*CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *boold sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 1_2 Yarinya ce yar shekara 10 na hango, tana tafe tana rusa kuka kamar anmata mutuwa.Fara ce sosai, ita ba siriri ya ba, ita ba lukuta ba.Dan kwallinta ne a hannu,hakan ya sa na kalli gashin kanta,baki sosai amma saboda tsabar datti yayi jawur,kallo daya na mai na gane mai laushi ne,rashin kullawa ne yasa yayi haka.Hancin ta yayi jaga jaga da majina,gata da manyan ido,tana tafe tana kukan,dan ba dainawa tayi ba,dai dai wani madai dai cin gida ta tsaya chak,gidan kasane natallakawa sosai,dan ko kofar gidan bata samu ishashiyar kofa ba.Ihu ta Kara saki kamar an watsa mata ruwan zafi,inna da ke kurya daki ta fito tana gyara zani, inda sabo to ya kamata ta saba da halin fatuha,amma ba yadda ta iya dole ta fito inba fitowa tayi ba to wallahi sai dai maqota su fito,ganin inna ta leko yasa fatuha tuna a kasa ta ihu,inna ta gyara tsayuwa. "ohni fatuha nabani yau kuma wakika tsokana kika ci bugu. fatuha ciki mirya tsiwa irin na yara masu wayau masu rashin ji ta ce "inna wallahi tallahi kwarankwatsi dubu bani na tsokane shi ba inna. Ta kara rushewa ta saban kuka inna ta san halin ta sarai shiyasa ta ja bakin ta tayi shuru to fatuha ways bige ki wallahi inna Rabi'u ne ya bigeni har da taka min ruwan ciki ta Kara rushewa da saban kuka kuma inna billahilazi ba zan yadda ba ta inda zan can tana katse majina hancin ta saboda inna ta San karya fatuha ba yadda za'ayi rabi'u ya bige ta har ya taka mata ruwan ciki sai dai in laifi ta mai kuma ko bugun ta yayi bai taka mata ruwan ciki qila ma satan mangwaro taje ya kamata yi hakuri fatuha ki kyale shi kin ji kuma kiga Rabi'u ba sa'an ki bane kin ji diyar baffan ta kambuuuu ta zaro manya idanuwan ta qur'an inna ban hakura haba fatuha yi hakuri Zan baki biyar kin ji washe baki tayi kamar ba ita ke ihu da koke koke ba to inna na hakura kwarankwatsi Inna ta washe baki fatuha ko ba wai rai cikin zuciyar ta ta hakura dan ta dau alwashi se ta Rama bugun da Rabi'u ya Mata haka ta bi inna cikin uwar daka tana matse kwalla da katse majina Misalin karfe hudu na yamma fatuha ce zaune tsakar gida wadda take share kwal ba dani ko daya da yake inna akwai san tsafta duk yadda ta so ta gyara fatuha da fit a zata Dawo kamar almajira ko sabuwar mahauci ya saboda tsaban rashin ji ko wanka se anyi da gaske inna ke samu ta dirje ta hura take sha hankali kwance daga gani hura na kai mata karo dan sai rausaya kai take kamar kadangaruwa inna ta ce ta leko daga uwar daka fatuha yi Sauri ki shirya ki tai makaranta allo baki ta turo gaba kamar data tun kudi birji gaskeya yau inna ban zuwa inna na gaji qur'an kullun Malam dalha sai ya bigeni ta inda zan can tana matsar kwalla to fatuha in baki je makarantar ba inaa zaki sauke baki so na siya maki shanun a yanka ranar sauka washe baki tayi to inna zani wallahi ko dan ki yanka min shanuwa babba tafi tasu fatsima kwarankwatsi yawa yar albarka maza ki shirya hijabin ta dake saman igiya ta janyo ta zura ta fita da gudu inna ta girgiza kai ta dau kwana hura ta Kai madafi ta aje Fatuha da ke tafe tana yan surutai wanda ko ni salma bajin ta nake ba chan ta tsinkayo muryar malam dalha taja birki ta tsaya tana raba ido dan tasan kashin ta ya bushe dan Ba karamar makara tayi ba Malam dalha ne ya juyo sukayi ido 4 da fatuha ya kwallo ido keeeeeeeee!!fatuha dan uban ki yanzu ne lokacin zuwa makaranta shegiya mai Kama da mayu duk kauyan nan kin raina uban kowa yana huci ya ce yau zaki kwafar ubanki wallahi fatuha dake ta raba ido ta duqa da niyar raruma takalmin ta ta ruga miyar Malam dalha ce ta tsinke Mata tunani wallahi kika ruga sai na sa basiru ya dauko min ke akai kasan cewa tasan basiru Ba karamin kato bane yasa taja ta tsaya chafka daya Malam dalha ya Mata yana muzurai kuka ta farayi tana yarfe hannu tana bashi hakuri Allah annabi amma yayi biris ya fisgota ya fara kila kamar an aiko shi ihu take jera mai Allah ya isa bugun ta yake amma bakin yaki mutuwa dan kan shi ya gaji da dukan ta ya hakura fatsima da ke gefe sai matsar kwalla take tana yimai daquwa ta hijabi ta lalabo gefe fatuha Malam dalha be ganta ba yi hakuri fatuha ki ji Allah sai ya saka maki fatuha dake matsar kwalla ta turo baki gaba billahilazi sai na rama fatsima ba yana zuwa gidan qilu zan ce ba da yamma ba kwarankwatsin dubu sai nayi maganin shi fatsima Kai fatuha ki kyale shi Dan wallahi ki kai mai iskanci har gida zai biki dan Malam dalha ba wayau garashi ba ya hadaki da baffa yo ni wayau be ya isheni ta karashe zan can tana washe baki fatsima taja bakin ta tayi shuru haka suka cigaba da karatun su dai dai gwargwado fatuha na da kokari sai bata jin magana KO kadan ba wanda bai san ta akauyan su ba Mayan motoci ne kira bentley guda 5 suka nufi wani katafarin gate kallo daya nayi ma motocin na hadiye miyau dai dai katafarin gida motocin suka kunna Kai wurin parking suka nufa suna gama parking da sauri wasu sojoji guda 4 suka daga ciki motar baba at the same time sojojin 4 na cikin mota baya suka nufi motar tsakiya ahankali daya daga cikin sojojin ya bude mai murfin motar tsakiya wani hadaddden kafa nagani mai sanye da booth yana cikin kakin shi na sojoji karfafe namijine kyauwa wow fari ne Sol idan sa sanye yake da glass bari wadda ya fido da zala kyan shi da qwarjinin shi dogo ni sosai jikin shi murde yana da fadandan kirji gashin kanshi mai laushi ne duk da gashi na cikin hula shi na uniform hakan be hana gashinshi bayyana na ga sajan shi kwance ta hanci shi kamar pencil dan tsini briefcase din shi ya amsa hannu daya daga cikin yaran sa fuskarsa murtuke Ba alamar dariya kamar an aiko mai da wahayin mutuwa na ce ohni Salma da guy dinan zeyi dariya da ba karamin kyau zeyi ba haka yaran suka bashi guri ya wuce Kai tsaya man palour ya nufa wow fadi tsaruwar palour bata lokaci ne saboda ba karamin haduwa yayi ba baba jinmai da ke gafe cikin washe baki ta tsugunna tana kwasar gaishuwa cikin isa kamar mai koyan magana ya amsa mom fa ah mai gida tana sama Kara daurewa yayi Dan wannan suna kona mai rai yake a hankali yake taka matataka cikin isa Kai tsaye dakin mom ya shiga hadaddan daki mai kyau sanyin AC sai ratsa dakin yake hajiya da ke zaune saman kujera dressing mirror tana shafa turare Tasha hadadden leshin ta mai kyau fara ce ba fulata na kallo daya zaka mata kasan Hutu ya zauna mata ahankalin ya karaso yayi huging nata cikin fara'a ta juyo Dan tasan ba mai mata haka se son kiss ya mata mom I miss u miss u more son we'll come back dear baby ka kara girma kamar ba Kai ba turo baki yayi ya langwabe Kai alamar shagwaba Kai mom ni dai gaskiya ban girma ba ka ji da shi dai kaje kayi wanka ka dawo your food is ready a dinning area ok mom ya fice yana murmushi kamar bashine Wanda kee daurewa dazu Ba *Taku har kullu Salma mas'ud nadabo**CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄* 3_4 Kaitsaye bedroom nashi ya wuce komai na bedroom din golden color ne wani makeken gado ne atsakiya daki Wanda ke kamada ba a kwanciya a saman shi dan komai na daki very neat ne dressing mirron din shima abin kallo ne kayan shafa ne kamar suyi magana dan yawa perfume kam ba'a magana da man gyara gashi tsayawa lusafa maku haduwar dakin bata lokaci ne kayan shi ya fara cirewa ya shige toilet wow toilet din ma abin kallo ne dan ya hadu iya haduwa baifi 30 minutes ba ya fito daure da towel a qugun shi daya kuma yana goge gashin kanshi da shi dressing mirror ya nufa ya shafe jikin shi da mayuka masu kamshi tare da gyara sumar sa da sajan shi wardrobe nashi ya bude wow wardrobe din ma abin kallo ne saboda kaya ne a ciki kamar gurin saida kaya suit kala2 da uniforms din shi na sojoji kamar suyi magana da yake shi mutun ne ba mai yawan sa manyqn kaya bane dan haka kanana kaya sunfi yawa hannu yasa ya ciro T-shirt din shi white mai gajeran hannu da 3qwatan shi black yasa ba karamin kyau yayi ba haka yasa kyan shi ya bayana sosai agogo ya makala ma hannu shi mai tsada silver na azurfa har ya kai bakin kofa phone nashi ya fara ringing wayar kira iPhone 7 white chak ya jaa ya tsaya hannu ya kai saman dressing mirror nashi sweet mom ne rubuce a screem din phone din ahankali yasa hannu ya dauka hello mom son na dauka bacci ya dauke ka no mom yanzu zan fito ok ta datse kiran daga dayan bangaran cikin isa yake saukowa daga sterp hannu sa daya cikin aljihu Jidda dake dining ce ta rugu da gudu da rungume shi daddy wellback daga ta sama yayi yana mata wasa tana dariya har suka qarasu dining tana rike a hannu shi mom sai murmushi take ita tayi serving din su shinkafa ce da miya wadda taji kaji da namomi da ganyaye cikin kwanciyar hankali suke cin abincin wadda sadiq da kanshi yake feeding Jidda itama tana feeding nashi yarin ya ce wadda baza ta wuce 4 year ba chocolate Colo ce mai kyau da ita gashin kanta yasha gyara sanye take da gwon pink mai dan siririn hannu yadda sadiq ke bata kulluwa hakan zai gwada ma ba garamin ji yake da ita ba mom dake zauna tana Kallan su se taji tausayin Jidda ya kamata da shi kanshi dan nata Jidda ta da katse shuru da cewa cikin muryar ta mai tsamin daddy Ina tsaraba na kallan ta yayi yana murmushi ya laka ce mata hanci sweetheart ki bari daddy ya gama lunch mana baki ta turo gaba um daddy na kosa naga tsaraba ne um na sani swetheat bari mu gama tukun mom ce ta washe bakin ke dai baki gajiya duk san da yayi tafiya fa sai ya maki tsara to ai grandma Ina so ne ta ida zan can tana turo baki ke ko Allah ya shirye ki duk hiran da suke idan sadiq nakan little daughter din shi wadda ya ke jin ta har cikin ranshi oya cigaba da cin abinci sweetheart mu gama na baki tsaraba ki sannan muje shan ice cream ko dear yes dadd haka cikin wayau ya samu yayi feeding nata Fatsima da fatuha ne tafe antaso daga makarantar allo suna tafe suna tsoka dan wannan ya zamar masu jazama in antashi daga makaranta se sunyi tsokana san ransu suke komawa gida wata Rana da kuka wata rana da gudu suke kuma wa gida yau kam a guje suka koma gida fatsima ta shige gida fatuha ta shige gidan su baffa ne zaune bisa tabar ma Inna na gefe tana zuba mai ruwa abuta saboda magrib ya kusa fatuha ta kunna kai tare da sallama ta yadda hijabin ta kasa baffa ya bita da kallo washe baki tayi ta ce baffa sannu da gida yauwa yar albarka an dawo daga makaranta kenan eh baffa yauwa ya karatun lahiya lau baffa taje ta amshi buta da ke hannu inna ta kawo ma baffa yayi alwala ya wuce masallaci bashi ya dawo ba sai bayan isha'i inna da fatuha na zaune suna cin tuwan dawa ta miyar kubewa wadda tasha man shanu baffa ya shigo da sallama fatuha ta ruga da guda ta rungume shi ah ah zaki karya ni fatuha wai ke baki san kin girma ba baki ta turo gaskiya baffa ban girma ba to naji ya ja hannu ta suka zauna bisa tabarmar da Inna ke zaune murmushi inna tayi ta tatashi ta shige madafi ta dauko kwana abinci Malam ta aje mai yana samata albarka bayan sun kamala cin abinci fatuha ta kwashe kwanin ta dawo ta zauna kusa baffa baffa na'am fatuha baffa Ina so gobe na bika gona dan Allah makaranta fa fatuha baki turo gaba ai gobe litinin baffa ba ta sahe inna da ke gefe ta ce toh fatuha kin san sai 5:00 Malam ke dawowa ki bari sai ranar alhamis ki bishi kin ji kwalla ta Fara matsewa baffa ya ce yi hakuri ki shirya goban se muje ko washe baki tayi dan ita akwai abinda take san daukowa a gona shiyasa zata bishi inna ce ta katse mata tunanin da cewa haba Malam wai me yasa kake biyewa fatuha dan Allah taita sangarcewa kinga ladingo bana san haka haba dan Allah Allah ya bamu yarin ya sai baza mu faranta mata ba mun dade muna san yara Allah be bamu ba sai yanzu yanzu kuma ya bamu sai muki faran ta mata gaskiya bazaiyu ba ladingo ke ma kin fara daukar magana mutanan waje toh yayi ni dai ba maimatsa ma diyata akauyanan kyale shi ladingo tayi ya ida zan can tare da daukar fatuha wadda tuni bacci ya kwashe ta inna ta bishi da ido tare da kwashe tabarmar tsakar gida After dinner mom da sadiq ne zaune a palour suna kallan news Jidda na kwance jikin shi da alama tana wasa bacci ya dauke ta Teddy's din ta a baje cikin palour baba jinmai ce ta leko daga dakin ta ta zo ta fara kwashe kayan wasan tana kaiwa dakin jidda dakine mai kyau fadi tsaruwa dakin bata lokaci ne sai da ta gama kwashewa ta zo daukar jidda dake makale da baban ta sadiq ne ya ce ah baba barta yau tare zamu kwana to shikenan maigida bari na mata kwanka nasamata kayan bacci to shikenan ya miqa Jidda mom ta juyu ta kalle shi tana sanyi magana amma ba tasan bacin ran son shiyasa taja bakin ta tayi shuru can ta ce ni ko baby aikin da baba jinmai take be mata yawa ba gashi ba yarin ya ba ce haka ne mom tunda Mary ta tafi Ba a kawo wata ba ni wallahi mom tsoran daukowa sweetheart wata yar aikin nake wallahi ya ida zan can yana bata fuska ya zamuyi dole a samo wata saboda aikin ya Mata yawa to shikenan duk yadda kukayi ki fada min to kun koyi waya da abban ka yes munyi jiya lokacin yana airport yace sai yayi 2weeks zai dawo eh haka kasan har yanzu suna magana kan kwangillannan ne eyya Allah ya taimaka mom ta ce ameen gobe Kai da Jidda in ka dawo daga wajan aiki ka kaita gidan sister ka ya kamata ka leka ka bama su hanan tsaraba su ko tam bari mu gani inna dawo da wuri sai muje sai ga baba jinmai dauke da Jidda ya amshe yayi mom sai da safe *Taku har kullu salma mas'ud nadabo* *Alheri hausa novel group love u fan's*❤ *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM🐄* 5_6 Asuba ta gari fatuha ce ta tashi tunda safe ta fitu daga dan akurkin dakin ta wanda ko lafiyaya katifa bai samu ba inna dake gefe ta na hura wuta ta gaishe ta tare da daukar tulun da ke kusa ta inna ta fice zuwa di ban ruwa rafi gidan su fatsima ta wuce kai tsaye dai dai bakin kofa suka ci karo ah ta washe baki kai fatsima qur'an na dauka baki tashi ba da billahilazi na higo ruwa zan heqamaki aiko da anyi heqa heqa suna tafe suna tsokana magidanta da suka fita siyaya safe har su qarasa rafi yan'mata ne da sa'anin su birjik suna diban ruwa haka suma kusa qarasa duk yarin ya data gansu indai sa'ar su ce sai ta matsa saboda tasan hali in bata matsa ba ta ci na jaki fatsima ce ta hango Rabi'u shi da larai suna tadi fatuha ta zuguru ta nuna mata da baki kin tuna abin da ya mana jiya qur'an ina sane wallahi ai ban yafe mai ba kawo kunnan ki kiji abinda zan mai magana su kayi a kunne wadda ko ni salma banji sannan suka kwashe da dariya kai fatuha billahilazi hiyasa nake sanki wallahi kin san maganin dan iska ta ida zan can tana daukar tulun ta fatuha tayi gaba haka suka jero suna tsokana sannan kowa ce tayi gidan su Tana shiga gida inna har ta sheka koko nata na cikin kwannan samira ta Kafa kai ta shanye baffa ya fitu daga uwar daka washe da baki yauwa yar albarka har kin gama dibar ruwan eh baffa na gama kai nake jira mu tafi to bari na dauko fatanya na a buka sai mu wuce to ta ruga da gudu ta dauko hijabin ta suka ma inna sallama suka fita Sadiq ne ya futo daga toilet sanye da bathrobe a jikin shi ahankali ya leka fuskar Jidda da ke bacci yana shafa kanta ahankali ya kai mata kiss a goshi ta bude ido tayi ta sakar mai murmushi daddy good morning morning sweetheart oya tashi muje ayi wanka tam papa daukar ta yayi suka shiga toilet ya wanke ta tas suka fito yana mata tsakulkuli tana gantsarewa tana dariya daddy please stop naqi dear ba daddy zaki ma wayau ba no daddy ba wayau zan ma ba fa to menene to um wani abu ta ida tana hada hancin ta dana sadiq tayi yayi kamar an mintsilai ya ce oya tashi na shirya ki tam papa mai ya shafa mata ya sa Mata jeans blue n pink T-shirt mai kyau da manyan flowers ya raba mata gashin ta gida biyu ba karamin kyau tayi ba Masha Allah pack ya mata oya wuce wajan grandma ganin zuwa dana gama shiryawa to daddy ta fita da gudu ya bita da kallo shiryawa yayi cikin kakinshi na sojoji tare da gyara sumar sa ba Karamin kyau yayi ba wow duk inda namiji ya ke to sadiq ya kai briefcase nashi ya dauko wanda ke gefen gado tare da ficewa dinning area ya nufa mom good morning morning son how was your night cool mom and your's tare da Kai mata pack same good atsaitsaye yayi break saboda ya kusa makara ya fita yaran shi suka fara qamewa tare da miqa gaisuwa motar shi wadda Tasha wanki benz fara mai daukar ido ya shige yaran shi ya rufe suka fice daga gidan Baffa da fatuha ne a gona sai aiki suke cikin jin dadi fatuha na ma baffa hira sosai ya ke jin fatuha a ranshi fatuha ce ta katse shurun da cewa baffa zanyi fitsari to fatuha ki qarasa can gefe kiyi kin ji ki kulla da kafar ki to baffa ta kutsa kai cikin gona sai da tabatar baffa baya hangen ta sannan ta lalaba ta qara shigewa jejin tayi wani sasake naga tana diba ta dana kulewa a leda tana dariya ta matse azanin ta baffa da yaji shure ne ya fara kwala mata kira da gudu ta qara so baffa gani tana hanki yauwa yar albarka yo Ina kika shige yin fitsarin baki ta washe ta qara gyara zanin ta hannuta ya ja suka zauna suna cin dumaman tuwon da inna ta aiko masu da shi suna gama ci bacci ya kwashe fatuha baffa ya ce ikwan Allah har kinyi bacci kenan ya tashi ya cigaba da aikin shi Cikin natsuwa yake aikin shi a office din Masha Allah sanyi AC sai ratsawa yake sosai abokin shi majid ne ya shigo ah big man ashe ka shigo yap tun 8:00 hannu ya mika mai suka gaisa ya samu guri ya zauna big man ya mom and sweetheart lafiya lau yauma rigima tamin zata biyo ni taga uncle majid Allah sarki me yasa baka zo min da ita ba haba wallahi tana zuwa nan zata cikani da to much of surutu um kai dai ka sani mutun sai muskilan ci naji din inwannan surutun ya kawo ka to ka fita to ban fita tunda ba kaika kawo ni ba sadiq shuru yayi ya cigaba da aikin shi kiran sallah la'asar ne yasa suka fito su Kayi sallah suka koma bashi ya dawo gida ba sai 5:30 part nashi ya shige ya yayi wanka ya wuce bedroom din mom zaune take sama sofa tana karanta azikar yayi sallama ya Mata pack Jidda ce ta rugu ta bashi hug dady I miss u miss u more dear After ya gama lunch ya shirya Jidda da kanshi ya ja hannu ta suka je parking space yaran shi har sun taso ya daga masu hannu alama su ka dai zasu kaitsaye gidan Anuty bilki ya nufa Dai dai wani ma daidaicin gida su kayi parking mai gadi ya wangale masu gate Masha Allah gidan ya hadu sosai plat ne mai kyau su hannan na filin gida suna wasa ganin uncle sadiq ya sasu rugawa aguje suna mai oyoyo ya chabe su yana masu wasa tare suka karasa palour Maman hannan na ganin shi ta washe baki ta qwalawa talatu kira ta kawo mai abin motsa baki dangin su fruit da sauran su har kasa talatu ta duka ta gaishe shi ah baby yau kai na a gidan nawa hala mom ce tace ka zo ah yayi smile oh kina nufi ban zuminci ko kamar hakan dai a'a aunty ke ma kin san bana zaman a naija sosai but now na dawo Nigeria zanrinqa zuwa har saiki gaji dani toh shikenan Allah yas da gaske kake haba anuty billy ya ida yana shagwabe fuska ohni baby wai yaushe zaka daina shagwaba duba fa har da diyar ka budurwa dariya ya fashe da ita ni dai sister kin samin ido wallahi sannan ya kora lemo toh naji na daina um wai ina mai gidan ah bayanan yana dubai ok sai end of is week zai dawo Allah ya maido shi lafiya ameen hira sukai sosai da yar 'uwarsa Kira kirayan sallah magrib ne yasa suka tashi sadiq ya wuce masalaci Misali karfe 5:30 baffa ya gama komai da yake a gona fatuha kwance kamar meyin bacci dare saboda yasan halin ta in ta kwanta bacci bata San a tashe ta yasasa daukar ta har suka iso gida inna na ganin su ta washe baki tare dayi malam sannu da zuwa tare karbar fatuha da ke sharar bacci baffa daura alwala yayi ya tafi masalaci bashi ya dawo ba sai bayan isha'i lokaci fatuha ta tashi tana cin abinci hira suka dan taba sama sama sannan suka wuce ma kwantan su Inda fatuha ta matsu gobe tayi dan ta aikata abinda ke ran ta Bayan isha'i sadiq ya dawo yayi salama da sister nashi sannan ya raba ma su hannan tsarabar su karku so kuga murna wajan su bayan sun fito haka ya biya da Jidda wajan shan ice cream ya mata siyaya sosai sannan suka dawo tun akan hanya ma bacci ya dauke jidda dan haka tana kwance a kafadar shi cikin sallama ya shigo mom na palour tana kallo ita da baba jinmai baba jinmai ta tashi washe da baki tare da amsar jidda shi kuma ya wuce dakin shi yasa ice creams din a firijin Baba jinmai tana zuwa daki tayi ma jidda wanka ta samata night dress nata blue rigar dai dai gwiwa shima yana zuwa daki wanka yayi saboda ya gaji sosai ko da ya fito mom har ta shinfide jidda saman bed kayan bacci shi yasa tare da jawo laptop din shi yana shan coffee ya dade yana aiki sannan bacci ya dauke shi Kira kiran sallah asuba ne ya tada fatuha baki ta washe kai narantsa da Allah jiya da kyar bacci ya suran yadda na matsu yau tayi wallahi talihi yau Rabi'u sai ya gane kuran shi qur'an ciki sauri tatashi tayi sallah Yau dai ba laifi fatuha ta taya inna aiki sosai ba dan komai ba sai Dan tabarta ta fita saida suka gama komai ta gyara zaman zanin ta wadda kullun jiya na leda na habar zanin san ta ce inna zani gidan su fatsima to fatuha karki dade to inna ta fita da gudu gidan su fatsima ta shige inna fatsima na tsakar gida tana wanke wanke gaisheta tayi ta amsa fatuha ya inna inna lahiya lau ki ce ina gaishe inkin koma gida to za ta ji inna ina fatsima tana uwar daka to fatsima da ke shara bacci saman tabarma fatuha ta daka mata bugu ke tashi firgigit ta tashi kai fatuha ke banza tashi muje oh na tuna fa Qur'an ban san sanda bacci ya sure ni ba dankwalinta ta daura suka fita suna tafe suna tsoka dai dai wata gona suka ci birki Rabi'u ne gindin bishiyar mangwaro da alamar rake ya gama sha bacci ya sureshi saboda duk ga abin rake zube fatuha lafe jikin bishiyar bedi ita da fatsima suna lekan shi fatsima bilahillazi yayi bacci ta kwashe da dariya ai sai ya ci uba nai quli leda ta ciro daga habar zanin ta tufi Rabi'u cikin sanda ta bude ledar ta busa mai garin ta ruga da guda bayan bedi Rabi'u da ke bacci cikin bacci ya fara jin radadi da susa Ba arziki ya tashi yana sushe sushe yayi zuru zuru su fatuha da ke bayan bishi sai dariya suke sannan suka fito daga nesa ta tsaya Rabi'u ta kwalamai Kira ya waigo ai dama na fada ma kwarankwatsin ba'a buguna na hakura fatsima ta bushe dariya ka je gida mai tafasa tama magani kaji rabe ya dago idanun shi sunyi jaaa bala'iiiii Zan ci uban Ku dama kune kuka fesa min asosa narantse na sha magani sai na zo har gida na ci uban ku yo Zan can banza ko ka zo mukarama wani injin fatuha taja hannu fatsima suka bargun suna dariya shikuma Rabi'u na soshe soshe *Taku har kullu Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 (We the best) 7_8 Soshe soshe Rabi'u ke yasha wuya sosai idanunan sunyi jawur sai ihu yake ado ne zai wuce ya hango shi yana birgima ya qaraso subhalillah lahiya Rabi'u me ya faru wallahi fatuha yana ihu haka malam ado ya taimaka mai ya kai shi gida jikin nan nashi yayi jawur abunka da ba fulantanin mutun inna maitafasa tana gyaran tafasa taji sallamar Malam ado ta tsame hannu ta dake cikin tafasa ta yafa mayafi lahiya Malam ado me ya sami Rabi'u ni dai wallahi ban Sani ba amma da alama sosa ce toh fa kai ko Rabi'u mai ya hada ka da sosa garin ya haka ta faru ta ida zan can tare da riqe haba zani tana matse kwalla cikin murya wanda yasha wahala ya ce inna wallahi fatu ce da wannan iskancin kambuuu alqawalin Allah ban yadda yau sai naga uban ta jauro billahilazi ta idaa zancan tana yarfa hannu sama Malam ado ya ce a daiyi hakuri yarin ya ce yarin ya uban wa tana dafe qirji yarin da aure yau haihuwa badi shegiya yarin ya mai Kama da mayu wallahi Malam ado ban hakura shigo da shi namai magani na je na samu uban nata haka aka shigo da Rabi'u yayi zuru zuru aka shinfide shi bisa tabarma Qur'an fatuha baki da mutunci yo ni ta wasa ce ai dama na fada maki saura malam dalha ai qule nake da shi kwarankwatsi hehe kai qawata ina san ki qur'an fatuha ta washe hakura nima haka billahilazi haka suka dawo gida ko da suka dawo gida fatsima gida ta wuce gidan su fatuha ta shigo gida da sallama yau zuciyar ta fes take da farin ciki inna da ke shara ta amsa sallama ta kauda kai yanzu Dan Allah fatuha kin kyauta kenan tunda safe da kika fita sai yanzu zaki dawo bata idaa rufe bakin ta ba mai tafasa tayi sallama cikin tsiwa inna ta amsa keeeee!! ta cakumo wuyan fatuha inna ta ce lahiya mai tafasa lahiya lahiya kenan bari uban ta jauro ya zo billahilazi yau ban yadda kuma duk abinda ya samu daa na ke ce ni zaki kashe ma daa har kin isa inna sai bata hakuri take amma taqi sakin fatuha wanda tayi wiki wiki da ido dan tasan tayi baki ta turo gaba ke ki cika ni tare da finci ke kanta daga ruqwan da maitafa ta Mata yo ba dan naki bane jiya ya bige ni ba kuma na Rama yau ta ida zancan ta murguda baki dan uban ki in zaki rama saiki samai a sosa inna ta ce fatuha ince jiya ban maki magana ba yo inna jinayi ban iya hakuri ta fada cikin tsiwa haka maitafasa ta gama zage zagen ta da kumfar baki ta tafi acewarta in Malam jauro ya dawo zata zo ta same shi Daddy please muje shan ice cream sweetheart akwai a fridge muje na baki ok papa thank you ya lakace mata hanci that is my angel ta washe hakura part nashi ya kaita ya bata ice cream shi kuma ya shige gym room nashi ya dade yana gym sannan ya fito riqe da towel a hannu shi yana goge zufar fuskar shi gefen da Jidda take ya kalla har tayi bacci ahankali ya karasa saitin fuskarta yayi kala tausayi my angel I now you miss your mom why kausa me yasa kika tafi kika barni nida Jidda why kausar yana maganar kamar zautace yana share hawayan fuskarshi I miss u more my wife naso ace yanzu kina ganin angel my wife dake take Kama sosai naso ace tare zamu bata good caring ya kai lips din shi dai2 goshin Jidda ya mata pack *Asalin labari* Malam idi zaunan dan kauyan Kano ne wato rano su fulanine sosai Allah yayi ma malam idi rufin asiri dai2 gwargwado yana kiwon shanu sosai har ma da kaji gashi mutu min kirki shiyasa kowa ya sanshi a kauyan rano yana da mata tani sosai yake san tani Allah ya basu ya'ya 3 maza 2 mace 1 kabiru shine babba mai bimai Ibrahim sai rukayya Zaune suke zaman lafiya cikin kauyan inda lokacin kabiru ke aji shida na secondary shi kuma Ibrahim aji 5 rukayya na aji 3 sosai suke karatun su saboda Malam idi mai san karatune Akwana atashi ba wuya wajan Allah yau garin rano zaman lafiya yayi qaran ci saboda barayi na zuwa su kwashe ma mutun dabobi sannan su kashe ka kai da iyalan ka Malam idi ne ya shigo gida cikin sallamar shi tani da ke wanke wanke ta amsa ince dai malam lafiya wallahi tani kauyan nan ba lafiya kabiru da ke uwar daka ya leko sukayi tsaitsaye can idi ya yanke shawarar saida dabobin shi su koma birni cikin garin Kano ba yadda idi ya iya haka ya saida shanun shi cikin ikwan Allah ya samu kudi mai yawa ya sama masu ma dai2 cikin gida a rijiyar zaki sannan yaba abokin shi Malam tanko kudi Wanda ke birni ya samai shago a kasuwa kwari a zuba komai ciki ya tataro iyalan shi suka dawo cikin garin kano lokacin Ibrahim ya gama secondary da yake Ibrahim yaro ne mai San karatu result nasu na fitowa ya sami admission a biyuke idan yake karanta business admin shikuma kabiru ya cigaba da kasuwan ci tare da mahaifin su sosai suke samun rufin asirin su Kwanci tashi asarar mai rai yau Ibrahim ya gama karatun shi inda ya samu aikin kwangila sosai yake samun cigaba inda ya hadu da Hauwa'u auran soyayya ankai amarya rijiya zaki kusa da gidan kabiru inda yake zaune da matarshi Aisha tsakanin amarya da Ango soyayya sosai suke zubawa bayan wata biyu hauwa'u ta fara laulayi sosai take samun kullawa wajan mijin ta da surukar ta har ma da Aisha matar kabiru lokacin rukayya na FCE cikinta ya shiga watan haihuwa bata wani sha wahala ba sosai ta haihu dan ta mai kyau sosai ibrahim yayi murna sosai Kwana bakwai da haihuwa akayi suna inda yaro yaci suna idiris wato suna Malam idi Ana mai lakabi da jawad sosai Rana suna anyi shagali bayan she kara biyu ta kara samun wani cikin lokaci Ibrahim yayi kudi sosai ya qara murjewa shi da Hauwa'u daka gansu kaga Hutu inda yake ba Hauwa'u kulawa sosai har ta haifi diyar ta lafiyaya rana suna taci Bilkisu sosai suke samun kulawa wajan iyayan su *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM 🐄* 9_10 Yau kusan shekara 2 da haihuwar bilkisu inda Alhaji ke sa ran Hauwa'u zata samu wani cikin amma shuru hakan yasa hankalin shi ya tashi musanma shi alhaji Ibrahim mutun ne mai san haihuwa ne haka suka cigaba da rayuwa cikin so da kauna inda alhaji Ibrahim yake faranta ran Hauwa'u amma cikin zuciyar shi nan maqale da San yaga ta qara haihuwa gidan su ko na rijiyar zaki sun rushe shi sun ginawa iyayan nasu katafarin gida mai kyau family house Haka rayuwa ta cigaba da tafiya cikin jin dadi da san juna yau shekarar Hauwa'u 3 ba ciki kuma yau ne tatashi da wani irin zazabi da ciwo kai sosai hankali alhaji ya tashi haka ya kai ta asibiti akai mata yangwaje gwaje inda aka shedawa alhaji Hauwa'u na dauke da juna biyu zo kuga murna wajan alhaji baki har kunne ya daura cikin san duniya haka suma ya'ya nashi saboda basu da burin da ya wuce momin su ta haihu su shasuna locakin itama Anuty aisha nada ciki matar kabiru zo kuga yadda surukar su ke basu kulawa da nuna masu soyayya duniya ta zamar masu sabuwa yayin da mazan nasu ke rawar kafa kan cikin Cikin su na da wata 7 akayi bikin rukayya da mijin ta aliyu ansha shagali anyi bidiri sosai ankai amarya kaduna GRA Akwana atashi ba wuya wajan Allah yau safiyar lahadi Hauwa'u tatashi da naquda kaitsaye asibiti suka wuce tahaifi tsalalen dan ta namiji kyakyawa murna wajan alhaji Ibrahim ba'a magana d Aisha ta zo barka da tsoho cikin ita da kabiru sun dade sosai asibtin ita ma aisha tunda safe take jin naquda tana daurewa kasan cewa ita haihuwar farko ne saboda sun dade basu haihu ba basu suka fara shirin barin asibitin ba sai dare a dai 2 bakin kofa ta fara naquda nurses suka aka batataimakwan gagawa Alhamdullilah itama ta Haifi san talelen Dan ta namiji zo kuga murna wajan su ba'a magana ba a salame su ba sai washe gari da fase Murna wajan family ba'a magana kamar ranar aka fara haihuwa 7 da haihuwa akayi gagari min suna a family house nasu inda dan Ibrahim yaci sunan kakan shi na wajan mahaifiyar shi wato *Abubakar sadiq* ana mai lakabi da baby shi kuma dan kabiru *Abdulmajid* sosai anyi bidiri anzubar da kudi yadda ya kamata bayan suna da kwana daya alhaji Ibrahim ya koma katafarin gidan shi daya tsara a sultan road sosai gida ya hadu inda duk wani abin morewa na rayuwa akwai agidan sosai kowa ya tayasu murna Bayan she kara biyu sadiq yayi wayau sosai bashi da aboki sama da majid inda aka dau San duniya aka daura mai yaro kullun kara kyau yake kamar dan laraba kowa bama sha'awa yake amma sai Allah ya daura mai qiwuya kamar me gashi abu kadan bai isa yasasa dariya ba idan kaga yana dariya to yana hannu mom ko abba to wannan dariya har qyaqyatawa 20year letter wani kyakyanwan saurayi ne shida wani shima ba laifi ya hadu Ba kowa bane sai sadiq da majid awajan shakatawa sosai suke hira cikin jin dadi lokaci sun gama makaran ta har sun fara aiki su na sojoji sosai suke jin dadi wasu yan 'Mata ne nesa dasu sai Kallan su suke ba kowa ba ce sai kausar da kawayan ta suma sunzo san iska nana ce ta zuguro ta wow kawata kalli wayan can guys din sun hadu sosai kamar bazata juyo Ba tana juyowa sukayi ido hudu da sadiq takenan zuciyar ta fara har bawa wani irin sansa da kaunar sane suka kama zuciyar ta lokaci daya haka suka bar gun tana cike da kaunarsa da begen san shi shiku be ma San tanayi ba gida suka koma suma tun daga ranar kausar ta rasa na tsowarta duk wata hanya da tasan zata ga sadiq ita take bi ta sha wahala sosai kamin ta samu number shi tun tana kira be dauka har ya fara dauka suna dan taba shi Haka rayuwa ta cigaba ta tafiya soyayya mai karfi ta shiga tsakanin kausar da sadiq har ta kai ga iyayan su sosai iyayan sun ji dadin haka murna wajan kausar da sadiq ba'a magana musanma kausar da ita ta cusa kanta ga sadiq din shirye shirye biki ake sosai inda kowa ni gida ka leka abubuwa ake gudanarwa sosai ranar asabar aka daura auran *kausar Umar and sadiq Ibrahim* sosai kowa yayi murna ankai amarya gidan mijin ta dakee sultan road gida mai kyau sosai wanda daga gidan su ba nisa zuwa gidan su sadiq Sosai sun raya wannan dare nasu da sunna manzan Allah (S A W) bayan komai ya wakana tayi kuka ranar har ta gaji saboda sadiq ba qaramin namiji bane dan ya dirje ta yadda ya kamata shida kanshi ya taimaka Mata tayi wanka sannan ya bata tayi na tsari ranar ko yasha shagwaba har ya gaji sosai yake Samata albarka kasan cewa ta zo mai da budircin ta har gidan shi sosai yake jin kaunar ta wani irin so suke ma juna su kamar su cinye juna 2years letter kausar ce asibiti ita da doctor kuka take mai sosai wallahi doctor bazan iya jurewa rashin haihuwa ba saboda ko ban haihufa ba wannan ciwon zai iya kashe ni kowani lokaci wannan cuta anemia inasan na haihu doctor bana naso sadiq yasan cewa Ina da wannan ciwo why kausar ya kamata ki sanar da mijin ki ko shine yaji haka zai tausaya maki be taba yadda ki zauna da wannan cikin saboda wannan cikin ajalin ki ne bawai nasan gaibu bane amma duk wani mai cutar anemia bai iya daukar ciki ki duba ki gani ke kanki duk month sai anmaki karin jini bale kuma yanzu har da baby a jikin ki wani irin kuka mai ban tausayi ta Saki gaskiya doctor bana iya zubar da cikina doctor bana iya zubar da jinin sadiq no I can't doctor turo kofar da akayi ne yasa doctor saurin miqewa kausar kuma tayi sauri fara goge hawayanta da bayan hannu ta tare girgizawa doctor kai alamar karya tona Mata asiri washe bakin karfin hali yayi congratulation sadiq matar ka na da juna biyu what ya zaro ido yana washe baki thank you god tare da kai ma kausar hot kiss a lips dinta yana shafa cikinta murna yake sosai inda doctor ke ta binsu da kallan tausayi sosai sadiq yayima doctor tukwici kaitsaye gidan mom suka wuce suna shiga da sallamar su kausar sai sunne kai take kafadar mom ya daura kan shi tare da lunshe ido jawad da ke zaune da yake ya zo da iyalan shi Nigeria kasan cewa shi ba kasa yake zaune ba yana zaune a London da matar shi da danshi jawahir Wanda ke da shekara3 yana zaune saman three star wai yaushe zaka girma ne baby hhh sai ranar da my wife ta haihu ka fara qirga month daga yau am going to be a father wani irin dadi ne ya lilibe mom ita ko kausar sai sunne kai take da jin kunyar abinda sadiq keyi da tausayin kanta kuma Bilkisu ce ta dungure mai kai ita lokacin hanan na da 6year kai dai baka da kunya wallahi ah ki kyale min da tome dan ya fadi min yauwa mom love u ya kaimata pack a cheeks mom ko ta zage sai nan take da kausar ita da Bilkisu da matar jawad sosai suke gwada mata soyayya hakan yasa ta shige toilet tayi kuka ta gaji tabas tasan tayi dace da dangin miji burinta bai wuce ta haihu ba tasan zasu riqe mata amanar babyta tare da shafa cikin ta tana share hawayanta da bayan hannu ta Sosai take samun kulawa da so da kauna wajan sadiq inda yake gwada mata tsantsar soyayya har take jin dama karta mutu ta dangwama dashi a gidan duniya in ta tuna haka kuka take sha sosai sannan ta share hawayan ta cikin ta har ya kai wata 5 bata samun wata matsala ga kuma sadiq da ke tatalin ta kamar akwai Sadiq ne yana facing dress mirror yana shiryawa cikin uniform nashi ba karamin kyau yayi ba kausar ta qaraso wajan shi tana sanye da night dress nata Fara dai2 gwiwa habibina na'am honey um tana gyara masa mabalin rigarshi gaskiya kayi kyau sosai ko eh mana ta shagwabe fuska Allah yasa kar yan'mata su kalle min kai hancin ta ya ja honey bame kalle miki miji kinji tam ya kai hannu ya shafa cikin ta ya lafiya babyna lafiya shi lau habibi smile ya saki mai sanyi yayi kissing goshin ta da cikin ta mika mai briefcase nashi yana fita da gudu ta shige toilet ta fara aman jini jini ta hancin ta jini ta bakin ta jiri take gani sosai har bata iya ganin gaban ta a dadafe ta rarafa ta hau gado tana nunfashi sama sama Har yayi nisa da gida ya tuna yayi mantuwa ribas ya ci ya dawo ko da yayi sallama bai ji motsin kausar ba daki ya nufa a tunanin shi bacci ya dauke ta musanman yadda ya lura cikin mai sata baçci ne lulufe take cikin blanket sai kyarma take ya shigo dakin har zai fita ya dawo yaye blanket din mai zai gani kausar ce a sume sai hancin ta da jini ke biyowa sosai hankalin shi ya tashi daukarta yayi kamar baby duk ya rode ya sakata cikin mota kai tsaye asibitin wajan aikin shi suka wuce wato na sojoji ya isa nurses suka fito suka basu taimkwan gagawa shiku sai zarya yake doctors sun dukufa akanta domin ceto ranta mom ya Kira yana kuka kamar qaramin yaro yana fada Mata yadda akayi aiko mom ta shirya ita da baba jinmai suka taho asibitin sosai mom ke kwantar mai da hankali kausar wajan laida biyar tasha na jini biyu na sadiq biyu na jawad daya na majid sosai hankalin su ya tashi doctor ne ya fito daga dakin yana goge zufar fuskar shi da sauri suka karasa doctor lafiya dai ko lafiya lau munshawo kanta da kyar yanzu tana samun Hutu ne shikenan sadiq ya Kira da yayi zuru zuru harda yar rama yini daya yayi ya ce yace ka same ni a office to yakub cikin sauri ya bishi suna shiga yakub ya cire glass nashi gaskiya sadiq ka bani mamaki ya za'ayi ka yadda matar ka ta samu ciki bayan kasan tana da *amenia* why sadiq what zunbur sadiq ya mike yakub ban gane mai kake fadi ba Ina tunanin kunnena bai ji dai2 oh karka raina min hankali mana kana nufin bakasan tana da shiba ko mai wasu hawaye ne masu zafi zuka zubo mai why kausar me yasa zakin min haka kuka yake sosai har saida yakub ya tausaya mashi ya rugume shi yana shafa mai baya alamar lalashi ahankali yake magana cikin sarkewa harshe yakub I don't no kausar na da *anemia* ban sani ba me yasa daza boye min why yakub she no I love her Allah nafi Santa akan baby serious yakub please ka cire Mata cikin please bana iya rayuwa bada kausar ya Kara rushewa da wani kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro sosai yakub ke lalashin shi har ya samu ya samu natsuwa ya bashi fresh milk mai sanyi yasha ya rage kuna da zuciyar shi ke kamai ahankali ya fita daga office din ya shige dakin da akwantar da kausar tana kwance fuskar nan tata tayi fayau alamar ciwo ya cita sosai kallo daya yamata idanunin shi suka ciciko da kwalla jikin Mom ya fada cikin dashashiyar murya ya Fara ba mom labarin abin da ya faru sosai mom ta girgisa itama har da yar kwalata mom me yasa kausar zatamin haka mom ya Kara rushewa da wani saban kuka kamar karamin yaro *ALHERI HAUSA NOVEL*📚📚📚. *thanks for your comments love u all fan's* *Taku har kullu Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Blood sister jeeda* 📘 *REAL HAUSA WRITER'S FORUM*🐄 *👏🏼Godiya ta musanman ga rahama nalele marubuciyar YAR BIRNI KO YAR KAUYE 😍data bani qwaringwiwa wajan rabuta wanan novel din Allah ya bar zuminci* 💃🏼💃🏼 11_12 Turo kofar da akayi ne yasa.. "Sadiq tsagaita kukan da yake... "Abba ne tsaye bakin kofa cikin sasafar ya qarasa wajan abba ya qara sakin wani aban kukan.." "Abbane ya rugume shi alamar lalashi ."shhh!! Sorry son be are strong man sai ka ce ba soja insha Allah she will be fine... "Jawad ka kaishi gida ya samu hutu kaji.." Daddy.. Shhhh.. Ya isa kaji jawad ka kai shi gida kawai.. Haka ko akayi jawad ne ke driving nasu cikin motar ba wanda yayi ma wani magana sadiq idanun shi a lumshe har suka iso gida bala mai gadi ne ya bude masu gate tare da jajanta masu parking space yayi parking.. suka fito a tare..bedroom din sadiq suka shiga ya kwanta saman bed tare da lumshi idanun shi zuciyar na wani irin suya take mai musanman inya tuna da halin da abin kaunasa ke ciki... Jawad ne ya katse mai tunani ta hanyar shafa sumar kansa.... "Ahankali ya ware sexy eye's ball's din shi kan jawad riqe yake da glass cup da fresh milk a ciki.. " Sadiq please ka daure ka ci wani abu nasan tun breakfast din safe baka qara sa komai a cikin ka ba" please ka gama ka sha magani headachen nasan yana damun ka... "Numfashi ya ja yace...insha Allah wife naka zata samu sauki kaji baby.. " kamar Ba zai sha fresh milk din ba amma saboda be ga wasa a idan yayan nashi ba ya amsa... "Sha biyu zuwa uku yayi ya aje saman stool ya qara lumshe idan shi maganin headache jawad ya badu tare da ruwa ya bashi ya sha.. "Sannan ya lulube shi da blanket ya fita... Bacci ne mai nauyi ne ya dauke shi.. " bashi ya tashi ba sai yama liqis wanka yayi yasa Jean's n t-shirt bleu mai dogan hannu sannan yayi sallah la'asar... "ba qaramin kyau yayi ba sai dai fuskannan fayau saboda kukan da yaci sannan cike take da alamar damuwa car key nashi da ke saman stool ya dauka ya fita.."kaitsaye asibiti ya wuce yana parking motar shi a harabar asibitin aka fara kiraye kirayan sallah magrib.. Masallaci ya shiga yayi sallah zai futo kenan suka hadu da abba kausar.. " hakuri yake ta bashi ankan cewa bai San kausar bafa fada mai larurata ba..'ah ba komai abba... "Toh shikenan Allah ya bata lafiya..." Ameen.!! Kai tsaye dakin da a kwantar da kausar ya shiga mom na saman daduma tana lazimi.. Gaisheta yayi ta amsa.. " sosai taji dadin ganin sadiq haka ba kamar dazu Ba. Kausar ya kalla Wanda ke kwance saman gado kamar gawa oxygen ne ahanci ta sai jini da ake qara mata idanuwan sane suka ciciko da kwalla tabas yasan ya rasa kausar ya rasa mata.. Tagari why me yasa zaki mana haka kausar hawayan da ke Neman zubumai ya hadiye... "Mom ce ta katse mai tunani da cewa.. Baby ni zan wuce ka kulla da ita anjima matar jawad shukura zata kawo maku dinner .." Son please ka rage damu wannan tare da shafa mai gefe fuska kamar jira ya ke hawaye suka fara mai zarya..shhh!! Ya isa mana inkana kuka ita kuma me zatayi sokake ka tada ma kausar hankaline baby.. Girgiza kai yayi tare da daura hannushi kan na mom.. "Toh ko Kai fa inkasan kuka zaka cigaba dayi to sai mu koma gida Bilkisu ta kwana da ita.. "Um mom bazan sake kuka ba wasu sabin hawaye ne suka zuba mashi..." Mom nara yanda zanyi control kai nane mom nasan sarai na rasa my wife saboda wannan cikin... Ya ja numfashi mom kausar bata iya rainun cikin nan mom ki duba ki gani ita kanta duk month tana buqatar jini bale kuma yanzu data ke tare da cikin ya ida zancen hawaye na zubu mai... Mom ce ta share kwalla idan ta.." son ya isa haka kayi Mata addu'a insha Allah lafiya lau zata raini cikin ta har ta haihu kaji" kai ya gyada' mata.."pack ta mai agoshi sannan tamai sai da safe Gashin kanta ya shafa ahankali tare da kai mata pack.. "Allah ya baki lafiya mai wife sannan ya daura kanshi saman gadan.. ahankali take bude eye's balls din ta.. " tasauke su kan sadiq da idanun shi ke lumshe kamar meyin bacci" A hankali takai hannu ta saman sumar shi tanajin wani san mijin ta na qara narke mata a zuciya..hankali ya dago sexy eye's ball's din shi ya sauke a kan wife din shi .. Murmushi ta saki tana qoqarin tashi zaune.."no ki koma ki kwanta kiji my wife ya ida zancen yana shafa cheek nata.. "My wife me yasa kika boye min sick naki why? Idanun tane suka ciko da kwalla ta bude baki zatayi magana.." Shhhh ya hada bakin su waje daya yana Mata salan sa mai kashe Mata jiki.. Rayuwa haka ta cigaba da tafiya sosai kausar ke samun kulawa wajan sadiq inda suka bude babina soyayya.."soyayya suke sosai kamar su cinye juna su inda duk month sadiq sai ya kaita asibiti an qara Mata jini.. Misalin qarfe 3 na dare sadiq kwance kausar na manne aqirjin shi.. ahankali yasa hannu yana cire Mata hula da ke kanta Wanda bata bari ya cire mata..."wasu siraran hawaye ne suka zubo mai saboda kusan rabin gashin ta ya zube saboda wannan ciwon..."kuka ya sha sosai cikin daran sannan ya tashi yayi sallah ya nemamata samun sauqi wajan Allah .. Tabas yasan ya rasa kausar ya rasa wani Bari na rayuwarsa da irin wannan tunanin bacci ya dauke shi!! Akwana atashi ba wuya wajan Allah yau kausar cikin ta ya kai 9month..sadiq ne akwance yana bacci ya fara jin.. Wash sadiq zunbur ya tashi hankali tashe... Kai tsaye asibiti suka wuce nurses suka kawo masu taimakwan gagawa.. Gaba ki da'ya sadiq ya rude har da yar kwallan shi.."waya ya curo ya kira mom ya fada Mata cikin muryar kuka.. Zirga2 sadiq ke yi ya kasa zaune ya kasa tsaye.. "Majid ne ya dafa shi cool down sadiq tare da rugume shi alamar lalashi.." Doctor's ne kan kausar sosai suke aikin su dan suga ta haihu da kanta amma abin ya gagara.!! Doctor yakub ne ya fitu yana goge sumar face nashi.. da sauri sadiq ya karasa wajan su da mom da majind..a tare suka jefa ma doctor yakub tanbaya.. Ya kausar da sauki..muna kan bakin qoqarin mu ga wannan paper *captain sadiq* kasa hannu kausar ta kasa haihuwa da kanta.. "Jikin shi narawa ya amshi paper yasa hannu aka shiga *tiyata* tun dare ake abu daya sai da safe suka fito daga mom har sadiq ba Wanda ya rintsa addu'a kawai suke.. Bayan ta haihu doctor ya sheda masu ta haifi baby girl murna wajan su mom ba'a magana da sadiq Kwance take a daki ita kadai tasan radadin ta take ji wasu hawaye ne masu zafi suka zubu Mata tasa bayan hannu ta goge.. Gefe da baby take ta kalla jin an bude kofar ya sata da'go eye's ball din ta wani lalausan murmushi ta saki tana qoqarin tashi... "Ya qaraso my wife tare da kai Mata pack a goshi yana qoqarin maida hawayan shi.."Habibina cikin sanyin murya" Baby bin sadiq ya dauko ...Masha Allah baby mai kyau da ita habibina.. Na'am" ga amanar baby mun na baka please ka kula da ita..."shhh insha Allah tare zamu raini baby mu yana qoqari boye hawayan da ke maqale a idan shi .."um ta kai hannu ta shafa sajan shi mai laushi tace.. Wani suna zamu sama baby mu.. Lalausan murmushi yayi yace..Hauwa'u suna mom za'a riqa Mata laqabi da Jidda... Fada'da' murmushinta tayi tace Jidda ta shafa cheek din baby.. Hannu ta ya riqe ya sunbata.."tarine ya subuce mata jinine ya fara bi Mata ta hanci da baki da sauri sadiq ya mike zai Kira doctor..hannu sa ta riqe tana girgiza tana motsa baki can yaji jikinta yayi sanyi......"Nooooo.. ya fadi kasa sumame *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 15_16 Shirye shirye ake sosai kasan cewar yau ALHAJI Ibrahim zai dawo daga UK... Sosai mom ke gyara kanta kasan cewar mom irin matan nan wanda girman be hana su gyara kansu wajan miji..."abinci ne kala kala anyi domin abirge Alhaji yau kusan 2week baya nageria.. Daddy daddy please wake up daddy....saman ruwan cikin sadiq jidda ke tsale tana kiran suna shi..."oh no angel so kike daddy yayi ciwo ciki ah bakya ji ko.... Tsakulkuli ya ke mata tana dariya...."daddy stop please..ta ida zancan tana mai da numfashi... Tsakaitawa yayi da yimata tsakulkuli... Um my angel me ya tashe ki haka da wuri har kina so ki hana daddy bacci bayan kin san today is weekend ya ida zancan yana langwabe kai ala dole yima jidda shagwaba yake... ohni salma shi dai shagwababe ne ko da yake dan auta ne... Lol" um'um daddy grandpa ne fa zai dawo yau tana maganar tana wasa da maba'lin rigar sadiq na bacci... Inyee little princess of grandpa ya laka ce mata hanci..dady I miss grandpa.. "I now angel yau zakiga grandpa har ki gaji ko angel...yes daddy.."oya tashi muje na maki wanka na maki make up kifi hanna kyau ko...washe baki tayi.."good girl ya dauke ta suka wuce bathroom..... Inna.. inna.. Na'am.."ohni fatuha wai yau she zaki girma ne Dan Allah mutun shekara goma shadaya amma mutun kullun girma yake yana cin qasa....yi hakuri inna wallahi zanina nake nema inna wanda baba jinmai ta siyo min abirni...ah yau antuno da baba jinmai kenan to zanin yana uwar daka... "Washe baki tayi.." eh inna Qur'an na matso ta zo kwarankwatsi inna...."ai zata zo insha Allah aikin san duk qarshan shekara ta ke zuwa..."amshi kwanan ki kaima baffa kinji .."to inna.. Baffa na zaune saman tabarma ta aje mai kwanan tare da gaishe shi washe da baki ya amsa.... "Fatuha yan'mata rufe fuskarta tayi ita ala dole kunyar baffa take ji ....."Qur'an baffa ni ba yan'mata ba ce su tanine yan'mata....." Hhhhh alalai diyar baffan ta ke ma ai yan'mata ce matso mu ci abincin tare nasan baki ci ba saboda baki iya cin abinci ke ka dai kuma inna nasan batayi Kala ci ba..toh baffa matsowa tayi tana cin abincin inna ta shigo washe da baki ..Kai dai Malam baka gajiya da shagwaba fatuha da girman ta amma har yanzu tare kuke kalaci baka bari muci tare....ah ke ma in zaki ci ki zo muci nasan kishi kike mun ware ki ke ka dai...murmushi inna tayi ta zauna suka cigaba da kalaci... Misalin karfe 1:00pm fillet din su Alhaji ya sauka a hankali yake takowa ta matatatkal jirgin da kagan shi kaga babba mutun sanye yake da shada blue babba riga anmata aiki da dark blue zare sosai dikin ya haushi sosai.....sadiq ne jingi ne jikin motar shi Benz black qadan qadan ya duba agogo... Dago kai yayi yana kale kale can ya hango abba washe baki yayi ya qara sa da sauri ya rugume shi abba..."abba I miss u... "Miss u more son tare da shafa mai gefan fuskar shi... Bude mai moto yayi ya shige shima ya zagaya ya shige driver ya jasu.... Mom ce zaune a bedroom saman sofa tasha danqareran leshin ta green mai ratsin white flower anmata bubu da leshin mai kyau tasha dauri ture kaga tsiya gashin ta ya leqo sai kamshi ke tashi ba qaramin kyau tayi ba...dai dai parking space driver yayi parking.... Alhaji ya fito shida sadiq yaran sadiq sai qamewa suke tare da kwasar gaisuwa wajan Alhaji... Washe da baki suka shigo gidan cikin sallamar su..... Jidda da ke zaune a palour suna wasa da Jamal qanin hannan d'an Bilkisu....da gudu Jidda ta rugu wajan grandpa ta rungume shi ita da jamal daukar su yayi yana cewa.. Ah'ah my little grandchildren kun girma musanman angel.. Angel me daddy ke baki kin qara girma... Dariya tayi ta ce grandpa kullun daddy sai ya bani fresh milk da safe....good girl yanzu kin fara cin abinci kenan ..washe baki tayi...mom ce ke taka downstairs ahankali washe ta baki.. Ahankali alhaji ya daga kai ya hadiya wani muyau yana binta da mayan kallan...ohni salma tsohuwar Zuma tatashi lol.. Katse mai tunani tayi ta hanyar cewa..." Abban sadiq sannu da zuwa... Yauwa ya hanya ..."Alhamdulallah ..."kun zo kun fara cika grandpa da surutu ko ....."washe baki su kayi su duka Anuty bilki ta ce...oya ku wuce kuyi wasa Hanna ce ta zunboro baki... Momi nafa girme su ni ai bana wasa... Toh yayi uwar mata ..."mom ta bushe da dariya tare da jan hannu alhaji suka wuce bedroom Ita da kanta ta taimaka mai ya cire kayan shi ya shige wanka inda yake ta zuba Mata soyayyya ...after 1hour Alhaji ne ke sa kowa daga stairs shi da mom sanye yake da jalabiya milk ya fito sak bafulatani glass manne a fuskar shi dining area suka wuce lokacin kowa ya halara... Mom ta jaa ma abba kujera ya zauna itama ta zauna... Mom ta fara serving nasu lunch cuscus ne da miyar dankali taji kaji sosai aciki sai lafiyanyan sob'o mai sanyi ta zuba ma abba.."ahankali suke lunch inda sadiq ke feeding Jidda da Jamal.... Bayan sun gama kalaci fatuha ta kwashe kwani kan ta wanke... Ta wuce gidan su fatsima suka wuce rafi... Tafe suke suna tsoka dan har yanzu da suka fara irgandangi ba dai tsokanar su kayi ba .... Fatuha kalli wancan ba dan megari bane da kandala..."Qur'an shine tap aiko ya ja ma kanshi tona asiri taho mu qarasa.... Dan mai garine da kantala suna ta aika masha'a bayan bishiya...ohni asirin ku ya toni bilahilazi kamar a gaban mai gari inji fatuha.....bala cikin Sauri ya Fara maida zariyarar wandan shi yana zare ido kandala ta fara gyara Riga zata dau tulun ......Qur'an ba inda zaku mun Kama kwartaye...hehe ...."keeee!! Ni sa'an kine zanci uban kuma fa yana magana cikin borin kunya...hehe bilahillahi.. Bala ka raina mana wayau mun Kama ku kuna iskanci shine dan baka da kunya zaka zagemu toh Qur'an sai mun tona...dama ranar kandala na dau gyadar ta tamin raini wayau to zan je na fada malam abinda kike in kin fito talla... Kwala ta Fara matsewa tana ba ma fatuha hakuri shima bala haka har ya masu Alqawarin zai basu murtala sannan suka hakura ..suka tafi suna dariya *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM* *👏🏼Godiya ta musanman ga masoya❤ wannan novel din CAPTAIN SADIQ👮🏼‍♂ Ina jin dadin comment naku💃🏼 Allah bar zuminci*😘 13_14 Innalillahi wa'innailaihi raju'un duk wani mai rai mamaci ne yau dai kausar ta rigamu zuwa gidan gaskiya..inda aka wuce da sadiq emergency dan be san inda kan shi ya ke Ba... dangi sunyi kuka sosai saboda kausar mutuni yar kirki ce Yau kusan sati daya kenan da rasuwar kausar sadiq na asibiti sosai yake samun kulawa wajan su jawad da majid wanda be ma san suna yi ba... Jawad ne zaune dakin asibiti saman three star yana shan coffee... "Ahankali yake bade sexy eye's ball din shi..." Ahankali yake tuna duk abubuwan da suka faru wani irin kuka ya fashe da shi mai tsuma zuciya yana qoqarin tashi ya cire dirif din da ke makale a hannu shi.. Jawad ne ya taso ya rungume shi alamar lalashi kuka ya qara fashe wa da shi yana fisfis kamar zarare... "Bros I can't live wit out my wife please bros ka barni na bita ya qara fashewa da wani saban kukan...ganin abin nashi kamar ba kai daya ba ya sa jawad yayi ma daya daga cikin yaranshi da ke tsare kofa.. Kiran Dr yakub.. Dr yakub ne ya shigo shi da nurse tana dauke da tray alururi... Dr da jawad da kyar suka samu suka danne sadiq aka mai alura bacci..sai da yayi kusan 30 minutes yana sanbatu sannan bacci ya dauke shi..."Jawad ne ya ce" Dr Ina fatan dai sadiq ba brain nashi bane ya sami problem Ba ya ida zancan yana matsar kwalla.."karka damu kawai mutuwar ta firgi tashi ne amma insha Allah ze sami sauki daya tashi komai zeyi normal Allah bashi lafiya.. Ameen Dr. 2weeks letter Sosai Jidda ke samun kulawa wajan mom da baba jinmai da mai aikin ta Mary..." sadiq ko duk wata walwala ya daina idan kaga yana smile to Jidda na hannu shi inda ya daura mata san duniyanan wani bangare na zuciyar shi kuwa ji yake Nigeria ma ta isheshi saboda ya rasa abin kaunar sa inda ya yanke shawawar barin kasar be samu wata matsala Ba wajan aikin shi ya dau Hutu sheraka daya...mom ce zaune a palou sadiq na riqe da jidda Wanda bacci ya dauke ta acinyar shi...cikin sanyi murya kamar mai koyan magana da yanzu magana ma wuya take mai yace...mom Ina san nabi jawad londan inzai koma.."toh shikenan son..amma mom Ina San in zan koma na koma da Jidda saboda sai hankali na yafi kwanciya... Mom ce ta daka tsale ta dire tace...bata San zancan ba" ba inda ze je da ita ba yanda ya iya ya hakura wannan kenan *Cigaban labari* Ahankali ya dau jidda wanda ke bacci ya kaita bedroom ya kwantar da ita ya shiga wanka.." inda yake jin mutuwar kausar ta dawo mai sabuwa sai da ya zubar da kwalla sosai.... 30 minutes yayi wanka ya fito sanye ya ke da bathrobe.."Ahankali ya kai lips din shi goshin Jidda ya Mata pack.!! "ahankali ta ware manyan eye's ball din ta..."Daddy" oya tashi ayi wanka muje yawo wajan hajiya da Umma.. Baki ta washe.."ok daddy.daukarta yayi ya kaita bathroom ya wanke ta tas inda suna wanka suna wasan ruwa Yanzu saboda Allah fatuha kin kyauta kenan..ince bana ce ki kyala Rabi'u ba eh.."yo inna ji nayi kwarankwatsi bana iya hakura.. Aikin kyauta tunda kin sa maitafasa tamin tanadi kinji dadi saiki zubar da ruwa a qasa kisha..baki ta turo gaba.. Gaskiya inna baki suna kwarankwatsi baffa yafi sona ta ida zancan tana matsar kwalla.. Fatu kenan kin taba ganin inda uwa ta haifi da tace bata so .. Kawai dai halin kine ban so fatuha ki daina tsokana.. baki ta washe .."yo ahe kina so na kwarankwatsi na daina tsokana amma bilahilazi duk Wanda ya shiga gona ta sai ya ci wuya Qur'an.. Sannan ta zuri takalman tace... Inna na tafi makarantar allo.. Toh Allah ya shirye ki.."ameen inna Bayan sun fito daga bathroom ya shirya ta cikin gown maron mai d'an siririn hannu sai mai dugwan hannu a ciki ya ygara Mata gashin ta.. Masha Allah sosai Jidda tayi kyau kamar diyar larabawa.. Pack ya Mata a cheek ita ma ta mai..."oy je ki wajan grandma ganin zuwa... OK daddy ta ruga da gudu ta fita ya bita da kallo yana smile...shima shirywa yayi cikin jeans black and red T-shirt mai ratsin black me dugan hannu sannan ya maqala hannu shi agogo black sannan yasa takalman sa black ba qara min kyau yayi ba abin ka da farar fata dan hutu sajan nan nashi yayi liflif...ahankali yake sakowa daga downstairs mom a palou zaune Jidda na zuba Mata surutu..cikin natsowa ya gaishe ta ta amsa sannan yaja hannu Jidda suka fita mom ta masu a dawo lafiya Zauna suke suna karatu fatuha tace... kwarankwatsi na gaji... yo hi haka akeyi ya tasamu gaba Ana abu daya.. Rabu da shi Qur'an nan kadai ya iya a karatun dariya suka kwashe da ita...Ashe Malam dalha ya ji dariyar ya fido so waje yana zare masu idanu... Dan buhun uban ku kun raina muta ne ko yau zaku ci uban kune... Sai da ya zane masu jikin radau sannan ya kyale sun inda suka rinqa jeramai Allah ya isa Dai dai parking space yayi parking ya fitu riqe da hannu Jidda part din hajiya suka fara shiga... cikin sallama suka shiga"hajiya da ke zaune saman two star ta washe hakura.."Ah'ah yau kaine a gidan namu amma yau batan kai kayi maigida... Smile yayi ya langwabe kai .. Kai hajiya sokike ki ce bana zuminci ko" sannan ya samu waje ya sauna... "Dama yi kake ta ida zancan tare da qwalawa Asiya mai aikin ta ta kawo masu kayan motsa baki.."oh ashe da wannan yan neman ka zo tare da jan Jidda ta daura a cinya.. Kawo ta nayi ta maki bana.ah tap aiko da taci na jaki su duka suka kwashe da dariya.. Sun dade sosai suna hira sannan suka wuce part din umma cikin. "Sallama suka shiga Umma dake kitchen ta leko..ah'ah yau za'ayi ruwa da qanqara.... Jidda ta ruga da gudu ta rungume umma... Shagwabe fuskayayi tare da zama.." Umma har da ke cikin masu ce min bana zuminci.. Daga bayan shi ya ji ance.. Toh yin zuminci kakeyi ..juyawa yayi dallama majid harara.. Sanye ya ke da kayan ball green da alama daga ball yake ..Toh dan Hana ruwa gudu...hehe yana dariya ya hau upstairs...basma ce ta fitu qanwar majid baza ta wuce 15years ba ta gaishe da sadiq ya amsa ta ja hannu Jidda suka je dakin ta...sun dade sosai suna hira da Umman sannan ya biya majid... dakin majid ya shiga ya zauna saman sofa lokacin majid na wanka... Sanye da bathrobe ya fito.. Ashe ka biyo ni harara ya balla mai...ah bani na Kai zoman Ba rataya aka bani ka zo sai yi ma mutane borin kunya kake ya ida zancan yana dariyar shaqiyan ci..basu suka bar gidan Umma ba sai isha lokacin rai su Alhaji sun dawo da kauya Fatuha da fatsima ne bakin rafi suna shan mangwaro..tap bilahillazi mangwaran ga zaqi garai.. sosaima Qur'an inji fatsima..kin San wani Abu na matsu baba jinmai ta zo mu ci dadi nifa tsarabar nake mawa.. ke dai bari fatuha ni wallahi duk cikin tsara wannan bakin abin yafin dad I ta washe baki wato(chocolate) lol *Fan's kuyi hakuri da wannan page din har na gama typing ya goge sai dai wani na sake* *Taku har kullu Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 *yabo da jinjina👍🏼 nake wa masoya❤ wannan littafin📖 gaskayi Ina jin dadi yadda kuke comment kan littafin nan💃🏼💃🏼 Allah ya bar soyayya*😘 17_18 After lunch sadiq ya kwashi su jidda da hannan da Jamal zuwa shan ice cream sosai sunje yawo daga nan ya wuce dasu munjibir park..cikin jin dadi suke wasan su duk inda ka kalla a wajan yara ne da manya ke hutawa har ma turawa...resting chair ya samu ya zauna yana Kallan su Jidda yadda suke wasannin su cikin ni shadi... Daga nesa kuwa yan'mata sai yaba kyan shi suke da tsarin shi wasu mamaki su kar dai ace duk yaranan nashi ne iya kar hadu sadiq ya hadu wasu ma sai jan su hannan suke a jiki dan su samu damar yi ma sadiq magana ganin ba wasa a fuskar shi ya suka hakura basu suka bar munjibir park ba sai gab da magrib... Dai dai parking space yayi parking ya fito riqe da hannu jidda..Jamal kuma na kafadar sa yaran shi yayi ma alamar su kwaso kayan da ke cikin motar su biyo shi da su haka ko akayi suka kwaso kayan ba komai bane sai kayan zaqi kala Kala da teddy da kayan wasa da ya saima su.... Anuty bilki na zaune a parlou saman three star Hannah ta rugo momi...yeee yan'matan Momi sun dawo bata ida rufe bakin ta ba sadiq ya shigo... Ah sister ke kadai ce a parlou Mom fa..."tana part din abba.."ok ina baba jinmai.. Tana kitchen.." ok hannan Kira min rabi'a ta amshi kayanan ta kai maku su dakin angel... "OK uncle rugawa tayi kitchen ta Kira rabi'a.. sanye take da farar riga mai dogwan hannu sai mini skirt da alama wannan kayan unform ne na yan'aiki.... Har qasa ta duqa ta gaishe shi tare da amsar kayan ta wuce da su bedroom din Jidda.."sister ni Zan wuce masallaci may be sanda zan dawo kin tafi...Ai kwana zanyi a gida..waro ido yayi ya ce.. Gidan naki fa ...hehe ka manta me gidan be nan sai gobe zan koma...oh haka har yanzu be dawo ba ..."eh sannan ya sa kai ya fi ce zuwa masallaci Duk wata gona dake da bishiyar mangwaro sai da suka leqa suka tsunko nunanu daga nan suka biya wajan shafi'u mai rake suka amso bashi acewar duk sanda bala dan mai gari ya basu Murtala zasu miyashi..."Kai wallahi na gaji..."ai sai da nace maki mu zubar da ruwan tulun mu zuba mangwarayan mu cikin tulun in mun koma gida sai muce biyo mu akayi muka fasa dibar ruwan.." kwarankwatsi ke dai fatuha wayau gare ki amma kinsan wani Abu..a'a saikin fada qara muje da ruwan Qur'an saboda mun dade... Haka kuma fa ga wancan Malam dalha din sai sauri ya ke yaje ya Fara zalinci...ke dai bari ta qara gyara tsayuwar tulun ta..kinko iya qarin jiya fatuha..hehe yo tun yaushe na iya shi... Ke nifa Malam dalha ne bemun ba shiyasa bana bashi hada amma Qur'an na iya..."toh bilahillazi yau sai kin bashi saboda yau ban shirya ma bugu ba.. "Ko bishiyar nan da muka hau na maqale duwawuna sai zinga yake.. Fatuha ta kwashe da dariya.. Sai ki je gida kiyi gashi da ruwan dumi.. Inmaki na maitafasa.. Cikin sallama ta shigo gida inna ta amsa.. Inda Sabo ya kamata ta saba da wannan baqin hanlin na fatuha in ta je diban ruwa sai ta shekara bata dawo Ba Inna Ina abinci na yana madafi kwanan samira ta jawo tuwo ne miya kuka yasha manshanu sai kamshi yake loma daya zuwa biyu fatsima tayi sallama cikin shirin ta na zuwa makarantar allo... Tare suka zauna suka ida cin tuwo zanta dau hijabin ta kenan inna ta leko daga uwar daka... "Yanzu saboda Allah fatuha sai na ce kiyi wanka zakiyi kome raban ki da wanka tun shekaran jiya wuce kiyi wanka nan ku tai makarantar... Baki ta turo gaba tana dire dire gaskiya inna ki bari sai na dawo nayi... Aifa baki fita sai kinyi wanka.. Da kuka da komai fatuha tayi wanka sannan ta fito suka wuce makaranatar allo Zaune suke a parlou suna hira cikin ni shadi su Jidda sai wasa suke.. Ku dai baku gajiya da wasa ko inji Anuty bilki... Ince dazu ba manjibir park kuka je da uncle ba duk wasan da kukayi be ishe Ku ba ko..."Oya ku wuce Ku shige bedroom kuyi bacci...su duka suka hada baki.. " sorry Momi tare da lagwabe kai duka parlou aka fashe da dariya... "Yauwa gobe Ina so ku shirya da wuri inji Alhaji... zamu je family house meeting... "Toh Allah ya kai mu Alhaji inji mom..sun dade sosai suna hira a parlou sannan kowa ya tafi part nashi.. Inda su Jidda suka maqale ba su kwana ko Ina sai part din sadiq haka ko akayi da yake shi mutun ne mai san yara Bangaran su alhaji ko sosai suke zuba soyayya tare da gwada wa juna su yadda sukayi kewa...sosai alhaji ke gwada ma Momi salan sa daga nan suka lula duniyar ma aurata Zaune suke Malam dalha sai amsar hada yake da zabgegiyar bulala shi a hannu burin shi bai wuce ya ga su fatuha sun kasa ba ya wanke su da bulalar... Ke tashi ki bani taki hada cikin tsiwa fatuha ta tashi ta fara karanta wa Masha Allah cikin muryar mai sanyi da dadi ni kaina sai danayi mamaki wai dama fatuha ta iya karatu haka..Malam dalha ko sakin baki yayi har ta gama sannau ya koma ya zauna gwiwa sage...lol Tsale tsale suke kamar ba dare ba cikin bedroom din sadiq...wasan pillow suke haka shima ya shiga cikin su wasan su ke cikin nishadi haka shima sadiq ya biye masu shima kamar qaramin yaro suna haka har bacci ya kwashe su Ahankali yasa hannu ya bude wardrobe ya Ciro pic din shi da kausar na maqale a qirjin shi ahankali wasu hawaye mash zafi suka zubo mai yasa bayan hannu shi ya goge...bazai taba mance wannan ranar ba bayan sun gama wasan pillow shi da kausar suka je waje suna wasan ruwa anan su kayi pic din da camera...I miss u my wife.. yana rungume da pic din har bacci ya dauke shi.. *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 (We are the best) 19_20 Duk yadda Malam dalha yaso ya daki su fatuha yau dai bai samu hanya ba har aka tashi.. Cikin sallama ta shigo gida... baffa na tsugunne yana shanya zogala... Washe da baki ta gaishe shi.."yar Albarka har kin dawo kenan.."Eh baffa na dawo...Masha Allah ana dai karatu dai ko...."Eh baffa.. Ai haka ake so...qoqarin cire hijabinta take tace... Baffa ina inna..ayo ai yanzu inna ki ta leqa gida su fatsima baki hadu da ita Ba..Eh" bata ida rufe bakin ta ba sai ga inna ta shigo...sun dade suna hira sama sama daga nan Inna ta shige madafi... Bathrobes ne sanye a jikin su jidda suna ta tsale tsale a cikin dakin sadiq...ahankali shima ya fito daga toilet kamar Wanda ke jin tausayin kasa babu alamar walwala a tatare da shi kasan cewa yau ji yake mutuwar kausar ta dawo mai sabuwa....daddy morning..morning too my little children .. Fridge ya bude ya Ciro fresh milk ya zuba masu a cup's kowa ya sha ...Anuty bilkisu ce ta shigo part din cikin sallamarta ita rabi'a...sadiq na qoqarin ya shirya su Anuty Bilkisu ta shigo..."ah bros yaran nan sun hana ka hutawa ko ....nop ...oya Ku wuce muje baba jinmai na bedroom dina tana jiran ko...ok Momi suka fita a goje .... Gyaran murya Anuty bilkisu tayi a hankali ta shafa gefen fuskar sadiq wanda ya lula cikin duniyar tunani.... A hankali ya dago sexy eye's ball's din shi ya ja numfashi... Sister tare da daura hannun shi saman nata....baby wai meke damun ka ne um gaba daya ka chanza yau a ganka da walwala gobe a ganka ba walwala.... hawayan da ke maqale a idanun shi yayi qoqarin mai dawa ya qaqaro murmushi Wanda iya karshi lips din shi...."sister ni fa ba abinda ke damu na... "Toh shikenan naji me yasa kake Kora masu kula da jidda why?.. Kafi so ka cigaba da kula da ita da kanka bayan kasan hakan ba zai yuyu ba saboda kana zuwa aiki.... "Ka gani baba jinmai ba yarin ya ba ce bata iya dawainiyar ku kai da Jidda sai dai na mom...um gyaran bedroom naka ka hana kowa yama sai ita me yasa baby ka chanza ta ida magana cikin rawar murya .....langwabe Kai yayi kamar qaramin yaro...sis ni fa ban chanza ba kawai dai yan' aikin ne basu ji sis shiyasa dana aje kudi sai su dauka baba jinmai ce d'ai bata daukar abinda ba'a bata ba....." Toh naji yanzu dai ga rabi'a tana parlou ka zata fara gyara ma daki daga yau kafin baba jinmai ta je kauye ta samoma good girl Wanda batada d'an hali..." B'ata fuska yayi ya ce sis kin..... Shhhh please kayi hakauri for some days baby.... toh sis pack ya mata a hannu ta mashi a goshi Um kayi sauri ka shirya kasan yau akwai family meeting..I now ganinan fitowa ..OK Rabi'a na takure saman one star cikin yin uniform din ta na yan aiki Wanda bata tunanin...sadiq ko giya wake yasha be yadda ta mai aiki saboda so biyu yana kamata zata mai sata... Anuty bilki ta qaraso washe da baki tace... Rabi'a daga yau zaki Fara aiki anan part din na wani dan lokaci please ki kula saboda na lura ba San aikin naki ya ke ba...to ta ce tana maida numfashi tare washe baki toh anuty.....Anuty bilki tasa kai ta fice Fatuha!!! Fatuha!!..." Na'am inna...." zo nan wayan nan kayan wakika barmawa su raban ki da wanki har kin manta wai yaushe zaki fara tsaf ta ne fatuha eeeeh..."kin fara girma amma kullun rashin jin ki daduwa yake.... Yi maza ki wanke su tas ki shanya.... Kuka tasa har da birgima Qur'an inna ban iya wankin alqawalin Allah... Bakin ta inna ta bige ta ce.. wallahi in bakiyi wankin nan ba baki zuwa gada' tunda baki san kin girma ba kuma indai baba jinmai ta zo kina ji kina gani zan bayar da tsarabar data yi maki... Matse kwalla tayi ta ce.. Toh inna zanyi Qur'an...Ah karma kiyi ai ba dole.. Inna ta fara tatara kayan zata shige da su daki..jiki a sabule fatuha ta amshi kayan ta fara wankin Tsaye yake gaban dressing mirror yana feshe jikin shi da turaran intense mai sanyayan kamshi sanye yake da t-shirt blue mai dogwan hannu sai jeans dark blue hannu shi maqale da agogo silver na azurfa farin glass din shi yasa ya fito kamar balarabe ba qaramin kyau yayi ba amma fuskar nan daure.... Qwanqwasa kofar dakin shi akayi ya juyo...yes come in rabi'a ce jiki ba kwari kallo daya ya Mata ya watsar cikin kakausar murya ya ce what.. Um kai nake jira ka fita na gyara bedroom din..wani irin kallo ya qara wurga mata ya matso gap da ita... Kinsan Allah Zan fita ne na Dawo wallahi na shigo daki na naga banga tsinke ba..huh you will see...fuuu ya ja ya fita ya barta sai b'ari take Ahankaliya ya ke saukowa downstairs fuskarnan tamau dinning area ya wuce kowa ya halara za'a fara breakfast gaishe da iyayan nashi yayi tare da yi masu pack a goshi sannan ya samu waje ya zauna Anuty bilki ce tayi serving din kowa suka fara cin abincin..mom na lura da sadiq dan ba wani cin abincin yake ba ga fuskar shi daure haka shima abban nashi yake lura.. Inda sabo ya kamata su saba da irin wannan halin nashi yau da fara'a gobe babu....a hankali ya ke cin abinci loma uku zuwa hudu ya miqe.. Son" yes mom... Har ka qoshi.. Eh na qoshi.. Amma kasan ba zamu shirya ba ko wannan ai ba abinci ka cin ba... Abba ya amshe zancan da cewa...shiyasa Jidda bata San cin abinci shiya ke koya mata hakan... Shagwabe fuska yayi.. Abba na sha fresh milk a daki da yawa shiya bana jin yunwa..um lalai dama fresh milk abinci ne inji Anuty bilki.. b'ata fuska ya kuma yi to ni Ina sha na ko shi... Langwabe Kai yayi ya ce.. Angel wai daddy ne ya koya maki rashin cin abinci...no daddy Kai da kake jin plate biyu...kowa na dining sai da yayi dariya har sadiq din Wanda tun tashin shi beyi dariya ba..."Ohni Jidda wato kare daddy ki zakiyi ko ..mom ta ida zancan tana lakace Mata hanci... Ba ita ta gama wakin ba sai yama likis ta wanke su tas suka fita... inna washe da baki ta ce....ko ke fa diyar baffan ta..turo baki tayi gama tare zubar da ruwan daurayar a maguji... Oh fushi ake dani dan nace ayi tsaf ta sallamar baffa ce ta katse Mata zancan washe da baki ya shigo hade da sallama Leda dake hannu baffa fatuha ta amsa..ah yar albarka yau wanki akayi kenan... inna ta amshe zancan da cewa kasan ko faman dana sha da ita sannan tayi wanki...ki ce min dai matsa mata kikayi...ai dama Kai baka ganin laifin ta...."Um fatuha dama Ledanan tsarabar yallo ce na makin ..washe hakura tayi tace.. Toh baffa na gode.. Yauwa yar albarka ..inna ta shige qurya ta kwasu ma baffa abincin shi Cikin jin dadi ta gama wanke yallon da zubo masu inna na su sannan ta dau nata dana fatsima ta fice After sun gama breakfast kaitsaye family house suka wuce karku so kuga soyayya dangi ba tsangwama ba tsana sai tsantsan soyayya wanda uwar mazajan su ke gwada masu ba tare data banbanta wani ba Wani kata farin parlou ne Wanda ya amsa suna shi yasha red carpet mai laushi sai manyan kujeru red n black sosai tsarin parlou ya hadu..Alhaji kabiru ne ya Fara magana cikin muryar shi ta manya da natsuwa yana fadin irin kadarurin da suka samu a kasuwan cin su inda baban nasu ya yanke hukunci za'a raba kudin kashi biyar..kashi 5 nasu kashi biyar na taimakwan Alumma ... Kashi 2 za'a kai gidan marayu kashi 1 asibiti kashi 2 taimaka mamara karfi sosai sunji dadin yadda baban nasu ya tsara abin bayan sun gama tattaunawa akayi addu'a aka tashi kowa ya koma harkar gaban shi Big man wai lafiya yau sai wani cin magani kake inji majid ya ce..."Alalai ma to wazan ci ma magani kai wallahi ka bani sai shege surutu ya ida zancan ya furzar da iskar bakin shi... Naje nayi surutun in fitsari arhane wani yayi mu gani wani saboda tsabar rashin yin magana shi bakin shi wari ya ke ya ida magana yana dariya ..."oh dani kake ko da gudu majid ya ruga part din ammi sadiq ya bishi...ammi da ke hira da surukanta... majid ya zo ya boye bayan ta...." Lafiya kai kuma wallahi hajiya ... bai ida zancan ba sadiq ya shigo fuska daure.. Ayo ai sai ka ce min wannan me bakin ran ka tsokano kowa na dakin sai da ya murmusa ... langwabe Kai yayi ya ce..ammi yanzu nine mai bakin rai kin san me yamin kuwa....Alhaji yace" rabu da su aikai d'a wuri nane kaji... Majid ko gwalo ya mai be San ammi ta ganshi ba..to ja'iri Ashe Kai ke Jan shi tashi ka ban guri dariya kowa na parlou yayi... Sosai jin dadi suke family inda suke hira cikin ni shadi *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Éditing Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 *this page is for you my fan's* 23_24 Tashi tayi daga jikin inna tana zunburo baki gaba, Inna tace "Yar nema ba'a isa ayi maki magana bane ko me?" Haba ladingo wai me yasa kike so ki rinka takura wa yarin yannan ne? Baba jinmai ce tasa baki tace, "Ah kuyi hakuri dai. Indai jiki nane ai ta sauka ko? Inna ta murmusa batace komai ba. Duk wata tsaraba data kawo haka ta bajewa fatuha kayan zaqi fatuha ko baki har kunne dan dadi saboda har da bakar alawa, wato (chocolate) haka shima dan uwan nata da matar sa ta basu nasu tsarabar sosai sunji dadi musanman ladingo wanda take ganin baba jinmai ta dauke ta tamkar ciki daya suka fito, so da yawa tana fifitata kan jauro din ma saboda karamci irin na baba jinmai da sani darajar Dan adam, sosai suka ji dadin wannan tsarabar. A guge fatuha ta qaraso gidan su fatsima kawo mata nata tsarabar saboda dama ta mata alqawari duk sanda baba jinmai ta zo, to zata kawo mata bakar alawa"(chocolate) . Washe da baki ta qarasa..tace "Fatsima! Fatsima!ohni fatuha lafiya nagan ki haka? ko yauma tsokana kukayi inji gwagon fatsima" washe baki tayi ta ce "Wallahi gwogo baba jinmai ce ta zo yau shine na kawo wa fatsima tsarabar ta."Ayya ki ce min mutan birni sun zo, Aiko fatsima na kewaye ki jira ta tafito, bata ida rufe bakin ta ba fatsima ta fito washe da baki." Tace "Fatuha, na'am tare da qarasawa wajan ta" ke baba jinmai fa ta zo Qur'an... Dan girman Allah? washe baki ta kuma yi ta ce ."Tayi tsarabar baka alawa " Eh Qur'an gama taki nan na kawo maki, Ah kai amma naji dadi ,haka suka shige akurkin dakin fatsima suna ta hira tare da sharan ce muta ne' inna da ke tsakar gida sai cewa ta ke Allah ya shirye su... A gajiye ya dawo gida briefcase din shi da ke hannu yaran shi *ola* ya amsa" cikin sallama ya shigo falon, Mom ne zaune a parlou tana kallo angel na kusa da ita tana bacci, A hankali ya qaraso yayi hug din mom ta baya... Yace "Wash mom am tied." Juyowa tayi suna facing din juna Ta Amsa mai da cewa "Sorry son ka je part dinka kayi taking shower lunch inka na jiran ka.." Ok, face din Jidda ya dan shafa.. sannan ya haura upstairs.. Yana shiga part na shi bathroom ya wuce yayi wanka ya fitu sanye da bedrobe White.. Ahankali ya nufi dress mirror ya fara shafa lotion mai kamshi yabi ko ina na jikin shi da shi,kai tsaye Wardrobe dinshi ya nufa ya curo three quarte black sai armless t-shirt ya sa , ba qaramin kyau yayi ba masha Allah. Cikin na tsuwa ya ke sakowa daga downstairs ya qaraso parlour inda ya bar mom har yanzu nan take... Dining area ya nufa, ya ja kujera ya zauna rabi'a na gefe ahankali ta fara saving na shi Tuwan shinkafa miyar agushi wanda taji kaji da yan ciki kamshi sai tayi yake ,Sai data gama serving nashi sannan ta mike, harara ya dala mata dan shi kwata kwata yan' aikin kona mai rai suke musanman yan'mata wanda ba abinda suka sa gaba sai halin bera, wani wawan tsoki ya kuma ja wanda yasa rabi'a kyarma, dagowa yayi da sexy eye's ball's din shi yace... "Keeee!Tunda kin gama zubamin abincin ai sai ki tafi ko? ko sai kin gama qaremin kallo eeeeeeeye." Mom dake parlour sai data ji tsawar da Sadiq ya daka ma rabi'a juyowa tayi ta ce..."Why son! Wai me yasa kai kullun sai an jika da masu aiki ne baby? gashi nan yanzu garin fadan ka ka tada angel daga bacci...." Bata fuska yayi kamar qaramin yaro ya ce..."Mom ni wallahi bana san yan'aikin nan wallahi yawancin su duk barayi ne mom ya ida zancan yana tsame hannu shi daga cikin plate din abinci...." Tare da dalla wa rabi'a harara ai saiki zo ki kwashe ragowar abinci ki cinye Maya mutunci kawai ya qara jan tsoki mtssss ya dawo parlour ya zauna tare da daura Jidda a cinyar shi..." Dadday please muje shan ice cream.."Ok angel bari na dako car key sai mu fita" aje Jidda yayi saman three star sannan ya haura sama.... Sai da suka kusan cinye rabi alawar sannan suka saurara mata sai dai muce Allah ya tsare kar ayi zawo. Sai yama likis fatuha ta waiwayi gida shima din dan zata canza kaya dan ta je gada.... Washe da baki fatuha ta qaraso gida..Inna da baba jinmai sai labari suke saman tabarma ta zo ta wuce su...baba jinmai washe da baki tace... "Fatuha yan'mata" murmushi tayi tare da shigewa uwar daka...baba jinmai ce ta qare mata kallo tsab tace "Masha Allah fatuha kyakyawa sai dai rashin jita baya bari a gani" tana da dan tsohu dai dai gwargwado ita ba gajera ba kuma baza'a kirata doguwa ba, tana da karan hanci kamar biro, bakin ta dan qararami ne pink...ba laifi tana da hips saidai yanzu ne ta Fara kirgan dangi , wannan kenan...baba jinmai ce ta numfasa tace..."Ni ko ladingo ina so inzan koma zan tafi da fatuha" dama hajiya tace na nema mata wanda zata dinga taimakama yar jikarta saboda yarin ya ce shine da na yanke shawara in jauro ya dawo daga gona sai mu tattauna kan zancan..Tap baba jinmai bana jin malam zai yadda da batun ki, saboda baya bari taje ko ina iyakar ta cikin kauyan nan, baba jinmai da malam zai yadda da haka nima da zan so hakan, ko dan fatuha ta gyaru tunda nasan birni da kauye ba daya bane dole inta je can ta natsu... Nisawa baba jinmai tayi ta ce..." Bari jauran ya dawo ni na mai magana...toh Allah yasa ya amince.. Fatuha ce ta fito washe da baki daga uwar daka, tasha jan baki a dole yau itama gada zata..tace "Inna nayi kyau ?"murmushi inna tayi ita da baba jinmai suka hada baki suka ce..." Kinyi kyau fatuha..." Qara washe baki tayi sannan ta sa kai ta fice... Riqe da car key ya dawo men parlour tare da daukar Jidda..yace "Mom zamu fita shan ice cream may be mu biya gidan Anuty bilkisu.... OK a dawo lafiya angel amin tsaraba fa.toh grandma Sannan suka fita. Ko da suka fi anwanke mai motar shi CRB black.... Kaitsaye wanja motar suka wuce... *ola* ya bude mashi murfin motar dana Jidda tare dayi ma Jidda wasa...sannan suka sa kai suka fita, Sosai yayi yawo da Jidda... Daga nan suka wuce gidan Anuty bilki... Cikin jin dadi ta tarbe su inda ta cika Sadiq da kayan fruit Jidda ko sai wasan su suke ita da jamal.. washe da baki Anuty bilki tace..."Ohni baby yanzu an fara zuminci tana fadin hakan ne cikin zollaya..."harara ya wurga mata....oh you mean da bana zuminci ko tunda haka kika ce bari na tashi na tafi....,hararar wasa ita ma ta mai' tap naga yadda zaka fita daga gidan kuwa...hira suka sha sosai daga nan suka wuce family house. Part din ammi ya fara zuwa tana zaune saman one star tana kallan film din India wanda ko za'a kashe ta bata san me suke cewa Ba, washe da baki ta juyo tace "Ah'ah yau mai gidana da kanshi? ya fatima ita da Ibrahim din?" "lafiya lau ya ce tare da zama..." Ka ce min da sarkin surutu ka zomin yanzu ta fara min wannan yaran na yahudawa. Murmushi Sadiq yayi yace."Kisha kurimin ki ammi ai koya maki take..." Ah ni ina zan iya wannan gwalangwatsin wannan sai Ku, Asiya ta kwallawa kira, cikin sauri ta qaraso tare da gaishe da sadiq... Ciki ciki ya amsa kamar me koyan magana... Yauwa yan'nan kawo wa mai gida fura dana dama dazu tana cikin fridge , toh ammi ta mike ta wuce kicin. Haka akayi ta kawo mai fura ya sha sosai, Saboda shi Sadiq mutun ne mai san fura sai da ya sha ya koshi sannan suka wuce part din Umma, Suna shiga part din da basma suka ci karo, sanye take da riga da wando riga mai dan gajeran hannu pink mai manya flowers tayi kyau sosai duk da yarin yace,hakan yasa sheep din ta fitowa.... Kallo daya Sadiq ya mata ya watsar Gaishe shi tayi tare da jan hannun Jidda tana mata wasa,tace "Basma ina umma?Umma na bedroom OK kira min ita, Sannan ya samu guri ya zauna. Umma washe da baki ta fito sun dade suna hira,Inda tasa talatu ta cika mai tray da kayan motsa baki ,suna cikin hira majid ya dawo suka dasa sabuwar hira. Sosai suke jin dadi gadar inda yau sai da su fatuha suka taka, duk da ba wani abu suka iya ba..." Sosai sun burge mutane ita da fatsima saboda cikin tsari suke rawar su kamar manyan yan'mata..... *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Blood sister deeja* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 *👏🏼Godiya da jinjina👍🏼 gare ku masoya na ❤ Ina matuqar jin dadi yadda kuke bani qwaringwiwa wajan suburbudu maku wannan novel din*💃🏼💃🏼 *This page is for u amal* 21_22 Basu suka dawo daga family house ba sai 9:00pm Anuty bilki ta wuce gidan ta A gajiye likis ya dawo direct toilet ya shiga yayi wanka yana fitowa ya dau jidda ya mata wanka sai rigima take mai ....sai daya gama shirya ta tsaf ya samata night dress pink wando da riga ya raba mata gashin ta gida biyu sannan ya kwatar da ita... Oya yanzu ayi bacci.... Bana jin bacci daddy please ka bani story... Ok angel bari daddy ya shirya... Toh daddy am waiting... Sai daya shirya sannan ya qarewa dakin kallo ba laifi ta gyara dakin amma dai shi gyaran bai mai ba..... riqe da story book din jidda ya dawo saman bed lokacin har tayi bacci smile yayi tare da yi mata pack ya janyo laptop din shi ya cigaba da aiki bashi ya gama aikin ba sai 12:00 sannan ya kwata tare da janyo Jidda kamar za'a kwace mai ita Sosai suke kallan gad'a washe da baki kasan cewar yau suka fara zuwa...tap Alqawalin Allah kallo na wuce mu... "Sosai ma inji fatsima...ke ni daga yau ban qara fashi wallahi kullun sai na zo...nima haka Qur'an haka suka sha kallan gada daga nan kuma suka fara tsokana dan wannan ya zamar masu jiki sannan suka dawo gida Tunda safe ya tashi kasan cewar yau Monday cikin shirin shi na uniform ya ke shiryawa ba qaramin kyau yayi ba gafen da Jidda ke kwance ya kalla da alama baccin ya Mata dadi so be so ya tashe ta shiyasa beyi Mata wanka ba briefcase nashi ya dauka tare da yi Mata pack ya fitu...a parlou shi ya ci Karo da rabi'a na shara.. kallan tsana ya bita da shi har yayi gaba ya dawo... Keeee!!!cikin tsoro ta dago qara murtike fuska yayi yace... Angel na bedroom tana bacci so kibi hankali karki tashe ta kuma in tatashi ki Mata wanka kina jina..Eh" ya watsa mata harara ya ce saura na dawo naga kin min sata ya ja tsoki ya fice... A men parlou ya ga mom zaune tana karanta azkar.. Har qasa ya gaishe ta tare da yimata pack...baby" na'am ....Jidda fa ...mom Jidda na bacci.. Ok.. So nake ma na samama Jidda school da malamin islamiyya ya rinqa Mata a gida... Ai hakan na da kyau kamar kasan magana dana ke San yimaka kenan ka rigani..smile yayi tare da wucewa dining area a tsaitsaye yayi break din ya fita ... Tana tashi tayi wanke wanke sannan ta share gidan su qwal ba laifi yanzu fatuha anfara yin aiki shima din sai tasa kanta inna ta fito washe da baki...Ah'ah fatuha an Fara zama yan'mata....rufe fuskarta tayi ala dole kunyar inna take ji .....ohni fatuha kunya na ake ji to madalla Allah ya shirye ki.. Ameen inna tare suka shiga madafi yau dai ba laifi fatuha tayi aiki sosai dan yau ko damar zuwa gantali bata samu Ba Baba jinmai ce cikin daki sai harhada kayan ta take cikin ganamasgo washe da baki...mom ce ta leko dakin..Ah baba sai sauri kike ki tafi.. Washe baki tayi tace.. wallahi na matsu na ganni a wudil dinan na dade banga dan uwana jauro ba..."gaskiya ko" Yauwa maganar samomin yar aiki fa dan Allah baba jinmai ki samomin natsatsa Wanda zata iya aikin nan kisan halin baby da shegiyar tsurfa... Insha Allah Zan duba maki.. Sannan mom ta ciro maqudan kudi tabawa baba jinmai tayi tsaraba tare da hadata da driver ya kaita tasha murna wajan baba jinmai ba'a magana Ana kaita ko tasha ta samu motar zuwa wudil dama mutun daya ake jira tana shiga mota tatashi Baffa ne tsaye bakin uwar daka..ladingo ni zan wuce yau da wuri Zan dawo karki aiko min da abinci...toh malam ..fatuha da ke zaune bisa tabarma tace...baffa zanbi ka....kinga zafi ake ga rana idan mu kaje tare wuya zaki sha fatuha.....baki ta turo gaba ta fara matsar kwalla...toh shikenan dako hijabin ki muje washe baki tayi tare da shigewa akurkin dakin ta ta dauko hijabinta suka fita Misalin karfe 2:00pm motar su baba jinmai ta tsaya a tasha wani irin dadi ne ya lulube ta yau ta zo mahaifarta zata ga dan uwanta da iyalan shi mashin tatare kasan cewa mota bata shiga cikin garin sai dai mashin ko amalanke Direct gidan baffa aka sauke ta tare da biyan maimashin sannan ta sauke yan kayan ta da tsaraba washe da baki ta shiga gidan tare da sallama inna dake qoqarin fitowa daga madafi chak ta tsaya...saboda tsabar murya ta rasa Ina zata tsoma kanta..Ah'ah mutan birni sannu da zuwa tare da shifida mata tabarma da debo Mata ruwa a kwano na randa mai sanyi.....ah ladingo sai hidama kike kya bari mu gaisako... Washe baki tayi ace mutun ya sha tafiya ruwan sha ya gagare" toh ya hanya.... Hanya lafiya lau" ina fatuha yan'mata nasan yanzu dai samari sun fara yi mata layi Masha Allah indai kyau ne fatuha akwai shi..."Hmm inna ce ta marairaice tace..sun fita da Malam zuwa gona maganar samari kuwa fatuha babu su" fatuhar da bata ganin kowa da gashi a kauyan nan wani uba ne zai yadda dan shi ya auri fatuha bayan ta masu rashin kunya baffa ko koda nayi Mata magana zai fara sababi.....alalai jauro haka ya bar fatuha ta zama abinda ta zama ohni jinmai!!! bari shi jauran ya dawo ya same ni... Haka inna ta rinqa lalaba ta dan bata so tayi ma baffa magana saboda kan fatuha be jin kunyar maida magana haka baba jinmai ta gama kunfan baki Jidda koda tatashi bata ga daddy din ta ba..da kyar ta yadda rabi'a ta Mata wanka shima sai da mom tasa baki Ana gama Mata wanka ta sauko downstair wajan mom...grandma Ina baba jinmai yau bata min wanka ba ita da dad ta Ina zancan tana matsar kwalla...sorry angel tare da goge Mata kwalla sannan ta jata jikin ta..baba jinmai ta je kauye lokacin da zata tafi kina bacci shiyasa angel... Grandma shi kuma daddy fa ya tafi ya bar little princess din shi at home...sorry angel ai zai dawo kin ji....um grandma please call him... Ok angel amma sai kinyi breakfast sannan... ok " oya muje nayi feeding naki Alhaji ne yayi gyaran murya ya ce..um kina shan fama babanta ya maki rigima ita ma ta maki...murmushi tayi tare da shafa sumar Jidda Wanda tasha gyara.... a hanakali tayi feeding Jidda sai da suka gama tsaf sannan shima Alhaji ya wuce office After sun gama cin abincin mom ta Kira sadiq...yana zaune saman kujerar shi ta office idanun shi a lumshe kamar meyin bacci wayar shi ta fara ruri a hankali ya bude sexy eye's ball din shi ya sauke su kan screem din wayar....sweet mom ne rubuce hannu ya Kai ya dauka .... daga dayan bangaran ...hello baby ya kake ya aiki ...lafiya lau mom.... Dama wannan ja'ira ce ta matsamin ka tafi aiki baka tashe ta ba sai rigima take...murmushi yayi daga bangaran shi hakan sai ya qara fituwa da zala kyan shi numfasawa yayi yace mom bata wayar...ok ...Jidda dake zaune saman cinyar mom ta washe baki tare da amsar wayar...daddy.. yes angel bata fuska tayi kamar yana ganin ta"tace shine daddy ka tafi work baka tada little princess din kaba..."sorry angel lokacin kina bacci bana so na tada little princess na bacci that is why my angel ...ok daddy inka dawo zamuyi wasa ko...yes mana ...washe hakura tayi....sannan ta ce um daddy ta qara bata fuska daddy baba jinmai tatafi kauye ban dani bayan tamin promise tare zamu...sorry angel next time tare zamu kinji...."Yeeee love u dady..."Love u more angel bye sannan ya katse wayar tare da binta da kallo. Yanzu tunda kinyi wayar da daddy naki sai ki huce ko dariya tayi ta cigaba da zuba ma mom surutu Aiki baffa yake sosai fatuha na gefe tana taya shi tare da bashi labari in ta fadin abin dariya ya dara haka har suka gama Cikin sallama suka shigo inna na zaune saman kujerar tayani gulma tana dama hura saboda baba jinmai nasan hura musanman damun inna..washe da baki suka qaraso fatuha ko jikin baba jinmai ta fada tana Mata oyoyo..Ah'Ah wanake gani kamar mutanan birni sannu da zuwa sannan baffa ya samu guri ya zauna ...inna ce tace...ohni fatuha yaushe zaki girma kin fada mata jiki salan ki karya ta baki ta turo gaba Kai inna har wani nauyi ke gareni tare da matse yar kwalla ..baba jinmai ko dariya abin ya ba *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★ we are the best★ https://mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum,-RHFWF-173984973194167/?refid=52&ref=opera_speed_dial&_tn_=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook. com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.com 25_26 Basu suka dawo gida ba sai bayan isha lokacin har jidda tayi bacci, dauke yake da ita har suka qaraso parlour, lokacin rabi'a tana qoqari fitowa daga kitchen' wani irin kallo ya wurga mata Jiki ba qwari ta gaishe shi har tayi gaba yace" Keeee!!" Tsayawa tayi cikin tsoro da fargaba , Harara ya qara wurga mata cikin ktsawa yace mata "Sai ki zo ki amshe ta ko?" Jiki a sabule ta amshi jidda ,Kiyi mata wanka sannan ki Samata night dress ki kawo min ita daki na dan ban yadda ta rinqa kwana da ke ba ki koya mata halin bera tsaki yaja Mtsss, sannan ya wuce part din Abba. Abba ne zaune saman two star fuskar shi manne da glass, sanye yake da fara jalabiya blue remote ne a hannu yana kallan news, Mom na gefen sa tana yanka fruit. Cikin sallama ya shigo tare da gaishe da abba, Cikin fara'a Abba ya amsa yace "Ah har kun dawo daga zuminci?" Eh abba, to masha Allah ina jidda ? jidda tayi bacci, OK" sun dade suna hira sama sama daga nan Sadiq ya wuce part nashi ,ko da ya shiga dakinshi ya iske ankwantar da jidda shima bathroom ya shiga ya watsa ruwa ya fito sai da ya gama shirin shi na bacci sannan ya hada coffee yana sha yana dana laptop din shi ,ya dade a haka sannan ya ture laptop din tare da janyo jidda jikin shi bacci ya dauke shi. Bayan an gama gada kowace ta wuce gidan su, Cikin sallama fatuha ta shigo gida lokaci baffa ya dawo gida yana zaune bisa tabarma inna na kusa da shi baba jinmai na gefe su, gefan baba jinmai ta je ta dauna washe da baki itama baba jinmai murmusawa tayi sun danyi hira sama sama da fatuha daga nan bacci ya sureta. Baba jinmai ce tayi gyaran murya tace "Dama jauro ina so muyi wata magana da kai."inna da ke kusa da baffa tayi qoqari tashi baba jinmai tace "Kema zauna"haka ko akayi inna ta samu guri ta zauna. Dama so nake nama magana kan fatuha ina so in zan koma birni sai mu koma tare, Zaro ido baffa yayi waje yana kallan yar uwar tashi à zuciyarsa yace "Anya ko baba jinmai tasan me take fada kuwa?"qara murmusawa tayi ta ce jauro ina fatan ba za ka watsamin qasa ido ba a ganina fatuha nima diya tace jauro, Baffa tsale yayi ya dare ya ce be san zancan ba babu inda fatuha zata tanan kauyen nan tare da shi baze lamunci hakan ba, baba jinmai ce ta fara matsr kwalla tana cewa "Ba komai jauro dan ka ga Allah be bani haihuwa ba shine zaka wulaqanta ni kan diyar ka, jauro da Allah ya bani haihuwa da yau ba zanji zafin abinda kayi min ba, tana maganar tana ta kuka inna sai lalashin take, Ganin kukan da take yasa jikin baffa yayi sanyi dan shi a ganin babu abinda baba jinmai zata nema a rayuwar shi ya hana ta. Bayan da ya iya haka ya hakura ya amince tatafi da fatuha, aiko washe da baki tamai godiya tare da yimai alqawarin zata riqe amanar fatuha sosai daga nan kowa ya wuce dakin shin. Ko da ya tashi ya gama shirin shi ciki uniform masha Allah yayi kyau sosai, Ze dau briefcase din shi shikenan jidda ta tashi washe da baki tace "Daddy morning" morning too angel , hum yau ma daddy guduwa zakayi ka bar little princess din ka a gida? langwabe kai yayi ya ce "Sorry angel daddy work ze je kinji kuma yara basa zuwa kema very soon zaki fara zuwa school ai kinaso ko angel" washe baki tayi tace "Yes daddy zan fara zuwa school kamar yadda su yaya hannan ke zuwa da Anuty basma ko?" Eh mana angel' tsale tayi ta kai mai hug thanks my daddy ,smile yayi tare da yimata pack please angel ki tsaya rabi'a ta maki wanka kin ji? naji grandma na cewa kullun se kin rigima, Bata fuska tayi tace "Daddy..." shhhh tare da yi mata pack à kumatu ya fice. A dining area ya hadu da abba shima yana breakfast, mom na gefen shi ahankali ya qarasa yayi masu pack sannan ya samu waje ya zauna ya fara breakfast lafiyayan chips ne da plantain and egg sai tea mai kauri Wanda ya sha ovaltine, cikin natsuwa suka gama break din su abba da Sadiq tare suka fito inda yaran Sadiq ke ta kwasar gaisuwa wajan abba tare da qamema Sadiq din cikin natsuwa moto cinsu suka fita daga harabar gidan. Ko da fatuha ta tashi wanke wanke tayi, sannan ta dau tulun ta gidan su fatsima ta biya tare suka fito suna tafe suna hirar su, kandala suka hango dauke da tray gyadar ta qarasowa su kayi wajan ta, Kallan su take jiki ba kwari Harara suka wurga mata taré da cewa "Bamu gyada ta murtala jikinta baqwari ta fara zuba masu gyadar tasan ko zata mutu baza su bata kudin gyadar ba, kuma ta matsa masu su tona mata asiri " sai da ta gama zuba masu sannan fatuha ta amsa tace "Cikin Murtala da dan mai gari ya mana alqawari ne muka amshi gyadar, Sannan kice mai ko ya bamu murtalar mu ko kuma murtala ta rinqa haihuwa sannan suka wuce suka barta tsaye tana matsar kwalla. Suna isa rafi suka aje tulu na su gefen rafi suka wuce gonar mai gari suka fara tsinkar mangwaro da gwaba sai da suka diba san ransu sannan suka zo zasu fita mai gadi ya kama su, kai kai uban wa ya baku ikwan shigowa gonar mai gari? har ku tsinke mai mangwaro, Fatuha ce ta turo baki gaba tace bala ne ya bani izinin shigowa ,shegiya mai kama da mayu, shi bala din sa'an kine inama kika san bala din?harara fatsima ta wurga mai in baka yadda ba sai ka kai mu wajan shi ka ji da kunnan ka ta ida zancan tana gyara Daurin zaninta. Aiko haka akayi mai gadi jan su fatuha yayi har gaban bala, sai yan' harare harare suke su daya ,kaisu yayi suma bala ba yani sai ya ce shi ya ce su dinba dan yasan in bai ce ba tuna mai asari zasuyi, sannan yasa mai gadi ya sake su wani irin dadi suka ji suna ta shewa suka isa rafi suka debo ruwa. Bai zame ko ina ba sai *Yandutse college* dan samoma jidda admission be sha wani wahalla ba ya samama ta inda duk angama abinda za'ayi, ranar Monday sai ta fara zuwa school sannan ya wuce office, a cewar shi inya dawo gida da yama zai samamata malamin adini. Kwanci tashi asarar mai rai yau sati baba jinmai daya a wudil inda take ta hada kayanta dana fatuha, Fatuha sai kuka take har da majina dan ita a ganin baba jinmai bata mata adalci ba ita tace mata tana san birni da zata kwashe ta su tafi toh Wallahi sai nayi rashin mutunci idan munje sunje kenan, baba jinmai ce ta juyo haba fatuha sai ka ce za'a cinye ki sai kuka kike haba fatuha kinsan muna tare kuma zan kula da ke kamar yadda inna zata kula da ke, fatuha dan Allah kiyi shuru kinji, Inna da ke gefe duk da tana jin wani irin amma tasan baba jinmai ba zata tayi abinda zai cutar da fatuha ba amma ko yaya tana jin zafin rabuwa da fatuha saboda fatuha yarinya ce mai shiga rai, a hankali inna ke lalashi fatuha har tayi shuru haka shima baffa da ke gefe haka baba jinmai ta gama hada kayan fatuha cikin yar leda gari yayi zafi ta miqa mata ta rungume. Baffa kuma yaje taro masu mashin, Sallama fatsima tayi ta shigo falon kallo daya zaka mata kasan itama ta ci kuka har ta gaji, wani saban kuka suka dasa ita da fatsima da kyar aka lalashe su sannan baffa ya shigo ya sheda masu gamai mashi din. Suna kallan su har suka bile baffa ya goge yar kwallar shi dan shi ka dai yasan yadda yake ji, suna isa tasha suka samu motar Kano basu wani dade ba motar ta tashi. Idanuwan shi lumshe kamar wanda ke bacci, zaune yake saman resting chair yayi crossing leg's nashi Taba shin da akayi ne ya sasa ware sexy eye's ball's din shi ba kowa bane sai majid murmushi yayi yace "Yaushe ka zo ban sani ba?" yanzu na shigo mom ta ce min kana nan sannan ya zauna daya daga cikin chairs din ,OK ya aiki? Alhamdulliha soma nake na dawo nan da aiki, kai Allah ya taimake ka har yau basu ma transfer din ba? Aiko dai ai bana fatan hakan wallahi murmushi sukayi su duka suka cigaba da magana à matsayin su na abokai kuma yan'uwa. *Tah ku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook. com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.com https://mobile.facebook.com/Real-Hausa-Fulani-Writers-forum-RHFWF-173984973194167/?refid=52&ref=opera_speed_dial&__tn__=H-R 27_28 Misalin karfe 5:00pm motar su fatuha ta tsaya a tasha lokacin har bacci ya dauke ta tana kafadar baba jinmai rungume da jakarta gari yayi zafi.ahankali baba jinmai ta shiga tashin ta.. Aiko nan tatashi tanayin wani wiqi wiqi da ido da qarewa tashar kallo. mutanene birjik..haka suka zuro kafafun suka fito daga motar. Baba jinmai ce ta zaro wayar ta cikin zani. y'ar baby nokia ce. bugu daya biyu' mom ta dauka. washe da baki baba jinmai da cewa.. "hajiya gani na iso ina tasha...daga bangaran mom murmushi tayi ta ce.. "masha Allah yanzu zan aiko driver ya dauke ko'... "Toh hajiya. Sannan ta katse wayar tana Murmushi ta kalli fatuha.. Yanzu za'a zo daukar mu kin ji yan'nan. kada kai fatuha tayi dan ita a wannan lokacin haushin kowa take ji ... Ba'a fi 30 minutes ba driver ya qaraso tare da kwashi kayan su ya zuba cikin mota inda yayi yayi da fatuha ta bashi Jakarta ta qi ba yanda ya iya haka ko suka tafi Kai tsaye sultan road suka wuce nan fa fatuha ta fara zare ido tana qarewa unguwar kallo kamar wanda ta zo aljana haka take gani... Washe baki tayi ta juyo tace... "Baba jinmai dama ashe aljanna kike zuwa... Baba jinmai dariya tayi ita da driven tace.. "aa fatuha nan ba aljanna bane birni kenan... "kai amma kwarankwatsi kinyi da kika zo dani dafa tare da fatsima kikaso zuwa ko... "ke da kikaita kuka baki san zuwa' "Qur'an yanzu ina san birnin.. 😃 ta'ida zancan lokacin yayi dai dai da isowarsu katafarin gate din gidan Alhaji Ibrahim. Zanso kuga yanda fatuha ke zarar ido 😂 Dai dai parking space su kayi parking baba jinmai ta kwaso masu kayan su fatuha dai na maqale da ledar ta, ta gari yayi zafi Katafaran parlourn gidan suka shiga. Qauyanci wajan fatuha ba'a magana dan ko zama taqiyi saboda tayals sai da baba jinmai tayi da gaske sannan ta zauna saman carpet tana ta zara ido Mom ce ke saukowa daga upstairs cikin murmushi tace... "ah sannu da zuwa baba jinmai tare da qarasowa parlour da zama saman two star tana facing din su baba jinmai d'in, "ya hanya. Tace da ita tana murmushi. Alhamdulillah, baba jimmai tace.. "oh tare da yarinyar kuka zo kenan gaskiya naji dadi. "fatuha dake rabe jikin baba jinmai ta gaida mom cikin girmamawa " baba jinmai ce ta washe baki tace... "Ai diyar qanina ce jauro, "a'a ki ce min yar tashi ta yi girman haka ' "aiko dai hajiya.. Sunyi hira sama sama inda fatuha ke rabe jikin baba jinmai tana qarewa gidan kallo tare da santinsa Lafiyayan abinci mom ta basu shinkafa da miyar kaji wadda taji kosulo.. kauyanci ko wajan fatuha ba'a cewa komai saboda bata tab'a cin irin abinci ba dan haka ta saki tinbi ta ci har da side kwano da qari... Baba jinmai dadi taji dan taga fatuha ta saki jikinta Bayan sun gama cin abinci mom ta kai fatuha dakin jidda ta gwada mata toilet da duk yadda zatayi anfani da komai na toilet din tare da Ciro mata uniform din yan'aiki farar Riga da skirt dai dai gwiwa ba laifi fatuha duk abinda mom ta gwada mata haka tayi.. wanka sosai tayi da dirje jikinta tare da wanke kanta da shafo .masha Allah gashin fatuha har gadan baya sai dai rashin kulla da shine yasa duk ya cure gu daya amma hakan bazai hanaka ganin kyan gashin ba. daure da towel ta fito.. Mom na zaune saman sofa tana jiran fitowar ta. Koda ta d'ago kanta mom d'in. tayaba kyau irin na fatuha. Hakan yasata yin murmushi.. ita ko saitahau sunne kai. "Ah har kin fito.. D'aga mata kai tayi alamar Eh , uniform din mom ta dauka ta bata' ga wannan kayan kullun su zaki rinqa sawa akwai su da yawa cikin wardrobe ranar Friday ne kadai zaki sa kayan gida suma akwai su cikin wardrobe. na ki kuma anfidda su waje sannan in kayan sunyi dati ki aje su akwai mai wanki zai wanke maki su ya goge.. Washe da baki fatuha ta ce, "toh Mom har takai bakin kofa ta dawo tare da cewa, "gobe ki shirya za'a kaiki wankin kai.. "to tace tare da yima mata godiya.. mom na fita ta shafe jikin ta da mai tare janyo kayan da mom d'in ta aje mata a saman gado farar rigar ta fara janyowa ta saka amma sai da tasha wuya sannan ta iya balle mab'allin rigar.. Saidai dai dai gwiwa rigar ta tsaya mata. "Kwarankwatsi gidan ga gidan yan'iska ne yo jifa yadda rigar ta min, skirt din ta janyo ta sa tana sawa taga ya tsaya a gwiwa shima..kut amma Qur'an mutanan sun rainani yo in ban da iskanci haka zanbi gari qafafu bude tap bilahilazi ban fita haka guri ta samu tayi zamanta tana ta kunfar baki tare da jero Allah ya isa Mom dake zaune parlour jin fatuha shuru bata fitu ba yasa ta leqo dakin zaune ta same ta har bacci ya fara neman dauketa saboda gajiyar tafiya. tab'ata tayi tare da cewa "Fatuha... Nanta ware manyan idanunta.. mom tasakar mata murmushi, "hala kin kasa sa kayan tashi kiga yadda ake sawa.. nan mom ta shiga gwada mata masha Allah kayan sun mata kyau duk da fatuha tsine wa kayan take a zuciyar tare da jin haushi kayan Bayan mom ta gama gwada mata ta bata dankwali ta refe kanta ruf kamar wadda tayi acuci yadda kan ya gwada sannan ta taja ta suka je parlour suka zaune saboda Sadiq sun fita da jidda shan ice cream Bayan sun gama shan ice cream suka biya shop rite ya siya wa jidda new Teddy's masu kyau da kayan wasa jidda ko sai murna take a gajiye suka dawo gida . Sadiq na dauke da jidda a hannu shi yana mata cakulkuli tana dariya *ola* na bayan su riqe da kaya cikin sallama suka shigo.. mom na zaune tana kallo fatuha na gefan ta a takure,a ahankali Sadiq ya qaraso jidda na maqale a jikin shi ya kai room pack, mom ce ta murmusa tace, "baby har kun dawo... "yes sweet voice din Sadiq ne ya doki dudan kunnan fatuha ta waigo baki bude tana qare mashi kallo shi da jidda sakin baki tayi a zuciyarta tace dama ashe ina da raban ganin yan'. makka kai baba jinmai kwarankwatsi kin dubamin , duk wannan zancan da take idanun ta na kan su jidda , dagowar da Sadiq zeyi su kayi 4 eye's harara ya wurga mata tare da kauda kanshi, "mom wannan wacece.. murmushi mom tayi tace "wadda zata rinqa kulla da jidda diyar qanin baba jinmai ce. kallan fatuhan yayi wadda ke kallan su bata dauke ido ba harara ya qara banka mata sannan fatuha ta Ankara ashe harara yake aika mata aiko itama ta fakaici idan mom ta banka mai harara har da murguda mai baki, nanko ya saki baki yana mamakin wannan wacce Mara kunyar mai aiki ce mom ta samu wadda bata da kunya a fusace ya tashi ya ce, "keeeee!! Ni sa'an kine.. mom da ke zaune ta ce "Sadiq lafiya yarinya na zaman zamanta ka fara yi mata bala'i ka bari mana ta kwana biyu sannan ka nuna mata bakin halin naka wai me yasa kake haka ne baby. mom fada ta mai sosai cikin zafi rai ya bar parlour sannan ta shiga ba fatuha hakuri fatuha washe da baki ta ce "ba komai, mom ta gwada mata jidda ba qaramin dadi fatuha taji ba zata kulla da balarabiya bayan mom ta gama yi mata bayani sannan taqara mata da batun zata riqa gyara part din baban jidda sosai.. fatuha taji dadin hakan. a cikin zuciyar ta kuwa cewa ta ke Qur'an daba balarabiya ba ce da wallahi bani kula da Ita.. Shi kuma wancan balaraban ni zaiwa iskaci wai dan yana da kyau. Qur'an gyara mai zama zanyi bilahilazi duk wannan maganar tana yin tane a cikin zuciyar ta *Tah ku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ https//,mobile.facebook. com/Real-Hausa-fulani-writers-forum,-RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opera_speed_dial_&_yn_=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.com 29_30 Mom ce ta haura upstairs ta bar jidda da fatuha zaune a parlour ,a hankali fatuha ta matso kusa da jidda washe da baki tace "Ya sunnan ki?" smile jidda tayi tare da fada mata sunan ta, sun dade a parlour zaune sannan jidda ta ja fatuha suka koma bedroom din jidda, jidda ta fara kwaso wa fatuha kayan wasa, washe da baki fatuha ta amshi teddy, kai Al Qur'an birni dadi garai yanzu sabida Allah ji wanga halita duk wasa ake da ita kai jama'a, jidda ce ta katse mata zance da cewa" Anuty garin Ku ba wannan teddy ne? nima daddy ke siyo min" dariya fatuha ta fashe da ita ke kekika san wani Daddy mtsss, kuma me Anuty da tedil (teddy) , jidda dariya tayi tace Aunty ba sunan shi tedil ba sunan shi teddy ,Anuty kuma in mutun ya girme kane sai ka rinqa ce mai Anuty, aiyo ai mu a kauyen mu yaya ake cewa ko gwago, Ah wanga suna Qur'an dadi garai haka birni ya ke, jidda dai washe baki take tayi ta samu yar'uwa kamar ta me shegen surutu. Haka suka rinqa zuba hira tare da wasa ita dai fatuha, zuciyar ta fes dan a ganin ta ta samu gurin zama kiran sallah magrib ne yasa suka tashi fatuha tayi alwala tare da jidda sannan suka fito Dan gabatar da sallah. Bayan sun gama sallah suka dawo parlour, parlour ba kowa sai baba jinmai da ke ta jera abinci ita da rabi'a washe da baki fatuha ta gaida baba jinmai da rabi'a, baba jinmai ce tace, "Ah fatuha anware kenan?" dariya kawai tayi , um ga abinci nan in kuna jin yunwa Ku zo Ku ci ki tabatar kin ba jidda ta ci ta koshi inji baba jinmai, toh kawai fatuha ta ce mata sannan baba jinmai da rabi'a suka shiga kitchen. Kamar jira take su shige tayi tsale ta haye kujera dining area da kyar ta iya bude kulolin farfesun yan'ciki ne sai dafaifan doya da miyar kifi, tunkan ta fara ci miyan tbakinta ya tsinke, zubawa ta fara yi sai da kwanan ya kai har baki sannan ta tsayar da zubawa, jidda ko sai zaro ido take tana mamaki irin ci na sabuwar Anty ta, lol. Washe baki tayi tace, "Yauwa jidda sauko muci dan Qur'an ban iya ci a saman wannan abin , haka ko akayi suka sauko qasa suka fara ci, fatuha na ci tana zaro ido saboda dadi kuma ba wai qaramar loma take ba haka zata dauko doya biyo ta turawa kanta ta kuma turawa jidda. Zaune yake saman sofa da alama daga wanka ya fito, shafe jikin shi yayi da lotion mai kamshi, yana gamawa ya feshe jikin shi da turare mai sanyi dadi wardrobe ya bude ya ciru 3quarte black sai fara t-shirt hannu rigar dai dai tamatsa ba qaramin kyau yayi ba gashin nan nashi ya kwanta abin sha'awa, ahankali ya kama handle din kofar part nashi ya fito. Cikin natsuwa yake sakowa daga upstairs, sanye yake da bakin Sweet yayi matsifar yi masa kyau, fatuha da jidda na zaune a kasa ga plate à gabansu sai loma fatuha ke tura wa jidda, dan ita har ta koshi kuma da hannu take bata abincin, a fusace sadiq ya qaraso tare da dakawa fatuha tsawa "Keeee! Are you mad, your very stupid" futaha ko ware ido tayi washe da baki ta kalle shi tace, "Tap kai ka san wannan gwalangwatsin Qur'an" sannan ta cigaba ta dirkawa jidda doya jidda ko sai amsa take hankali kwance, lumshe ido sadiq yayi ji yake kamar ya shaqe fatuha dan haushi daka mata wata tsawar yayi ya ce, "Dan ubanki baki jin nane? uban waye yace kiyi feeding din angel ba spoon eeeh?" Turo baki gaba fatuha tayi tace, yo ni ban san inda fida (feeding) take ba ashe ba'a yaye taba Qur'an ban sani ba, sannan fatuha tace da jidda shine kika saki tinbi ina ta dirka maki abinci ,to ta yaye kanta sai ka zubar da fida(feeding)lol. Wani irin baqin cikine ya turniqe sadiq ya qara wurga mata harara , aiko itama ta rama, yo ankan me mutun tunda na zo gidan su sai aika min hararata yake, ba Dan nayima Hajiya Alkawari zan zamna da ita iya wuya ,da sai nace banyin aikin ko ana dole ne ,kama gode wa Allah saboda Kuna kama da larabawane shiyasa na tsaya da bilahilazi da tuni nayi tafiya ta aha, tare da gyara tsayuwar ta, sadiq ko baki ya saki yana mamaki irin wannan iskancin ta, tsawa ya kuma daka ma fatuha wadda tasa yan'hancita katsawa dan ubanki ni sa'an kine eeeeeh ido fatuha ta qara zarowa, sannan ya nuna ta da yatsa ya ce "Wallahi duk sanda na qara magana wannan dan banzan bakin naki ya maida min sai na fasa shi, ya qara wurga mata harara sannan ya sa hannu ze dauki jidda, ihu fatuha ta saka hakan yasa sadiq juyowa yana mata kallan wulaqance, Qur'an ba inda zaka da balarabiyannan kwarankwatsi, ko na fada ma hajiya tunda ita ta bani ita, dariya abin ya kusa ba ma sadiq amma sai ya daure ya wurga mata harara. Mom dake bedroom taji ihu fatuha hakan yasa ta fito da sauri, ganin sadiq dauke da jidda fatuna na gefe tana ihu yasa mom qarasowa, harara ta aikawa sadiq tare da cewa, "Lafiya fatuha? me kuma ya miki?" turo baki tayi ta ce, "Yanzu saboda Allah hajiya ba ke kika bani wannan balarabiyar ba, na kulla da ita , to shine wai daga yaga ina bata abinci ya hau zagina har da ce min wai feda take sha" hajiya ko dariya abin ya bata saboda ta gano abinda fatuha take nufi, sannan fatuha tace, "To shine hajiya yasa hannu ze dauke min ita Qur'an ban yadda ya maido min abuta" hajiya ta washe baki tace "Yi hakuri fatuha ai baban tane shiyasa" aiyo toh shine hajiya be iya fada min dan girman Allah, ki ce ya ban yarinyar dan Qur'an Santa nake tare da matse kwalla, mom ko dariya abin ke bata sadiq ko mamaki abin ke ba shi yau shida diyar shi za'a mai qarfin hali. Toh shikenan sadiq bani jidda in ta mata wanka sai ta kawo ma ita ai shikenan anraba rigama ko fatuha, sadiq bata fuska yayi ji yake kamar ya shaqe fatuha dan haushi. Haka sadiq ya miqa wa mom jidda tare da haurawa sama, sannan ya dau alwashin sai ya gyarawa wannan yarinyar zama dan yaga alamar da rashin kunya tazo. Fatuha ko washe da baki ta amshi jidda, jidda ko sai raba ido take gashi cikin ta ya cika dam kamar yayi magana..... *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ https//,mobile. Facebook. Com/Real-Hausa-fulani-writers-forum,-RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opera_speed_dial&_yn_=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook. com/REAL HAUSAFULANIWRITRESFORUM.com *rip rip this page is for you my lovely one so enjoy the page this na for u no be so*😉 31_32 Washe da baki fatuha ta amshi jidda ta wuce da ita bedroom ta cire mata kaya direct toilet ta shige da ita sai da ta wanke jidda tas sannan suka fito. Ah bilahilazi birni tayi yanzu dubi sau biyu ina sab'e ki , jidda ce ta washe baki ta ce "Anuty daddy ban san dati shiyasa" always yake min wanka yayi ma kanshi um tabe baki tayi tace yo ke ki kasan wannan, washe baki jidda ta kuma yi tace baba na fa nake nufi Anuty aiyo wai wannan baban naki ai dole yake wanka daga ganin shi ya cika tsirfa daddy nawa, um ke ni wani mai ake shafa maki in anmaki wanka smile jidda tayi ta dauko mata lotion din ta mai kamshi fatuha ta amsa, ah'ah wanga farin mai haka fa yo ai wannan kamar turare ne jidda ce ta fashe da dariya tace Anuty ba turare bane maine ga turare na chan saman dirss mirror Wanda daddy ya siyo min a uk, tir qashi me kuma uk, washe da baki jidda tace wata qasa ce haka a'a shi baban naki har shawagi yake qasa qasa tap kinga matso na shafe ki da mannan kar yaji shiru ya zo ya min tijara dan na lura dan ta kife ne baban naki ,haka ko ta shafe jikin jidda da lotion tare da anyana man a ranta ita ma ta gama shafa basilin dan ita yanzu ta zama yar birni. Sai da ta gama shafe jidda da mai tsaf sannan jidda ta gwada mata inda night dress din ta suke kar ku ga abu komai fatuha ta gani sai ta mai sharhi bayan ta gama shirya ta tsaf, sannan ta dauke ta dan kai ta dakin baban nata Wanda tayi ma laqabi da sangami. Direct part din Sadiq suka wuce a hankali ta murda handle din kofar ta shiga , jidda tana ta zuba mata surutu, tana shiga parlour ta saki baki da hanci bata san sanda ta dire jidda ba a qasa wani irin sanyi dadi ne da kamshi ya doki hanci ta kasan cewa sadiq mutun ne mai san sanyi da kamshi shiyasa part din shi yafi na kowa sanyi a gidan, washe baki tayi tana qarewa parlour kallo saboda iya kar haduwa parlour ya hadu. Jidda ko bedroom ta shige da gudu lokaci sadiq ya fito daga wanka, sanye yake da bathrobe hannu shi riqe da towel yana goge gashin kan shi jidda ta ruga ta rungume shi daddy wani irin murmushi ya saki tare da shagwabe fuska, um ni fushi nake da angel tare da daukar ta ya zaunar da ita saman bed shine saboda kinyi new Anuty kika manta daddy ko angel, shagwabe fuska ita ma tayi tare da daura hannu ta saman cheek din sadiq sorry daddy ta marairai ce kamar za tayi kuka ,dariya yayi tare da fara yi mata cakulkuli, dariyar su jidda ta ankarar da fatuha washe da baki ta nufi kofar bedroom ta bude a hankali ta shige, zaro ido tayi waje tana kallan dakin baki bude kai Amma wanga gida ya hadu kwarankwatsi yanzu gobe ni zan gyara wanga gurin , baki ta qara washe wa duk wannan maganar tana yin tane cikin zuciyarta, sadiq dake ma jidda cakulkuli tana dariya jin kamar an bude daki an shigo yasasa da gowa a hankali , ya sauke sexy eye's ball's din shi kan fatuha wani irin kallo ya wurga mata ita dinma shi take kallo tana aiyana irin kyau na sadiq tap amma dai sangami ba qaramin kyakyawa bane Qur'an, washe baki ta kuma yi tace "Amma fa sai bakin rai kamar fir'auna tir da wannan hali wallahi ga kyau ga bakar zuciya, ko da yake na kusa maganin shi ai, daka mata tsawar da sadiq yayi ne yasa ta dawo daga dogon tunanin da take tayi wiqi wiqi da ido, ur are very stupid ina maki magana kin yi shiru ehhh ?are u deaf or what tsawar da sadiq ya daka wa fatuha har wani fitsari taji ya taho mata gadan gadan ganin yana nufo ta yasa ta bude kofar tafita dakin da gudu sai da taje dai dai kofar parlour ta bude baki yadda zai jita tace Allah ya isa mugu kawai sannan ta bude kofar ta ida fita a guje sadiq dake bakin kofar bedroom yana jin ta lumshe ido yayi yana jin wani irin tsanar fatuha na ratsashi da mamakin rashin kunyar ta ,a hankali ya ja jikinsa ya koma saman bed lokacin jidda har tayi bacci shima kwantawa yayi tare da kara masu gudun AC ya ja masu blanket. Tana isa daki ta kulle da makuli gudun kar sangami ya shigo wato sadiq toilet ta shige da gudu tayi fitsarin data matseta saboda tsabar tsawar da sadiq ya daka mata shi ya haifar mata da fitsari dole, tsoki ta ja tare da cire kayan jikin ta tayi wanka sai da ta wanke jikin ta tas sannan ta dauki karami'n towel ta daure ta fito, rigar baccin da mom ta gwada mata ta Ciro ta sa duguwar riga ce pink mai manyan follows milk rigar ta wuce gwiwa ba qaramin kyau tayi ma fatuha ba, ita kanta sai da ta yaba kyan rigar sannan ta kwanta saman bed tare da janyo blanket ta lulube ko 2 minutes ba tayi ba bacci ya sureta. Asuba ta gari, tsaye yake gaban dress mirror yana shiri cikin uniform nashi kasan cewa yau Monday ba qaramin kyau yayi ba kofar bedroom ya kalla tare da jan tsaki sannan ya kalli bed jidda na bacci. Fatuha ko yau bacci har da munshari ba ita ta tashi ba sai 6:00am, cikin sauri ta tashi tayi alwala tayi sallah sannan tayi wanka ko mai bata tsaya shafawa ba tayi sauri ta zura uniform din ta kasan cewa mom ta fada mata jidda na zuwa school yasa take shirin cikin sauri cikin sauri ta nufi part din sadiq dai dai bakin kofa ta tsaye gaban ta na dukan uku uku saboda ta tuna artabun da suka sha da sangami jiya kawai shahada tayi tare da qundun bala ta bude kofar ta shiga taré da yin sallama, ba kowa parlour hakan yasa ta murda handle din kofar bedroom sadiq ta hangoshi tsaye gaban dress mirror a hankali ya dago sexy eye's ball's din shi wani irin kallo ya wurga mata tare da jan tsoki, cikin tsawa ya ce "Yanzu ne time din da ya kamata ki shigo eeh? baki san tana zuwa school bane, koko rashin sanin muhinmanci ilimi yasa kika zauna baki zo ba eeh? nuna ta yayi da yatsa yace as from to day karki qara kai wannan time din baki zo ba stupid girl kawai" duk da bata san Kalmar da ya fadi aqarshe ba amma jikin ta ya bata zagin ta yayi sai da ta fakaici idan shi sannan ta bala mai harara tare da daukar jidda daga saman bed zata fita da ita har ta kai bakin qofa, ya kara daka mata tsawa yace "Kin makarar da ita? yanzu Kuma ina zaki kaita? oya wuce ki mata wanka a bathroom dina, wiqi wiqi da ido fatuha tayi dan ita bata san me ye bathroom ba, wata uwar tsawa ya kuma daka mata oh waike wata irin yarin ya ce ehh ki kai ta ban daki na kiyi mata wankan yar qauye kawai mtss, saura kuma inkin je kinmin kauyan ci jiki ba kwari fatuha ta shiga toilet din ba laifi dan kauyanci da tayi kadan ne sannan tayi ma jidda wankan, tana mata tana zuba mata surutu dauke da ita ta fito sannan ta zauna da ita saman bed sadiq na zaune saman sofa yana kallansu shafe jikin jidda tayi da mai sannan ta dau uniform din jidda zata sa mata nan fa kar ku ga zare ido dan ta rasa ta inda zata samata rigar saboda gown ce irin mai kamar biri da wando dinan tayi tsuru tsuru, sadiq jan tsaki yayi tare da fisge rigar ya Shiga sama jidda fatuha duk tana kallan yadda ya ke samata sai da ya gama shirya jidda sannan ya mata pack, daddy good morning , morning too angel how was ur night, cool daddy. good, fatuha ko ta saki baki tana kallan su. Sai da suka gama shiryawa tsaf sannan sadiq ya dau briefcase din shi ,fatuha kuma ta dauki jidda suka sauko downstairs mom da abba na zaune a dining area har sun fara breakfast cikin ladabi sadiq ya gaishe su haka ma fatuha da jidda mom ce ta kalli fatuha washe da baki ta ce "Ya kwanan baqunta?" murmushi fatuha tayi tare da jama jidda kujera ta zauna cikin natsuwa ta shiga saving din jidda abinci, da ta gama sai ta zauna shima cikin dari dari sannan ta sa hannu cikin plate din.. wata irin tsawa sadiq ya daka mata wadda tasa fatuha fara matsar kwalla, cikin kakausar murya yafara cewa "Wai bana ce maki ki daina feeding din angel da hannu ki bane eeh" Mom ce ta kalle shi tare da wurgamai harara , baby wai me yasa ka ke haka ne eeh fada ta mai sosai sannan shima Abba ya dara da ce mai "Kai haka ake a rayuwa? kai kullun cikin zafin rai sadiq wai me yasa baza gyara halin ka bane eh baby?", shiru sadiq yayi tare da aikawa fatuha harara ita ko tayi kamar bata gani ba sai ma gwalo da ta aika mai cikin na tsuwa suka gama breakfast. Briefcase din shi sadiq ya dau ka fatuha na dauke da jidda suka fito harabar gidan, haka fatuha ta rinqa zare ido tana qarewa yaran sadiq kallo *ola* ne ya qaraso cikin sauri tare da amsar briefcase din sadiq ya kai mai mota fatuha na biye ta shi suna zuwa gaban mota fatuha ta aje jidda cikin mota ,zata juya sadiq ya fisgota ta fado jikinsa,da sauri ya ture ta tare da taka mata qafa da booth din kafar shi ya murzashi sosai, jin za tayi ihu yasa ya matse mata baki da hannun shi da karfi yana kallan ta ido cikin ido ,idanun fatuha sun cika da kwalla tap saboda ita ka dai tasan azabar da take ji ,ture ta yayi tare da nunata da yatsa ya shige motarsa har zai tada yajiyo muryarta tana magana da yake ahankali take magna shiyasa baiji abinda take fadi,kwafa yayi ya tada motar suka bar harabar gidan. fatuha ko Allah ya isa ta Shiga jeramai tare da shigewa gidan a guje. *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//,mobile. Facebook. Com/Real-Hausa-fulani-writers-forum-RHFWF-173973194167/?refid=52&red=opera_speed_dial_yn_=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook. com/REAL HAUSAFULANIWRITERSFORUM.com *👏🏼Godiya ta musanman ga masoya na ❤ina jin dadi addu'ar ku ta fatan alheri😍 nima ina san ku ana mugun tare*🤝🏽 *Wannan safin nakune masoya na asha karatu lafiya*❤ 33_34 Parlour ta qaraso tare da share yar qwallar da ya taru à idonta, Mom na zaune saman three star tana kallo juyowa tayi cikin murmushi tare da kallan fatuha, ita ma fatuha murmushi tayi tare da fara kwashe kayan abinci da ke dining area, ah fatuha da kin bari rabi'a ta zo ta kwashe, washe baki tayi tare da cewa barshi kawai hajiya, mom murmusawa tayi tare da cewa "Ni ko fatuha da kin daina ce min hajiya nan da yafi! Ki rinqa kira na da sunnan da sadiq ke kira na" murmushi fatuha tayi tare da cewa, toh, sannan ta kwashe kayan ta kai kitchen mom kuma ta cigaba da kallan ta tana ayana wasu abubuwa à ranta,tana fituwa direct part din sadiq ta wuce ta gyara part din sosai, tana gamawa ta shiga toilet shima toilet din sai daya sha wanki dan fatuha gyara tayi bana wasa ba, tana gamawa ta washe baki tare da zama saman sofa tana qarewa dakin kallo hotan sadiq ta hango manne jikin bango tangameme shi da kausar sunyi murmushi. A hankali ta qaraso wajan hotan tare da washe baki tana kallan hotan, ohni ashe sangami na murmushi ah ji yadda ya washe hakura dan Allah ai da haka yake kullun daya fi kyan gani, murmushi tayi tare da daura hannu saman pic din ,um gaskaya kana da kyau Qur'an chan kuma sai ta bata fuska tare da cije lips dinta dariya tayi sannan tace, "Kwarankwatsi zaka zo ka same ni wallahi ba kasan *wacece fatuha ba yar gidan baffa jauro*" sannan ta bala wa pic din harara ta fita daga part din. Tana sakowa downstairs ta shige bedroom dita wanka ta kumayi, tana fitowa ta shafe jikin ta da lotion tana shafa lotion din tana washe baki , Qur'an wanga mai sanyi garai ga kamshi tap wallahi birni tayi sai da ta gama shafe jikin da mai tas sannan ta sa wasu uniform din. Cikin school yayi parking tare da fituwa ya budewa jidda murfin mota smile ya mata me sanyi, sannan ya ciro mata lunch box dita ya miqa mata, bata fuska jidda tayi tare da cewa "Daddy am going to miss u daddy" saman kanta ya shafa tare da cewa "Sorry angel soon za'a tashi aiko se inna dawo gida sai muje shan ice cream ko my angel" washe baki tayi tare da yi mashi pack sannan ta shige class yana kallanta har ta shige sannan ya sauke ajiyar zuciya ya shige mota yatafi. Bayan ta gama shirin ta tafito parlour ba kowa sai kamshi da ke tashi na girki, kitchen din ta nufa tare da sallama baba jinmai ke girki sai rabi'a na gyara salat murmushi tayi tare da gaishe su washe da baki baba jinmai ta amsa taré da cewa "Yar albarka kin zo taya ni aiki ne?" daga kai tayi alamar Eh, can kuma fatuha ta bata fuska tare da cewa baba wai ina kike kwana jiya kika barni ni ka dai, washe baki baba jinmai tayi tare da cewa, ah aini fatuha banan nake kwana ba a gida na nake kwana se da safe na zo ,turo baki fatuha tayi tace gaskiya baba yau binki zanyi,ah ba za'ayi haka ba ki zauna nan nima ai gidan bacci ke kai ni baba jinmai ta shiga lalaba fatuha. Taya su aiki tashiga yi sosai can baba jinmai ta miqawa fatuha kwano ta debo man da za'a soya kaji a stor, wani irin murmushi tayi tare da Shiga stor din nan ta zuba a kwano tare da qule wani a leda tasa a aljihun skrit din ta tafitu sannan tayi ma baba jinmai sallama ta koma parlour ta cigaba da kallo tayi tana washe baki, mom ce ke saukowa daga stairs sanye da mayafi da car key a hannu ta kallan gefan da fatuha take tayi tare da cewa "Oh na manta, nayi da ke jiya zan kai ki gyaran kai wallahi na manta gashi yanzu fita zanyi" murmushi fatuha tayi ta ce ba komai gobe maje , toh shikenan inna manta ki tuna min please toh ta ce mata tare da rakota har bakin kofa sannan ta koma parlour ta cigaba da kallo. Tana kallo har bacci ya kwashe ta a parlour, cikin bacci taji ana sallama tashi tayi tare da ware idanuwan ta ta sauke su kan Anuty bilki, ware ido ta kuma yi tana qarewa Anuty bilki kallo dan tabas tayi mata kama da sadiq sai dai sadiq ya fita kyau sosai qaqaro murmushi tayi bakin ta na rawa ta gaida Anuty bilki zama tayi tare da amsawa tayi ma fatuha murmushi, um hajiyar ba ta nan ta fita, murmushi Anuty bilki tayi tace ai na sani munyi waya yanzu zata dawo ba dadewa zatayi ba, fatuha kitchen ta shige ta fada ma baba jinmai anyi baquwa lemo ta zuba mata a tray da kyan motsa baki tare da ce mata gata nan zuwa taga baquwar , Anuty bilki ko kayan jikin ta ta rage tare da haurawa upstairs dan ta watsa ruwan , fatuha na zuwa parlour taga ba baquwa sai afra da ke bacci saman kujera baba jinmai ta qwalawa kira ta fitu a rude ita ma Anuty bilki da shigar ta bedroom kenan ta sauko turus baba jinmai tayi a parlour lafiya fatuha me ya faru baba wallahi baquwar ce ban gani ba gashi ta bar yar ta a nan Anuty bilki ce ta qaraso, washe baki baba jinmai tayi tace, ah wai Bilkisu kike nufi ai yar gidan ce amma tayi aure ganin gida tazo yi murmushi fatuha tayi tace, "Aiyo aini ban sani ba shiyasa" itama Anuty bilki dariya tayi sannan ta haura sama tare da ba fatuha afra ta kula da ita kafin ta fito. Misalin karfe 12:00pm jidda ta dawo school ita da Jamal, kasan cewar school daya suke da yan'yan Anuty bilki cikin murna fatuha ta tare su , kasancewar fatuha me san yara ce shiyasa ta ja jidda da Jamal bathroom ta masu wanka suka fita tas sannan ta sa masu kaya ta zo da su dining area suka ci abinci sannan ta dawo parlour da su suna dan taba hira sama sama, can sai ga hannan ita ma ta dawo daga school washe da baki ta qaraso ta fada jikin Anuty bilki wash mom I am tied sorry sweet je kiyi wanka ki canza kaya fatuha ko washe baki tayi tana qarewa su hanan kallo, tsakanin hanan da fatuha kunsan sa'anin ne shiyasa tunda ta shigo fatuha ke kallan ta hakan sai yasa ta tuna da fatsima kwalla taji ta zo mata gaskiya ta San tayi kewar su inna da fatsima daki ta shige tayi kwanciyar Hanan ce ta shigo ta shige toilet tayi wanka sannan ta fito daure da towel suna hada ido da fatuha tayi murmushi.. sannu ki ,yauwa fatuha tace mata, nan hanan ta fara janta da hira sama sama, hanan dama kawa take so gashi ta samu aiko nan hira ta barke tsakanin su in fatuha ta fadi wani abu hanan tayi dariya sosai har cikin ta ya kule. Sai yama likis su hanan suka tafi, har bakin mota fatuha ta rako su ita da jidda kamar kar su tafi saboda fatuha taji dadi hirarsu da hanan. Bayan sun tafi suka koma bedroom din jidda, taci gaba da zubama fatuha surutu can kamar kamar aj mintsi neta ta tashi ta koma parlour kadan kadan ta leqa waje. Motar sadiq ce ta kunno kai cikin gidan, wani irin murmushi fatuha tayi tare da yin Sauri da haura sawa, upstairs part din sadiq ta shige direct toilet din shi ta shiga ta fido da man da ta kule a leda ta juye shi qasan toilet din sannan ta fito tana dariya tana waigen part din ji tayi ta fada jikin mutun, idanunta ta zaro cikin tsoro da fargaba ,tayi lamo tana jiran aradu, wata irin tsawa sadiq ya daka mata tare da ture ta ta tafi tagalgal zata fadi ya fisgota tare da qanqance idanu yana kallonta , fatuha kuwa har ta fara matsar kwalla, cikin kakausar murya yace "Ke wace irin mahaukaciya ce ? ya karasa zancan da murya mai sauti" Wanda yasa fatuha sakin kuka saboda a iya rayuwar ta ba Wanda ya taba mata irin wannan ihu, kuka take sosai tana girgiza mai kai janta ya cigaba dayi har sai da ya kai last stairs sannan ya ban kada ta ta fadi qasa tayi zaman yan bori nunata yayi da yatsa tare da cije lips din shi ya dau briefcase din shi ya shige part nashi fatuha ko kuka tayi san ranta da kyar ta tashi saboda qugun ta ya riqe bedroom ta Shiga shiga à toilettes dan watsa ruwa, bata jima sosai ta fito daure da tawel yashirya cikin Riga da skt na yan kanti sosai tayu kyau masha Allah ta fito parlour can kuma sai tayi murmushi ta haura sama. Sadiq na Shiga daki saman bed ya fada tare da lumshe ido, yana maida numfashi a hankali wata irin tsanar fatuha na ratsashi ware sexy eye's dinshi yayi tare da tashi tsaye, ya je gaban fridge ya bude ya curo fresh milk ya sha sannan ya fara jin zuciyar shi ta daina kuna, ya tashi ya cire uniform dinshi yashiga toilettes . *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//,mobile. Facebook. Com/Real-Hausa-fulani-writers-forum-RHFWF-173973194167/?refid=52&red opare-speed_dial_yn_=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook. com/REALHAUSAFULANIWRITERFORUM.com *hehe qawalliya roman jaba wannan page naki ne amal* 35_36 A hankali ya murda handle din kofar toilet ya zura kafar shi ji kake suuuu gwajaf yayi faduwar yan bori, fatuha da ke maqale bakin kofa ta kasa kunne jin faduwar sadiq ya sata bushewa da dariya har da rawar tanbola dan shauqi bude kofar tayi ta shigo bedroom din tana shigowa ta qara fashewa da dariya, saboda zaman da sadiq yayi a qasan toilet qarasowa tayi bakin toilet din, a hankali sadiq ya dago sexy eye's ball's din shi ya sauke su kan fatuha wani irin kallo ya wurga mata dariya ta kumayi tare da bala mai harara, ah me kyau ansha qasa dariya ta kumayi tare da gyara tsayuwa toh me kyau bari na kirama hajiya ta kirama mai dauri saboda nasan ka goce koka kare ta qara bushewa da dariya ,sadiq ko cije lips yayi yana jin wani irin radadi da tsanar fatuha na ratsa shi kallan banza ya wurga mata yana qoqarin tashi amma ya kasa wani irin radadi qugunshi ke mai, cije lips yayi ya zauna dan baya iya tashi dariya fatuha tayi tace, "Kwarankwatsi baka iya tashi Qur'an ka bugu ba kadan ba qila ma ka kare ko ka goce", dariya ta kumayi ta nuna idanuwan ta da yatsu biyu sannan ta nuna idan sadiq Wanda ke binta da kallan tsana, daure fuska tayi tace ka tuna turani da kayi dazu a matatakala na fadi? toh Allah ya isa ba kasan wacece fatuha ba ko? kaje kauyan wudil ka tanbayi *wacece fatuha diyar baffa jauro qawar fatsima*, sannan ta qara fashewa da dariya ta ce "Kuma daga yau zan fara nuna ma irin kallan haukar fatuha ,kuma wallahi kasani fatuha ba'a mata abu ta hakura ko ta dangana, a lokaci ba hakuri nayi ba shi yasa na rama, ta bala mai harara tana qoqarin fita, sadiq ko wani miyan bakin ciki ya hadiye yana jin wani irin bakin ciki ,ji yake kamar ya tashi ya shaqe fatuha har sai numfashin ta ya kusa daukewa ya sake ta lumshe idanuwan shi yayi. Washe da baki fatuha ta fito daga part din sadiq sai da ta dai daita kanta sannan ta fara matsar kwallar gulma, bedroom din mom ta nufa tana yarfe hannu a hankali ta bude kofar mom ta hango kwance saman bed tana karanta azkar, cikin na tsuwa ta shigo tana matser kwalla mom ce ta dago su kayi 4eye's da fatuha murmushi ta saki tana qoqarin tashi ta ce, fatuha qaraso mana jikin kofa ta qara maqalewa tana matsar kwallar gulma da kyar ta iya furta mom dama baban jidda ne ya ce na kawo mai ruwa ina shiga dakin na ganshi ya fadi a kewaye kuma ya kasa tashi tana ida zancan ta fashe da kukan munafurci mom tashi tsaye tayi cikin rudani muje bedroom din nashi naga ko lafiyar baby, mom na gaba fatuha na baya tana aika gwalo suka shige part din direct bedroom din sadiq ta shige yanan zaune inda fatuha ta barshi yayi yayi ya tashi amma ya kasa mom ce ta qaraso tare da kiran sunan shi cikin damuwa ya juyo yana kallan fatuha na bayan mom tana matsar kwalla da sun hada ido da sadiq ta aika mai gwallo shikuma ya aika mata harara, sannu baby kaji bari mu taimaka ma ka tashi, no mom ba ku iyawa a miqomin phone din tana saman stool na kira *ola* da *Sunday* cikin sauri mom ta miqa mai wayar fatuha na gefe rabe zuciyar ta fes. Bugu daya biyu *ola* ya daga kiran sadiq, sadiq ya sheda mashi yana neman shi, shi da *Sunday* cikin Sauri suka qaraso bedroom din, ganin su mom tsaitsaye yasa jikin su *ola* yin sanyi hango sadiq su kayi zaune a toilet yayi zaman yan'bori a hankali *ola* ya qaraso tare da gaida mom cikin hausar su wadda bata fita amsa mai tayi sadiq a hankali ya ce *ola* taimaka min na tashi kai da *sunday* OK boss Sunday d ola suka taimaka ma sadiq ya miqe suka daurashi saman bed mom sai sannu take mai itama fatuha sannu tamai wani irin mugun kallo ya mata, ya kauda kai mom ce tace baka ji fatuha na ma sannu bane lumshe ido yayi tare da ware su yace ban ji ba ya qara maida idanuwan shi ya rufe, wayar shi mom ta Curo ta kira doctor yakub ba ayi minti 39ba sai ga doctor yakub riqe da briefcase din shi ya shigo, fatuha ta mai isowa har bedroom din sadiq gaida mom yayi sannan ya shiga duba sadiq tare da tataba inda ya bige sannan yayi yan rubuce rubuce, gyaran murya yayi ya ce Alhamdulillah buguwa ce amma be goce ba kuma be kare ba abin ya zo da sauki mom murmushi tayi tare da hamdala, sannan doctor ya bashi magani da ze shafa da kuma na ciwan jiki sannan yayi ma su mom sallama ya tafi, mom da fatuha kuma suka fita cikin cool voice nashi sadiq yace da ola ya taimaka ya kai shi bathroom ya watsa ruwa amma ya fara goge man da ke zube a toilet sai da ola ya wanke toilet din tas sannan ya taimakawa sadiq ya shiga toilet, ola na bakin kofa yana jiran sadiq yana gama wanka ya kira ola ya taimakamai ya fito ko da ya fito ola ya fito mai da jalabiya milk bayan ya gama shafe jikin shi da mai sannan ola ya taimakamai ya shafa mai magani sannan yasa jalabiya ya koma saman bed ya lumshe ido ,ola ne ya bare maganin da ruwa ya bashi ya sha yana gama sha ya lumshe ido bacci mai nauyi ya dauke shi, ola ya koma saman sofa ya zauna Sunday kuma ya kwashe kayan da suka baci da mai ya fita. Wash Qur'an yau nayi aiki inama a ce fatsima na kusa ta qara bushewa da dariya, ta kalli bed jidda na kwance tana sharar bacci dariya tayi tace "Allah sarki angal wato(angel) yau na naqasa baban ki se hakuri angal na san in zafi yayi zafi har sunnan ki sai ya fada ta kara fashewa da dariya tare da rausayar da kai ,Amma fa gaskiya ban duba mai ba ta ida zancan tana cire kayanta ta shige toilet tayi wanka daure da towel ta fito lokacin jidda tatashi, murmushi tayi ma jidda tare da daukarta dan lokaci 4:00pm saura malamin jidda ya kusa zuwa wanka ta mata a tare suka fito suka shirya sallah su kayi saboda anata kiraye kirayan sallah bayan sun gama sallah fatuha ta rako jidda har waje lokaci har malam ya zo ji tayi itama tana sha'awar karatun, cikin gida ta juya tare da Shiga bedroom din mom, mom na zaune saman daduma karasowa tayi tare da murmushi ta tanbayi mom itama tana so ta fara zuwa malam na qara mata karatu mom ta ce babu komai washe da baki ta fita ,taje wajan malam itama ba laifi fatuha ta Dan san sururi da yawa sai karatun nata ba tajiweed shine ka dai ya dan bata karatun ba laifi sunyi karatu sosai inda fatuha ta natsu tana ta karatu, dan wannan malamin ba karamar malami bane. Bayan sun gama karatu misalin karfe 6:00pm suka shigo gida cikin farinciki, mom na zaune saman three star tana kallo abba na gafenta gaishe su tayi cikin na tsuwa sannan ta shige daki jidda kuma ta fada jikin abba tana zuba mai surutu kiran sallar magrib ne ya sa abba tashi ya wuce masallaci ,jidda kuma ta shige bedroom lokacin fatuha ta fito daga toilet daure da tawel tayi arwalarta à toilettes din, murmushi fatuha tayi tace, "Jidda yi maza kiyi alwala kiyi sallah kiyi ma baban ki addu'a, be lafiya kinji" waro ido jidda tayi tace Anuty me ya samu daddy tareda ruga wajen kofa zata fita, janyo ta fatuha tayi tace, yi hakuri mu fara yin sallah sai na kai ki kinji jidda toh tace mata tana matsar kwalla fatuha kuma na lalashin ta. Bayan sun gama sallah fatuha ta shirya jidda cikin night dress din ta blue n white wando da Riga ba qaramin kyau su kayi mata ba ,ta ja hannu ta suka wuce part din sadiq. Suna Shiga suka samu ola zaune saman sofa, sadiq ma zaune saman bed ,yana shan coffee da gudu jidda ta fadi jikin shi tana kuka, daddy lalashin ta ya shigayi angel menene yake damun ki ,bata fuska tayi tace "Daddy ashe baka da lafiya shine baka fada min ba? ta ida zancan tana matsar kwalla" sorry angel lafiyar daddy qlau, waya fada maki daddy be lafiya? fatuha ta nuna da ke manne jiki kofa kamar ka ce tak ta arce wani irin kallan tsana ya gefa mata tare da qaqaro murmushi yayi wa jidda yana kallan fatuha , angel na rasa yadda akayi grandma ta samomaki new Anuty mahaukaciya ya ida zancan yana kallan fatuha ido cikin ido, kauda kai tayi tare da turo baki gaba, daddy new Anuty ba mahaukaciya bace ba injiwa ya ce maki ba mahaukaciya ba ce fatuha ko wani irin tsoki ta ja tare da jan kofar bedroom da karfi ta fita lumshe ido sadiq yayi yana tunanin irin hukuncin da zaiyi ma fatuha in ya tashi. *Taku har kullun mai qaunar ku Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//,mobile. Facebook. Com/Real-Hausa-fulani-writers-forum-RHFWF-173973194167refid-52&red opare-speed_dial_yn_=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail. com *Facebook*:www.Facebook. com/REALHAUSAFULANIWRITERFORUM.com 37_38 Fatuha bedroom ta shigo tare da yin sallah isha'i saboda tana da arwalata, bayan ta gama sallah ta rage kayan jikin ta yar rigar bacci tasa wadda yanzu ta zamar mata jiki, in batasa ba ko bacci bata iyawa kanta ta qarewa kallo ta cikin mirror ita kanta mamaki kanta take saboda ta wani qara haske da kyau sannan komai na jikin ta ya ciciko rufe idanuwan tayi tare da ware su, ta sauke su kan qirjinta Wanda yanzu ya fara cikowa sosai, murmushi tayi tare da jin kunya ta bar gaban dress mirror din ta fada gado tare da yin addu'a lumshe idanuwan tayi sadiq ne ya fadu mata a rai tayi sauri ware idanuwan ta tare da sakin dariya saboda duk lokaci da ta tuna da zaman yan borin da sadiq yayi sai ta dara a haka har bacci ya kwashe ta. Duk juyi dayayi sai ya zabga tsaki saboda bacin rai ola ne ya juyo ya ce boss are u ok , lumshe ido yayi yace "Yess" ok good night, boss if u need something talk to me please, ok tare da juyawa ya gyara kwaciyar shi a hankali ya shafa gashin jidda sannan ya lumshe ido, daya lumshe ido fatuha yake gani tana mai dariyar qeta wata irin iska ya furzar mai zafi daga bakin shi ba abinda zai hana shi yima fatuha horo mai tsanani Wanda ko wani aka ce tayima irin cin kasin da ta mai ba zatayi marmarin maimaitawa ba, tsaki ya kuma ja saboda takaici a haka har baccin barawo ya dauke shi. *Asuba ta gari..* Tunda asuba fatuha ta tashi saboda tasan in yau bata tashi da wuri ba Allah ka dai ya san jarabar da sadiq ze mata ,dan tsaki ta ja can kuma tayi murmushi tace, ko ba komai ina ganin mai kyau Qur'an naji dadi, sannan ta shige toilet tayi wanka tare da yin brush da dauro alwala tayi sallah sannan tasa uniform komawa tayi ta zauna saman bed tana kallan agogo karfe shida take so ta shiga part din sadiq. Ba laifi daya tashi sallah asuba kafar ta saki tunda har ya taka bada taimakwan ola ba, toilet ya shiga yana shiga abinda ya faru jiya ya fara dawo mai kamar yanzu, murmushi yayi yace fatuha baki ji sannan ya qara jan tsoki ya dauro alwala tare da yin wanka ya fito ko da ya fito jalabiya white yasa ya tada sallah yana gamawa ya koma ya kwanta saboda har yanzu jikin nashi yana jin shi wani irin. Bude handle din kofa tayi ta fito direct part din sadiq ta wuce kai tsaye, bedroom ta shige kallo daya tayi ma daki hango ola tayi kwance yana ta share bacci har da munshari saboda dadi, dariya ta so ta kubuce mata ta guntse dariyar kallan bed tayi sadiq kwace rungume da jidda murmushi tayi a hankali ta qarasa tare da leka fuskar sadiq ta ga dai bacci yake cikin dubara ta shiga janye jidda daga jikin shi, hannu ta ya kama a tunanin shi jidda ce zaro ido waje fatuha tayi tare da fara matsar kwalla a tunanin ta tashi yayi jin beyi magana bane ya sata lumshe ido a hankali ta zare hannu ta ta dau jidda suka fita, direct bathroom ta dire jidda ta fara yi mata wanka , washe da baki jidda tace Anuty good morning , tap ke kika san wannan dariya jidda tayi ta ce inakwana fa nake nufi Anuty aiyo aini ban sani ba, a ina ake koya maki wannan abun wai washe baki jidda tayi tace "A school "aiyo wai makarantar da zaki yanzu daga mata kai jidda tayi Alamar eh, murmushi fatuha tayi tare da daukar jidda suka fito bedroom ta dire ta saman bed tare da janyo lotion tana shafa mata, kai Amma gaskiya yarannan nada dadi jidda zaki rinqa koya min ko murmushi Jidda tayi tace Anuty kije daddy ya fara koya maki nima ai shi ya fara koya min ta ida zancan tana washe hakura, fatuha zaro ido tayi tace tap lalai yarin ya har yanzu baki san bakin halin ubaki ba Qur'an wannan zancan tana yin shine a zuciyar ta, washe baki fatuha tayi tace ah ni nafi san ki kowa yamin kinji kinga daddy aiki yake zuwa ko, daga kai jidda tayi tare da cewa toh Anuty zan koya maki murmushi fatuha tayi tare da zurawa jidda uniform suka fito dining area lokacin su baba jinmai sun gama jera komai bude kololin ta fara marfesun kaji ne da soyanyan chips da egg da tea, murmushi fatuha tayi dan tunda ta zo birni ba abinda keyi mata dadi kamar chips shiyasa duk sanda akayi sakin tunbi take taci sosai zuba ma jidda tayi a plate tare da jamata kujera ta zauna ,zata fara feeding nata kenan sai ga su mom sun iso , gaishe su tayi cikin ladabi suka amsa plate ta janyo ta fara saving nasu mom sai murmushi take ita dai fatuha ta mata ko Dan abin dariyar ta ta cikin saving nasu sai ga sadiq ya qaraso dining yana tafiya a hankali yana dingishi ,a hankali fatuha ta kalli qafar wata irin dariya ce ta zo mata saboda yadda yake harba kafar kamar tsangal gumtse dariyar tayi ta cigaba da abinda take shiko sai aika mata mugun kallo yake , cikin na tsuwa ya qaraso wajan mom tare da yi mata pack a goshi ita da abba, abba murmushi yayi tare da shafa sumar shi, baby ya jiki shagwabe fuska yayi yace abba da sauki ,good amma dai gaskiya yau baza kaje aiki ba ko dan bata fuska yayi ya ce zani abba, gaskiya baby bazaka office yau ba ka bari zuwa gobe ka warware sosai, abba,shhh kawai ka hakura kaji ya ida zancan yana shafa gefan fuskar sadiq fatuha ko Sakin baki tayi da hanci, tace "Ohni sangami duk wani shaqiyanci ya iya, yo in banda iskanci qatoto da shi sai zuba shagwaba yake sai ka ce Jidda kai kwarankwatsi mai kyau dan bariki ne "duk wannan maganar tana yinta ne a zuciya kallan da sadiq ya wurga mata ne yasa ta dawo hankalin ta Jidda ya janyo jikin shi yau daddy ne zeyi feeding angel so bana buqatar ganin ki a nan tare da warce spoon din hannu fatuha, mom ce ta bala mai harara bata fuska yayi kamar qaramin yaro ya cigaba da feeding din jidda tana mai surutu, fatuha ko qoqari tashi tayi mom tace,"Ah fatuha aike sauki kika samu zauna ki ci abincin ki kan lokaci" murmushi tayi tare da kada kai ta zauna ta zuba dai dai cin ta tasa hannu ta fara cin hankalin ta kwance tana ci tana lumshe ido saboda tana san chips sadiq bala mata harara ya ke tayi wata loma da tayi sai da abin ya kusa bashi dariya da haushi duk suka hade mai ita ko ko a jikin ta su mom ma har karsu suke. Bayan angama breakfast har bakin mota sadiq ya raka jidda, fatuha na riqe da lunch box din jidda sai da ta tafi sannan suka juyo zasu koma gida, da gudu fatuha ta wuce sadiq sai da taje bakin kofa sannan ta juyo ta mai gwalo tare da kwakwayar yadda yake tafiya ta fashe da dariya ta shige da gudu cije lips din shi yayi tare da tura hannu shi cikin sumar sa, oh Allah ka bani inkwan cima yarin yar nan sannan shima ya qarasa parlour ko da ya shigo ba kowa sai baba jinmai da ke kwashe kayan breakfast, gaishe ta yayi ta amsa washe da baki, part din shi ya wuce ya murda handle din kofar ya ji rufe mamaki ne ya rufe shi fatuha da ke jingine jikin kofar tace, me kyau kwarankwatsi ban budema kofar nan sai na gama aiki na Dan nasan halin ka kai mugune wallahi, ka na shigowa zaka bigeni sadiq da ke wajan kofa yayi sororo yana mamakin raini da fatuha ta mai cige lips yayi tare da barin gurin saboda ya san idan ya cigaba da tsayawa har kashe ta sai yayi dan bacin rai ,fatuha jin ya tafi yasa ta cigaba da aikin ta tanayi tana yan'wake wakyan ta har ta gama tuni daki yayi kyau sosai sannan tabi part din da turaran wuta tuni part din ya dau kamshi da kyau sannan ta qara gudun AC dakin ita kanta sai da taji kamar tayi bacci dan Kyan da part din ya mata. A hankali taje bakin kofa ta murda handle ta leqa taga ba kowa, sannan ta fito da sauri ta wuce sadiq da ke kwance saman three star idanuwan shi lumshe kamar me bacci yana kallan fatuha ta ruga daki da gudu ta kule, tsoki ya ja tare da tashi duk kiyi ki gaba zan kamaki ne tare da wucewa part nashi dan bacci yake ji ko da ya shiga part din shi da kanshi sai da yayaba kyan da part din yayi, ga kamshi se tashi yake da sanyi irin yadda yake so lumshe ido yayi ya ja jiki ya hau bed ya kwanta. Tana shiga bedroom kayan jikin ta ta rage ta shiga toilet, tayi wanka sosai dan yanzu ba qaramin jin dadi take ba in tana wanka amma da a kauye sai anyi da gaske ,yanzu ko fatuha ansan muhinmancin wanka, daure da towel ta fito ta goge jikin ta tare da shafe jikin da lotion mai kamshi da feshe jikin ta da turare yar huda da murza duk ba wata kwalliya tayi ba masha Allah fatuha tayi kyau, uniform din ta ta zura sannan tataro gashin ta Wanda ya cure gudaya tana qoqari kamashi amma ta kasa saboda yawan shi da tsaho bata fuska tayi tace, "Allah sarki inna da kina kusa da kin gyara min magana da su kayi da mom ce ta fado mata daure kan tayi da sauri ta haura upstairs dakin mom ta shiga ba ta nan neman ta ta shiga yi, kitchen ta shiga tare da tanbayar su rabi'a ina mom, tace mata tana part din abba ,toh tace tare da komawa parlour ta samu wuri ta zauna tana kallan film din India tana washe hakur. Mom ce zaune da abba a bedroom din shi tana zaune saman kujera a hankali ya qaraso ya rungume ta ta baya, murmushi tayi, madam kullun qara kyau kike baki tsufa gashi har da jikoki, dariya tayi tace "Ya za'ayi na tsufa bayan mijin kullun yaro yake komawa" hancinta ya ja cikin tsokana , um next week zan koma uk kan maganan gaskiya this time around ban tafiya ni ka dai, tare nake so mu tafi murmushi mom tayi tace "Kamar kasan abinda ke raina kenan smile yayi um kuma sai gashi na rigaki fada ba, ya ida zancan tare da yi mata kiss a kumatu, ni ko abban sadiq kunyi waya da jawad kuwa? dan murmusawa yayi yace "Eh jiya munyi waya ya ce min yanzu shukura tsohhon ciki gare ta, so yake in ta haihu sai su zo ganin gida murmushi mom tayi ,Allah ya sauke ta lafiya kamar kasan nayi missing nashi wallahi ya kamata jawad ya dawo Nigeria da aiki amma nasan ba lalai ne yazo ba saboda na lura yafi san London sosai , um ke dai ki ce danki kike san gani yauwa gobe ki shirya ina so muje wajan ammi muyi masu sallama kafun mu tafi ,to tace mai tare da tashi zata fita janyo ta yayi jikin shi please in kinje karfa ki dade ki bar tsohon mijin ki da jira kinji murmushi tayi tare da kashe mai ido.. lol ah tsofafi na konewa hehe. ( shawara ga mata please mata ya kamata musani tsufa baya hana soyayya karki ce dan kina da manyan ya'ya ki ce ke kin girma ita soyayya bata girma, kuma gyara da tatalin miji shi ke qara dankwan soyayya, so da yawa wasu matan suke jawa maza jansu bin mata saboda kina ganin kin girma komai sai ki daina ,in mijin ki mai so ne daga nan zai fara bin ya'ya cikin shi a waje suna mai yana jin dadi please mata mu kiyaye) . Fatuha da ke zaune saman kujera tana kallo, mom ce ta sauko daga upstairs, cikin ladabi fatuha ta gaishe ta tare da tuna mata maganar gyaraan kai , toh shikenan je ki shirya mu tafi , mom bada wannan kayan zani ba eh kisa kayan gida toh tace mata ta shige bedroom , mom ko part din abba ta koma ta tanbaye shi zata fita ya bata izini, sannan ta dawo dakin ta ta shirya cikin atamfa black mai ratsin red n yellow bubuce mai kyau tuni mom ta fito sosai bedroom din fatuha ta wuce tsaye, ta same ta ta rasa kayan da zata sa washe da baki mom ta qaraso, fatuha har yanzu baki shirya ba shagwabe fuska tayi taca "Wallahi mom na rasa kayan da zansa ne, zabamin dan Allah "to tace mata wata hadadiyar gown mom ta janyo brown colour mai ratsin milk da Stone's a jikin rigar mai dogwan hannu ce sai veil milk , masha Allah fatuha ba qaramin kyau kayan suka mata ba cib suka mata qirjin ko kamar tasa bara saboda yadda kayan suka mata rolling veil din tayi da gashin ta data daure sai abin ya bada kala ta fito fes, takalmi tasa black mai kyau suka fito , direct parking space suka wuce mom ta jasu suka fita sai fatima salon da ke gandu. Basu wani dade ba a Solon din ba sosai an gyara gashin fatuha Dan ko ba'a sa mai ba saboda laushishin gashin ta dan in aka sa mai, ze iya konewa gyara shi kawai akayi masha Allah ita kanta fatuha sai da ta tsorata da gashin ta saboda har qugunta ya kai, da yaji gyara amma sai ya rage yawa su Kansu yan wajan yaba gashin su kayi ana gamawa suka dawo gida, a parking space mom tayi parking suka fito har zasu shiga gida sai ga driven jidda ya kunno kai yayi parking da gudu jidda ta qaraso tare da rungume fatuha tace "Anuty kinyi kyau ,waya maki kawalliya?" dariya fatuha tayi dan ita ba Wanda ya mata kwalliya daukar jidda tayi suka qaraso parlour sadiq na zaune saman two star yana shan coffee gefensa kuma baba jinmai ce tana dan taba hira da shi da alama tafiya zatayi. Cikin sallama suka qaraso, sadiq ya amsa sallamar, fatuha ke dauke da jidda , jidda ta zame daga jikin ta ta Ruga wajan sadiq ta rungume shi wasa ya shiga yi mata tana dariya qarasowa Mmy tayi ta zauna saman three star ta ce "Oya a wuce aje a cire uniform, kin bar Anuty na jiran ki " sadiq ne ya dago ya kalli fatuha ya wani tabe baki tare wurga mata harara ya miqa mata jidda, baba jinmai ko sai yaba kyan da fatuha tayi take tare da yima su mom sai da safe fatuha kuma ta ja jidda zuwa bedroom. *Taku har kullun mai qaunar Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* *📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ https://mobile.facebook.com/Real-Hausa-Fulani-Writers-forum-RHFWF-173984973194167/?refid=52&ref=opera_speed_dial&__tn__=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail. com *fan's ana mugun tare dinnan sosai*🤝🏽 39_40 Bayan ta gama ma jidda wanka ta shafe ta da mai tare da saka mata kaya jeans n t-shirt tasa mata.. riga pink wando bleu sannan ta gyara mata gashin ta. Aiko tuni jidda tafito tayi kyau masha Allah. toilet ta koma ta dauro alwala kasan cewa 4:00pm tayi ita da jidda suka gabatar da sallah suna idarwa fatuha ta cire veil din kanta tana kallan gashin ta a mirror tana washe baki, jidda ce ta ce "Anuty gashin kine haka.. jiyowa fatuha tayi washe da baki tace "kema kin gani ko. Ai Allah daga yau na gama yawo da dankwalli wallahi wannan gashi kamar ba nawa ba. "gaskiya Anuty kina da gashi dama ki qaramin.. Jidda ta ida zancan tare da washe hakura.. Murmushi Faruwa tayi tare da maida dakwallin ta janyo hijabinta dana jidda suka wuce wajan malam Sosai suke karatun. Damma karutun ya zo ma fatuha da sauki dan duk wani qari da malam ya mata jiya ta juye mai shi.. Shikansa yana yabawa da qoqarinta.. qara musu yayi. Dan haka basu suka shiga gida ba sai 6:00pm Sadiq dake tsaye gaban dress mirror yana gyara sumar shi a hankali ya ji anbude kofar dakinsa... Aiko cikin zafi rai ya juyo a tunanin fatuha ce ta zo mai da wani saban rai ni sai idanuwan shi ya gane mai majid...😀 bata fuska yayi tare da juya mai baya.. smile majid yayi ya qaraso with full confidence nashi , "big man fushi kake dani ko. kauda kai sadiq yayi ya nufi wajan drowe yana ciro kayan shi. murmushi majid yayi tare da zama saman sofa tsaf. sadiq ya gama shiryawa fuskar shi daure ya dau phone inshi da ke bedside drowe. ze fita majid ya riqe mashi hannu tare da shagwabe fuska sorry bros, juyawa sadiq yayi ya wurga mai harara "leave me alone tare da fisge hannu shi ze murda handle kofar kenan majid yace, "haba sadiq. am sorry nine fa majid. juyawa sadiq yayi ya kalle shi , ya qara bala mai harara "kasan da haka shine ka manta dani ko. "sorry kasan bana zama sosai shiyasa amma ai na kusa dawowa nan da aiki. Kaga dawo ka zauna muyi magana. Jin hakan yasa sadeeq sakin handle din ya dawo ya zauna , "baby meya samu qafar ka naga kamar kana dingishi jan tsaki sadiq yayi ya ce "tsautsayi ne kawai.. "eyya sorry , " Tashi muje parlour na gaji da zama a bedroom, "OK.. Majid yace parlour suka koma suka dasa sabuwar hira basu suka daina hira ba sai magrib.. dauro alwala sukayi tare da wuce wa masallaci "Anuty. "na'am... "dan Allah ki koyamin qarin dazu ban iya ba sosai, "to shikenan nima zaki koya min na boko ko. "eh zan koya maki mana Anuty. "To bari mu fara yin sallah Tashi sukayi tare da dauro alwala suka gabatar da sallah bayan sun idar fatuha ta qara biyawa jidda karatun sannan jidda ta fara koyawa fatuha ABCD karku so ku ga... kwamatsala da kyar da kyar ta dan iya shima ba sosai ba amma tasa ma ranta sai ta iya ko dan ta rinqa jin abinda sangami ke cewa wani locaki Bayan sun dawo masallaci majid ya fada two star "wash am tied... Guntun tsaki sadiq yace "kai dai Ka bani daga zuwa masallaci har ka gaji sai ka ce ba namiji ba mtss.. fruit ya curo a fridge ya fara ci majid ya zuro hannu suna ci suna hira, "ni fa kaga wallahi na gaji da wannan gwaranci aura zan zo nayi wallahi.. smile sadiq yayi ya ce "aiya kamata kam, "aikaima ya kamata kayi wani auran sadiq.. Duba da yau kusan shekara kausar 5 da rasuwa. sadiq ya kamata kayi aure haka ko saboda angel.. bata fuska sadiq yayi yace, "majid bana tunanin zanyi wani abu wai shi aure yanxu. tunda na rasa kausar na rasa wani bari na rayuwata. majid kafin a samu mata kamar kausar sai antona.. kausar tatara komai dana ke so agun mace. bana tunanin akwai wata ya'mace da zata iya maida gurbinta... ya ida zancan hawaye masu zafi na zubomai, kallan tausayi majid ya mai da cewa. "sorry baby. na famama inda kema ciwo ko. girgiza kai yayi tare da goge hawayan shi da bayan hannu yayi smile yace .. "majid baka famamin komai ba. indai tunanin kausar ne ba yau na fara ba. yau kusan 5 year da ita nake kwana da ita nake tashi majid , murmusawa majid yayi tare da qoqarin canza topic dan a duniya ba abinda ya tsana irin damuwar sadiq haka shima sadiq ba abinda ya tsana irin damuwar majid , kallan ball suka shiga yi tare da yin musu dama sun sama ba yau suka fara ba damma yanzu sun girma ne. dada ne har kuka sai Sadiq ya sa majid cikin nishadi suke kallo "Kinga zo muje mu ci abinci muyi sallah na maki wanka kafin baban ki ya biyo mu. washe baki jidda tayi parlour suka koma dining area suka wuce fatuha ta fara saving nasu tuwo shinkafa ce miyar taushe taji Alayahu da kaji cikin nutsuwa suke ci a plate daya... bayan sun kammala fatuha ta kwashe kwanikan ta kai kitchen jidda kuma ta haura upstairs dan tayi missing daddy tun da ta dawo daga school bata qara ganin shi ba. bata iya jira har sai an mata wani wanka. a hankali ta murda handle din kofar a zaune ta gansu a parlour rugawa tayi jikin majid tana cewa. " small daddy I miss u.. smile majid yayi. "miss u angel how are u, "fine uncle , sadiq ne ya murmusa yace "ni fa yanzu fushi nake da angel tunda tayi new Anuty take mantawa da daddy. bata fuska tayi kamar zatayi kuka "uncle bafa haka bane new Anuty na da kirki kuma tana min wasa kuma kasan wani abu daddy sai ta zamo daga jikin majid taje ga Sadeeq tahau yimai rad'a akunne. jin abinda take gayamai yasashi yin wani killing smile... {Wanda koni Salma ban san me jidda take cemai ba,} "Na zo maki da ice cream amman tunda dadynki kawai kika fadamawa bana baki ice cream din. Jin abinda majid yace shiyasata tsalle tana kuka sai ya bata ganin da gaske kukan ta ke sanyi na gaske shiyasa shimata ta bari se ze tafi ya dauko mata.. washe hakori tayi tace "thank u small daddy tare da yimai pack tanamaici gaba da cewa.. Aunty bata San na guduba dan wanka zata min fa😀.. murmushi majid yayi ya ce "to diyar Anuty kice ina gaida Anuty. kallan shi sadiq yayi a zuciyar shi yace da kasan wacece fatuha da ko hanya daya baza ka so ta hada ku ba balle kuma wata gaisuwa tabe baki yayi tare da jan tsaki ciki ciki Tana fitowa daga kitchen ta fara neman jidda ba ita ba alamar ta upstairs ta haura saboda tasan bata wuce part din sadiq tana last stairs kenan sai ga jidda ta fito daga part din washe da baki murmushi fatuha tayi tace.. "shine baki jira na maki wanka ba sokike daddy yamin fada ne... girgiza kai jidda tayi fatuha ta dauke ta direct bathroom ta dire ta ta fara yi mata wanka sai da ta wanke ta tas sannan suka fito ta aje ta saman bed ta janyo lotion da night dress din jidda sai da ta shafe ta dashi. sannan ta zura mata kaya "Big man bari na zo na wuce dare nayi. "tun yanzu dare be wani yi ba na dauka fa kwana ka zo min wallahi kaga mun dade bamu hadu ba. murmushi majid yayi.. yace "next time zankwana.. "To shikenan. har bakin mota ya raka shi ya Ciro ice cream din jidda ya bashi "gashi aba angel nasan Anuty ta maqale ta shiyasa bata fito ba ka shafa min kanta , "ok ka gaishe min da Umma da ammi "to zasu ji Alhaji da baba fa me suka tsarema da baza ka ce a gaishe su ba... dariya sadiq yayi tare da kai mai duka "wallahi majid ka rainani tunda na ce a gaida mutan gida ai suma sun shiga, harara majid ya bala mai ba "waninan ammi da Umma kawai ka ce kuma da yaushe ma ka girmeni har kake fadi na raina ka , harara sadiq ya qara wurga mai aidai na baka 4 hours ko qarya nayi. Ya qarashe tare da hade ran wasa. dariya majid ya fashe da ita tare da ba mota wuta. Sai da safe ace ma mom na zo tana part din abba. "Toh sadiq yace mai da daga mai hannu har sai da motar shi ta fita sannan sadiq ya koma cikin gidan , dauke da jidda fatuha ta fito. Aiko nan take sukaci karo da sadiq a parlour... B'allama fatuha harara yayi da kauda kai... Itako tayi kamar bata gani ba. yana gaba suna bayan shi jidda na zuba surutu suna shiga part din a parlour fatuha ta aje jidda tana qoqari fita "keee.. Yace da Ita. Nan taja birki ta tsaye zuciyar ta na duka uku uku dan bata manta rashin kunyar da ta mai ba da safe ,"ba dake nake magana. ya fadi cikin daka tsawa. juyowa tayi tana zare ido , "kije kitchen ki hada min coffee ki kawo min.. zaro ido fatuha tayi waje um kwarankwatsi ban san me hakan ba. tsoki yaja mtss "yar kauyan banza toh burni nake nufi tea mara madara zaki hadu ki kawo min karki sa sugar a ciki.. ya ida zancan tare da balla mata harara abin ma dariya ya so ya ba fatuha wani lokaci sadiq in yana harara kamar qaramin yaro a zuciyar ta tace bema san idan yana fada wani qara kyau yakeba ta dan ja tsaki ta fita.. saida ta gama hada mai ta kai mai yana zaune parlour yadda ta barshi jidda na saman cinyar shi da alama bacci ya dauke ta hannu ya miqa ze amshi coffee tana bashi ya saki cup din ya fadi gaba daya ruwan tea din ya zube mata a kafa wani irin ihu fatuha ta bude baki zatayi janyo ta yayi tare da to she mata baki yana kallan ta ido cikin ido idanuwanan tana sun ciko da kwalla hawaye daya nabin daya.. murmushi yayi komin banza ya sata kuka gashi matsar da yayi ma bakin bana wasa bane dan bakin sai radadi yake mata sai da tayi kuka san raita sannan ya sake ta tare da hankada ta ta fadi kasa sannan ya tashi ya kashe kayan kallo ya matso gaf da ita har tana jin saukar numfashinshi yace cikin cool voice na shi "wannan ka dan na maki akwai saura nan tafe.. ya ja saki tare da daukar jidda sai da ya kai bakin kofar bedroom ya juyo tare da yin killing smile din shi yacigaba da cewa. "kuma ki tabata kin gyara gurin kafin ki bar wajen.. Yana fad'in hakan ya shige bedroom ya barta tana matsar kwalla tare da jera mai Allah ya isa, kuma indai gyara gurine wallahi banyi mugu kawai sannan taja kafar ta wadda ta kone wajan har yayi ja bakin tama haka saboda ya ji matsar manya Direct bedroom dinta ta wuce tare da rage kayan jikinta bathroom ta shige tayi wanka ta fito daure da towel tana shafa mai tana jera wda cigaba da jera mishi Allah ya isan A haka har ta gama shirin tafada saman bed se bacci *Fan's kuyi hakuri da wannan page din yau bana jinyin typing din saboda ina wani dan aiki* *taku har kullun mai qaunar ku Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&_yn_=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANI WRITERSFORUM.com 41_42 Kiran sallah asuba ne ya tada fatuha, arwala ta dauro tare da yin wanka bayan ta idar da sallah ta shafe jikin ta da mai kamar kullun tare da fesa turare uniform ta zure sannan ta daure gashin kanta Wanda da kyar ta kama shi, ganin be kamuwa yasa ta sake shi haka kawai ta fita direct part din sadiq ta shiga tana karema parlour din kallo ,har yanzu glass din jiya nan zube a parlour baki ta tabe ta shige bedroom sadiq na kwance jidda na maqale a jkin shi da alama daga masallaci ya dawo bacci ya kwashe shi dan jalabiya ce a jikin shi ba night dress ba sajan nan nashi yayi lufluf kwance, qare mai kallo fatuha tayi sannan ta bala mai harara kamar idanuwan shi biyu a hankali ta sa hannu ta fara janye jidda daga jikin shi janyo jidda ya qara yi ya maqale ta, abin ma dariya ya ba fatuha qara jan jidda tayi shima ya qara jan jidda haka suka riqa ja inja qara leqa fuskar shi tayi taga dai bacci yake a hankali ta qara miqa hannu zata janye jidda cikin dubara ta janye jidda direct bathroom ta dire ta, kamar kullun ta shirya jidda murmushi tayi washe da baki tace Anuty I like u murmushi fatuha tayi tare da langwabe kai ta shafa kan jidda tare da cewa jidda kisan ban iya wannan yaran ba, murmushi jidda tayi ina nufi kina birge ni Anuty murmushi fatuha tayi wadda ya baya kyawawan hakuran ta tace nima haka Jidda pack jidda tayi mata itama fatuha pack tama jidda. Janyo hannun jidda tayi cikin ni shadi suka qaraso dining area tea ta shiga hada ma jidda mai kauri, Wanda yaji ovaltine da madara tare bread n egg a hankali ta Shiga feeding din jidda tana amsa itama in taji dadi se ta gutsuro bread din taba fatuha, mom da abba ne suka qaraso cikin fara'a dining area cikin ladabi fatuha ta gaishe su ,cikin farinciki suka hada masu breakfast, washe da baki mom ta amsa jidda ce ta washe baki tare da cewa morning grandma n grandpa morning too angel suka amsa a tare bayan jidda ta gama hada masu ta aje masu cikin ni shadi suke breakfast. Tsaye yake gaban dress mirror sanye da bathrobe hannu shi riqe da qaramin towel yana goge sumar kanshi da alama daga wanka ya fitu cikin tsuwa ya yake shirin lotion ya shafa tare da saka uniform din shi sannan ya feshe jikin da turaruka masu kamshi booth din shi ya curo ya saka black se sheqi yake tsaf ya fito sojan shi hula shi ya dauko ya sa sai agogwan shi silver na zurfa wani irin kyau yayi ba dan kadan ba sai dai fuskar nan daure briefcase din shi ya dauko tare da daukar wayar shi da ke bedside drowe a hankali ya bude kofar bedroom kallo daya yayi ma parlour tare da jan dogwan tsaki fatuha kin rainani wallahi sannan yasa qafa ya fitu daga part din a hankali yake saukowa daga upstairs tuni kamshi turaran shi ya mamaye parlour fatuha da ke feeding din jidda ta dago idanuwan tana qaremai kallo cikin isa ya qaraso wayar shi ya cure ya kara a kunne cikin natsuwa yake wayar , holle ole daga bangaran ola yace hello boss, ka zo ka amshi briefcase din , to ya ce mai tare da kashe wayar ya qaraso dinning area smile yayi tare da gaishe da su mom jidda washe da baki ta gaishe haka fatuha banza yayi da ita kamar be ji tare da qare mata kallo yau kuma wani saban iskanci yima mutane yawo a gida ba dankwalli duk yana yin maganar a cikin zuciyar shi a hankali ta janyo cup da niyar hada mai breakfast hannu ta ya rike ya wurga mata wani irin kallo ya aje hannu tare janye cup din mom ce ta aika mai harara sai yayi kamar be gani ya cigaba da aikin da ya ke ole ne ya shigo cikin sallama suka amsa sannan ya amshe briefcase din sadiq ya fice da ita abba ne ya katse shurun da cewa, ah ka ce min qafa ta warke murmushi sadiq yayi tare da cewa eh abba toh masha Allah , abba ya maganar kwangilar kunko samu a'a munan dai muna fama amma insha Allah this time around zamu samu abinda muke so murmushi sadiq yayi tare da cewa Allah yasa mom ta amsa da ameen tashi yayi tsaye tare da cewa oya angel mu fati , ah baby karka ce min ruwa tea din har ya isheka ba bread ba komai eh mom na koshi toh shikenan, hannu jidda ya kama har sun kai baki ko abba yace yawa baby ina san fadama ranar Sunday tare da mom din ku zamu tafi uk , OK sadiq ya ce tare da sa kai ya fita fatuha na biye da su da lunch box din jidda har gaban mota sannan ta miqa wa jidda lunch box din tare yi mata pack sadiq kallan su yayi tare da tabe baki sannan ya shige mota. A hankali ta juyo ta shige gida, kwashe kayan breakfast din tayi mom na zaune a parlour tana kallo fatuha ta zo ta wuce kitchen washe da baki ta gaida baba jinmai itama baba jinmai washe da baki ta amsa ,rabi'a na gefe tana gyara kayan miya tayata fatuha ta Shiga yi suka gyara tare sosai ta taya su baba jinmai aiki a kitchen saboda aiki na burge ta kusan tare da ita aka dafa lunch baba jinmai ko dadi take ji har qosawa take suje kauye jauro yaga yadda fatuha ta koma kamar balarabiya, bayan sun gama aikin fatuha ta wanke duk wani kwano da akayi anfani da shi rabi'a ko sai hanata take amma taqi bari sai da suka gama komai sannan fatuha ta dawo parlour, ko da ta dawo mom ta bar parlour bedroom ta shige tare da rage kayan jikin ta bathroom ta shige ta watsa ruwa daure da tawel tafito bayan ta gama komai sannan ta tuna ashe bata gyara part din sangamin ba, ko mai bata shafa ba ta zura kayan ta direct part din sadiq taje ta fara gyara sai da ta gyara shi tas sannan ta zauna a parlour saman three star tana maida numfashi lumshe idanunta tayi tare da ware su, fita tayi daga part din ta koma bedroom ta kuma watsa ruwa sannan ta shefe jikita da mai tare da fesa turare da maida uniform din ta. Misalin karfe 2:00pm su jidda suka dawo ,kasan cewa yau sadiq be da wani aiki tare suka dawo part din shi ya nufa masha Allah gyaran part din ya mai yana jin dadi ganin part din shi a gyare, duk rashin jin fatuha tasan aikin ta shiyasa wata rana yake daga mata kafa bathroom ya shige ya watsa ruwa ya fito cikin wando da riga ya shirya, kayan sun mai kyau sosai. bangaran su fatuha kuwa jidda na dawowa yadda ta saba yi mata haka ta mata sannan tace taje parlour ko da ta fito parlour daddyn ta gani jikin shi ta fada tana zuba mai surutu shikuma yana saurareta yana jin dadi, mom da abba ne ke saukowa daga upstairs abba sanye da shada malinmalin brown mom na sanye da atanfa pink mai ratsin greed n bleu sanye da mayafinta ba qaramin kyau sukayi ba, parlour suka qaraso washe da baki jidda ta sauka daga jikin sadiq ta riqe hannun grandpa murmushi abba yayi yace "Sadiq yau da wuri ka d'awo daga wajen aiki kenan?" smile yayi tare da cewa eh to mu zamu wuce gidan ammi mu masu sallama to Allah ya tsare ameen jidda ce tace grandpa zan biku toh shikenan yima fatuha magana inji mom sai muje tare ko, rugawa tayi bedroom fatuha kuwa tunda jidda ta fita wani irin bacci ne ya sure ta ko da jidda ta shigo taga fatuha na bacci veil din ta ta dauka tare da fita ,grandma Anuty bacci ta take toh shikenan tunda bacci take mu tafi kawai ta samu hutu ne washe da baki jidda ta bi su abba, sadiq ya rako su har parking space sannan ya koma gida ko da ya koma wani irin killing smile yayi upstairs ya haura sannan ya fito kitchen ya shiga ya dauko ruwa a fridge me sanyi Wanda har qanqara ya fara saboda tsabar sanyi a hankali ya murda handle din dakin fatuha ya shiga hangota yayi saman bed tana sharar bacci gashin ta ya baje saman gadon, cije lips yayi sannan ya qaraso sai da yazo dai dai face din ta ya bude murfin rubar ruwan ya juye mata shi, fatuha da ke bacci wani irin razana tayi ta tashi cikin gigice wa ta yunkura zata fita saboda tsoro, sadiq ya janyo gashin ta tare da dauke ta da lafiyeyan mari ,wani irin kuka fatuha ta saki tare da zama saman bed jajayan eye's din ta ta dago tana kalla sadiq wani irin murmushi yayi yace "Fatuha yau zan koya maki hankali, bani kika so ki nakasa ba ? toni yau kona maki gashi zanyi ya ida zancan tare ya matse mata fuskarta, idanuwan fatuha sunyi jawur sai kuka take tana bama sadiq hakuri ashana ya Ciro a aljihun shi ya kunna tare da fusgo gashin ta wani irin kuka fatuha tasa dan Allah me kyau kayi hakuri wallahi bazan sake ba ta ida zancan tana qara rushewa da saban kuka, shhhh yimin shiru fitsarariyar banza nufo gashin ta yayi da wutar take fatuha ta fashe da wani sabon kukan tare da tafiya luuuu ta sume, murmushi sadiq yayi ganin suma tayi marar kunyar qarya kitchen ya koma ya dauko wani saban ruwan sanyi ya dawo bedroom ya qara juye mata shi wata irin ajiyar zuciya ta saki tare da fashe wa da kuka tana bama sadiq hakuri, cije lips yayi na qare mata kallo yarin ya ce sosai amma sai rashin kunya duk à zuci yake wanga zancan , bindiga ya ciro ya daura mata akai tuni fatuha ta saki fitsari ta sauke numfashi agwagwame cikin sarkewar murya tace dan Allah me kyau kayi hakuri bazan sake ba, tsaki yaja tare da cewa fitsari ma kikayi ko? a'a wallahi ruwa ne haka wallahi, murmushi yayi dan yasan qarya take sannan yace daga yau se yau kika qara min rashin kunya sai na b'ula maki kai da wannan abar , girgiza kai tayi alamar baza ta sake ba, sannan ya hankada ta kanta ya bigi gado ta qara sakin wani saban kukan sannan sadiq ya sa kai ya fita. *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_dial_&_yn=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.com 43_45 Sai da fatuha ta ci kuka sosai tare da jerawa sadiq Allah ya isa, sannan ta tashi jiki ba qwari ta nade zanin bed din Allah ya taimake ta katifar akwai leda dan haka ruwan da fitsarin be shige cikin katifar ba iya karshi saman bedsheet tatare shi tayi ta aje ta shiga toilet ta watsa ruwa, tana gamawa ta fito ta dauki bedsheet din ta wanke shi tas sannan ta fito da bokitin ta aje agefe sai da ta shirya tsaf sannan ta dau bokitin ta fita ko da tafi dasu ola taci karo da Sunday yaran sadiq suna ta shawagi a tsakar farfajiyar gidan, kai tsaye wajan shanya ta nufa ta shayan bedsheet din sannan ta dawo ta zauna saman wata resting chair da ke a farfajiyar gidan lumshe ido tayi tana jin wani tsoro sadiq na ratsa ta, wasu hawaye masu zafi na zubo mata, dan yau ba qaramar wahala tasha a hannun shi ba take nan wani zazabi mai zafi ya lulube ta sakamakon ruwan sanyin da sadiq ya sheqa mata, ganin masasarar taci qarfin ta yasa ta ja jiki ta koma parlour saman three star ta zauna ta qudindine waje daya tana kyarma abin gwanin ban tausayi😰. Bangaran sadiq ko zuciyar shi fes bathroom ma ya shige ya sheqa wanka bai jima sosai ya fito daure da tawel da Dan karami yana sane gashin kansa, gaban dress mirror ya tsaya yana gyara kanshi da ya tuno da yanda fatuha tayi se ya saki murmushi jin dadi bayan ya gama shiryawa cikin 3quarte da armless t-shirt din shi cikin shirin shi na zuwa gym , sannan ya feshe jikin da turare masu sanyi kamshi a hankali ya bude handle din kofar tare da barin part din cikin isa yake sakowa daga upstairs fatuha ya hango saman three star qudindine kauda kansa yayi yana qoqarin fita har yayi gaba sai kuma ya dawo saboda barin da yaga jikinta nayi yasa yaji tausayinta kadan azuciyarsa, a hankali ya qaraso gaban three star din ya leqa fuskar ta Wanda tayi jawur ga shatin hannu shi kwace a fuskar ta lumshe ido yayi tare da waresu a kanta a hankali ya kai hannu ya taba goshin ta ji yayi goshi zafi rau kamar wuta, a hankali fatuha ta ware idanuwan ta ta fara rera mai kuka a tunanin ta wani muguntar ya zo yi mata, daurewa yayi tare da cewa yima muta ne shuru kafi na kife ki da wani sabon Marin tsuru tsuru tayi tana kallan shi ga wani irin zazabi da take ji ,lumshe ido tayi ta juya mai baya wayar shi ya ciro dake aljihunshi bugu daya biyu Dr yakub ya dauka sannan ya sheda mai yana buqatar ganin shi , OK ya ce mai tare qatse wayar sannan ya kalli inda fatuha take kwance hata gashin kanta jiqe yake a hankali ya kai hannu ya dauki fatuha ita ko sai matsar kwalla take tana bashi hakuri banza yayi da ita be dire ta ko ina sai bedroom din ta, saman bed ya direta sannan ya dau ko hand dryer daya ke anfani da ita ya busar mata da kan ta fatuha ko sai bin shi take da ido AC din ya rage ma gudu tare da rufe ta da blanket ya koma gefe ya zauna fatuha ko lumshe indo tayi kamar me bacci. Ba'a fi 50 minutes ba sai ga Dr yakub sadiq ne ya mai iso har bedroom dinta, dudubata yayi sannan ya fito da alura da magunguna ya aje a gefe sai da ya gama zuko alura sannan yayi ma fatuha magana, hajiya ki juya zan maki alura ko dan fever ta sauka ,waro ido fatuha tayi ta fara kuka dan Allah kayi hakuri wallahi bana san alura kuka take sosai sadiq ta shiga ba hakuri, banza yayi da ita kamar bai jinta, ohni fatuha yau na shiga 3 ban taba tunanin muguntar me kyau ta kai haka ba duk wannan zancan tana yin shine a zuciyar ta ,Dr ne ya katse shurun da cewa please ki tsaya na maki alura kin ji ba zafi ba kuma ko dan ki samu sauki masasarar da kike yi kinji ,Dr ya ida zancan yana smile wallahi bana san alura dan Allah kayi hakuri ka kyale ni Dr yakub ne ya juyo ya kalli sadiq dake ta latsa wayar shi kamar ba mutun a wajan ka ji mara lafiyar ka bata san alura kuma irin wannan fever se da alura yake sauka ,dago sexy eye's ball's din shi yayi yana qarewa bed din kallo da fatuha take kwance saman bed din cikin isa ya qaraso yace fatuha shuri tayi kamar bata ji shi sarai yasan tana jinshi ,wani saban rainin ne haka ji yayi dama be kira Dr din ba ya barta ciwo ya kashe ta inya tashi daf da ita ya zo ya zauna tare janyo ta kuka tasa tana cewa ni ka kyale ni bana so banza yayi da ita ya riqe ta gam Dr ya zunkuda mata alura wani irin kuka ta saki tare da rungume sadiq gam tana kuka se da tayi kuka san ran ta sannan ta fara sauke a jiyar zuciya dan guntun tsaki sadiq ya ja tare da zame ta daga jikin shi fatuha ko yana zame ta ta koma ta kwanta saman bed tana sauke ajiyar zuciya, sannu Dr yakub ya mata sannan ya dau briefcase din shi tare da yima sadiq bayanin yadda zata sha maganin Godiya ya mashi sannan ya rako shi har bakin kofa yashiga motarsa ya tafi. shi kuma ya koma bedroom din fatuha ja mata blanket din yayi sannan ya fita ita kuma bacci ya sure ta. Bangaran su mom ko sun isa family house lafiya,d irect part din ammi suka fara shiga cikin fara'a ta tarbe su da jin dadi asiya mai aiki ta kira ta kawo masu fura mai sanyi da kayan motsa baki, aiko sakin jiki sukayi suka sha dan ammi ba irin iyayan mijin nan ba ce me takurawa surukanta daukar su take kamar ya'ya ta Jidda ta janyo tana mata wasa ,yan'mata baba ina baban naki kwana biyu shuru murmushi jidda tayi tace "Daddy nanan lafiya lau "to madala kwana ki nake ji majid na cewa sadiq be ji dadi ba mom ce ta ce wallahi ko faduwa yayi a toilet Allah sarki ai abun ya zo da sauki, masha Allah ai yanzu ya warware sosai da tare zamu zo ma Eyya sun sha hira sosai da ammi daga nan suka wuce part din Umma lokaci baba be dade da dawowa daga kasuwa ba, baba jan abba yayi suka shige part nashi suka dasa sabuwar hira abin ka da yan'uwa haka Umma da mom suka bude saban shafi na hira basma ce ta fito sanye da gown ta zo har parlour ta gaida mom ,tare da kawo masu kayan motsa baki sannan ta ja jidda bedroom din tana mata wasa tare da tanbayar ina daddy washe da baki jidda tace yanan lafiya lau ok good ,idan kun koma gida ki ce mai anuty basma na gaisheshi to jidda tace mata, chocolate ta dauko a bedside drowe taba jidda sannan ta cigaba da assignment din ta da datake yi sun dade sosai dan kusan a can su kayi dinner sai kusan 9:00pm sannan suka fito, se da abba ya qara leqawa part din ammi ya gaishe da alhaji sannan suka fito har bakin mota Umma da baba da basma suka rako su sannan suka juya cikin gida. Fatuha kuwa sadiq na lulube ta bacci ya kwashe ta ,ba ita ta tashi ba sai da ake Kiran sallar isha'i ko da ta tashi zazabin ya sauka sai dai jikin ta ba qwari, a hankali ta yaye blanket din jikinta ta shige toilet arwala ta dauro bayan ta gabatar da sallah ta koma saman bed ta kwanta, sadiq bashi ya fito daga gym ba sai magrib wanka yayi ya tafi masallaci bashi ya dawo ba sai bayan sallah isha'i ko da ya shigo gida yaji ba motsin kowa hakan tabatar mai da su mom basu dawo ba, bedroom din fatuha ya leqa kwance ya hango ta jin shigowar shi yasa fatuha qara yin lamo haskyan dakin ya kunna tuni dakin ya gwaraye da haske ,a hankali ya qaraso ya leqa fuskar ta tare da cewa fatuha banza tayi kamar me bacci tsaki ya ja yace "Nasan kina jina ko? ki tashi ki sha magani kona qarasa ki da bindiga, tunda dai mutuwar kike so" tuni fatuha ta tashi zaune tana zarar ido maganin ya shiga bale mata ya bata sai da ta sha sannan ya miqa mata fresh milk tace ta koshi wani irin kallo ya wurga mata ba arziqi ta kafa kai ta sanye, sannan ya fita daga daki yana fita ta ce ah ashe su sangami ana da kirki har da hada ni da madara mai dadi sannan ta ja dan guntun tsaki ta koma ta kwanta. Bayan ya fito daga dakin fatuha parlour ya dawo ya zauna tare da lumshe idanuwan shi kamar me bacci cikin sallama su mom suka shigo wani irin smile yayi tare da tashi zaune, ya qaraso wajan su jidda ce ta rungume shi tana cewa daddy I miss u miss u more angel kin tafi kin bar daddy shi ka dai a gida, turo baki tayi tace "Daddy Anuty nan bata taya Kuyi hira ko? ta ida zancan ta bata fuska" eyya angel Anuty ba lafiya fever take, mom da zaman ta kenan saman three star tace me ya sameta sadiq yace mom fever take dazu na ganta a parlour zaune tana rawar sanyi shine na kira mata Dr yakub ,good baby ka kyauta bari na dubata abba da ke haurawa upstairs ya ce kice ina mata sannu to mom ta ce tare da shiga ita da jidda, ko da suka shiga a lokacin fatuha tayi bacci cikin tausayawa Mmy take kallanta domin sakanita d Allah take son yarinyar d'aga karshe tayi mata Adu'a suka bar dakin. yau ko sadiq shi da kanshi ya shirya jidda, sannan su kayi bacci jidda ko sai missing din Anuty fatuha take sadiq ko dadi ya ji komin banza ta saitu. *taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&_yn=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REAlHAUSAFULANIWRITERSFORUM.com 45_46 *Yan uwa kuyi hakuri jiya nayi mstk maimakon nasa 43_44 sai nasa 43_45 ina fatan zaku min uzuri yauw zamu tashi d'aga 45_46 ina fatan kungane ni Salma ina Al'fahari d'aku Nagode sosai yanda k'uke son wanga littafin nawa Allah Ubangigi yabarmu taré Ameen....wanga pag din sadaukarwane gaduk mai bin labarin I love you ol my fan's😍😍🤸🏻‍♂* Misalin karfe 6:00am na safe fatuha ta tashi Alhamdulillah jikin nata da sauki, à hankali ta sauko d'aga gadon ta shiga toilettes wanka tayi tare da yin arwala ,tana fitowa tasa doguwar Riga ta shimfida daduma domin gabatar da sallah ,kasan cewar yau juma'a tana gamawa ta cire rigar ta saka wata Riga da wando mai mai ruwan zumuwa Rigar ya tsaya mata har gwuwa ba qaramin kyau kayan suka mata sai suka fido da ship din ta sosai veil din kayan ta dauko se yar hoda data Murza se lipstick ta sama lips din ta , tayi kyau masha Allah direct part din sadiq ta wuce a dai dai bakin kofar ta ci birki ta zaro idanuwan ta har ga Allah yanzu Sadiq ya fara bata tsoro daure, fuska tayi à hankali ta murda handle din kofar, parlour ba kowa sai sanyi AC da ke tashi da kamshi a hankali ta qarasa kofar bedroom ta murda a hankali sadiq ta hango gaban dress mirror, sanye da bathrobe yana goge gashin kan shi cikin sallama ta qaraso bedroom din ciki ciki ya amsa kamar me koyan magana jidda dake zaune saman bed itama sanye da bathrobe da alamar da ya gama gyara kanshi ze gyarata washe da baki jidda tace Anuty tare da rugawa a rungume ta bata fuska tayi tace "Anuty ashe baki lafiya shine baki fada min ba? ta ida zancan tana bata fuska" murmushi fatuha tayi tace "Ai yanzu na warke sauki ranki Jidda ta" toh shikenan Anuty sadiq ko harkar gaban shi yake fatuha kuwa sai binshi take da ido a sace ohni mutun sai shegen kinibibi kamar mace dan gutun tsaki fatuha ta ja tare da daukar jidda suka fita. Bedroom ta dire jidda ta shirya ta cikin uniform din ta, sannan ta raba mata gashin ta gida biyu taja hannun ta suka wuce dining area ,mom da abba na zaune a dining area cikin natsuwa ta qaraso ita da jidda ta gaishe su mom cikin ladabi a tare suka amsa tare da yimata ya jikin, washe da baki tace da sauki jidda ta jama kujera ta zauna sannan ta fara saving nata tana cikin saving nata sadiq ya qaraso dining area gaishe da su mom yayi tare da yi masu pack sannan ya samu kujera ya zauna masha Allah ya sha kyau har ya gaji, kallo daya fatuha ta masa ta kauda kai cikin tsanar sa Amma duk da haka sai da ta yaba kyau irin na sadiq har mamaki take anya akwai wanda ya fishi kyau kuwa musanman yau da yake sanye da manyan kaya, tunda ta zo gidan yau ce rana ta farko data fara ganin me kyau da manyan kaya shada ce sky blue yasa tasha dinki da dark blue zare anmai irin dinkinnan na sarauta se hula blue mai ratsin dark blue , hannu ya kai ya dau cup ya fara hada tea dan shi mutun ne ba mai san yawan cin abinci , bayan ya gama hada tea ya fara sha a hankali mom ce ta kalle shi tare da cewa baby karka ce min yau ma tea kadai zaka sha lagwabe kai yayi yace eh, haba baby wai me yasa baka san cin abinci ne eh abba da ke gefe yace "Sai kace ba soja ba sojoji da aka sani da cin abinci , shagwabe fuska yayi ya cigaba da shan tea din ganin mom nata magana yasa shi cin chips din kadan fatuha sai da tabatar jidda taci ta koshi sannan ta kyale ta bayan sun kamala cin abincin sadiq ya dau jidda fatuha na biye da su da lunch box har bakin mota , sannan jidda ta mata pack ta shige mota juyowa tayi ta shigo gida da abba ta ci karo mom ta rako shi riqe da briefcase din shi wuce su tayi ta koma dining area chips ta Zumaba da farfesun kifi bata wani ci da yawa ba saboda har yau bakin ta ba dadi bayan ta kamala ta fara kokarin kwashe kwanikan ,mom ce shigo washe da baki tace "Haba fatuha ke da baki da lafiya ina ke ina aiki ki ?zauna ki hutu" washe baki fatuha tayi tana qoqarin yin magana mom ta hanata kwalawa rabi'a kira tayi cikin ladabi rabi'a ta qaraso tayi ta d'urkusa har kasa ta gaishe da mom , yawa rabi'a kwanikanan zaki kwashe sannan yau ki je ki gyara part din sadiq saboda fatuha bata jin dadi har cikin zuciyar rabi'a bata so mom ta ce ta gyara part din sadiq ba saboda basa wani shan inuwa daya jiki ba qwari ta kwashe kayan dining area din fatuha kuwa daki ta koma tasha magani bata wani dadi ba bacci ya kwasheta. A cikin school yayi parking din motar shi tare da zagayowa ya budewa jidda murfin mota ,ta fito lunch box din ya miqa mata tare da yi mata pack ,daddy am going to miss u , I now angel karki damu anjima in an tashi ni zanzo daukar ki kin ji angel murmushi tayi tare da yi mai pack ta shige class yana kallan ta har ta shige ,shi kuma ya wuce wajan aiki taré da kaunar diyar tashi. Ba ita ta tashi daga bacci sai karfe 11:30pm ita kanta tayi mamaki baccin da tasha, toilet ta shiga tayi wanka ta fito tare da shafe jikin ta da lotion wardrobe ta bude ta ciro atamfa brown me ratsin black n white atamfar ta hadu riga da skirt dinkin ya mata kyau qarewa kanta kallo tayi ta cikin dressing mirror murmushi ta saki tare da cewa gaskiya birni tayi dubin yanda na koma kamar ba fatuha inna ba duk wannan zancan tana yinshi ne a zuciyarta, murmushi takara yi tana qoqarin kama gashin kanta bude kofar da akayi ne yasa ta saurin waigowa a tunanin ta Jidda ce sai taga hanan washe baki tayi tare da cewa "Hanan cikin fara'a" hanan ta qaraso dakin sanye take da lace sky green mai ratsin black se veil din ta white ba qaramin kyau tayi ba ta fito yan'matan sak, zama tayi saman bed tare da cire veil din wash na gaji wallahi dariya fatuha tayi wai kin gaji, aiki me kikayi da kika gaji? murmushi hanan tayi tare da cewa "Kai fatuha karki ce min wannan uban gashin naki ne?" fari da ido fatuha tayi tace na hanan ne bugu hanan ta kai mata cikin wasa kai Amma fa kin ji dadi murmushi fatuha tayi tace "Ina Jamal da afra?" suna parlour tare da grandma nima tanbayar ki nayi sai grandma ke ce min baki ji dadi ba shine fa na shigo na maki sannu toh ashe har kin warke kin fara make up ta ida zancan cikin tsokana, dariya fatuha tayi ta ce "Wallahi naji sauki danma mom bata barni nayi aiki ba" ai ta kyauta wallahi amma yau baki je school ba eh exam muke na JSCE shiyasa ban je ba yau bani da paper Jamal kuma fever yake shiyasa, murmushi fatuha tayi ni wallahi ina san makarantar nan se ma na shirya jidda zata tafi sai naji kamar na bita, ai karutu akwai dadi akwai wahala kiyi ma mom magana mana smile fatuha tayi tare da cewa toh jidda ce ta shigo bedroom din ta fada jikin fatuha murmushi tayi tace "Yan makaranta har andawo kenan?" daga mata kai jidda tayi ta eh Anuty kin ga daddy ya siyo min ice cream da zamu dawo har da chocolate da yawa kuma fa naba daddy naki ya aje mana murmushi fatuha tayi ta ce toh ,a zuciyar ta kuwa cewa tayi tap wannan daddy naki ai sai ke hanan ce ta katse mata tunanin da cewa bari naje wajan uncle nima na amshi nawa tana fadin tana qoqarin daukar veil din ta zata fita , fatuha inkin gama shirya jidda ki same ni a parlour muyi lunch toh tace mata to bawai dan tasan me hanan ke nufi da kalmarta na qarshe ba daukar jidda tayi ta shige da ita bathroom ta wanke ta tas sannan suka fito ta shafeta da mai tare da Samata gwon pink me qaramin hannu se gashinta da ta gyara mata tayi kyau sosai masha Allah. Direct parlour suka fito Anuty bilki na saman two star zaune, mom na zaune saman three star suna kallo gaishe su tayi mom tayi mata ya jiki ita da Anuty bilki da gudu jidda ta koma wajan Jamal da ke zaune saman daya daga cikin kujerin dining area itama ta zauna cikin fara'a fatuha ta qaraso ta fara saving din su , hanan dake saukowa daga upstairs tana zunburo baki gaba cikin bacin rai ta qaraso dining area din fatuha ta kalle ta tace, "Lafiya naga kamar an bata maki rai ?"dan guntun tsaki taja wallahi uncle ne ya bata min rai shi kullun cikin bakin rai maganar arziqi ba taba hada ku dashi, murmushi fatuha tayi tace "Yi hakuri kinji zauna mu ci abincin mu in mungama mu fita farfajiya shan iska" yawa tawa abinci suka ci cikin nishadi bayan sun gama fatuha da hanan suka kwashe kwanikan sunka kai kitchen sannan suka fita farfashi jiyar gidan domin shan iska. Saman resting chair suka zauna ,suna dan taba hira fatuha ba qaramin jin dadi gurin take ba saboda har da yan shuke shuke lumshe ido tayi ta ware su, kai fatuha karki ce min wai bacci kike ji ah ba bacci nake jiba kawai wajan yamin ne ina san guri kamar haka, shiyasa sanda nake akauye kullun muna bakin rafi ni da fatsima murmushi hanan tayi sun dade sosai a filin gida suna hira kiran sallah magrib ne ya tashe su a wajan suna tafe suna hira ,sadiq da ke qaqorin fitowa zai je masallaci sanye da jalabiya milk fatuha bata lura ba ta fada mai dan ita bata gani tana rike da hanan wata iri tsawa sadiq ya daka mata Wanda yasa yan hajin ta katsawa hanan ko take ta kama gefe jikin fatuha ta rabe, harara ya aika masu su duka stupid girl's kuna tafiya kuna kalle kalle baku kallan gaban ku mtss sannan ya sa kai ya fita. sauke ajiyar zuciya hanan tayi ta ce ba dai jaraba ba mtss sannu indai uncle ne haka yake kullun cikin bakin rai da hargowa, murmushi fatuha tayi tace ni zan fada maki haka sannan suka shige cikin gida. *Fan's kuyi hakuri da wannan page din am to busy shiyasa nayi shi ba yawa* *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* http//mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&yn=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.com 47_48 Bayan su idar da sallah parlour suka dawo suna kallo , kitchen fatuha ta shiga anan ta iske baba jinmai tana farfesun yan'ciki gaishe ta tayi cikin sakin fuska ta amsa mata tare da yimata ya jiki ,da sauki ta bata amsa tana qoqarin bude fridge fruits ta debo ta zuba a ball na glass tare da wankewa sanna ta dauko wuka parlour ta koma hanan da ke zaune saman one star ta duro qasan carpet tare amshe wuqar,t ace "Bari ni na yanka fruit din? kinga ke bakida lafiya" harara fatuha ta aika mata waya ce maki bani lafiya? lafiya ta lau inda za'a auna mu qilama na fiki lafiya dariya hanan tayi ta ce "Wasa kenan" tare da cigaba da yanka fruit din sai da ta gama yanka fruits din sannan ta maida wuqar ta dawo parlour suka fara cikin fruit din cikin jin dadi suna kallo suna taba hira. Anuty bilki ce zaune saman sofa mom na saman bed zaune, mom yanzu sai yaushe zaku dawo? wallahi ban sani ba amma nasan sai mun kai 2week tunda shi wancan zuwan da yayi se da yayi kusan 3week, shagwabe fuska Anuty bilki tayi amma fa gaskiya mom zamuyi missing naki wallahi, murmushi mom tayi tare da cewa ah kanku bazan zauna ba naqi bin tsohon mijina ba akan Wanne dalili zan barshi kullun yana zuwa uk ni ina Nigeria ni mai ya'ya, ya'yan da suna gidan miji, dariya Anuty bilki tayi kai Mom harar ta wurga mata kinga in ta kuramin zakiya tashi ki ban gu kona samu na cigaba da hada shirgi na, ah Mom wato kaya zaki kwasa da yawa kenan? laaaa yau Allah ya kawo mu ya' na tirtse uwar ta Dan zatayi tafiya da uban ta , toh kaya zan diba da yawa kika bata min rai wallahi har wata sai muyi ta ida zancan tana bude bedside drowe baqar leda ta curo ,yauwa ga wannan tun wancan satin na so na aiko baby ya kawo maki, to ban samu dama ba washe baki Anuty bilki tayi kai Amma fa mom naji dadi Allah yasa wannan maganin irin wancan ne gaskiya wancan naji dadin shi murmushi Mom tayi tace "Ai ina tunanin wannan yafi wancan, dan wannan dan sudan ne" amma fa na gode Mom kamar kinsan gobe zai dawo toh ai shikenan daya garin da madara ake sha duk dare shi kuma dayan da zuma ga turaruka nan masu kamshi in kina anfani da su ko cup kika riqe sai yayi kamshi, washe baki Anuty bilki tayi mom thanks kamar kin san abban hanan nasan kamshi sosai wallahi , ah daughter waye baya san kamshi ?sai dai in Mutum bai samu ba kamshi na da muhinmanci sosai daughter ko kamshi kika riqe to wallahi kin riqe mijinki à wannunki, haka Anuty bilki ta riqa jerawa mom godiya agogo ta kalla kusan 8:30pm Mom bari muzo mu lalaba mu tafi gida dare ya fara yi, bada'n gobe abban hanan zai dawo ba da mun kwana wallahi, ai ko ba bazai d'awo gobe ba ban zan bari ki kwanar min gida ba, ke kullun kika zo yini sai ki bige da kwana ?ai hakuri ake a zauna har miji ya dawo ya same ka ba wai ka kwaso kafa kazo gida ba, mayafinta ta janyo da handbag dinta ta tura bakar ledar ciki fitowa sukayi daga bedroom din Anuty bilki na gaba mom na bayan ta suka sauko daga upstairs sai da ta iso parlour ta yafa mayafin ta ,su hanan da ke zaune parlour suna shan fruit Anuty bilki ta qaraso hanan ku tashi mu tafi dare nayi ,bata fuska hanan tayi tace "Momi na fa dauka sai 9:00pm zamu tafi "ai kin san bana san driven din dare ko ?kuma ba da driver nazo ba hanan bata so su tafi yanzu ba da ba exam suke ba da nan zata kwana fatuha ma haka bata ji dadi ba saboda in hanan ta zo tana dibe mata kewa Anuty bilki ce ta katse masu tunani da cewa "Hanan yima baba jinmai magana zamu tafi ta baki afra "bata ida rufe bakin ta ba sai ga baba jinmai riqe da hijabin ta a hannu afra na goye a bayan ta washe da baki tace ah kuma har kun fito yanzu na ke cewa bari na kawo maki Afra yau nama yi daran tafiya da yake na tsaya yima mai gida farfesu, mom ce ta ce ku dai baku ji baby ya sata farfesu ke kuma kin miqa mata diya tana ta fama ga afra da shegen kuka ,ba komai ai kuma ko kukan ba tayi ba Allah ya taimake ki shi kuma baby bayan yasan baki wuce magrib shine zai daura maki wahala, murmushi baba jinmai tayi tana qoqarin miqawa hanan afra ,dariya Anuty bilki tayi tace mom da kin bar shiga tsakanin baba jinmai da baby ko ka shiga kai zaka sha kunya murmushi mom tayi ,to ai sai mu wuce tare sai na sauke ki gida baba toh shikenan tare suka fito fatuha na kusa da hanan sunata zuba surutu jidda na riqe da hannu Jamal duk suka rako su filin gida , Anuty bilki na qoqarin bude murfin mota sadiq ya shigo tsayawa tayi tana sakin Murmushi qarasowa yayi yace "Sister har zaki tafi ?na dauka kwana zakiyi ai ya fadi cikin zolaya, harara ta maka mai baby ka rainani wallahi dariya yayi baba har dake zasu tafi da niyata na kai ki, ah ba komai Hanan dake kusa da fatuha sai turo baki take sadiq ne ya kalle ta tare da aika mata harara sister na kusa fara cima hanan naga kwanan wani rashin ji ke damun ta, ni ba ruwana wannan tsakanin ku ne, toh shikenan raurau da ido hanan tayi tare da cewa uncle sorry harara ya kuma aika mata ganin be da niyar hakura yasa ta tabe baki ta shige mota tana yima fatuha bye bye su duka suka shige motar Anuty bilki tace "In anyi hutu this time around jidda a gida zatazo" toh ya ce mata ai sun kusa fara exam I think this Monday zasu fara eh Anuty bilki tace mai tare da ja su suka bar harabar gidan sannan su fatuha suka jiyo riqe take da hannu jidda. Direct bedroom suka wuce sadiq kuma ya wuce dining area , ko da suka shiga bedroom fatuha ta dire jidda tayi mata wanka sannan itama tayi kusan tare suka shirya saboda itama yau ta gaji tasha surutu har da godema Allah, night dress suka sa sannan ta dau jidda tana mata surutu suna haurawa upstairs a hankali ta murda handle din kofar part din sadiq, a parlour suka iske shi zaune yana kallan news da gudu jidda ta fada jikin shi ,daddy yes angel ,um daddy ina ice cream din Anuty da chocolate din ta? laqace mata hanci yayi yace "Yana bedroom da gudu jidda ta shige bedroom fatuha kuma na qoqarin fita har ta bude kofar, jidda ta qaraso riqe da ledar shopping Anuty ga naki , angel har dani a tsarabar washe baki jidda tayi ta ce eh toh na gode ta amsa ta fita. Direct bedroom din ta ta shige tare da kunna haske, saman bed ta zauna tare da bude ledar shopping din tun kan ta fara shan ice cream din miyan ta ya tsinke ,tana sha tana kada kai Amma fa wannan abu akwai dadi sosai gaskiya me kyau yasan kan kwadai, sai da ta cika cikin ta da ice cream sannan ta kwanta bacci yayi awan gaba da ita. Akwana a tashi ba wuya wajan Allah sadiq ne janye da trolley din mom dana abba sai da ya zo bakin kofa ya ba ola da Sunday yayi musu umarnin da su sa kayan bayan boot, ok boss fatuha ko na parlour zaune sai tsoro take yanzu idan su mom suka tafi Allah ka dai yasan muguntar da sadiq zai mata ranan unguwa ka dai suka je amma sai da ta dandana kudar ta, bale kuma kwanaki duka wannan zancan a zuci take tare da kukan zuci dan tasan watan cin uban tane ya tsaya, su mom ne suka qaraso parlour tana riqe da hannu jidda sai lisafa mata tsaraba da zata mata take washe da baki fatuha ta tashi tana yi masu Allah ya kiyaye hanya , mom har ta kai bakin kofa ta juyo da kalli sadiq tace toh ga amanar fatuha sauran kuma inna dawo naji ka mata wani abu dan nasan halin, bata fuska yayi kamar qaramin yaro yana bin fatuha da harara tuni yan hanjin ta suka fara kadawa dan tasan kashin ta ya bushe daurewa kawai take amma ji take kamar ta daura hannu aka ta sa ihu gashi baba jinmai taje biki kauye daga ita sai rabi'a kuma rabi'a data gama aikin ta take tafiya ,jidda ce ta katse mata tunanin datake taré da janta tm har suka qarasa farfajiyar gidan, sadiq ne ya shiga wajan zaman driver da alama shi zai kaisu airport tuni jidda itama ta shige motar mom ce ta juyo tace fatuha duk abinda kike buqata kiyiwa baby magana kinji toh tace mata tana raraba ido tana daga masu hannu har motar su ta fita daga harabar gidan. *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&yn=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERFORUM.com 49_50 Su sadiq na fita harabar gidan, fatuha ta juyo gida cike da tsoro raurau tayi da ido kamar tayi kuka saboda tuntuni rabi'a ta tafi sai ita kadan kwal a gidan sai su ola, parlour ta zauna tayi tagumi kamar munafuka tana ta raraba ido kamar wadda tayima sarki qarya, ganin tsoran ba zai fishe ta da komai ba yasa ta kuna kallo washe da baki ta dau remote control tana canza tashoshi Bollywood ta kai tayi shiru tana kallan film gaba ki daya imanin ta naga TV jin cikin ta ya fara kukan yunwa yasa ta tashi dining area taje ta zubo macaroni da miya yaji kifi sosai kasan cewa fatuha ba mai san macaroni ba ce yasa ta zuba kadan, ta dawo parlour saman three star ta zauna ta Fara ci bayan ta kamala ta kai plate din kitchen tare da wanke wa bedroom ta koma tare da rage kayan jikin ta ta shiga wanka bata wani dade ba ta fito ko da ta fito lotion ta shafa tare da feshe jikin ta da turare white t-shirt din ta na aiki tasa kasan cewa rigar ta kawo mata gwiwa sai taji bata sha'awar sa skirt din gashin ta ta baza ta sharce masha Allah fatuha ba qaramin kyau tayi ba ,qarewa kanta kallo tayi a dressing mirror dariya tayi tace "Kai dan Allah dubi yadda nayi kamar ta cikin film din dana gama kalla hhhh lol" ta kumayin dariya tana godéma Allah da yawadata ta da gashi à haka tasa kafa tafita daga bedroom din. Bangaran su sadiq har yana kai su mom airport , ya wuce da jidda family house dan shi yama manta da wata fatuha part din ammi ya shiga riqe da hannu jidda , a'a wana ke gani , murmushi sadiq yayi tare da zama saman kujera yana gaisheta sannan yace, "Matar yanaga kin qara kyau?" washe baki ammi tayi tana gyara daurin dankwalin ta tare da amsa mai ta qaraso parlour itama ta zauna, ohni mai gida ace min jiki yayi sauki da har na fara dakan gunba ance min kana can rai hannu Allah ka zama dan gurgu ta ida zancan tana dariya ,turo baki sadiq yayi yace "Haba ammi har so kike na bingire kenan ?dariya ammi tayi tare da janyo jidda jikin ta yar nema yau ba'a amin gwalangwatsin ba smile jidda tayi kawai tare da cewa "Ammi ina gorubar da kika ce zaki siyo min ni da jamal? yar nema ashe baki manta ba ai tuntuni na siya tana daki na cikin drowe, da gudu jidda ta shige dakin ammi ta dan juyo tana facing din sadiq gyara murya ammi tayi tace "Ni ko Sadiq ya kamata kayi aure? Yanzu fisabilillahi dubi yadda jidda tayi wayau sosai yarinya na shirin zaman yan'mata, amma kai baka ko maganar aure bale nuna sha'awar ka ko dai baka lafiya ne Abubakar sadiq?" sadiq dake zaune saman three star ya hada gira sama data qasa kamar be taba dariya ba, kai kullun baka so a fada ma gaskiya sai ka hau gunguni shi kuma Ibrahim ya zuba ma ido ko maganar aure bai ma, sadiq ko tunda ammi ta fara magana ya kai wuya dan shi be da tsarin yin wani aure yanzu, Alhaji ne ya qaraso parlour da alama yanzu ya dawo daga kasuwa ganin ammi nata fada yasa Alhaji qaraso dan yaji ba'a sin zancan, ganin sadiq tatasa gaba ya san maganar gizo bata wuce qoqi, haba ladingo ya za ai ki tasa yaro gaba kina mai maganar aure? eh koma me ake samu a auran nan ai ya taba yi inya gaji da zama haka ai dole yayi aure tunda shi ba qarfe bane, ammi tabe baki tayi tace "Malam kenan da yaranan na da wannan tunanin ta tuni yayi amma kwata kwata banga alamar yin hakan ba , koma dai meye ba kyau sasji gaba ba kina mai fada, ba ko abin motsa baki amma sai fada kike mai, shiko sadiq dadine ya mamaye mai zuciya sai murmushi yake, ammi tayi yake tace "Wallahi malam abin ya tsayamin araine?" Alhaji zama yayi kusa da sadiq tare da shafa gashin shi yi hakuri kaji Abubakar sadiq, qaqaro murmushi sadiq yayi Wanda iya qarshi lips din shi yauwa ko kai fa, ammi kuma asiya ta kwalawa kira ta kawowa Alhaji abinci da sadiq, sadiq sai fama daurewa ammi yake bayan asiya ta kawo komai ammi tace ya sauko ya ci, na koshi ya fadi a taqaice, bude baki ammi tayi ta fara fada yanzu ni sadiq ban isa nama magana ba ko na baka shawara sai ka nunamin ban isa ba ko Ibrahim ai bai isa yamin haka ba matsar kwalla ta fara Alhaji da ke gefe ta kaici ma ya hana shi magana sadiq ganin abun ammi da gaske ne ya sashi cin abincin tare da sakin rai sannan ammi ta ji dadi ba laifi ya dan saki jiki amma sai wani bangare na zuciyar shi ya ke ji kamar ta famamai inda ke mai qaiqayi tabas yasan yayi rashin kausar har abada bazai kuma samun wada zata maye gurbinta ba, amma wani bari na zuciyar shi yaqi yadda ya cusa san wata diya mace har ta samu gurbi a zuciyar shi numfashi ya sauke tare da miqewa tsaye yana kiran angel, mai gida kardai ka ce min tafiya za kayi ?ko har yanzu baka huce ba? murmushi sadiq yayi haba matar ni na isa nayi fushi dake nayi fushi dake gobe ina zan fake washe baki ammi tayi tace yauwa dan albarka , Allah yasa ma Albarka ameen ammi , bari na kirama yar neman nasan yanzu haka ta wargaza min daki dariya Alhaji yayi ya ce aiko data kyauta, malam har da kai masu biye ma ifiritan nan ko da yanzu Jamal zai zo su hade biyar baka siyan part din nan dariya Alhaji yayi tare da shigewa bedroom din shi, ammi kuma ta shige nata tana kwalawa jidda kira aiko tana isa dakin taci karo da abin goriba duk jidda ta watsar a tsakar dakin ohni ladingo ai dama na fadi nasan za'a rina tunda najiki shuru washe baki jidda tayi tace ammi, sadiq dake parlour ya qaraso yana dariya laa angel waya ce kiyi ma ammi baena turo baki tayi tace "Daddy ba bana nake ba" ammi tace gidan ku kikayi ko? dariya jidda tayi ta boye bayan baban ta , ammi bari mu qarasa part din Umma toh shikenan saura canma ki mata barnar haqora jidda ta washe sannan sadiq yayi ma ammi sallama suka wuce part din Umma. Parlour ta kuma dawowa tare da kallan agogo ganin karfe 3:00pm yasa fatuha rau rau da ido, tasan za'a rina tunda aka bar amanar ta a hannu sangami a iya tunanin ta ko wanne gari suka kai su mom ya ci ace sun dawo gida, zama tayi saman one star can kuma sai ta tashi upstairs ta haura sama direct part din sadiq ta shige a hankali ta murda handle din cikin sa'a kofar ta bude saboda a tunanin ta ya kulle part din, tana shiga sanyi da kamshi suka mamaye mata hanci lumshe ido tayi tare da mai da kofar parlour ta rufe bedroom dinshi ta shige tana ta kalle kalle wani album ta hango ya leqo ta qarqashin gado duqawa tayi tajanyo shi da hannun ta washe da baki ta bude album din pics din sadiq ta fara cikin karo da shi ya saki murmushi a pic din gashi yasha kyau har ya gaji ,cigaba tayi da ganin pics din album din wani guri ta Ganshi da kausar wani gurin shi daya ganin yadda suke pics din yasa fatuha ta dade tana kallan pics din ko ba'a fada mata ba tasan maman jidda ce saboda suna kama da jidda ji tayi gaba ki daya sun birge ta haka ta lalace tana kallan albums din kiran sallah la'asar ne ya sata qoqarin mai da album din har ta turashi qarqashin gado sai ta ji wani album din janyo shi tayi tare da yin smile, bari na tafi da wannan inna idar da sallah ya debe min kewa, tunda ni ka dai suka bari wato sun barni a gida duk abinda zai cinye ni ya cinye ni downstairs ta dawo ta aje album din a parlour ita kuma ta koma bedroom din ta dauro alwala. Cikin sallama su ka shiga part din umma, Umma na zaune tana kallo tana shan fruit a hankali da alama zaman ya mata dadi ,cikin fara'a ta amsa sallamar su sadiq zaunawa yayi tare da gaishe ta ta amsa jidda ko saman ciyar Umma tayi masauki, yan'mata baba fari da ido jidda tayi tace "Na'am grandma" a'a waya koya maki fari da ido haka? dariya tayi tace "Anuty mana" wace Anutyn? Ta bata Amsa da cewa "Anuty fatuha mana" ah ni ban santa ba kam aiko Anuty fatuha na da kirki sosai yanzu haka tana gida murmushi Umma tayi tare da yi masu tayi fruits qasa sadiq ya sauko ya sha fruits din shi ya qoshi sannan ya haura upstairs cikin natsuwa ya murda handle din kofar daki kwance ya hango majid yana ta sharar bacci dan gutun tsaki ya ja tare da shiga daki fridge ya bude ya dau ruwa mai dan sanyi sanyi sai da yazo saitin face din majid ya zuba a hannun sa ya shiga yayafa mai, firgigit majid ya miqe yana qoqarin tashi ganin sadiq yasashi komawa ya zauna tare da zabga tsaki , kai dai wallahi mugune ,in banda mugunta ina bacci zaka sheqa min ruwa? harara sadiq ya aika mai yanzu lokacin bacci ne kana ganin la'asar ta wuce, mtss toh ina ruwan ka? da ruwa na sannan ya zauna saman sofa, wallahi big man baka kyauta min ba wallahi mafarkin wata hot baby nake kawai ka zo ka katse wa mutane jin dadi mtss tashi ka ban guri Dan iska kawai, dariya sadiq ya fashe da ita sakin baki majid yayi yana mai kallan rainin wayau me haka wai , kaga kyale ni je kayi wanka first munyi magana, ya ida zancan cikin dariyar shaqiyanci tsaki majid ya kuma ja sannan ya yaye blanket din jikin shi ya wuce bathroom ko 50 minutes beyi ba ya fito sanye da bathrobe dressing mirror ya nufa ya shafe jikin shi da mai da sunyi 4 eye's da sadiq sai ya aika mai harara shiko sadiq fuska yayi tare da janyo newspaper yana qarantawa sai da ya gama shirin shi tsaf sannan shima ya zauna saman sofa tare da qanqace ido yana kallan sadiq kamar zai mai masifa, dariya sadiq yayi tare da kuma daurewa duka majid ya shiga kai mai dan iskan banza sai wani kallo kake kana dariya munafuki Allah kadai kasani, mafarkin uwar me kake to? Maji da yace "Dadin abun ba kai na farau ba, ya ida zancan yana harara sadiq" smile sadiq yayi yace nina ce ma wani abun ne? wanka fa kawai na ce kayi? ko nace wani abu ya ida zancan yana kare fuskar shi da newspaper yana dariya, sun dade sosai a family house ba su suka fara tunanin dawowa gida ba sai kusan 9:00pm lokacin jidda ma tayi bacci har farfajiyar gida suka rako su sannan sadiq ya ja mota suka bar gidan. fatuha ko tana idar da sallah parlour ta dawo, ta cigaba ta kallan album tun bata jin tsoro har ta fara ji saboda duhu ya kunnu kai kuka ta ci ta gaji tare da rakubewa jikin kojera rungume da album har bacci wahala ya kwashe ta, a dai dai parking space yayi parking dauke da jidda ya fito tare da yima motar key a hankali ya bude kofar parlour, ya qarewa parlour kallo tare da kunna haske parlour ya gwaraye ko ina cikin natsuwa ya qaraso kallo daya yayi ma kujera da fatuha take kwance sannan ya wuce upstairs bedroom ya shin fide jidda sannan ya shiga bathroom ya watsa ruwa yana fitowa jalabiya white yasa ya fita daga part din, saboda yana son shan coffee ya dawo downstairs inda ya bar fatuha nan take kwance ware mata kallo ya shiga yi duka gashin kanta ya baje akan kujera , cinyarta bude yake kasan cewar qaramar riga ce a jikin ta fuskar ta Sadiq ya qarewa kallo masha Allah yauce rana ta farko da ya fara kallan fuskar fatuha da kyau eyes lash din ta sunyi gadar gadar kamar ansa mascara, tabe baki yayi yana qoqari shiga kitchen har ya kai bakin kofa ya dawo saboda album din da ya ganta rungume dashi cikin zafi rai ya juyo yace fatuha cikin daka tsawa cikin razana ta tashi tsaye tare da sakin album din qasa, dab da ita sadiq ya qaraso cikin zafin rai yace "Uban me kike min da album? Dan iskanci shine kika sakeshi kasa ko ? a tsawace yayi maganar" kuka fatuha ta saki saboda gabaki daya ya ruda ta mari ya wanke ta da shi lafiyayan open your month and talk to me , kuka fatuha ta saki mai tsuma zuciya tare da yin magana cikin shashakar muryar tace "Dan girman Allah kayi hakuri me nayi maka ne mai kyau? koko amanar da mom ta baka tun yau zaka fara cinta ta ida zancan tare da fashewa da kuka, bayan horan da kamin na barina a cikin makekyan gidanan be ishe ka ba shine Dan karfin hali harda mari na😭 kuka ta kuma saki tare rugawa da gudu bedroom. Sadiq ko amanar mom da yaji fatuha tace ne yasa jikin shi yin sanyi tare da daukar album din jiki ba qwari ya haura upstairs. *taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http//mobile.Facebook.com./Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&yn=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERSFORUM.com 51_52 Fatuha na shiga bedroom saman bed ta fada tare da sakin saban kuka tana cigaba da jerawa sadiq Allah ya isa da ace Allah ya isan na fitowa a jiki to da daran yau ba abinda zai hana shi fitowa ajikin sadiq, kuka ta ke mai tsuma zuciya har da shesheqa tana a jiyar zuciya ita babban abinda ke damun ta koda ta zo mai muguntar sai ta kasa kuma ko tayi mai ramawa ya ke, lumshe idanuwanta tayi tare da sauke numfashi a hankali ta cigaba da jerawa sadiq alkaba'i haka har bacci barawo ya sace ta. Bangaran sadiq ko saman sofa ya zauna tare da ganin be kyauta ma fatuha ba, lumshe ido yayi tare da ware su koma mai yayi mata ita ke san shiga gonar shi shiyasa shi kuma baya saurara mata da tasan yadda yake ji in yaga albums dinan da ko fada mata akayi ta dauko su inda ya aje ba zatayi ba, iska ya busar mai zafi daga bakin shi bayan ammi ta gama hada mai zafi ita kuma ta da gulamai lusafi album din ya bude a hankali kamar mejin tsoran wani abu ya shiga kallan pics din ya dade yana kallo inda yake ganin mutuwar kausar ta dawo mai sabuwa har hawaye sai da ya zubar kamar ba soja ba, anan saman sofa bacci ya kwasheshi. *Asuba ta gari* Ko da ya tashi da asuba wanka ya sheqa sannan yasa jalabiya ya wuce masallaci ,yana dawowa ya samu bacci mai cike da natsuwa amma duk da haka qirjin shi namai zafi saboda tsabar damuwa lumshe ido yayi tare da jan jidda jikin shi bacci ya kwashesu. Fatuha ko da kuka ta tashi fuskar ta har tsami ta mata, saboda ba qaramin mari tasha hannun sadiq fuskar nan ta kunbura tayi sumtum kallan mirror tayi tare da fashewa da kuka fuskar tayi jawur har idanta sai da ya qara girma saboda tsabar kuka ,toilet ta shiga tayi wanka tare da dauro arwala tana fitowa after dress tasa black tare da gabatar da sallah ko da ta idar da sallah kuka ta cigaba da rerawa sannan ta tashi jiki ba qwari ta murda handle din kofar tare da ficewa daga bedroom din direct part din sadiq ta shiga, duk da tana jin tsoro haka ta lalaba ta murda handle din kofar bedroom zaune ta hango sadiq saman sofa yana danna laptop yana shan coffee cikin dari dari ta qarasa shiguwa tare da yin sallama, dago kai sadiq yayi ya qare mata kallo shi kan shi yasan be kyauta ma fatuha ba ya bata mata baby face din ta, rabewa ta shiga yi dan tak take jira ta arce sunan ta ya kira cikin cool voice din shi gaban ta ne ya yanke ya fadi duk da yauce rana ta farko da me kyau ya fara kiran sunan ta, sai taji duk duniya ba wanda ya iya fadi fatuha qara kiran suna ta yayi hakan yasa ta fara matsar kwalla tana yarfe hannu ta qarasa kusa da shi tare da tsugunnawa tana wasa da yantsun hannu ta idanuwanta taf da kwalla hannu yasa ya dago da habar ta lumshi ido yayi tare da waresu gaskiya be kyauta ma fatuha ba ji yadda ya mai da fuskarta, tausayi ta bashi sosai kuka ta shiga reramai a tunanin ta wani mari zai qara zabga mata shhhh ya ce mata cikin cool voice nashi shiru tayi tana matsar kwalla bedside drowe ya bude ya ciro magani a dan top sannan ya dawo sofe ya zauna tare da talabo mata fuskar matsar maganin yayi a hannu ya shiga shafa mata a face din ta kuka fatuha ta saka sai kace ya watsa mata ruwan zafi iskar bakin shi ya shiga hura mata mai sanyi nan fatuha ta lumshe idanuwan ta wani irin dadi taji dan tunda ta tashi da safe fuskar ke mata radadi sai yanzu da taji dama dama, ware eye's ball din ta tayi kan sadiq, sadiq da ke qoqari dagowa goshin su ya hade ushhh , shagwabe fuska fatuha tayi tare da fara kuka sorry yace mata sannan ya sa hannu ya murza mata wajan dan karya kunbura sannan ya kyaleta tare da yi mata lalausan smile tashi tayi tana qoqarin daukar jidda su fita, fatuha yace juyowa tayi tana kallan shi, shiga da ita toilet dina ki mata wankan to ta ce mai sannan ta shige da jidda bathroom bin ta yayi da kallo tare da daukar newspaper. Bayan ta wanke jidda tas suka fito washe da baki jidda ta gaisheshi, amsa mata yayi tare da yi mata pack, Anuty me ya sami fuskar ki jidda ta fada a tsora ce kallan sadiq fatuha tayi shima ita yake kallo sannan ya kauda kai murmushi fatuha ta qaqaro tace "Bigewa fa nayi jiya, aini fushi nake dake Jidda kika tafi kika barni ni ka dai a gida to shine fa na bige gashi ba kyanan" raurau jidda tayi da ido tace "Sorry Anuty ba laifina bane laifin daddy ne ta ida zancan tana nuna daddy da hannu" daddy tace cikin shagwaba yes yace a taqaice yana kallan newspaper, daddy please kar a qara barin Anuty a gida ita kadai daddy kalli face din Anuty fa?" tana fadi tana ware ido juyowa sadiq yayi ya kalli jidda tare da lumshe ido angel kin fiye surutu please ki tsaya Anuty ta shirya ki kinga mun kusa maqara ,sai da fatuha ta gama shafe jidda da mai sannan suka fita kai tsaye bedroom din ta ta dire jidda ta shirya ta cikin uniform din ta sannan ta ruqo hannu ta suka fito parlour dînner area suka zauna ta shiga bama jidda abinci tana feeding din ta sadiq ya qaraso dining area riqe da briefcase din shi kujera ya ja ya zauna ,plate fatuha ta janyo ta fara saving din sadiq yau anci sa'a be hana ta ba sai da ta gama zuba mai ta tura mai gaba sannan ta hada mai tea a cup ya amsa ya fara sha zai kai chips din baki ya kalli fatuha da ke feeding din jidda, yace "Ke Baazakiyi break din ba?" kallan shi fatuha tayi ta hadiye wani yawo dan bata san me yake nufi da hakan ba murmushi sadiq yayi ya ce yar kauye kawai kalaci nake nufi washe baki fatuha tayi tace "Aiyo zanci to" fara cin yanzu murmushi tayi tana ci tana feeding din jidda a zuciyar ta ko mamakin canji sadiq take, shiko sadiq amanar mom yake riqewa ba wai wani abun ba. Bayan sun gama break har filin gida fatuha ta rako su da lunch box din jidda pack jidda ta mata tare da yi mata bye bye, fatuha na tsaye har suka fita daga harabar gida ta juyo ta dawo cikin gida kayan breakfast ta kwashe ta kai kitchen, a kitchen taga rabi'a na girki murmushi tayi tare da gaisheta amsa mata tayi cikin fara'a sannan ta aje kwanikan cikin zing ta wanke su tas rabi'a sai hannata take amma taki kusan tare sukayi komai na kitchen din sannan suka jera a dining area ,washe baki rabi'a tayi tace kai amma fa fatuha na gode dan ba dan ke ba da yanzu ina ta aiki wallahi murmushi fatuha tayi tare da cewa ba komai wallahi, bari na zo na lalaba na wuce gida ,kallan tausayi fatuha tayi tace "Wai har zaki tafi ne?" eh wallahi ,yanzu ni ka dai za'a bari a gida nan kamar maya ta ida zancan tana matsar kwalla, yi hakuri kin ji fatuha akwai inda zani da ba inda zani dana taya ki hira amma akwai inda zani, murmushi fatuha tayi tace "Ba komai bakin kofa ta raqo ta sannan ta koma parlour ta zauna tare da kunna kallo kitchen ta shiga ta gyara fruit sannan ta dawo parlour tana ci tana kallo har bacci ya kwashe ta. Bangaran sadiq yana sauke jidda ya wuce office, ko da ya je office yayi aiki sosai karfe 2:00pm nayi ya fito yaje school din su Jidda ya dauko ta suka dawo office tare sai zuba mai surutu take kowa na office din ji yake da jidda daka ganta hannun wannan sai ka ganta hannun wancan sai la'asar sadiq ya amshe ta suka wuce gida. Fatuha ko kiran sallar la'asar ne ya tashe ta, wanka tayi tare da dauro arwala tana gama sallah parlour ta dawo tana lunch cuscus ne da miyar kwai take ci tana jin dadin abincin har wani lumshe ido take, sallamar su sadiq ce ta qatse mata cin abinci washe da baki ta kalli jidda rugowa jidda tayi ta fada jikin fatuha tana dariya itama fatuha dariya tayi tare da gaishe da sadiq ciki ciki ya amsa kamar me koyan magana sannan ya haura upstairs ,fatuha ko saida ta cikawa jidda cikin ta da abinci sannan ta kai ta bedroom ta rage mata kaya sannan ta kaita toilette ta mata wanka sai da ta wanke ta tas sannan suka fito suna daririku lotion ta shafa mata sannan ta sa mata gwon brown mai kyau tare da jan hannun ta suka dawo parlour ,Hango sadiq sukayi yana zaune a dining area yana lunch guri fatuha ta samu ta zauna jidda ko wajan daddy ta nufa tare da haye mai cinya tana mai surutu, daddy yes angel ,daddy please muje shan ice cream please ta fadi tana lagwabe kai ja mata hanci sadiq yayi ya ce "Wannan bakin naki kullun san zaqi yake" dariya tayi mai nuni tana cikin farinciki, ture plate din gaban shi yayi tare da aje jidda qasa qafa ta shiga bubuga mai ita aladule sai sun je shan ice cream yau , yace mata "Ok Angel is ok daina kukan kije Aunty ta Tashirya ki ko" sannan ya haura sama yana last stairs jidda tace amma har da Anuty zamu tafi dan kar dodo ya ji mata ciwo toh, yace tare da bude kofar part din shi. Shirya jidda tayi tsaf amma ita ta rasa kayan da zatasa, duk gwon din data janyo sai ta maida jidda rugawa ta yi parlour zaune ta sami sadiq cikin shirin shi na qananan kaya yasa red riga mai ratsin black mai dogwon hannu sai wando black da takalmi yasha kyau har ya gaji sajan shi ya kwanta luf sai sumar kan shi da tasha gyara, daddy jidda tace ,a dan shagwabe sadiq ya juyo alamar gajiya menene angel lagwabe kai tayi tace daddy zo ka zaba ma Anuty dress ta rasa Wanda zatasa ,dan guntun tsaki sadiq ya ja yace "Angel me yasa kika fiye rigima?" um bata fuska tayi tana shirin yin kuka hakan yasa sadiq tashi ba dan ya so ba bedroom din fatuha ya shiga tsaye ya ganta gaban drower ta riqe qugu ga kaya baje a saman bed bakin kofa ya tsaya yana qarewa bayan ta kallo juyowa fatuha ta yi su kayi 4 eye's kauda kai tayi ta cigaba da abinda take a hankali ya qaraso wata gwon ya gani kawai ya janyo ba wai da ya lura da ita ba miqa mata yayi , kisa wannan mu tafi sannan yasa kai ya fice cikin 5 minute fatuha ta shirya cikin red gwon me Stone's sai black veil tasa tare da murza hoda ta shafa lipstick wani irin kyau fatuha tayi komai na ship din ta ya bayana duk da ba wasu shekaru gare ta ba kallo daya zaka mata Kasan ta hadu takalmi tasa tare da feshe jikin ta da turare masu kamshi sanna ta yafa veil din ta a hankali ta bude handle din kofar bedroom din parlour ta fito sadiq dake zaune saman two star ya lumshe ido, jidda na zaune gefe shi kamshin turaren fatuha ne yasa ta ware sexy eye's ball din shi ya sauke su kanta wani irin kyau ta mai tabe baki yayi yace ashe wannan yarin yar nada kyau duk yana wannan zancan ne a zuci miqewa yayi tare da daukar car key suka fita, gaba jidda ta shiga fatuha na baya jidda sai zuba mata surutu take. Sun sha yawo kamar me ice cream ko har sai da suka ture, fatuha ko baki har kunne dan dadi duk inda suka wuce sai an kalle su saboda sun sha kyau sun gaji munjibir park sadiq ya kai su zama yayi a resting chair yana kallan su fatuha wasa ko ba wanda basuyi ba , basu suka bar munjibir park sai yamma likis a gajiye suka dawo gida, fatuha ko dadi fal a zuciyar ta jidda ko saboda tsabar gajiya tayi bacci cikin mota , sadiq ysa hancin motar shi cikin gida parking space yayi parking bala mai gadi sai washe mai hakura yake daga mai hannu sadiq yayi tare da dai daita parking din motar sannan ya kashe motar fatuha kamar jira take ta fito murfin motar gaba ta bude tana qoqarin daukar jidda shima sadiq ya turo kai da hannu yana qoqarin daukar jidda ji kake gwab sun qume kai wash sadiq yace fatuha ma haka yadda sadiq yayi da fuska shi yaba fatuha dariya sai kace baby ,dariya ta rinqayi har ana ganin fararan haqoran ta dariya da fatuha take sai ta qara mata kyau hakan yasa sadiq kallan ta kallan da yake mata ne yasa ta tsagaita dariyar tare da daga mai gira harara ya aika mata ,in kin gama dariyar ki dauko ta mu shiga gida dariyar da yake shirin zo mata ta guntse tare da daukar jidda. *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Salma mas'ud nadabo* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=,52&red=opare_speed_dial_&yn=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REALHAUSFULANIWRITERSFORUM.com 53_54 *Ina farin cikin tayamu marnar zagayowar wata mai Albarka,wata mai falala,wata mai dubin nasarori da ni'imomi , yan uwa Dan Àllah kada mubari wanga babbar garabasar ta wuce bamu samu nasarori da yake ciki,mudinga istigfari da hailala neman gafara à wajen Allah,mu yawaita Adu'a da karatun Alkur'ani mai girma, mu dinga nafiloli da rokon Allah ya biya mana bukatun mu na Alheri,Allah Ubangigi ya bamu ikwan yin ibada a cikin wanga watan mai Albarka watan Ramadan Allah yasa muna da raban ganinshi Ameen Dan Alfarman anabinmu Muhammad Sallah'llahu allaihi wa'sallam* Sadiq na gaba tana biye dashi à baya, bakin bedroom din ta taci birki tana qoqarin bude kofar sadiq ya juyo fuskarsa ba yabo ba falasa yace"Iina kuma zaki da ita bayan tayi bacci? um dama wanka zan mata shafa sumar jidda yayi tare da cewa "Ki samata night dress kawai saboda tayi nisan bacci" Allah ya taimake ta jidda ta taba fadin Kalmar shiyasa ta gane mai yake nufi,haurawa sama yayi ita kuma ta shige daki tare da kunna haskyan dakin shin fide jidda tayi sannan ta soma rage kaya jikinta ,sai da ta shiga toilet tayi wanka sannan ta fito daure da qaramin towel cikin natsuwa ta shafe jikin ta da mai tare da zura night dress din ta riga ce pink mai zanan cartons jikin rigar, rigar dai dai gwiwa ta tsaya sai dan siririn hannun kamar na vest gashin ta ta sharce ya baje a gadan bayan ta bayan ta gama shirya kanta ta shirya jidda cikin kayan bacci, sanna ta dauke ta a hankali take taka upstairs din saboda yau jidda ta qara nauyi cikin natsuwa ta murda handle din kofar part din sadiq parlour ba kowa sai sanyi AC dake tashi da kamshi direct kofar bedroom ta bude tsaye ta hango sadiq gaban dressing mirror yana goge sumar shi da qaramin towel sanye yake da bathrobe white hakan yasa ana ganin lalausan gashinshi na qafa kauda kai fatuha tayi, tare da yin sallama juyowa yayi ya qare mata kallo , mamaki gashin fatuha ke ba shi gashin har yaso ya mata yauwa juyowa yayi ya cigaba da abin da yake shin fide jidda tayi tana qoqarin fita,lumshe ido sadiq yayi tare da ware su yace "Fatuha" juyowa tayi tana kallan shi can sai tayi qasa da eye's ball's din ta, ki hada min coffee toh tace tare da fita downstairs ta dawo tare da shiga kitchen ta hada mai coffee ta dawo, ko da ta dawo yana zaune a parlour yana kallan news aje mai tayi saman stool tare da ficewa cikin natsuwa ya shiga shan coffee yana kallan news amma sai dai ku san kallan news din kawai yake ba wai dan yana fahimta ba kashe kayan kallan yayi ya koma bedroom saman bed ya kwanta tare da janyo jidda jikin shi lumshe ido yayi ba wai dan yana jin baccin ba ,saboda gaba ki daya kwanakin nan da tunanin kausar yake kwana. Tana shiga bedroom ta fada saman bed tare da yin addu'a bacci ko minut 10 ba tayi ba bacci ya kwashe ta. Kiran sallah asuba ne ya tashe ta wanka tayi tare da dauro arwala tana fitowa uniform tasa tare da gabatar da sallah, sannan ta shafa mai da fesa turare parlour ta fito ko ina share kwal hakan ya tabatar mata da rabi'a ta zo kitchen ta shiga washe da baki ta gaishe ta cikin fara'a ta amsa kasan cewar yau Saturday shiyasa fatuha bata je part din sadiq da wuri ba , rabi'a ta shiga tayawa aiki doya suka fere suka dafa sannan suka yanka fatuha ta gyara albasa rabi'a ta fasa kwai ta kade tare dasa albasa da percil da tonka santé da tafarnuwa da sauransu.. fatuha na kallo soya doyar da take , rabi'a da taga fatuha ta iya suyar sai ta sakar mata ta shiga gyara fruit saboda za'ayi ma sadiq juices da su bayan ta gyara ta markada ta juyo a jug ta saka qanqara ta kai dining area kafin ta dawo fatuha ta kamala soya doyar ta juye a kula rabi'a shigowa tayi da murmushi tace ,"Ah sannu da qoqari" murmushi fatuha tayi ki kai kula dining ni bara na soya kwai to fatuha tace tare da wanke hannu ta a zing ta dau kula ta wuce dining area, bayan ta aje kulla ta dawo parlour ta kunna kallo arewa24 tana kallan gari ya waye washe da baki take kallan dan tana jin dadin shirin ganin goma ta gota yasa ta haura upstairs tana bude parlour zaune taga sadiq saman three star, idanuwan shi lumshe abin ya so ya dan bata mamaki saboda be saba bacci a parlour ba sallama tayi sadiq da ke jingine kamar me bacci ya ware sexy eye's ball's din shi kan fatuha tare da amsawa kalla shi tayi ta tabe baki tare da gaishe shi amsawa yayi kamar be san magana fatuha ko shiga daki tayi amma sai dai yau tana ganin suku suku da sadiq yayi, yayi yawa sai taga yayi kamar wadda be samu bacci ba tabe baki ta yi tace ke "Fatuha ina ruwan ki?" duk wannan zancan a zuci takeyin shi tada jidda tayi washe da baki jidda ta tashe tana cewa,Anuty good morning? murmushi fatuha tayi tare da daukar ta ta kaita toilet ta mata kwanka suka fito suna dariya tsane mata jiki tayi sannan ta shafa mata lotion kasan Cewar akwai wasu kayan ta a dakin shiyasa anan fatuha ta shirya ta, jeans n t-shirt tasa mata rigar white sai jeans blue masha Allah tayi kyau sosai fita tayi daga dakin tabar fatuha na gyara daki. Washe da baki ta fada jikin sadiq daddy morning, morning too angel, how was ur night angel, cool daddy n Ur's daddy same ya ida zancan yana mata pack, daddy yes sweet, um me ya sami eye's din ka sunyi ja, lumshe ido yayi yace angel daddy ciwo ido yake, sorry daddy ,a kira uncle yakub ya duba ka please daddy, na warke ai har ma nasa magani ,sure daddy? yes angle pack ta mai tare da cewa daddy am Hungary, ok ina Anuty ? Anuty na busy now, OK muje nayi feeding naki ko sweet, OK daddy daukar jidda yayi yana mata wasa tana dariya sai da suka qaraso dining area ya ja kujera ya zauna sannan ya d'aura jidda saman cinyar shi ya shiga saving din su sai da ya kamala ya fara feeding din jidda yana bata tana bashi cikin jin dadi. Bayan ta gama share bedroom din tas ta dawo parlour ta kwalwale shi tas, ta kunna Burne a socket tare dasa turaran wuta tuni part din ya dau kamshi mai sanyi gudun AC ta qara lumshe ido tayi tare da zama saman three star tana qarema dakin kallo, ita kanta part din ya mata kyau yadda ta gyara shi ji tayi kamar tayi bacci tashi tayi ta fita daga part din. A hankali take sakowa daga upstairs jidda dake saman cinyar daddy ta kwalawa fatuha kira, cikin jin dadi Anuty juyowa fatuha tayi har sai da gashin ta iska ta kada shi fari tayi da ido tace "À" dariya jidda tayi tace "Daddy ka ga yadda gashin Anuty yayi lumshe ido yayi ya ware su kan fatuha yana qare mata kallo gani yake kamar idannuwan shi ke mai gizo kwanan kullun qara canza mai take kawar da zancan yayi ya cigaba da abinda yake, saukowa jidda tayi daga cinyar shi riqe da doya a hannun ta fada jikin fatuha Anuty na'am bude bakin ki na baki yam toh fatuha tace tare da bude dan qaramin bakinta ji tayi jidda ta bata ragowar doyar hannunta sadiq da ke zaune saman kujera dining yana kallan su ta qasan ido har mamakin yadda jidda ta saba da fatuha haka yake, tabe baki yayi ya shanye ragowar tea din da yake sha ya miqe ya wuce su ya haura upstairs fatuha ko dining tazo ta cika tunbin ta sannan taja jidda suka koma parlour suna cikin kallo rabi'a ta fito tare da yi masu sallama, har bakin gate suka rakata bala mai gadi sai tsiya yake ma jidda ita kuma sai turo baki take fatuha ko dariya abin ya bata janyo jidda tayi suka dawo cikin gida suka cigaba da kallo. Wani irin sanyi da kamshi ya doki hancin shi part din kwal kamar ba'a kwana ciki wani irin sanyayan ajiyar zuciya ya saki tare da sakin handle din kofar, bedroom ya shiga nan ma wani irin lalausan smile ya saki komai ya mai yadda yake so take ya ji wani irin bacci na fizgarsa saman bed ya fada tare da sauke ajiyar zuciya bacci da baiyi jiya ba shi ya kwasheshi. Sun sha kallo har sun gaji ba su suka bar parlour ba sai 1:30pm shima kiran sallah ne ya tashe su, arwala suka dauro sannan suka gabatar da sallah suna idarwa suka dawo parlour, ola ne yayi knocking din kofa fatuha ta tashi ta bude mai washe da baki ya kalle ta, cikin hausarsa mara fita yace madam sannu ,yawa fatuha tace , dama wannan malam min ne da ke koya maku karatu ne ya zo yanzu, murmushi fatuha tayi ta ce malam ai ba da rana yake zuwa ba ta fadi tana leqa waje bari ina zuwa daki ta shiga ta janyo hijabin ta tare da daura zani saboda mini skrt ne jikin ta sannan ta fito lokacin har ola ya koma bakin aikin shi malam na zaune saman tabirin mai gadi suna dan taba hira cikin natsuwa fatuha ta qaraso tare da gaishe shi, murmushi yayi ya amsa, ah malama fatuha murmushi kawai tayi kinga yau na zo tun 2:00pm wallahi ina da wata safga anjima shine nace da naki zuwa qara na zo yanzu tunda kwana biyo ba muyi karatun ba murmushi fatuha ta yi ta ce aiko dai malam mun gode bari na kira jidda toh yace mata tare da tashi daga tebirin bala mai gadi ya koma inda suke gabatar da darasin, fatuha na shiga gida tasa mata hijabin ta suka fita. Cikin jin dadi suka gabarta da darasin su inda malam yayi masu qari tare da yi masu yan tanbayoyi suka bashi amsa sai da ya tabatar sun gane misalin karfe hudu ya sallame su, ya wuce akan cewa gobe karfe hudu zai zo insha Allah littafan su suka kwashe suka shiga gida dama daure da arwala fatuha take sallah ta gabatar sannan ta cire zanin ta shiga wanka tana fitowa daure da towel ta tsane jikin ta tare da shafa jikin ta da lotion har ta dauko uniform din ta zata maida ta tabe baki, tunda na gama aiki ai sai na sa na gida dan ni na fara gajiya da su ta fadi tana turo baki wardrobe ta bude ta curo wata pink gwon mai dogwan hannu rigar simple ce mai kyau tayi shap sosai tayi mata kyau rigar ita kanta sai da ta yaba rigar parlour ta dawo ta zauna, jidda na zaune tana kallan carton itama ta zauna tana kallon. Ring din wayar shi dake bedside drowe ne ya tasheshi dan guntun tsaki yaja tare da kai hannu ya dau wayar ,ba tare da ya duba suna ba,hello yace cikin alamar gajia ta daya bangaran a kayi dariya , sadiq tashi yayi zaune tare da saki guntun murmushi, wallahi sadiq baka da kirki Allah yasa ma ka gane mai magana yar dariya yayi tare da shafa sanjan shi ba Khaleed bane dariya Khaleed yayi yace ashe dai kana gane mutane dan guntun tsaki sadiq ya ja ya za'ai na kasa gane muryar childhood friend dina, ah ka kyauta ina majid ai ya fika zuminci, haka dai kace toh yau na leko Kano insha Allah zan shigo toh shikenan sai ka zo indan ka zo ka kira ni toh yace tare da yanke wayar agogwan dake manne a bangwan daki ya kalla ware sexy eye's ball's din shi yayi ohno na kwanta ina ta bacci har 4 ya gota tashi yayi tare da yaye blanket din jikin shi toilettes ya shige ya sheqa wanka yafito daure da karami'n tawel à kugunsa, sanye hannun shi riqe da qaramin towel yana tsane sumar kan shi yana cikin shafa lotion wayar shi ta fara ruri hannu ya sa ya dauka tare da karawa a kunne, hello big man ganin a filin gidan ku, smile sadiq yayi yace are u serious, yea angayama kowa irin kane Mara zuminci dariya sadiq yayi kai friend nine fa koma yane , toh shikenan ganin zuwa katse wayar yayi tare da zura jalabiya white ya fito daga part din shi ya wuce su fatuha a parlour suna ta karatun dan fatuha ta dake sai jidda ta koya mata karatun boko yanzu haka har ta iya ABCD. Yana fita farfajiyar gida ya hango Khaleed jingine jikin motar shi mai tsada kallo daya zaka mai kasan shima dan hutu ne, kuma gaye ne sanye yake da shada tasha diki mai kyau Khaleed chocolate colour ne yana da saje da yakara bayanar da kyawunsa, yana da manyan ido murmushi ya saki ganin sadiq ya qara so fararan haqoran shi suka bayana cikin jin dadi sadiq ya qaraso tare da miqa mai hannu suka gaisa, Ashe dama zan kara ganinka a duniyar nan? murmushi Sadiq yayi bagashi ba ai kai ma baka zama shiyasa haka kuma dan last week ma na dawo daga London har muka hade da yaya jawad wajan shopping shi da matar shi har ya ke ce min sun kusa zuwa gida jira kawai yake Anuty shukara da haihu su zo, murmushi Sadiq yayi ya ce haka ya fada min suna tattaunawa har suka qaraso kofar parlour cikin parlour suka shigo har yanzu su fatuha na nan inda ya bar su ,Sadiq yace "Fatuha" dagowa tayi ita da jidda tare da gaishe da Khaleed murmushi Khaleed yayi tare da amsawa yana bin fatuha da kallo Sadiq ya katse mai tunanin da cewa "Fatuha ki kawo mana glass cup?" tace mai toh tare da shigewa kitchen ,jidda ga uncle Khaleed smile jidda tayi Khaleed murmushi yayi ya ce karka ce min angel ce ta girma haka ,ita ce mana zaro ido waje Khaleed yayi yace kai amma gaskiya mun yadda zuminci, come here angel kusa da shi jidda ta matso kallan ta yayi tare da daukar ta suka haura upstairs sai tanbayar ta ya ke tana zuba mai surutu suna shi ga part din Sadiq saman two star Khaleed ya zauna tare da daura jidda a cinyar shi ,sadiq fridge din bedroom ya bude ya curo lemu ka masu sanyi ya kawo ma Khaleed lokacin yayi dai dai da shigowar fatuha dauke da tray da cup's amsa tray din Sadiq yayi tare da yi mata nuni da ta dau jidda, Khaleed sai bin fatuha da kallo ya ke kiran jidda tayi suka fita a tare tana fita Khaleed ya sauke ajiyar zuciya, yana kallan Sadiq, Sadiq din ma kallan shi yake ,big man ina kuka samo beautifully girl, wake nan ya fadi a taqaice wadda ta dau angel yanzu murmushi Sadiq yayi yace "Fatuha she is my sister baka ga muna kama ba ya fadi zancan yana cigaba da zuba ma Khaleed juice" amma ai nasan kai ne dan auta baka da wata sister bashi glass cup yayi na lemo yana qara saki wani murmushin Wanda iya karshi lips din shi, she is my consin sister yanzu ka gane ko murmushi Khaleed yayi yace amma fa tana da kyau karka ce min basma ce ta zama mai kyau haka tanbayar Khaleed ta kusa fara kai Sadiq wuya amma sai ya maze yace ba ita ba ce wannan diyar sister mom ce eyya shi kan Sadiq yana mamaki karyar da ya zauna yana shunfuda ma Khaleed toh me inya ce me aiki ce dan guntun saki ya ja a zuciyar shi ,Sadiq mom fa , mom ba ta nan sun tafi uk da abba OK hira suke sha sosai suna kallo. *Taku har kullun Salma mas'ud nadabo* *CAPTAIN SADIQ* 👮🏼‍♂ *Writing by* *Salma mas'ud nadabo* *Edit by* *Raheenat* 📘 *REAL HAUSA FULANI WRITER'S FORUM*🐄 ★we are the best★ http/mobile.Facebook.com/Real-Hausa-fulani-writers-forum RHFWF-173984973194167/?refid=52&red=opare_speed_dial_&yn=H-R *Email*:realhausafulaniwritersforum@gmail.com *Facebook*:www.Facebook.com/REALHAUSAFULANIWRITERFORUM.com 57_58 _*Godiya ta musanman gare ku mosayan ❤ wannan novel ina jin dadi 💃🏼yadda kuke comments🤓 a kan wannan littafi hakan ya nuna min ana mugun tare 🤝🏽 wannan shafin naku ne ,Dan Allah duk wadda nayima laifi ta yafe mini ni nafe ma kowa Alfarman wanga wata mai Albarka mai falak mai dumbin nasrori watan Ramdan ,yan Dan Allah mu yawaita Adu'a da neman tafiyar Allah mudinga tashi cikin dare domin yawaita nafiloli da neman bukatunmu na Alheri à wajen Allah Allah yakaimu Farawar azumi lafiya Ameen Dan Alfarman anabinmu Muhammad Sallah'llahu allaihi wa'sallam Allah yasa muyi idaunmu cikin kociyar hankali da farinciki idan bamu ganshi ba Allah yayi mana rahma Ameen ni salma mas'ud nasani nake ma duk wani masoyina happy Ramadan Kareem*_ *S* ai da fatuha taci kuka ta gaji sannan ta tashi ta shige kitchen, ta bude fridge ta ciro fruit ta wanke ta dawo parlour tana ci tana kallo har bacci barawo ya kwashe ta. A dai-dai bakin gate ya tsaya tare da yin horn shitu mai gadi ya taso ya bude mai gate, washe da baki yashiga gaisheda sadi , sannan sadiq ya sako hancin motar shi cikin gida Jamal dake filin gida yana ball ya saki murmushi ya biyo motar yana murna dai dai ta parking din motar yayi a parking space tare da bude murfin motar tunkan ya budewa jidda motar, tayi sauri fitowa ta washe ma Jamal baki small dad Jamal yace tare da fadawa jikin sadiq murmushi Sadiq yayi tare da d'aga shi sama yana mashi wasa dauke da shi ya shigo parlour tare da yin sallama Anuty bilki na saman three star zaune Hanan na saman one star cikin sallama sadiq yayi washe da baki Anuty bilki ta amsa tare wurga mai harara, sosa keya yayi tare da zama hanan da ke ,zaune a kujera ta gaisheshi a taqaice ya amsa mata tare da k'allan Anuty bilki cikin wasa tace dashi bl"Bari kallona!, ta fadi tana qara aika mai harara "dariya yayi yace "Kai sister tunda na kawo ta ai sai ki huce ban hucewa abinda sai da na rinqa binka sannan ka kawo ta, to ayi min hakuri plsss, toh tace tana kwallawa baba larai kira ta kawowa sadiq kayan motsa baki dauke da tray ta fito cike da kayan motsa baki ta aje mai a gaba tare da mai sannu da zuwa sannan ta juya ta koma bakin aikin ta, hira suka rinqa zubawa shida yar uwar shi suna cikin yin hirar Aliyu min jin Anuty bilki ya dawo shima zama yayi aka dasa sabuwar hira da shi, basu suka tashi ba saida suka fara jin kiran sallah magrib, alwala suka dauro sadiq da Aliyu suka wuce masallaci Kasan cewa Anuty bilki hutu take shiyasa ta cigaba da kallan ta. Sai da aka gabatar da sallah sannan suka d'awo gida lokacin Anuty bilki ta shirya masu abinci a dining area ,aiko direct can suka wuce dining area Anuty bilki ta shiga saving nasu lafiyayan jallof taji naman rago da kosulo cikin jin dadi suka cin abinci tare da taba hira bayan sun kamala cin abinci suka dawo parlour suna hira suna kallan news sai wajan karfe 10:00pm sadiq ya baro gidan Anuty bilki. Kiran sallah magrib ne ya tashe ta d'aga barcci bedroom ta shiga tare da shigewa toilet ta d'auro alwala ta gabatar da sallah bayan ta idar tayi zaune saman daduma tayi tsuru tsuru wani irin tsoran gida take ji da wani fargaba, duk ji take gidan ya isheta tunanin rayuwar ta a kauye ita da fatsima ta shiga yi har da yan hawayan ta ji take k'amar ta rufe idanuwan ta ta ganta a kauyan wudil gaba ki d'aya kewar su inna ta dame ta, jan jiki tayi ta hau saman bed bawai dan tana jin bacci ba blanket taja tayi lamo tana matsar kwalla. Bala mai gadi dake gyangyandi qara horn yasasa tashi firgigit wangale gate din yayi, yana washe baki qaraso da motar shi yayi dai dai saitin bala mai gadi tare da zuge glass din mota , murmushi yayi yace malm bala hala har ka fara bacci murmushi bala mai gadi yayi yace "Wallahi ko shi ke san dauke ni? saboda yar isakar da ake tana kadawa mai dadi sai kaji bacci na fizgar ka" murmushi Sadiq yayi tare da da ciro inda yake ajewa acikin motar yan' dubu dubu ko irgawa beyi ba ya damkawa bala mai gadi tare jan motar, bala mai gadi jerawa sadiq Albarka ya shiga yi da fatan alheri sannan ya soke kudin shi aljihu yana yin parking ya kashe motar tare da jingi da kujerar motar ya lumshe idanuwan shi tare da ware su murfin motar ya bude tare da samata ki yana shigowa parlour haske ya kunna ya gwaraye parlour k'allan parlour yayi ba kowa, t kashe haskan yayi a hankali ya qarasa bakin kofar dakin fatuha har zai murda handle din kofar sai ya fasa tare da ja baya ya wuce part din shi, fatuha ko duk wani motsi da sadiq yake a kunnanta take jin shin lamo tayi kamar me bacci haka ta rinqa zare ido har barcci ya kwashe ta. Yana shiga bedroom toilet ya shige ya sheqa wanka ya fito, tsane jikin shi kawai yayi tare da zura k'ayan bacci yabi lafiyar bed ya kwanta. Kiran sallah ne ya tashi fatuha toilet ta shiga tare da yin wanka tare da dauro alwala daure da tawel tafito Dan karamin towel na hannunta tana tsane jikin ta dashi, shafe jikin tayi da lotion tana gamawa tabude wardrobe ta ta janyo wasu Riga da sket tasha stone's a jiki ta mai kyau tana gama sasu ta dauko aftadress ta aza bisa domin gabatar da sallah tana idawa ta k'oma saman bed ta ta kwanta bacci ya qara kwasheta ba ita ta tashi ba sai karfe bakwai kallan agogwan dake manne jikin daki tayi tare da yin miqa toilet ta shiga tayi brush ta fito tare da sharce sumarta ta kwanta a gadan bayan ta a hankali ta bude kofar daki ta zuro kai ta laleqa taga ba kowa fitowa tayi ta nufi dining area tana qaraso wa taga sadiq zaune cikin shirin shi na unform yasha kyau har ya gaji dago eye's ball's din yayi su kayi ido hudu kauda kai yayi ya cigaba da breakfast gaisheshi tayi ya amsa a taqaice qoqarin barin gun take har ta juya yace "Fatuha" waigowa tayi hakan yasa iska ta hura gashin kan ta har ya shifi fuskar sadiq lumshe ido yayi tare da ware su a kanta itama din shi take kallo kauda kai yayi yace "Ki dawo kici abincin ki" washe baki tayi tare da jan kujera ta zauna saving din kanta tayi tare da janyo plate din gaban ta Sadiq kallan ta yake ta qasan ido hannun hagunta tasa ta gyara gashinta da iska ke yawo da shi ta zura hannun ta, cikin plat ta fara cin abincin, chips ne da farfesun kifi wani irin dadi ya mata sai k'ada kai take tana ci sadiq mamaki qazantar fatuha yake, cin abinci da hannu ?ko wankesu batayi ba? kallan ta yake da gowar da zatayi ta kai wata lomar sukayi 4 eye's murmushin karfin hali ta mai tana qoqarin boye hannu ta dan kwata kwata ta manta yana wajan kauda kai yayi tare da daukar briefcase din shi kallan shi fatuha take tayi rau rau da ido ko kallan ta beyi ba yasa kai ya fice ture plate din tayi take nan taji abincin ya gundire ta, kwashe kwanikan tayi ta kai kitchen a nan ta ci karo da rabi'a na aiki gaisheta tayi ta amsa cikin fara'a taya ta aiki fatuha ta shiga yi tun tana hana ta har ta kyale ta, kusan tare sukayi komai na launch sannan suka jera a dining area bayan sun kamala fatuha ta shiga rokar rabi'a kar tatafi ta barta ita ka dai aiko taci sa'a rabi'a ta tsaya taji dadin hakan sosai, Dan haka ta wuce part din sadiq ta gyara shi tas ta dawo parlour suka cigaba da hira da rabi'a ko da aka kira sallah azahar tare sukayi sannan su kaci abinci sai kusan qafe hudu rabi'a tayima fatuha sallama fatuha bata ji dadi ba amma hakanan ta hakura ta zauna kiran sallah la'asar ne ya sata shiga bedroom ta shiga toilet tayi wanka tare da alwala saboda yau tasha aiki ba laifi wata hadadiyar Riga da isket ta kuma sawa hijabinta ta zura tayi sallah bayan ta gabatar da sallah ta cire hijabin ta dawo parlour, jin zaman parlour ya isheta ta yasa ta fita farfajiyar gida su ola da Sunday ne da sauran yaran sadiq suketa shawagi a gidan resting chair ta samu ta zauna tare da jin gina da kanta ta lumshe ido wani iska ke kadawa mai dadi da sanyi , Sunday ne ya zuguro imeka dake ta kallan fatuha har yana lashe baki hey imeka stop looking at her mind ur business this girl pass ur level na Oga consin sister be that I don't now fa amma this girl na beautiful ho u no go stop looking at her I will tell Oga sorry Sunday haba kar muyi haka da kai imeka ya fadi cikin hausar sa Mara dadi leave me alone Sunday ya fada , sorry lemme leave the place ma imeka tabirim bala mai gadi ya koma duk abun nan da sukeyi fatuha bata Sani ba. Yau yasha aiki sosai wajan à office sai kusan yama likis sadiq ya nufo gida ,yana zuwa b'akin gate horn yayi bala mai gadi ya wangale mai gate ya kunno hanci motar shi hango fatuha yayi harabar gidan saman resting chair gashin ta ya bage kusan rabin qirjin ta duk waje suke domin Riga da isket ne ajinta Sun matse ta sosai d'omin da kyar take numshi, imeka da ke gefan bala mai gadi sai kallan ta yake ,lumshe ido sadiq yayi tare da ware su yaja motar da karfi dai dai parking space yayi parking ko dai daita parking din beyi ba ya fito cikin zafin rai fatuha dake kishingide ya nufa cikin zafi rai ya daka mata tsawa tare fisgota ta fada bisa fafadar kirjinsa ware ido tayi tare da saka mai kuka Janta yashiga ya cigaba da yi sai da ya zo parlour ya turata saman kujera har sai da kanta ya bigi kujera kuka ta qara saki tana kallan sadiq dan bata san laifin data mai ba, kallan ta yake ido cikin ido matsowa yayi daf da ita har tana jin saukar numfashishi matse mata fuska yayi cikin daka tsawa yace "Uban waye yace ki fita waje haka? ya fadi a tsawa ce" har cikin kanta sai da taji tsawar da sadiq ya mata runtse ido tayi tana girgiza kai tana kuka sakin fuskar yayi ya ja gashin kanta har saida ta saki qara tare da rushewa da wani saban kuka idan na qara ganin kin fita ba farfajiyar gidan nan baki sa hijabi ba sai na kona gashinan ya ida zancan taré da matse mata fuska da karfi kuka ta kuma saki tana kallan sadiq wani irin tsanar shi na fizgar ta, lumshe ido tayi tana jin zafi da radadin , wani wawan tsaki sadiq ya ja tare da tura ta ta bigi da kujera sannan ya dau briefcase din shi ya h'aura sama, kuka ta saki mai ban tausayi. Yana shiga parlour shi ya wurgar da briefcase din shi ya zauna bisa kujera taré da lumshe ido, wata zuciyar ta ce mai "Kai sadiq ina ruwan ka da harkata? inma tsirara zata dinga yawo me ruwan ka ? runtse ido ya kuma yi" wata zuciyar tace masa "Ko Dan saboda tarbiyar diyar ka ka taka mata birki? saboda duk abinda tayi shi jidda zata kwaikwaya?" duk wannan zancan a zuci yake kiran sallah magrib ne ya tasheshi bedroom ya shige ya rage k'ayan jikin shi agurguje yayi wanka yana fitowa ko mai be shafa ba ya zura jalabiya a hankali yake sauko wa d'aga upstairs, inda ya bar fatuha har yanzu nan take kuka jin alamar tafiya ya sata dago jajayan idanuwanta ta kalli sadiq, sadiq ma k'allan ta yayi tare da aika mata harara mtss ya fice, kuka ta kuma saki sannan ta ja jiki ta shige daki tana alwala tana kuka har ta gama haka tafito ta zura abaya tana idar da sallah ta cigaba da lazumi har sai da aka kira isha'i ta tashi tayi sannan ta ja jiki ta k'oma bed ta cigaba da raira kukanta kanta har ciwo yake mata amma Dan jaraba takasa d'aina kukan. bashi ya d'awo gida ba sai bayan sallah isha'i, yana shigowa parlour dining area ya wuce yana b'ude kulolin yaga alamar fatuha bata ci abinci ba d'ogwan tsaki yaja tare da rufe kulolin. K'wala mata k'ira yashiga yi shiru ba'a Amsa ba dan haka cikin natsuwa ya nufi dakin fatuha ya murda handle din kofar can saman g'ado ya hango fatuha cikin cool voice din shi yace mata " Yanzu Dan iskanci kina jina kikayi banza dani?" Tayi shiru bata tanka masa ba, rashin yayi mugun bacci Dan haka ya daka mata wani uban tsawa w'adda ta sata zabura ta sauko d'aga bed tare da fashewa da wani sabon kuka😭, harara ya aika mata ya mata nuni d ta biyoshi, bin shi take har tana sarke kafa dining area ya isa itama taja ta tsaya oya wuce kici abinci ,à takaice tace masa ta koshi , wata tsawa ya kuma daka mata jiki na bari tana kuka ta fara zuba abincin dan kadan ta zuba wani irin kallo sadiq ya wurga mata tare da yin magana cikin daure fuska "Haka kike zuba abinci eeeh?" kuka tasa tare da cigaba da zuba abincin har ya kai bakin plate din tana qoqarin qara zuba wani sadiq ya matse hannunta da karfi har sai da ta saki qara, saboda ya lura bata da niyar daina zuba abincin juya abincin ta Shigayi ta qasa ci sai kuka , cikin murya mai sauti sadiq yace "Ko kiyi ma matune shuru! ko nasa alburushi na bula maki kai kowama ya huta, kuma abincin karki ci ki bari na tashi tsaye Allah danne ki zanyi na dura maki har da plate din" cikin hawaye fatuha tashiga dura abinci har tana jin kamar zatayi amai amma sai da ta cinye shi tana gama ci tayi qoqari tashi cikin sauri sadiq dake saman kujera dining area ya lumshe ido k'amar me jin barcci, har tayi nisa yace "Fatuha" juyowa tayi tana kallan shi hawaya da ke maqale a idanuwan ta suka gangaro bisa kumatunta, wani irin yerr sadiq yaji ajikinsa kallan ta yashiga yi kamar yauw yafara ganinta yakara Kiran ta akaro nabiyu "Fatuha!!!" gaban tane ya yanke ya fadi kuka ta kuma saki tare da dawowa ta durqusa g'aban shi tana rera wani saban kukan, a hankali sadiq ya kai lalausan hannun shi ya cigaba da gogema fatuha hawayan ta, lumshe ido tayi tare da ware su kan sadiq .yana gama goge mata hawayan ya mata alama ta tafi har tayi gaba ya ruqo hannun ta juyo da sauri domin ita yanzu yafara bata tsoro , Kangabar da kai yayi yace "Fatuha please kukan ya isa haka?" kallan shi take shima din haka, wasu Sabin hawayan ne suka qara zubowa wani irin kallo sadiq ke bin ta dashi ya koma abin tausayi kamar bashi ba hakan yasa fatuha hadiye wasu hawayen ,smile yayi tare da sakin ta cikin sauri ta shige daki tare da fada wa saman bed , shima sadiq upstairs ya haura cikin da farinciki dashi kansa mamakin haka yake..... Hmmm Kayi bayani Sadiq😘. _*insha Allah bazan sake typing ba har sai bayan sallah wannan page din naku ne masoyan wannan littafin ga*_ _*Taku har kullun Salma mas'ud nadabo*_