudah da fareeda suka dinga kwantar mata da hankali ta ce nasan mutuwa na kan kowa yanda nake jin jikina bazan rayu ba abinda nake so kuman shine idan na mutu kada kuman kuka kada Ku manta kowa na duniyar nan zai mutu , Abdoul-jalil ya ce hakane ina rkn Allah ya sa mu mutu a tare bazan 'iya rayuwa babu ki ba , murmushin karfin hali ta yi ta ce zaka rayu koda babu ni , zaka rayu sabida 'ya'yan mu . Fareeda tace, zan baku wani labarin masoya nan ta fara basu labarin rigeman da suka sha yi, kaman suyi aure gaba dayan su murmushi su kai. **** BAYAN WATA TAKWAS Cikin jalilah ya tsufah haka na rasheeda da sauran 'yan uwan Sun shirya harda su mummy zasu bukin wata cousin din su data haihu Mummy Adama ta ce jalilah da kin daure munji tare ta ce A'ah mummy bazan 'iya zuwa ba sai kun dawo Mummy maimuna tace ko dai na zauna tare dake ta ce A'ah mummy Ku tafi ga yaa Abdoul-jalil shine zai zauna tareda ni ice cream kawai zai sayoman zan 'iya zama ni kadai Ahmad ya ce A'ah jalilah Abdoul-jalil ya zauna tarda ke zandawo na kawomaki ice cream din Ta ce yaa Ahmad kada kadamu Ku tafi sai kun dawo ya ce kanwata ji nake a jiki na wani Abu zai faru dana kusa garan Murmushi ta yi , ta ce yaana ba abinda zai faru har kofar gida ta raku su har sun wuce ta kara kiran su ta ce mummies Ku juyo na kara kallon ku suka kallah juna su kai murmushi suka wuce Mummy kahdeeja kara joyuwa tace sai mundawo a ranta tace me yasa nake jin akwai mummunan abinda zai faru da 'yata jalilah ta ce jalilah kixo muje koda ba zaki zauna cikin mutane ba , sai na kai ki inda ba haya niya ji nake wani Abu zai faru dake . Abdoul-jalil ya ce mummy ba abinda zai faru insha Allah muje Haka suka kama hanya suka wuce . Jalilah sama ta hau dakin Abdoul-jalil ta yi kwancen ta Nurse zeey tareda barde da yaran barde shigar mata su kai suna 'isowa gidan Fulani masu gadi suka hanasu shiga Zeey ta ce wajen jalilah Nazo tasan da zuwana suka barsu suka shiga kai tsaye gidan jalilah suka shiga su kai sa'a kofar a bude take Abdoul-jalil na aje su mummy kiran jalilah ya yi suka dinga waya ya na cewa swthrt kina lafiya tace lafiya qlw nake jiran ka nake yi swthrt kayi sauri ya ce kada kidamu zanyi gudo ta ce A'ah abanda gudo banson wani abu ya same ka dear suna cikin wya taji ana kwankwasa kofa da karfe ta na juyowa taga barde tsaye idon shi sunyi jaa ta ce mlm lafiya daga ina haka janyo ta su kai da karfe ihuu ta saki Abdoul-jalil na jin ihuun ta ya dinga kiran jalilah jalilah ihunta ya kara ji da karfe ya jaa mota Ahmad na ganin haka ya bi bayan shi ya kira 'yan sanda yace ynzn nan suxo a gidan Fulani family suka ce za suxo . Jalilah ta jaa da baya ta fito cikin daki ta ce mlm lafiya daga ina me nai maku dan Allah wa kuke nema Nurse zeey ta ce ba abinda ki kai karshen ke yazo kinyi nasarar auren Abdoul-jalil kin raba ni dashi na sha alwashin duk wadda ta aure Abdoul-jalil matukar bani bace sai na halakata don haka na zabe nasa a halaka ki yau zaki bakwance lahira ohhh poor jalilah yau zaki bar AJ dinki kinban tausai pha ta ce barde Ku aiwatar da abinda na ce Jan jalilah su kai tana kuka 😭 tana kada kuman haka Ku tuna zaku mutu dan Allah muyi hakuri ko dan cikin dake jiki na ku tausayamin dan Allah daya daga cikin yaran barde ya ce ogaa matar nan tavan tausai dan Allah mu kyaleta karmu kashe ta taban tausai barde ga daka masa sawa yace yiman shiru dan uban ka kissing din jalilah ya zo yi ta wanka mashi marie ya ce ni kika mara ta ce eh ka kashe ni gwara na mutu da ka taba jikina kai baka jin tsoron Allah ne hannun ta ya matse ya jaa gashin kanta hailala kawai take yi tana jaa da baya janyo ta ya yi tunda daga saman bini ya tura ta ta fara mulmula har ta kai kasa ta fara zubar jini Abdoul-jalil na isowa ya tambaye masu gadi akwai Wanda ya shiga gidan nan suka ce eh wajen jalilah suka xo da sauri ya jaa mota yana isa ya tararda kofar a rufe makulle yasa ya bude yana shiga yaga jalilah kwnace jini na zuba a qafar ta barde na kokarin cere mata kaya ta na kuka ta na adduo'i Abdoul-jalil ya ce JALILAHHHH ya fashe da kuka 😭 ya janyo barde ya wanka mashi mari da karfe sai da ya gigice yaran barde suka yo kan Abdoul-jalil zasu daba mai wuka Ahmad na isowa wajen nan suka hau dambe Wanda ya ce a kyale jalilah ya hau dukan abokn 'yan daban ya na mlm ka dauke matar zata mutu pha barde ya dau wuka zai sokawa jalilah Abdoul-jalil ya tara hannun sa sai ga 'yan sanda nan aka kama su harda zeey Ahmad ya dauke jalilah da Abdoul-jalil kai tsaye asibitin Fulani family ya kai su yana 'isa doc hureeyarh ta amsahe jalilah Abdoul-jalil kuwa nan take doc musa ya gyara masa hannun shi yana farfadowa jalilah ya dinga kiran . Kafin kace me Fulani family sun cika asibiti Abdoul-jalil kuka yake yi 😭 sosai kaka ma kukan take yi gaba dayan su hankalin su ya tashi ant saudah ta ce ya akai hakan ya taru Ahmad yace ba lokacin ayi wannan maganar bane mu jira muga halin sa jalilah take ciki Doc hureeyarh ta fito ta ce akwai matsala jalilah bazata 'iya haihuwa da kanta ba dole aiki za'ayi mata idan rayuwar ta ko rayuwan 'da dole guda zai rayu yanda take zubar da jini, ta wahalar sosai don haka sai kunyi singing paper Abdoul-jalil ya ce rayuwar jalilah nake so hureeyarh ki tabbata jalilah ta rayu banason haihuwar mata ta nake so idan wani Abu ya same jalilah bazan taba yafewa zeey ba wlh sai na kashe ta ya fashe da kuka😭 Ahmad da sauran 'yan 'uwan kuka suke yi Abdoul-jalil ya kasa singing paper suna cikin haka sai ga mahaifin jalilh Alhaji Muhammad da 'iya lanshi ya ce munji gidan masu gadi suka ce kuna asibiti lafiya kuwa Doc hureeyarh ta ce Abdoul-jalil kayi singing ya kasa singing Ahmad ya yi singing Ta koma ta dinga kokarin ceto ran jalilah nan kan 'ya'ya biyu suka fito suka jiyo kukan jarirai Gaba dayan su hankalin su ya tashi wata sabuwar nurse na fitowa ta ce innalillahi wa'ina ilahaihi raji'un Allah ya yiwa jalilah ratsuwa Fareeda da rasheeda nan take suka suma kuka😭 nakuda ta kama su sauran . Aseeya ta fashe da kuka😭 ta tuna abubuwan da sukai wa jalilah ta ce wayyo jalilah kada ki mutu nan itama na kuda ta kama su aka akai su dakin haihuwa Kaka kuka ta ke yi shi kanshi Alhaji Ibrahim daurewa ya yi ammn kukan zuci ya ke , kaka ta ce yarinya ko dai wasa kke yi bata mutu ba Nurse tace da gaske nake jalilah ta amsa kiran mahaliccin mu ba'a wasa da mutuwa Ku dau hakuri dukkan mai rawa mamaci ne muma wata rana zamu mutu jalilah ta rigamu gidan gaskiya ta haifu 'yan ukku macce biyu na miji daya Abdoul-jalil ya wanka ma nurse din nan mare me yasa kuka ceto rayuwar 'ya 'yan mata ta nakeso zan 'iya rayuwa da jalilah har karshen rayuwar mu koda baza mu saki haihuwa ba me yasa ya fashe da kuka me ratsa zuciya Nurse balkis ta fito da 'ya'yan biyu a hannun ta yace sai na kashe su bana son su zai amshe diyan mahaifin Jalilah Alhaji Muhammad ya riqe shi Abdoul-jalil ya ce mutuwa zanyi jalilah binki zanyi me yasa kika mutu nan ya fadi ya suma Yaa Mahmud da anty rukky kuka 😭suke yi gaba daya wajen kuka suke yi mahaifan mazan sune kawai ke kukan zuciya... (COOL HAFSART😘) ✍🏼 [1/3, 2:53 PM] Cool Hafsart😘: ❣❣❣JALILAH❣❣❣ 7⃣0⃣ Hafsart Muh'd Hassan (Cool hafsart😘) Doc hureeyarh kuka take yi a cikin room din ta na dubawa taga na ajiyar zuciya da sauri ta yayyafa mata ruwa a hankali ta buda ido ta na kallon doc hureeyarh tai mata alluran bacci nan take bacci ya yi awon gaba da ita. Da murna ta fito ta tararda su mummies na kuka ta ce jalilah bata mutu ba Yaa Mahmud ya ce da gaske ta ce eh suma ne ta yi ynzn nan ta falka naimata alluran bacci ta samu tayi bacci Gaba dayan su suka ce Alhmdllh mummy Adama ta ce zamu 'iya ganin ta a ynzn ta ce eh ammn bacci take yi Haka suka shiga baccin ta kawai ta ke yi, Yaa Mahmud ya ce Allah sarki kanwata ya akai hakan ta faru Kaka ta ce ynzn ba lokacin wannan maganar ne ba muje mu ga halin da su fareeda suke ciki Suna fitowa nurse mercy ta ce congratulations rasheeda ta haife twins . Mummy kahdeeja ta ce Alhmdllh kamal da murnar shi ya ce ina fatan ta na lafiya ta ce tana nan cikin koshin lafiya Nurse balkis ta fito ta ce fareeda ta haife diya macce, xarah ta haife namiji, Aseeya ta haife macce , habeebah ta haife nami ji Gaba dayan su murmushi su kai suna godiya dakin rasheeda suka fara shiga. Mummy kahdeeja ta dauke 'ya'yan barakallah 'ya'yan duk sun fiko kyau Kaka ta amsa 'ya'yan ta na murmushi Allah ya raya muna ku nan suka gama haka suka dinga shiga dakin 'ya'yan nasu suka ga jikokin nasu. A bangaren Abdoul-jalil ya farfadowa jalilah ya dinga kira ya ce Daddy da gaske jalilah na ta mutu pls ku ceman bata mutu ba idan ta mutu nima zan bita wayyo jalilah me yasa kika tafie kika barni buga kanshi ya fara yie a bango Mahaifin jalilah Alhaji Muhammad ya ce jalilah bata mutu ba suma ne tayi, da sauri ya fita cikin room din inda aka kwantar jalilah ya shiga yana 'isa yanda ya ga tana bacci a hankali baisan lokacin da hawaye suka zubo mashi zaunawa ya yi ya riqa hannun ta yana kallon ta hawaye ya ke yi, yana tunanin wata rana suna zaune a parlor wasan tsere suke yi jalilah ta wuce shi ya kasa kamata ya saki ihuu wayyo hannu na da sauri ta dawo duk ta rude ta kama hannun ta na sannu swthrt me ya same ka ko dai muje asibiti a dibaka , dariya ya kwashe da ita ya ruga da gudo yana mata gwalo yeeyh na mata wayoo kuka ta fashe da shi da sauri ya dawo swthrt me ya saki kuka kinsan banson kukan ki cije mashi hannu ta yi cikin wasa tana murmushi rungumeta ya yi ya ce i luv yhuu ta ce luv yhuu tooo tana dariya ta tureshi tana mai gwalo janyota ya yi yana wata rana mutuwa zanyi zaki yi kuka ko Bata rai ta yi , ta ce ina rqn Allah yasa mu mutu a tare bansan ya rayuwata zata kasance idan bada kai bah, murmushi ya yi , ya ce nima haka murmushi ta yi tai kissing din shi yana cikin tunani jalilah ta buda idonta a hankali ta dinga kallon shi yana dago kanshi kallon ta ya ke yi, ya na hawaye girgiza masa kai ta yi tana kokarin tashi ta kasa Murmushi ya yi ya daga mata hannu , murguda baki ta nuna mai ya goge hawayen shi rungumeta ya yi ngd Allah swthrt da kin mutu bansan ya zanyi da rayuwata ba suna cikin haka mummies din suka shigo Kaka ta ce jalilah ya jiki kai ta daga , mummies ma su kai mata ya jiki kai ta daga Ahmad ya shigo ya kawomata tea me kaure ta amsa zata sha ta tuna da abinda barde ya yi niyar yi mata kuka ta fashe dashi a hankali ta ke mgna Ta ce yaa Ahmad me naiwa nurse zeey ta keson kashe ne kuka ta kara fashe wa dashi Abdoul-jalil ya ce yi shiru kinsan bakida lafiya zeey da barde za suyi nadamar abinda suka maki ynzn ba lokacin ayi maganar nan bane suna hannun 'yan sanda ki sha tea ga abinci nan za'a kawomaki kinji. Kadan ta sha tea din kasancewar aikin da aka mata mummy Adama towel ta dinga sakawa a cikin ruwan zafi tana dandana mata jikin ta bayan an gama Ahmad ya amso 'ya'yan wajen su daddies ya kawomata da murna ta kalla 'ya'yan ta kalla Abdoul-jalil tana son magana su mummies na wajen Mummy maimuna ta lura da hakan ta ce uhmm mu tashi naga Abdoul-jalil ya matsu mu fita rasa kunya kam gaba dayan su dariya su kai suka bar Abdoul-jalil da jalilah zaunawa ya yi saman gado ya riqe hannun ta yana kissing dinshi Ya ce kinga 'ya 'yanmu ko kyawawa kamar ki murmushi ta yi a hankali ta ke magana ta ce Matan nan gaba daya kai suka biyu namijin pha ya ce ki ya biyo rungumeta ya yi yana jijiga bayan ta . A bangaren rasheeda ta kalla ya kamal murna kawai ya ke yi ya ce baby twins din nan dake suke kama ph tace A'ah da kai suke kama suna cikin magana Mummy hauwa ta shigo ta ce kamal ka yafeman abinda naimaka nasan ban kyauta ba tana cikin magana mummy kahdeeja ta shigo , mummy hauwa tace hajiya kahdeeja ki yafeman duk abinda nai maki na dauke tsana na dauramaki ba gane kuskure na Mummy kahdeeja tace ba komai hajiya hauwa ba komai ban saka abin a raina ba alfarma daya nake nema ki shirya da rasheeda fushin ki a gareta Matsala idan ki kaimin haka kin gama min komai. Mummy hauwa ta ce 'ya ta kiyi hakuri bisa abubuwan da naimaki Rasheeda ta ce haba mummyna ki daina bani hakuri ni 'yar kice nice ya kamata na baki hakuri akan yanda na shareki ba nayi hakan ne ba da son raina nima abin yana damuna kinsan ina son ki Mummyna ko kinga ga sabon mijin ki fushi yake dake baki dauke shiba Gaba dayan su murmushi su kai mummy hauwa ta dauke daya itama mummy kahdeeja ta dauke daya dariya suke yi harda tafawa suna cikin haka daddies da mummies suka shigo. Kaka tace Alhmdllh yau hauwa da kahdeeja sun shirya Allah mun godema daka nuna muna wannan ranar auren kamal da rasheeda ya kawo karshen wannan tsanar Alhaji bashar yace kwarai kuwa ammn zan kara hada su fada dan naga ko wacce ta riqe sabon miji kinga zasu yi kishi Mummy hauwa tayi dariya tace ni daya ita daya ko kuwa mummy kahdeeja tace haka kuwa Gaba daya dakin sukai murmushi Kaka tace ya kamata a sallame mu , muyi gida ko kuwa HAUSA NOVELS SOKOTO 07068808039 Nan aka sallame su jalilah daukan ta Abdoul-jalil ya yi ta ce hannun ka pha ya ce ohh hakane kinsan kin kara kiba anyah zan 'iya daukan ki kuwa murguda baki ta yi dariya ya yi ya sakata a baya ya kunna zafi a motar suna 'isa gida part din mummy Adama aka kai ta . A bangaren nurse zeey suna zaune a cell barde ya ce kin cuce mu ynzn nasan da kyar a varni da rai daman 'yan sanda sun dade suna nema na , ynzn ta sanadin ki an kamani Ta ce kai dallah yi man shiru ni kadai nasan halin da nake ciki zaka daman da bakin surutu Barde ya ce ni kke dakawa tsawa wani mahaukacin mari ya sakar mata ya dinga dukan ta ihuu ta saki tana wayyo zai kashe ni barde dukan zeey ya ke yi 'iya karfin sa Dan sanda yaxo ya shiga tsakanin su ya ce ynzn kika fara gani tunda bakida imani kin tashe kashe yarinyar mutane da cikin ta sabida rashin imani irin nake kai kuma kada ka saki dukan ta idan ka saki sai nasa an maka dan banzar duka kaji na fadamaka . Nurse zeey kuka😭 ta fashe dashi na yi nadamar abinda nayi wa jalilah gashi tun kafin atai ku ina na fara fuskantar abinda na aikata ya zanyi da rayuwata na cutar da jalilah nasan ynzn hukucen kisa za'a yankemun wayoo rayuwata na cuce kaina na cuce rayuwata . 'Yan uwa da abokai sun cika gidan Fulani family barka ake masu ana masu barka da arziki. Jalilah na kwance a bedroom din mummy Adama tunanin Abdoul-jalil take yi, muryan shi taji ya ce ni kke tunanin ko gani naxo murmushi tayi ta daga kanta Kwantawa ya yi saman gado kiss ya manna mata swthrt kin kara kiba pha , don haka mata zan kara ta biyu murguda baki ta yi tana hararan shi dariya ya yi yace wasa nakai ni na 'isa jalilahn Abdoul-jalil kice mata ta har lahira Allah ya barmu tare ta ce Amin swthrt ya ce akwai inda ke maki ciwo ynzn ta ce A'ah ba inda ke man ciwo , ciwo na daya shine a hukunta barde da zeey Ya ce kada kidamu za'ayi masu hukunce me tsanani murmushi ta yi ta kura masa ido ya ce ya dai ta ce bana so ka tafi swthrt na fison mu kwana a tare ya ce kada kidamu da kinyi 2weeks zan dauki ke mu koma gdn mu oya smile dear murmushi ta yi ta ce ban taba tunanin zan aure kaba , ban taba kawo a rayuwata zamu rayu tare bah Ya ce ikon Allah kenan ngd Allah da ya bani macce ta gari me sona tsakani da Allah wayoo kaka baka sona sai nafadawa mummy , bata rai ta yi tace sau daya ne pha ranar farko ban sababa ynzn pha qalt gwalo ya mata ita kuwa ta ce wayyo jalilah mutuwa zanyi idan kika barni a cikin wannan hali ina cikin sha'awa tai masa gwalo dariya ya yi yace anyi 1-1 ko yana cikin magana mummy Adama tace dare yayi sai ka tashi ka fita Ya ce mummy a nan zan kwana ta ce gdnku da nan maza yi sauri ka fita haka ya tashi mummy ba shinfidar da yaran ya hurawa jalilah kiss itama ta mayar masa , ya masu saida safe ya wuce . Safiya na wayewa an dama kunun jigo masu jigo sun sha 'yan barka nata zuwa jalilah ta samu karfin jiki a ranta sai masifa take yaa Abdoul-jalil ya ke zuwa ya ganta anty rukky ta ce tunanin Abdoul-jalil akeyi ko Ta ce A'ah pha anty rukky suna cikin magana yaa Ahmad ya shigo ya ce su fito a parlor . Zaune suke a parlor Alhaji Ibrahim ya ce jalilah bani labarin abinda ya faru jia Nan ta fara magana a hankali ta kwashe labarin komai ta fadamasu Sallalame suka dinga yi , kaka ta ce wannan yarinya zeey batada mutunci so ai ba'a yinshi dole bata kyautawa rayuwar ta ba Ahmad ya ce ni kuma abinda ya sa naxo da 'yan sanda kwnaki awwalu ya fadamin zeey ta ce tana son ya kashe jalilah ammn ta ce ta fasa ranar da naso nasa a kama zeey din ranar Daddy ya bamu ticket na zuwa Paris bayan mun dawo na neme zeey bangan taba naga har anyi wata takwas ba abinda ya samu jalilah ranar da abin zai faru na ji a jikina akwai abinda zai same jalilah shiyasa da naga Abdoul-jalil ya jaa mota da karfe na biyo bayan shi na kira 'yan sanda . Alhaji Ibrahim ya ce za suyi nadamar abinda suka aikata kuwa ammn shi awwalu ya akai yazo gidan nan ran dinner Ahmad ya yi shiru ya ce kaban amsa mnh nan ya kwashe komai ya fadamasu Alhaji bashar ya ce hajiya hauwa kinban mamaki zan dau mataki a kanki kinso ki tarwatsa gidan nan ki tattara kayan ki kibar gidan nan Hajiya hauwa hakuri ta fara bashi ya ce sai kinbar gidan nan a yau Jalilah ta ce Daddy dan Allah kayi hakuri mummy nan ne family nata ni komai ya wuce a gurina dan Allah ka yafe mata idan mummy hauwa tabar gidan nan nima zan barshi Mummy hauwa kallon jalilah ta yi tana hawaye ta ce jalilah ngd duk abinda nai namaki ki yafeman Jalilah tace mummy ba komai ya wuce Alhaji bashar yace kinga banbancin ke da jalilah ko a yau sabida ita na yafemaki Tace ngd Alhaji nima na gane kuskure na , murmushi ya yi yace nima na maki hakan ne don ki gane kuskuren ki Gaba daya dakin murmushi su kai . Abdoul-jalil ya ce Daddy zamu je police station don a hukanta yaran nan dashi da Ahmad suka je police suna'isa Ahmad ya ce a hukunta yaran nan yanda ya kamata Dan sanda ya ce barde hukuncin kisa ne dashi da yaran shi biyu dayan kuma bai dade da shiga harkan ba shi zaiyi zama na wata biyu sannan mu saki shi Zeey kuwa ta yi kokarin sa a kashe jalilah itama hukuncin kisa ne Abdoul-jalil da Ahmad suka ce yayi daidai kai tsaye cell suka wuce Zeey na ganin su ta fashe da kuka dan Allah Abdoul-jalil ka yafeman abinda nai maka kamin a kashe ni inaso ku kaini wajen jalilah akwai maganar da zanyi da ita wawan mari Abdoul-jalil ya sakar mata sai da ta gigeci kina hauka ne , bakida imani ke da ganin jalilah har abada Kuka😭 ta ke yi kamar ranta zai fita na yarda nasan nayi abinda ba daidai ba dan ku taimaka , Ahmad ya ce Abdoul-jalil barta muje da ita tare suka xo da ita kai tsaye part din mummy Adama suka wuce suna 'isa suka tararda fareeda tana kallon yaa Ahmad ta murguda baki jalilah ta harare Abdoul-jalil . Ahmad murmushi ya sakar ma fareeda ya ce nasan fushi kike dani am sorry dear Ya ce zeey shigo tana shigowa jalilah ta tashi tace me ya kawoki gidan nan Zeey kuka😭 ta fashe dashi ta ce jalilah nasan naimaki abubuwa a rayuwa ki yafeman kafin a kashe ni tun kafin aje ko 'ina Allah ya maki sakayyah ni marainiya ce banda uba ni ke kula da mahaifiyata ki yafeman jalilah wlh Sharrin shaidan ne a yau na gane cewa ba komai mutum ke so ba yake samun shi, a yau nagane cewa duk yanda kaso abu a rayuwa idan Allah bai rubuta abin nan zai zama naka ba duk yanda kaso , duk makircin da zaka kullah abin nan bazai taba zama naka ba , A yau na gane cewa soyayyar ki da Abdoul-jalil ta gaskiya ce Allah ya hadaku babu wanda ya 'isa ya shiga tsakanin ku, A yau nayi nadamar abinda na aikata naso na dauke shawarar da doc hureeyarh ta ban akan na yarda na aure doc musa tunda shi ke sona ammn naki yarda kafin a kashe ni jalilah ki yafeman dukawa kasa tayi tana Neman gafara . Yanda jalilah taga nurse zeey tana kuka sai taji ta bata tausai dukawa ta yi ta rikata ta ce na yafe maki zeey kuma zanma doc musa mgna nasan har yau yana sonki insha Allah zai aure ki ki daina kuka nasan tsananin son da kike wa yaa Abdoul-jalil yasa kika aikata wannan abubuwa Nurse zeey kuka take tana godiya Abdoul-jalil ya ce me yasa zaki yafe mata ta ce yaa ko Allah idan mu kai masa laifi yana yafe muna ballantana mu 'yan Adam na yafe mata yanda na ga idon zeey suna tabbatar min da ta yi nadamar abinda ta yi zeey godiya ta yi ta dauki 'ya'yan jalilah taimata barka Ahmad murmushi ya yi ya ce hakika yau na kara gane cewa kanwata jalilah kinada zuciya me kyau haka akeson mutum ya Kasan ce me zuciyar Alkhaeri duk abinda zeey tai maki kin yafemata Allah sarki jalilah ina sonki kanwata Murmushi ta yi ta ce wannan duk tarbiyan mummy na ta gusau ne dasu yaa Mahmud da yaa Abdul dashi kanshi maihaifina wajen su na koya ba abinda zance sai da na kara godewa Allah daya bani family na kwarai . Muryan mahaifin jalilah suka ji a baya ya ce 'ya ta jalilah ina Alfahari dake kinyi abinda ya dace Allah ya maki Albarka ta ce Amin Daddyna . Zeey ta juya dukawa har kasa ta yi ta dinga baiwa mahaifan jalilah hakuri Alhaji Muhammad yace ba komai ya wuce Allah ya tsare gaba Ahmad ya fadawa 'yan sanda sun yafewa zeey aka kyaleta har gidah a kasa driver ya kai zeey . *** Bayan kwana biyu jalilah ta samu sauki sosai da kanta ta kira doc musa yaxo har gida nan ta fadamasa abinda take so Doc musa yace ina son zeey har gobe kuma zan aureta bamu san halin da zata fadaba a nan gaba zan fadawa balkis ta mashi godiya ya wuce . Abdoul-jalil ya kalle ta yace sauran sati daya ayi buki wani suna zamu sakawa 'ya'yan mu swthrt tace emm sunan kaka da sunan mummyna ta gusau na mijin kuma sunan yaa Mahmud Murmushi ya yi yace nyc name ni pha yau a nan zan kwana runguneshi ta yi tace nima hakan bake so swthrt nayi kewar tattausar fatar ka ya ce nima haka . Doc musa na komawa gida ya fadawa nurse balkis abinda zaiyi da farko ta ki amincewa da kyar ya shawo kanta ta yarda Nan manya suka shiga cikin magana aka daura aure zeey sai gidan doc musa Jalilah ta aikawa zeey da turaruka da kayan kamshi zeey ta kira ta tai mata godiya ta ce ba abinda zan cemaki jalilah sai da nace Allah ya saka da Alkhaeri Allah ya bar zumunci jalilah murmushi ta yi tace kada ki damu shawarata itace zeey ki zauna lafiya da balkis kiji tsoron Allah ki yiwa mijin ki biyayyah doc musa yana sonki sosai kinji Tace ngd insha Allah zan zauna lafiya da balkis sai munzo suna wani sati sallma su kai tana juyowa Abdoul-jalil ya rungumeta ya ce jalilah kinada zuciya ne kyau murmushi ta yi ta manna masa kiss Mummy Adama ta ce ana gama suna zan bar yarinyar nan ta koma gidan mijin ta yaro kullum yana part din nan rasa kunya an ynzn haka nasan yaa wajen ta Mummy rabi da ameena dariya su kai su ce so kenan . **** Bayan sati daya yau ake suna gidah ya cika da mutane masu jego sun sha kyau affan ya ce anty jalilah kince suna diyan ki na farko sunan mu zaki saka Murmushi ta yi ta ce eh iman sunan kaka aka saka mata , wannan ma sunan kaka itama iman ake cemata small iman, wannan kuma sunan ta Aysha ana kiran xa ifteey wannan sunan Daddy na Muhammad ana kiran shi affan Affan murmushi ya yi yace yeeh ni zan aure small Ant saudah dariya ta yi tau anbaka small iman Gida ya cika da mutane da 'yan uwa sha'anin buki kawai ake tayi Zeey da balkis sunxo anyi sha'anin bukin dasu zaman su gwanin sha'awa. Haka aka watse taro lafiya cikin murna da farin ciki Washe gari zaune suke a katon parlorn mahaifan su fira suke yi cikin kaunar juna Abdoul-jalil ya kalla jalilah yace swthrt i luv yhuu ta ce luv yhuu more dear Xarah ta kalla zaid tace yaa ya kamata muje honeymoon ko murmushi ya yi yace angma Habeeha ta kallah mustpha ta ce hubby I luv yhuu murmushi ya yi Alhaji Ibrahim na kallon su yace nanda sati ukku gaba dayan mu zamu je muyi umura daga nan kuma zamu je kasashe yawon shakatawa Ahmad ya ce let's selfie nan suka dinga daukan hotona gaba dayan su murmushi suke yi Jalilah kwantawa ta yi saman jikin Abdoul-jalil tace swthrt I luv yhuu murmushi yayi yace luv yhuu too I luv yhuu more than life it self murmushi suka sakarwa juna. Some love stories never end ALHAMDULILAHI A NAN NA KAWO KARSHEN LITTAFIN JALILAH KURAKURAN DA NAI CIKI ALLAH YA BANI IKON GYARAWA A NA GABA. GODIYA TA TABBATA GA ALLAH (S.W.T) WANDA YA BANI DAMA DA IKON RUBUTA WANNAN LITTAFI , TSIRA DA AMINCIN SU TABBATA GA FIYAYYEN HALITTTA, ANNABJ MUHAMMAD (S.A.W) SADAUKAR WA GA MAIHAIFANA ABINA SONA ABIN KAUNATa INA ALFAHARI DAKU LUV YHUUU SOO MUCH MY DEAR MUM ND DAD😘 JINJINA TA MUSAMMAN GA YANNE NA ABAN SONA ABUN KAUNATA SAMEERA MUHAMMAD HASAAN ND KAUSAR M HASSAN A.K.A (KAUSAR LUV😘 )TNX WIT UR LOVE AND SUPPORT 4 ENCOURAGING ME ALLAH YA BAR ZUMUNCI LUV YHUU MUCH💋 KAWAYE NA INA YINKU ZEEY QASEEM (ZEETA) HABEEBAH IDRIS KETA MRS MORIKI TAWAN HAUWA SORIYA FAREEDA GAMJI LUV YHU OLL😘 GODIYA GARE KA HASSAN TANKO ATK NGD SOSAI KAI MUTUM NE ME MUTUNCI KA TAKA MUHIMMYAR RAWA WAJEN POSTING LITTAFIN JALILAH BA ABINDA ZANCE SAI DAI NACE NGD TNX WIT UR SUPPORT👍🏼 GODIYA TA MUSAMMAN GA GROUP DIN ZAHRA SURBAJO HAUSA NOVELS GROUP (FCBK) NGD SOSAI HAKIKA KUNFI KOWA SON JALILAH KUNA TA KUKA SABIDA JALILAH TA MUTU TAU JALILAH BATA MUTU BAH INA FATAN ZAKU YI HAKURI KU DAINA KUKAN LOL😄 LUV YHU OLL INA SON KU GABA DAYAN KU INA KAUNAR KU ALLAH YA BAR ZUMUNCI YA HADAMU A ALJANNAH FIRDAUS JALILAH NOVEK GROUP INA YINKU SOSAI ALLAH YA BAR ZUMUNCI YA BARMU TARE YA HADAMU ALJANNAH TARE BAN MANTA DAKE BA KAWAR ARZIKI BESTY QUEEN BILLY GUSAU I LUV YHU DEAR KINA RAINA BABY ALLAH YA SAUKIKE LAFIYA MY UMMU MEENAL GAISUWA TA MUSAMMAN GA MAMAN HAFEZ DA HUMY KINA RAINA NGD DA KAUNAR DA KIKE NUNAMIN HARPSERT BINT HASSAN HAUWA ALIYU DEAR MASOYIYAR JALILAH LOL😃 JAMILA JAMILU TA JALILAH BARR MEENAL COOL NA GAISHE KU GAISUWAR BAN GIRMA . I LUV YHU OLL MY FANS. MU HADU A SABON LITTAFI NA ME SUNA 👸🏻HUDAYYAH 👸🏻 LABARIN DA YA KUNSHI TAUSAI, RABUWA DA MASOYI AUREN SHA'AWA, DA NEMAN MAZA KU BIYO NI A CIKIN LABARIN HUDAYYAH 'YAR SARKI ZAI NISHADANTAR DAKU KADA KU BARI A BAKU LABARI.. ✍🏼